Dedicated to my anty...
Masu aikin abinci sai aiki suke, an gyara hall din sosai sai kanshi ke tashi dukda babu kowa ciki because sai karfe goma daidai ake farawa amma at time har ayi sallah asr a dawo ba'a gama ba, falon kaka na cike da baki Tana zaune cikinsu amma face dinta babu walwala balle ta sakar masu face ayi labari, kawai gata nan dai kaman suna damunta, ba kaman yara dake wasa Suna up and down a cikin katon falonta, da yaro ya nufo inda take zaune sai Ta daka mashi tsawa Tana cewa
"koma wurin uwarki/ka..." Iyayenkan ko a kwalarsu, Sai chatting da hiran su kawai suke.
Suhail kam yana kwance cikin blanket, duk ya rame idanuwanshi sun koma ciki, he looks so dull and pale, sai tunani kawai yake yau is creepy family meeting, ko kafin ya bar Nigeria wannan meeting din is Among abubuwan da ya tsana a family dinsu balle Yanzu da kaka tayi nasara wajen rabashi da humaira, he hates to see her face Don gani yake he will definitely try to strangle her to death, he wish yana iya cire humaira completely dukda he's trying tunda tun ranar bai Kara kiranta ba itama ko sau daya baya kirashi ba, hakan ya kara tabbatar mashi she's not into him anymore, hakan really breaks he's heart Don at least he was Thinking zata kirashi tayi apologizing for what happened amma rashin ganin Kiranta ya tabbatar mashi da gaske take, agogon dake jikin bango ya kalle yaga 8:32, tsoki yaja yana cewa
"Naga Wanda zaisa inje wannan creepy gathering din yau...Wallahi ban zuwa...don't want to see the jagged face...." Yafada yana rufe kanshi da blanket,
A bangaren mami kam tun jiya take shiga bathroom minutes after minutes, tasan wannan month din ma sai ta kwanta hospital Don ta fara ganin signs tun Yanzu, she wani irin ciwon zuciya take ji saboda frgaba, she's feeling kaman an Dora mata wani Abu kan kirjinta, kawai she's afraid to be humiliated a public, amma tasan kaka bazata raga mata ba tunda ita kanta tayi alkawarin bazata raga mata ba har sai ta fiddo mijin aure, yau tun da safe take ta zarya bathroom just like jiya, all her knees are so weak, Tana fita daga bathroom ta dauki long hijab dinta ta fita daga dakin, yanda take tafiya shows bata Jin dadi, sauka tayi ta fita waje zuwa part din dad dinta daya dawo Daren jiya, sallama tayi mom dinta da dad dinta suka amsa a tare, dad dinta né ya saki murmushi, zama tayi nan kasA gabansu ta gaishesu, out of love dad dinta ya amsa yana cewa
"Mamana how was your night..." Ya tambayeta cikin wani irin muryar so da Kauna,
"Fine dad..ya gajiyan hanya?.." Ta tambayeshi Tana biting lips, kura mata Ido yayi yace
,"mamana what's wrong with you?.." Bata jira ya karas ba tayi saurin cewa
"Wallahi dad I have been studding...tun jiya nake fama..kuma nasha magani bai daina ba..." Tafada kaman zatayi kuka, mom dinta kallonta Kawai take Don hardly ta saka baki a maganar su, she always takes pleasure listening to their conversation Don duk yanda take kaunar Maryam dad dinta yace kauce bani waje because he own love is million times more than hers,
"oh mamana am sorry...Sannu kinji...gashi it's just 2 hours to meeting dana kaiki hospital an duba ki..." Baki Maryam ta turo Don this is not what she was expecting, Tana tunanin dad dinta zaice ta Bari kawai kar taje dukda that has never happened,
"Ai dad..,ni gaskiya yau ku yafemin meeting..." Bata karasa ba mom dinta tace
"Pls jewel stop it..." Tafada mata cikin sanyinmurya
"Mama Ina zan shiga in ya Kama ni?.. Ko nan cikin mutane zan dinga shiga bathroom Ina fita?.. Nidai gaskiya kuy.." Dad dinta né ya katse ta dacewa
"Haba mamana...ban sanki da haka ba...kiyi hakuri kinji kou..I know exactly what you are going through..." Yafada mata cikin sanyinmurya, idanuwa ta lumshe sai hawaye
"Dad..am tired...am scared of kaka...Dan Allah ku barni gida yau..." Tafada cikin matsanacin kuka, idanuwa dad dinta ya lumshe ya Mike daga inda yake zaune ya koma kasa wajen ta tare da rike mata hannu Sannan yace
"My darling..kiyi hakuri...kinsan yanda family din nan yake..in har bamuje dake ba zaa ce saboda fadar sa kaka take maki yasa bamuje dake ba...Sannan wasu zasuce kin fi karfi na...Don haka Dear kiyi hakuri, abinda kaka take maki hurts me more than it hurts you, and am so glad you're obedient baki Taba daga Kai kika kalleta ba...am so proud of you my darling..kiyi hakuri " Yafada yana Shafa hannunta, mom dinta maida hawayen dake néman zubo mata tayi Tana kallon su,
"Ok dad..." Maryam ta fada cikin tsananin kuka, hugging dinta dad dinta yayi making her feel so special and loved, ahankali ta Mike Tana cewa
"Dad let me see if I can get small sleep before the time..."
