To ay ke kince mimi da surutu la momy ay kinsan duk surutu na iya ku nake ma ok naji nan momy ta koma mata fransanci tace comment va Ton mari mimi ta dan tabe baki sanan tace il va bien ma'ana yana lafiya momy tace ok s'il te plaît rappelle Toi de tous c que je te dis Il fo Bien prendre soin de ton mari garde bien sa Dans ta tête. Momy Ce ke mata wanan zancan cewa ta kula da mijin ta dakyau ta rike wanan cikin kanta
Nan mimi ta mayar mata tace d'accord mama je veux faire Tous Ce que Tu ma dit t'inquiète pas ma ma mère 'ma'ana tace zanyi duk abinda kika umarceni da inyi karki damu momy haka mahaifiyar ta tayi ta mata nasiha har suka yi salama
Mimi ta kwonta saman gado da hawaye a idanunta tace pourquoi je sens quelque chose sur Toi abdallah prkoi Moi je t'aime pas ma'ana me yasa nake jin wani sabon abu a tare dakai nifa Ban sonka abdallah ita kadai ke wanan zancan haka ta gama kukan ta t'a wanke idanu tazo ta kuna TV tana kalo ita fa ta gaji da wanan zama ita kadai
Kwonci tashi yau ake daura auren abdallah souleyman ss da rukaya abdoul salam hamshaki bisa sadaki dubu dari
Fadar murna a gun ruky da abdallah ba a magana duk wanan abun da akeyi mimi batada labari saida dady ya aika dreba yazo ya dauki mimi ya kaita gida nan dady ya zaunar da ita cikin jan hankali da nasiha ya gayamata auren abdallah da aka daura yau sosai taji gabanta yayi wani dum yanayinta ya canza cikin ranta tace to meye ruwana da zan wani damu daddy yaga cukin halin da t'a shiga dan haka yayi ta mata nasiha haka dai t'a tashi akayi komai da ita momy nata Sa mata albarka haka akayita yi abdallah sun hada party ranar da za a kai rukaya anyi anyi mimi taje ta kiya daga karshe ma ta fake da bata jin dadin jikinta shiyasa itako tayi hakane dan karta tona assirin fuskarta a wurin abdallah
Anyi party lafiya amarya da ango ansha kyau domin har abokan ninsu na kasar waje sunzo anyi lafiya an kare lafiya ankai amarya gidanta sai fatan alheri bayan kowa ya watse aka bar ango da amarya mimi tana cikin dakinta tana kuka wanda ita kanta bata san na meye ba haka kaway taji tana Son yin kuka abdallah ya kali ruky yace yau ina matukar godiya da allah ma daukakin sarki da ya nuna mana wanan rana ta farin ciki nan yace su tashi suyi sallah bayan sun gama ya fara yi mata tambayoyi bisa kan adinin musulumci anma abin haushi ko daya bata amsa ba domin Bata sansu ba sam abdallah baiji dadi ba dan ko ba komai yana son ace matar sa tanada ilimin adini saboda yayan sa anma yace in ta kwona biyu zai samo mata islamiya ta matan aure
Haka dai suka gama suka Ci kajin amarci da yoghourt ko kadan ya ma manta da zancan wata wai ita mimi bayan sun gama yin bros shi ya tarare kayan ya maida kicin ruky ta shiga bayi ta fida acuci maza da wato cikon breziya da n'a baya d'à tasa tasa rigar kwona t'a fito tana nuku nuku ta godewa allah abdallah baya dakin dan haka tana ganin haka tayi saurin sasu cikin wadrof dinta ta haye gado ta rufa da bargo can sai ga abdallah cikin kayan barci sai kamshi yake nan yayi murmushi Baby har kin fara barci ruky ta juyo tana murmushi Bata Ce komai ba nan abdallah ya rungumeta ya fara shafarta ya fara kai mata kiss zafafa sosai taji dadin abin itama tana maida masa martani nan ya kama yan kananan bobs dinta yayi mamaki kworai cikin ransa dan ko hannuwan sa bai cika ba anma kuwa in bazai manta ba yasha ganin rigar ruky ta cika da manyan bobs dinta to ya akayi haka basarwa yayi ya shiga shafarta ta ko ina yana tsutsa can wasa yayi nisa abdallah ya tula kwolo a raga nan fa mutume ya rikice domin ruky tasha kayan mata a cewarta zata sha kayan mata dan ta rikita abdallah ay kuwa ta rikitashi domin kuwa har yar kuwa yake yi dan sam yaji dadi bai ma gane ruky ta kawo budurcinta ko kuwa haka yayi ta ayki sai ya huta kuma ya kara maimaitawa ita kanta ruky abin har mamaki ya bata saide taji dadi yanda yake sambatu haka dai abu sai wajen asuba ya saurara mata da asuba yayi wanka ya tafi sallah ya tada ruky itama tayi sallah sai washe baki abdallah Dan yaji dadin garar da ya kwosa jiya ko dan bai taba yi bane
Mimi dai barci ya kasa daukan ta domin daga ta tuna abdallah nacan da matarsa sai tayi kuka ta rasa meye yake damunta kuma ta kasa yarda abinda zuciyarta ke fada mata
Aci gaba da gashi 🍇
Maimou love😘
[4/12, 14:30] +227 80 22 99 15: 👩⚕ Labarin👩⚕
Maimounatou🇳🇪
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Na✍
Maimouna Matar abdoulaye AM💋
🇳🇪belles ecrivaines du Niger🇳🇪
Dedicated to hassana dan larabawa end khadeey pinky
🍉page13/14🍉
🍓🍓🍓🍓🍓
To abdallah na dawowa daga masalaci yaji zazakar murya tana karatun alkur'ani har ga allah ya manta da wata mimi sosai yaji muryar tata da zaki saide jinta yafi ganinta cewar abdallah ya dage kafada yayi ficewarsa ruky ya iske kwonce badai bakiyi wanka ba kikayi salah ba haba abdallah ka barni mana baka gani ba duk kaine kaki saurara min haba ruky naji dadi kuma sai na daina me kaji dadi cewar ruky duk da tasan me yake nufi naji dadin wanan ya nuna mata ta rufe fuskar ta🙈cikin ranta kuwa cewa take baho bai masan ya nazo gidan ba kaway yaji kayan mata ya rikice inko haka ne zanci gaba zan sa ouda ta kawo min na matsin nan da kuma na sha inyita dirka lafiya me kike tunani tayi firgigit ta tace haba abdallah bana Iya tashi saide ka kaini kuji karya wurin ruky cabak ya doke ta sai bandaki shi yayi mata wanka dakansa anma yayi ta tashi tsaye yaga kirarta a haka ta kiya dole ya bata tawul ta daura ta fito
To bangaren mimi dai haka ta kowna tana kuka da taga kuka bai gaira ta tayi alawala tayi sallah nan ta fara karatun kur'ani sam ta rasa me ke Sata kuka in ta tino da abdallah da amaryar sa
To haka dai mimi ta kasance cikin wanan rayuwa inda yau wata guda kenan da kawo kawo ruky gidan abdallah itako mimi wata biyu kenan har yanzu abdallah baisan asalin fuskarta ba inda suke bata wahala shida matar sa ruky saide ta shanye in ta shiga dakin ta tayita kuka ta koshi ta fito abinci ne ta kawo bisa diner tana jerawa abdallah da ruky suna xaune suna kalon wani Film americaine abdallah ya waiwayo yaga mimi ta aje abinci ke ouban wa ya baki izinin taba mana abinci my one ay ta iya abinci ne shi yasa nace ta ringa mana haba my Love yanzu wanan munanar zata mana abinci ka barta ta ay ko kana so mu zuba mata ido tayi hutu to ay bazata so tayi tafiyar ta ba tunda bata shan wahala kworai ko zancan ki gaskiya ne yala ta gaji ma ta tayi tafiyar ta da naji dadi wly ta rabani da kaya mimi duk tana jin su saide tayi yar dariya da yafi kuka ciwo ita tana ganin hakurin ta saboda bata cikin matan nan masu dokan wulakanci anma zatayi maganin su haka rayuwa tayi ta yima mimi tsauri GA aykin wahala har wankin gidan ita keyi na ruky da abdallah hata breziya da pant din Ruky mimi ita ke wankewa