"Ok love..try and get some...but just for an hour..." Ya fada mata,
,"ok dad.." Ta amsa mashi, Sannan ta Mike ahankali ta fice daga dakin, har lokacin bata bar hawaye ba, inda she's a person with astrong heart da maganar kaka bazai tasiri kanta ba but kaka is really weighing her down. Falo ta Tarda Aisha, da sauri Aisha ta fada jikinta, murmushi ta saki trying to hide her pains, amma sai da Aisha ta gane something is wrong,
"Anty kuka kike kou?.." Tafada Tana tale baki zatayi Kuka, da sauri ta girgiza mata Kai Tana cewa
"Am alright...kawai na kwana Ina zarya bathroom né...and har Yanzu cikin bai daina ciwo ba...but I will be alright.." Tafada wearing a smile,
"Ok..." Aisha ta amsa mata Sannan ta Kara da cewa
"Anty Sannu..."
"Yauwa...let me have a small rest kafin lokacin meeting..." Ta amsa mata Sannan ta koma dakinta, kwantawa tayi Tana hawaye, a rayuwa Allah zai iya Baka komai har kudi dake da wuyan nema amma ya hanata Abunda kudi bai saye, ind kudi na sayan miji da ta sayesu in dozens ta zabi Wanda take so ta bada sauran ga masu bukata, amma sai gashi itace da ke d millions a account Tana kuka saboda ta rasa mijin aure. Kullum she pray for her kinds duk inda suke, tasan she's the only one suffering like this but hers may be worst saboda kaka, tasan not all family have the likes of kaka a midst them, kullum alhaji Ahmed na zuwa wajen ta a office Sannan yana kiranta a waya but still she can't accept him, at her age she needs rest of mind Sannan Maryam is a kind of person that is not selfish, she's selfless Don many people in her shoes will accept alhaji Ahmeds offer amma ita Tana considering matarshi, she don't want anyone to be sad for her to be happy, she see no reason why she should kill others happiness to be happy, all this days mom babu abinda take fada mata sai ta amince da shi Ai ba kanta farau ba amma she's still strong on her no, kwanciyan datayi bata wani samu bacci ba a tunani duk lokaci ya Kure, ganin karfe tara yasa ta Mike tayi wanka ta fito ta sha magani Sannan ta shirya cikin doguwar rigar gizna which is peach in color da babu design ko daya jikin shaddar, it's plain but looks beautiful on her, dankwalin ta daure in a Normal way babu wani tsaya gyarawa, kallon face dinta tayi taga its swollen murmushi tayiwa kanta Tana cewa
"My dear lokacine...it's a matter of time...in dai da rabon aure zamuyi before mu mutu..." Tafadawa kanta Tana kallon kanta ta mirror kaman she's advicing another person not her self, sallama Yazid yayi ya shigo shima cikin wata expensive shadda, gaisheta yayi Sannan yace
"anty ke nake jira..." Yafada mata kasancewan tare suke tafiya,
"Am through...lets go..." Tafada Tana daukan phone dinta dake kan mirror, Sannan taje ta dauki wata blue green vial da bai da girma ta Dora a shoulder dinta, Banda kamshi babu abinda take, sai sauri take looking normal amma Yazid na tsaye yana kallon ta,
"Anty..." Ya Kira ta calmly
"Naam ya dai..." Ta amsa mashi tare da daga Kai Tana kallon shi,
"Yau pls don't let her get to you...ko me zatacekar ki damu...lokacine..." Yafada mata cikin sanyinmurya Don duk saurin da take he can see fear in her eyes,
"Ok dear..nagode..." Ta amsa mashi Sannan ta fita yana biye daita, Tana fitowa taga duk sun shirya, murmushin karfin Hali ta sakar masu suma suka maida mata Martani, mota daya alhaji yunusa, hajiya rukkaya da Aisha suka shiga driver yaja su Sai kuma Yazid da mami cikin mota daya suka bar gidan.
A gidansu suhail kam 9:20 duk suka shirya suka fito amma suhail har ya fada komawa second round sleep, alhaji Muhammad kallon agogon hannunshi yayi yana cewa
"Wai me wannan yaron ke nufi da bai fito ba har Yanzu?.." Yafada yana kallon mahaifiyar shi,
"Maybe he's still dressing up...! " hajiya ta amsa mashi, tsoki alhaj yaja ya kalli mujahideen yace
,"go and call your brother..." Yafadawa Dan matashin da bazai wuce 18 years ba, juyawa yaron dayayi shiga irin ta manya yayi zuwa dakin yayanshi, yana zuwa yaji Kofar kulle, juyawa yayi ga parents dinsu yace
"Dad it's locked...", face Alhaji Muhammad ya daure yana cewa
'"This boy is trying me..." Yafada yana zuwa Kofar part din suhail, wani irin knocking yayi a Kofar, dukda Kofar is Italian saida yayi Kara, suhail naji ya ya danne kanshi da pillow yanda bazai ji knocking da ake ba, da karfi alhaji ya sake buga Kofar yana cewa
"Wallahi suhail if you don't want me to disgrace you...come out now..." Yafada sounding so angry while still knocking the door da karfi, suhail ji yayi he can still hear them, headphones ya sauka ya saka a kunnenshi tare da kunna music bai kara Jin abinda akeyi waje ba, knocking Alhaji yayi yayi yayi yana ta fada kaman zai haukace
"Alhaji a kyaleshi mana...kilan ma he's fast asleep..." Hajiya ta fada mashi, juyowa yayi da red eyes dinshi yace
"Allah yasa baccin mutuwa yake sai ya tashi...am thinking you have a hand behind this, .." Yafada mata cikin bacin rai,
"hmmm ni ba ruwa na....amma we are running late.." Ta fada mashi atakaice, dube dube Alhaji ya tsaya yi kaman he's looking for something, wata katuwar dutse ya gani Kusa da bakin gate ya tafi da gudu, hajiya na ganin ya dauko stone din tace
"Alhaji me zakayi?." Ta tambayeshi duk idanuwanta waje, banza yayi daita ya zagaya wajen window bedroom din suhail, suhail dake kwance na ganin walginshi yayi saurin lullube kanshi da blanket,
"Indai Dani zaki tafi sai kun Kai 11 Baku bar gidan nan ba..." Yafada kasa kasa yana cikin blanket, alhaji daga stone din yayi ji kake tass ya fasa glass din window, hannu ya saka ya yaye curtains din yaga suhail kwance cikin blanket,
"Lallai wannan yaron...suhail!!" Ya kirashi kaman voice dinshi zai tsage, suhail dariya yayi yana cewa
"Ka gama..."
"Dan ubanka Baka jina?..suhail..." Ya sake kiranshi this time har da tari, suhail ji yayi ya bashi tausayi, headphones dake kunnen shi ya sauke Sannan ya yaye blanket din looking so sleepy, Ido hudu sukayi da alhaji that is swelling kaman buns dough,
"Suhail ni kake wa haka?.." Alhaji ya fada sounding so furious, hamma suhail yayi tare da stretching jikinshi Sannan yace
"Daddy me nayi..." Yafada sounding so innocent,
"Open the door...! Yayi commanding dinshi, ba musu ya Mike cikin shorts with he's slim body ya fita daga dakin, da sauri shima Alhaji ya zagaya, suhail na bude Kofar yaga family dinshi dake tsaye
"Ina zaku..." Yafada yana kallon mujahideen that is dressed cikin babban riga na shadda, bai ankaraba yaji dad disnhi ya daukeshi da Mari Sannan ya shakeshi suka koma ciki, da gudu hajiya ta taho Tana cewa
"Wallahi kar ka kashemin da saboda wani useless family meeting..." Maganarta ya batawa alhaji rai amma bai kalleta ba ya maida hankali kan suhail da ya rikewa wuya har idanuwanshi suna sauya kala, sai da ya shakeshi to he's satisfaction Sannan ya sakeshi suhail ya rike wuyanshi yana coughing da karfi, hajiya tayi kanshi Tana rikeshi,
"Dan ubanka am I your mate.." Dad dinshi yafada sounding so piss off, suhail bai ce komai ba har sai da ya ji Daidai yace
"Menayi" yafada yana fashewa da kuka,
"Uwarka kayi...bakasan yau meeting ba?.. Bakasan yau 30th ba.." Alhaji ya tambayeshi cikin bacin rai, hajiya kam sai shafa wuyanshi take,
,"Ni aiki nake?.. Ya zaayi in San kwanar wata..." Yafada cikin matsanacin kuka,
"Now you know..kashiga ciki ka sako Kaya ka fito mu wuce...ko brush bazakiyi ba balle kayi wanka..that will be your punishment, .." Alhaji ya fada, Kara bare baki yayi yana cewa
'"Ni ban zuwa...bani da lafiya,,kuma wuyata daka Shake hurts...ni babu inda zani..." Yafada cikin kuka.