Yau wata hudu kenan da auren ta da abdallah zuwa yanzu ta fahimci tana matukar son abdallah tare da mugun kishin sa kuma har yanzu taki bari yaga fuskarta ta asali abdallah ne zaune kusan mahaifin sa abdallah inaso muyi magana mai mahinmanci ina sauraranka dady yawa dama inaso na fada maka na gaira takardun maimouna na makaranta zata tafi kasar france wato kasar waje dan tagama karatunta na Doctor abdallah wani farin ciki yaji zai rabu da kaya anma sai ya dane yace daddy dama wanan tayi wani karatu ne dady yace ban gane ba a a dady ba komai angode allah ya biya a to to in kaje ka fada mata sai ta shirya komai nata nan da sati daya ne tafiyar tata to dady yace yayi bangaren nomyn sa sai washe baki yake zai rabu da munana yana zuwa bangaren momy sai yayi kalar tausayi dan karta gane baya son mimi
To haka dai ya koma gida cikin farin ciki Yasa akirawo masa mimi ya shaida mata ke maya dama dady yace na fada miki ki shirya nan da sati zaki tafi kasar waje wurin karatun ki mimi ta zaro Ido ni kuma da ouwarki nake ya maido mata amsa kasani zan lamunci komai anma banda zagin iyayena kaji ko nan ta huce ta barsa da mamaki anma ya kudurta sai ya mata dan banzan duka kafin ta tafi shegiya munana allah yasa ma idan kinje can ki bata gaba daya kowa ya huta ruky tace ameen duk a kunuwan mimi dan taji komai ruky tace yanzu dama wanan yarinyar tayi karatu kuma dan bata kudi har kasar waje zataje wani karatu ay sai ta tsorata su ni dama ka bata takardar sakin ta wly kedai bari da inada iko da nayi anma dady zai iya tsine min anma zanyi maganin ta yanda ita da kanta zata ce dasu a raba auren
To mimi dai an kasa gane kanta cikin farin ciki take ko sabanin haka saide burinta ne tayi karatu kasar waje dan ta cika burinta
Ruky ta kali abdallah tace honey ni kasan me yake bani haushi kulum yarinyar nan cikin hijabi take har kasa kuma in zamu tafi wajensu momy nikaf take sanyawa ko dan tasan tanada muni ne kuma yanzu haka yawan sa hijab dinta batada kira ne abdallah yace wly in naji sunanta ma har tashin zuciya nake ni bari ma yimin zancanta dan natsaneta wly ruky dadi takeji in yace ya tsani mimi mimi ta fito ta tafi kicin duk taji abinda abdallah yace agame da ita daddy Abdullah ya bugo mata ya kara jadada mata tare da cewa duk ta tatara kayanta masu mahin manci ta fara shiri momyn ta ma da daddyn ta Sun bugo Sun mata nasiha akan tafiyar ta sanan ta kare mutuncin kanta
Tofa akace rana bata karya saide uwar diya taji kumya yau ne mimi zata tafi dady yace abdallah ya kawo mimi airport 🚀 suma gasunan zasuzo kar jirgin nasu mimi ya tashi