"You think am joking...now stand up kafin in harbeka da kafa..." Ya daka mashi tsawa,
"Ni ban zuwa..ban da lafiya..." Kafa Alhaji ya sa ya buge mashi kugu kaman wani Dan wrestling yace
"Come on stand up am running late...kasan Wallahi kaka ta rigani shiga hall din nan you're in deep trouble...now stand.." Yayi commanding dinshi,
"Ai ban iya zuwa banyi wanka ba..." Ya fada yana rike da waist dinshi,
"Tashi nace..." Bai kara cewa komai ba ya Mike rike da waist disnhi, ciki ya shiga feelings as if ya shiga bathroom ya kulle door har sai yayi wanka amma yasan he's dad si even more stubborn than him, kaman baiso ya bude closet ya dauko Jean da Riga ya saka Sannan ya dauko wata black glasses ya kafa a face dinshi, fita yayi ya nufi motarshi dad yayi commanding dinshi ya shiga nashi motar, babu musu ya shig sai turo baki yake
"As big as I am suke mani wannan abun...don't worry..I wil, soon move out of this lousy home..." Yafada kasa kasa yana shiga mota, kallonshi babanshj yayi yana cewa
"Ka zagi uwarka..." Dad dinshi ya yafada mash yana shiga motar. Da kanshi yaja sauran family suka shiga cikin motar hajiya suka biyo bayansu.
A Mai waazi estate kam Yazid na zuwa yayi parking suka fito, jikin Maryam sai rawa yake, duk Wanda yazo sai ya shiga cikin gidan kaka sun gaisheta amma ita in ta shiga sai ta nuna mata hanyar waje Wai ta fita kar ta shigo mata sai ta kawo mijin aure, amma duk wata bata taba fasa shiga gaidata, yau Tana sauka tayi hanyar gidan kaka,
"Anty..." Yazid ya kirata, ahankali ta juyo ta kalleshi
"Pls kawai muje cikin hall..ba sai kin shiga gaidata ba..." Ya fada mata, Dan murmushi mami ta saki Sannan tace
"Ya zan yi....dole in gaidata...don't worry..." Ta fada looking cool,
"Nidai nayi nan..." Yafada yana Kama hanyar hall, ita kuma mami ta juya ta Kama hanyar part din kaka Tana tafiya gabanta na faduwa, Tana shiga falo sukayi Ido hudu da kaka, ko barin ta ta shiga batayi ba ta nuna mata hanyar fita daga falon,
"Kar ki shigo sai na ganki da wani..." Tafada da karfi har wasu dake cikin falon suka juyo suna kallon ta, most of them cousins sisters dinta né wayanda she's far older than but suna da aure da yaransu, Kai kasa da mutuwar jiki mami ta juya ta bar wajen, kanta kasa ta fara takawa zuwa hall, duk Inda ka kalla family ne, sai magana suke mata but on this day bata samun many word, kawai kanta ta shige cikin hall, Tana shiga ta wuce wajen yanmata ta zauna, daman hakan shine kaidar su, kowa na zama wurin yan mate dinshi, ko you're 50 indai Baka da aure zaka zauna wajen yanmata likewise namiji zai zauna wajen samari, wannan yana daga cikin abinda ke bata mata rai sosai zama cikin mates din Aisha, yaran da a gabanta aka haifesu, Yazid kallon ta yayi daga inda yake zaune yaga she looks so dull. Bai dai ce mata komai ba amma yasan kaka tayi usual habit dinta, Maryam sadda Kai kasa Tayi ta fiddo wayarta Tana latsawa, karfe goma kowa ya zauna amma Banda family din alhaji Muhammad, karfe goma da few minutes kaka ta shigo hall din ta zauna sit dinta Tana kalle kalle,
"Ina muhammadu?.." Ta tambaya kai tsaye,
"Bari in kirashi..Allah dai yasa lafiya..." Inji alhaji yunusa mahaifin Maryam, a compound kam da sauri alhaji Muhammad yayi parking ganin he's running late, suhail kafa black glasses yayi a face disnhi, a fusace Alhaji ya kalleshi yace
"Remove it..." Yafada mashi, babu musu suhail ya cire ya saka a gaban aljinhushi, suka fito, suma hajiya sun iso tare suka shiga hall din amma suhail na baya, yana daf da shiga. Hall din ya sake fiddo glasses din ya kafa a Ido tare da daure face kaman tunda yake bai taba dariya ba.
[8/28, 5:15 AM] Mardiya Usman Goma: 9💚💙💛💜❤️
Lokacine
💙💜💛💚❤️
® zuwairat (ummumaryam )
9️⃣
Free page
Dedicated to my anty
Yanda yake tafiya shows he's upto something Don hannunshi biyu suna cikin aljihunshi, tafiya kawai yake kaman bai son taka kasa, Kara daurewa yayi daya hangi Humaira, Yazid murmushi ya saki yana tunanin zakaci ubanka né, kaka karkatawa tayi Tana kallon her number one enemy, the only person that don't respect her in the family, suhail bai am kalli inda take ba balle yasan Tana rai or dead, kawai he's so angry, dad dinshi da mahaifiyar shi wajen kaka suka je suna gaida ta amma idanuwanta kan bayan suhail dake tafiyar kwalisa just to piss her off,
"Dalla ku bani waje..., " kaka ta fadawa alhaji da matarshi, babu musu suka bar wajen suka dauki seat dinsu, suhail wajen Yazid yaje ya zauna Sannan ya cire glasses dake face dinshi, face dinshi daddaure ya humaira da ta rame sosai kaman ba ita ba, yana Dan juya Kai ya hangi mami dake zaune idanuwanta lumshe bakinta na motsi ahankali, it's like she's praying, Dan murmushi ya saki tare da taba shoulder din Yazid yace
"What is she doing..." Ya tambayeshi kasa kasa.
"Kilan she's praying yau kaka ta manta da lamuranta kar ta tsigeta yau..." Ya amsa mashi shima kasa kasa,
"Shugaba ka bude mana taro da adua...!" Kaka ta fada sounding very angry, nan wani mutun Wanda duk yafisu tsufa ya fara adua cikin sweet tune, sai dai ya gama aka Shafa Sannan kaka ta kalli Mai karanta agenda tace
"Karanto abubuwan da zaa yi yau da ka karanta dazun" kaka ta umarceshi, suhail sai binta yake da kallo yana ji kaman ya shakota daga inda take. Zaune ya lika ta da kasa, sake kallon mami yayi yaga har lokacin bata bude Ido ba, haka nan sai yaga tayi mashi duhu ta rame, yana Jin Wanda kaka tasa yayi reading agenda data sa shi rubutawa sai yaji ance
"Sannan sai wayanda sukayi rashin kunya a wannan watan..." Yaji an fada, juyowa Yazid yayi ya kalleshi sannan yace
"You're in trouble..." Tsoki suhail yaja yana kallon mami, Shan sai yaga ta bude idanuwa sai yaga her eyes are red,
"Abu na farko da zaa tattauna shine maganar sakin da buba yayi wa matarshi,.." Kaka Tafada ta danyi shuru Sannan kuma tace
"Buba kana abinda zakace game da wannan?.." Kaka ta fada kaman wata Chief Justice, goshi suhail ya dafa yana cewa
"Imagine..tonan asiri gaban yara...this family is the worst ever..." Yafada kasan muryar shi, wani cousin brother dinsu ya kalleshi tare da sakin yar dariya,
"Ni dai bani da raayin fadin abinda ya faru gaban wannan yaran..kawai dai yanda na fada maki haka zancen yake..." Wanda aka Kira da buba ya fada sounding respective,
"Lallai buba..wato bazaka fadi abinda ya faru a gaban yara ba amma ka sake ta?.. To ka maidota...fakat..." Kaka ta fada ataikace, Mutumin kaman bai so ya koma ya zauna bai ce komai ba, kallon treasurer kaka tayi tace ya fadi abinda suke dashi a account.! daman a kaidarsu duk wata in an Zo wajen meeting suna fidda task, like in kana amsar kaman half a million duk wata zaka fidda 50k ka ajiye cikin asusun Tallafin Mai waazi, Duk wanda ke family din indai yana aiki sai ya fidda nor matter little ya saka, kuma kowa da amount da yake fiddawa depending on yawan salary Dinka, cikin kudin suke bawa yaransu allowance duk wata, duk Wanda bai aiki ko yana zuwa school like university zaa bashi 20k duk wata har sai ya gama, in mutum na senior secondary school zaa bashi 10k, sai junior secondary school zaa bashi 7k, sai primary 