Badan yaso ba haka yace zai kaita mimi yau bata shafa abun nan ba mai bata mata fuska kaway mai ta shafa ta zauna ta tsantsara kwoliya waw tayi kyau tamkar ba indiya tasa doguwar riga ta shada ta kama jikinta kirar Coca cola ta fito kugunta ya cika pum nonuwanta Sun cika suma cikin nan nata a shafe gashi yasha gaira nan ta tufke sa yayi kyau sosai kai mimi tayi mugun kyau bana wasa ba ta dauko after dress ta aza saman doguwar rigar ta doko dan gyalen abayar tayi nadin larabawa dashi waoh ni ban masan mi zance mata ba balarabiya ko ba indiya dan ni kaina ta rudani tana gamawa ta dauki nikaf dinta ta daura abdallah ya kwonkwosa ke kina ina ki fito ni nakaiki gabanta ya fadi anma haka ta fito da yar akwotinta ko kalonta bai yi ba yasa kai itako tana biye dashi dan sauran kayanta suna filin jirgin tuni dreba yakaisu nan tazo ta bude gidan gaba tashiga ko kalonta baiyi ba yaja motar da karfi har saida ta buga kanta yayi tsaki suna tafiya yana jifanta da mugayen maganganu ita dai bata ce dashi komai ba saida suka kai filin jirgin ya tsaya a hankali mimi ta bude daga nikaf din har gyalen da ta daura ta juyo to Mon Cheri abdallah a yafi juna zazakar muryarta da yaji ita tasa ya juya kalon sa gareta firgita yayi yana kiran sunan allah ko dai aljana ya duko bai sani ba saboda wanan kyau nata da na ajannu yayi kama
Aci gaba da gashi 🍇
Maimou love 😘
[4/12, 14:30] +227 80 22 99 15: 👩⚕LAbarin👩⚕
Maimounatou🇳🇪
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Na✍
Maimouna Matar abdoulaye AM💋
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION
Ina kaunarku sosai yan kainuwa dashan allah, dadi na daku baku maida Shairi bisa kan shairi saide kubi mutum da murmushi. mahasadan ku fadawan ku ,acikin ku kap babu na yadawa duk mai Bin mu da shairi to abinsa ya bisa ,dan muna mutunta kowa ,muna maraba da duk mai sanmu,kai harda wanda baya sanmu ma ba ma gulma bama hasada haka muke harkar gaban mu muke bama kyashi kanmu a hade yake bama girman kai.ance munce mukuma munsan bamu neba, dan haka ba sai mun fito ba munyi Sa'insa ba ,mai hankali shi zai gane Hakan dan haka zaman lafiya muka nema ✋🤝🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Ina kaunar ku sosai yan kungiyar kainuwa writes association 😍😍😍😍😍😘😘😘😘😘😘😘❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Dedicated to hassana dan larabawa end khadeey pinky
🍉page17/18🍉
🍓🍓🍓🍓🍓
Ruky tace wa kake so abdallah, nan fa ya shiga kame kame dan da kumya yacema ruky yana son Mimi, ba bayan ya gama cika baki cewa baya Sonta. Abdallah kai fa nakema magana,
Abdallah yayi dan mumushi yace dake nake.
Mafarki nayi Za'a rabani dake shine fa,ruky ta sauke ajiyar zuciya.ta dubesa tayi mumushi
Sanan tazo ta zauna kusan sa tace banda abunka ay ba wanda ya isa ya rabamu.
Yanzu ay farin ciki ya kamata muyi tunda wanan shegiyar yarinyar, munana ta tafi.
Saida gaban abdallah ya fadi da yaji ta anbaci sunan Mimi, wani kululu ne ya taso masa.
Ya danne kirji sanan ya lumshe ido ya kwonta .
Wayar ruky ce tayi kara dan haka ta tashi
Tayi waje ,tana daukan wayar ta kara a kunen ta.
Hello kawata daga can bangaren aka amsa, bana jin abinda kawar ruky take cewa saide Ruky,kedai bari kawata wanan shegiyar kishiyar tawa ta tafi ,yanzu sai sabuwar rayuwa nida mijina..naga ruky ta tsaya jim alamar tana sauraren abinda kawar tata take fada mata."
Sai ji nayi tace a haba kice an kawo sabuwar harka fa,to ya kamata akawo min su ke hada na matsi kinsan nafi son sa ',daga haka na gane cewa kayan mata suke Zance, niko nace a itako ruky batada ayki sai kayan mata.