5k and nursery 3k, haka ake basu duk yawan yaransu, kowanne zaiyi managing nashi ko nata zuwa karshen wata, su matan kudinsu yafi na Maza saboda suna da extra 5k saman Nasu, which yana sa matasan Jin haushi sosai amma sai kaka tace Ai mata sunfi Maza bukatar kudi, kawai sai suce sonkai né Don Tana mace, dukda kudin da ake basu wasu suna karawa yaransu sabida yawancin su masu kudine. Sannan cikin kudin ake daukan wasu kudin da zaa dafa abinci da Kayan da zasu sha during the Meeting. Ahankali mutum da kaka ta tambaya ya Mike Wanda kamanninshi da dad din suhail ya bace ya dad ya bude book yace
"A Yanzu sauran kudin mu bayan duk expenses..." Bai karasa ba kaka ta katseshi dacewa
"Banason son Jin turanci cikin maganar ka..." Ta fada sounding so commanding,
"Tou kaka..bayan duk kashe kudin da mukayi muna da million shidda da yan Kai a account saboda Yanzu wata biyar kenan bamu bada kyauta waje ba bayan Wanda muke bawa yaran mu..." Mutumin ya fada Sannan ya koma ya zauna,
"Madalla...Yanzu me zamuyi da wannan kudin..." Kaka ta. Tambaya Tana kallo faces Din manyan, dad din Suhail me ha Mike yace
"Ayi kaman yanda aka Saba, a Kai wasu gidan marayu,,,sai kuma a sayi abinci a bawa mabukata..." Yafada Sannan ya koma ya zauna, harara kaka ta watsa mashi sabida haushin shi da takeji tace
"Tou ba haka zaayi ba...wani ya kawo wata shawarar...Wanda yake da yara masu hankali.." Ta fada sounding serious, suhail saya kurawa mami Ido daga Kai ya kalli dad disnhi sai dad disnhi ya watsa mashi harara, mami najin abinda kaka tace ta juya ta kalli suhail a daidai lokacin da shima ya kalleta sai suka hada Ido murmushi ya sakar mata murmushi tare da kashe mata Ido daya, murmushin karfin Hali ya sakar mashi tare da girgiza mashi Kai,
"Tou me zai Hana mu gina wata masallaci a wasu kauyuka da suke da bukata..." Dad din Maryam ya fada
"Kayi magana in ka aurar da tsohuwar diyarka,,," kaka ta fada mashi referring to mami, maganar yayiwa suhail zafi har yaja tsoki Wanda kaka taji amma she's not sure if she had right,
"Pls ka daina..kar kaja mana..." Wani cousin din suhail ya fada sounding angry,
"If you're afraid of getting into trouble then ka tashi..." Shima Suhail ya amsa mashi, mami sadda Kai kasa tayi mata daga kai ba sabida abinda kaka tace, daman tsohuwa take ce mata in public. Suhail kallon ta kawai yake Don ganin reactions dinta amma bata daga Kai ba balle ya gani, Dan juya Kai yayi suka hada Ido da humaira, to he's surprise sai tayi mashi wani irin kallo da bai gane manufarta ba, haka ya mugun bata mashi rai, Kara daurewa yayi yana karkada kafa ahankali, dukkan su babu Wanda ya Kara bada shawara saboda sunsan dole kaka zata samu abinda zata fada kansu, daman da gani yau she's in bad mood, Jin an yi shuru yasa tace
"Yanzu babu. Wanda sai bada shawarar yanda zaayi da kudin?.." Ta fada cikin tsiwa, duk shuru akayi sai suhail dake dariya hannunshi kan bakinshi,
"Ai shikenan... Dauki rabin kudin a sayawa nene Kayan daki...sai saurin a barsu a banki..." Tafada atakaice, wani irin harara mahaifiyar suhail da mahaifiyar humaira suka watsa mata Sai kuma maman Maryam ta saki murmushi saboda nene is Aisha, bakin ciki kaman ya kashe mahaifiyar suhail Jin an bawa nene kyautar million uku da wani Abu, kallon juna sukayi da maman humaira duk idanuwa nsu sun sauya kala, magana kaka ta dingayi babu Mai cewa komai, suhail kam bai minti biyu bai kalli mami ba, duk jikinshi sai kaikaiyi yake mashi saboda Rashin wanka, bayan kaman hour daya da rabi sai kaka ta daga Kai ta kalli mami tace