Wani abin da zai Baka mamaki da ban haushi, shine kulum ruky cikin shan kayan mata take da tushe tushe a farjin to. Dan kulum in taji ance wanan magani yana matse Mace Sosai, ko ni'ima to yanzu zata saye sa, ba kamar ma na matsi tafi basa mahinmanci.
Dan ruky ko kasa ka kulo ka kawo mata kace ta saya yana matse Mace tofa yanzu zata saya.
Ita komai cusawa take a farjin ta to kunji dai shirme irin na ruky.
Haka dai suka gama wayar akan Za'a kawo mata kayan matan
Abdallah nacan bayan tunanin Mimi ba abunda yake
Bangaren su mimi ko komai na tafiyar masu daidai .
Domin tun a nijer mimi na jin francais da English, to haka ma nan ana koya musu English da fransanci.
A nan paris sosai suke kokari ita da Hafsa, dan har malanman makaranta nasu ,suna yabama kwozan su, saboda ko fara fatar bazata nuna musu ilimi ba da kworewa ba wajen aykin su.
Su kadai suke rayuwar su. basa kula kowa mazan Sun sha kawoma mimi hari akan suna sonta,saide bata basu fuska,tana kare mutuncinta na matsayinta na matar aure.
Akoy wata safiya wada suke kusa da dakin su, ita yar nijeriya ce taga su mimi nada kamun kai da kuma nutsuwa shi yasa ta nemi kula halaka dasu
To su ma din su Mimi Sun lura safiya nada tarbiya, da kamun kai shi yasa suka yi maraba da ita.
Yau basada lecture da mimi da hafsa da safiya suna Zaune a dakin su mimi."suna fira mimi tace safiya baki bamu labarinki ba.,safiya tayi murmushi tace to my mimie bara kiji
Labarina?
Ni sunana safiya oumar sanda, babana sunan sa Oumar sanda mahaifiya ta kuma sunata hajiya balaraba .babana hamshakin mai kudi ne muna zaune a nijeriya cikin garin kano.ni kadai iyayena suka malaka, gata na duniya ba wanda basa bani, saide duk da haka bai sa Sun kasa bani tarbiya mai kyau ba",nayi karatun adinin musulumci har nayi Sauka.
Tunda na tashi nake burin zama cikakiyar likita,wato Doctor gani kuma da son yaran fransanci, hakan yasa da dady zai turani karatun likitancin nawa ,nace akay ni kasar fransa inda zan kara koyan fransanci ya zamana duka na iya, da fransanci da kuma English .inada saurayi mai suna habib dan uwa nane an mana baiko nida ahi, yanzu haka ina gama karatuna Za'a daura mana aure.
to kunji labarin safiya.
Mimi tace Ashe a Kano kike inda aka kaini aka mini auren da bana so. saide kash ni yanzu ina sonsa tun ranar da nayi tozali dashi,
Safiya da hafsa suka zubama mimi ido suna son jin Karin bayani.
Nan mimi ta zayane musu har wulakancin da abdallah da matar sa ruky, suke mata harda boye fuskarta da tayi.
Safiya tace kaya Mimi kinyi kuskure da kika boyewa mijinki fuskar ki.dan haka ke kika jama kanki wulakanci da suke miki,dan wly babu da namijin da zaiga kyanki da surar ki ya wulakanta ki .
Hafsa tace gaya mata dai taji safiya tace dole
Fa sai kin zage Kin kwoto yancin ki, dan haka daga yau zan fara dora miki karatu***************
Aci gaba da gashi 🍇
Maimou love😘
[4/12, 14:30] +227 80 22 99 15: 👩⚕labarin👩⚕
Maimounatou 🇳🇪?🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Na✍
Maimouna matar abdoulaye AM💋
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATON
Dedicated to hassana dan larabawa end khadeey pinky
🍉page19/20🍉
🍓🍓🍓🍓🍓
"Haka safiya ta hau koyama mimi yanda zata jawo hankalin abdallah da dai sauransu,"
Wani abun
In tayi
Mimi har mamakin
Ta take yi,
Domin kuwa ko matar auren ba zata
Koyama safiya yanda zata tafiyar da rayuwar auren ta ba.***********
*********************
"Mimi ta rike haba tare da cewa way safiya a ina kika koyo wanan abin ke ba matar aure ba?,
Safiya tayi dariya tare da cewa kina mamaki ko Mimi,to ba abin mamaki bane lokacin
Ina gida tun rada aka
Samuna baiko da habib na shiga makaranta,
Mata na kula da yanda
Zaka tafi da miji da kissa,da biyaya,da salo na tafiya na iya sa kaya na iya magana yayin maigida na kwonciyar aure da
Dai Sauransu."