"Sai maganar wanna tsohuwar.,gaskiya ba kuyi min adalci...sai ace duk cikin ku babu Wanda zai nemo koda guturu né a bata?.. Sai a bar ya mace ta tsofe gaban uwar ta?.. Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...wannan abun bakin cikin zaiy ajalina..kaf danginmu babu Mai wannan nauyin jini haka ..." Tunda ta fara maganar mami ta sadda Kai kasaTana hawaye,
"Gaskiya ke kadai zaki bata mana sunan pamili...kowacce yarinya bata wuce shekara 20 zuwa da biyu sunyi aure amma ke gash har zaki Kai shekara arbain bakiy auren ba..duk sabida karatun banza..." Kaka Tafada idanuwanta kan mami dake hawaye sosai har da majina, suhail clinching hannunshi yayi likewise duk Wanda ke hall din Mai son mami, mami daman bata da bakin jini a family sai wajen kaka da kuma mahaifiyar suhail da friends dinta in the family, kaka na fara magana sai ta saki wani irin ajiyan zuciya tare da lumshe idanuwa na Jin dadi da nishadin abinda kaka keyi mata,
"Wai da am fara magana sai ta Kama kukan munafukai..duk kalli wayanda kika girma sunyi aure da yara rututu amma ke sai yawo da gantalin aiki..tou Wallahi kwanan zan nemi wani tsohon in hadaku,,kuma sadaka zan badaki Dan ubanki...kuma Wallahi ko kukan jini zakayi bai hanani cin ubanki duk sanda muka hadu,..in kinga na kyaleki tou Kin fiddo mijin aure...in kuma karuwanci zakiyi sai mu sani..." Wannan Karin very loud mami ta fashe da kuka, afusace suhail ya Mike Yazid yayi saurin rike mashi hannu sai ya fixge yace
"Wai kaka meye haka?.. Ana sayan miji né?.." Ya tambayeta many was very happy with he's confidence but others are sad
"Zauna Dan ubanka..." Mahaifiyar shi Ta fada mashi cikin tsawa Tana mikewa tsaye, kaka baki ta bude face dinta na komawa ja saboda haushi sa bakin ciki
"Kaka In Ana sayan miji ki saya mata...hakan zai nuna kina kau..." Bai karasa ba yaji saukar Mari, ji kake tas kaman an fasa glass, salim né tsaye wato Wanda yaso ya auri mami tun day one taki shi, duk mikewa akayi, afusace suhail ya rike wuyar rigarshi ya shakeshi duk aka dauki salati, Kama suhail akayi salim ya Kara daukeshi da Mari yana cewa
"Ni zaka shakewa wuyar Riga?.. " Yafada sounding so piss off sabida akalla ya bashi shekara goma, suhail sai kokarin kwacewa yake yana cewa
"Wallahi Tallahi sai na Rama...in na yarda shege nake...Wallahi Mai raba ni dakai Sai Allah..." Yafada yana kwacewa daga rikon da akayi mashi, duk rigar jikinshi ya yage sabida yanda yake kokarin kwacewa, hajiya Hassana kallo maman mami tayi tace
"Allah yaisa tsakanina dake...kin mallake min da....." Tafada sounding so angry, hajiya rukkaya kam tunda kaka ta fara zagin mami ta sadda Kai kasa Tana kuka Don duk wata take taya yarta kuka, ko kallon hajiya Hassana batayi ba balle ta amsa mata,Baban yazid né ya rike suhail yana cewa
"Kai kana haukane...da wanka zakayi fada?.. Are you mad..." Ya daka mashi tsawa, sai lokacin suhail ya Dan saki jiki idanuwanshi kaman ba nashi
"Wallahi this is not over...sai kaci ubanka Wallahi..." Salim ya fadawa suhail da har lokacin bai bar yi mashi wani irin kallo Mai wuyar fassara ba, kawai he feels like strngling someone, wani né yaso Wanda suke yana yi da shi salim din yace
"What you did was wrong..ya zaayi ka Mareshi...gaskiya you owe him an apology..." Wannan babban mutum dake salki ya fadawa salim,
"Yaya apology fa kace...kana ganin suhail na néman fada Dani kace apology..."