"Tunda dai ta fara magana
Mimi ta zuba tagumi tana kalonta har ta
Gama mimi ta sauke ajiyar zuciya,tare da cewa lalai safiya
Duk wanan abun haka lalai dole nima ki koyamin,
Dan Allah in tanbayeki man safiya shin ya ne alamomin da mutum yakeji in y'a kamu da so?
Safiya tayi murmushi
Tace zan fada miki kadan daga ciki,na daya shine daga kaga wanda kakeso ko kaji muryar sa gabanki zai dinga faduwa, ko daga kin gansa da mace koda ko muharamar sa ce zaki dinga jin haushin su ko kuma haushin ita macen,
Idan kika kwona biyu baki gansa ba
Zaki dinga jin ba dadi ke wasu har rashin lafiya suke,zakiga komi yayi yana burgeki kuma komai nashi zai burgeki,kadan kenan na baki ta juya kalon ta ga Mimi.
Mimi ta marairaice tace kenan na kamu da son abdallah tabas indai kinji daya daga wanan abubuwan to kina son abdallah kenan ya zamomiki dole ki koyi abubuwan da zaki jawo hankalinsa."
"Mimi tace to ay matsalar shi baya sona,safiya tace mimi kenan indai har yanda
Kika ce mana yayi da kishinki da ya nuna rada kukayi bankwona ,to tabas shima yana nan yana dawainiya da sonki."
"Mimi tayi murmushi allah safiya allah kuwa cewar Safiya,
Lalai dole ki koyamin yanda zan jawo hankalin Mijina to daga haka dai safiya taci gaba da koyama mimi abubuwa da dama yanda zata jawo hankalin mijinta."
"Bangaren abdallah ko sam bayajin dadin rayuwar gashi bashida number ta kuma yana jin kumyar tambayar dadyn sa number Mimi.
Ruky ce ta dadage ta Baje sai tutsa wani katon Abu take a gabanta ,ga Kayan mata kala kala a Gaban ta in tasha wanan tasha wancan, aikin kenan babu ranar da zata huce bata sa wani abu a farjin ta ba tana gama sawa duk ta hada zufa tace yau zan saka kukan dadi abdallah, abunda ruky bata sani ba shine Sam yanzu abdallah bayajin dadin saduwa da ita ga warin maganin nikan da yakeji yana tasowa daga farjin ta, ita kanta ruky tanajin kaykayi cikin farjin ta anma ta kasa dainawa. "
Karku manta mata farjin Mace kamar ido yake baya son bakon abu dan haka mu kula mata.
"Kwonci tashi yau su Mimi sunyi shekara daya da karatun su dan haka aka basu hutu, dan haka zasu dawo gida nijeriya hutu, idan kaga Mimi to zaka rantse cewa ba ita b'ace
Yanda ta canza ta koma baturiya dama gata fara fatar nan tata
Ta kwonta ta murmuje
Tayi wani irin kyau ga wayewa da ilimi ga hutu ,
Kai abin Ba'a cewa komai domin in ka ganta Za ka iya cewa baturiyar ce. "
"Rayuwa kenan dan yanzu abdallah ya zama abin tausayi son mimi ya zame masa jinin jikinsa, kulum cikin tunanin ta yake ruky ko yanzu ta fara samun matsala daga farjin ta wasu ruwa masu wari ke fitowa ga kuma wasu kuraje kanana da suke fitowa kuma sai karuwa suke. "**********
0 comments:
Post a Comment