"Yes...Kai kajashi Ai...he's talking to her not you..what kaka is saying is bad..we should be happy he's bold enough to talk to her now apologize..." Senetor Ibrahim Mai waazi ya fada, kaka kam Tana zaune kan kujerar ta, kawai ko uffan bata ce ba, kawai ya jira su gama hayaniyarsu, ita kam mami dafa kunnenta biyu tayi Tana kuka sosai sai shessheka kawai take idanuwanta biyu rufe gam,
"Sorry..." Salim Yafada kaman baiso ya bashi hakuri ba, sai lokacin suhail ya sauke idanuwanshi daga kan salim, Alhaji Muhammad wato mahaifin suhail bai ma Mike ba balle ya saka baki cikin maganar da ake, tamkar ba da danshi ake ba, daman a family dinsu suna da wannan Karan, in Ana wani Abu dangane da danka tou zakayi shuru ka bar saura su yanke hukunci, sai dai in ba manya wajen, Alhaji Muhammad sai karkada kafa kawai yake, hajiya Hassana kam har lokacin da mutane suka fara komawa sit dinsu bata bar fada ba, sai zagi take kasa kasaWai hajiya rukkaya tayiwa danta asiri shiyasa bai ganin girman manya yake mikewa yayi magana just to defend her daughter, dukda an zauna suhail bai bar nishi ba, kawai he's so angry and sad, mikewa yayi ya Kama hanyar,
"Kai Ina zaka!.." Yaji an fada saga bayanshi bai na gane ko muryar waye ba, amma bai juyo ba,
"Don't you dare step out of here..." Ya sake an fada, takawa kawai yake har saida yazo kusa da inda kaka take ya daga idanuwa ya galla mata harara tare da murmuring witch, baki kaka ta bude Tana kallon ikon Allah, dukda batayi Abunda yace ba tasan he's insulting her,
"Kuma you will be crippled before you die..." Yasake fada idanuwanshi cikin nata, kawai he feels like killing her,
"Wallahi kana fita daga cikin hall din nan you're no more among this family..." Inji first son of the family Yafada, ko juyawa bai yi ba ya fice abinshhi, Yazid gani yayi this s happening because he stood up for he's own blood sister then why will he sit and watch, shima mikewa yayi duk aka kalleshi, yana mikewa wasu cousins dinsu suma biyu suka Mike suka Kama hanyar waje, baki duk manyan wajen suka bude suna kiran yaran su dawo amma basu dawo ba, suka fice, yana Aisha ta Mike tabi bayansu, ataikace bayan fitan suhail kusan 10 members suka fice daga hall din, kaka mikewa tayi ahankali zata fita nan duk yaranta Maza suka zo suna bata hakuri, yau kam she's not harsh like before sabida abinda ya faru surprised her,
"Ban zama waje nan...bai yuwa yan. Yara kanana su nemi su maidani mutuniyar banza..." Tafada Tana kokarin fashewa da kuka, wasu kam adua suke Allah yasa ayi dissolving family meeting kowa ya huta, suhail na fita ya Kama hanyar gidan wani uncle dinshi Yazid da sauran family da suka fita Suna biye dashi,
"Wai Ina zaka?.." Yazid ya tambayeshi
"Kaya zan saka..haka zan zauna?.." Suhail ya amsa mashi sounding more angry than ever,
"Gaskiya ka burgeni..wannan tsohuwar as been given too much respect that she talks anyhow..yau naji dadi sosai... " Inji daya daga cikin cousin dinsu, gidan baba usman suka isa kasancewan shi cikin estate yake zaune Sannan danshiu na cikin wayanda ke biye dashi, zuwa yaron ya bude Kofar ya dauko mashi native wear cikin nashi suhail ya maida suka fita, compound din gidan suka koma kowanne da tunanin da yake, cikin hall kam kaka sai kuka take Tana fadin abinda ke cikin ranta, cewa tayi duk su dawo Don tasan if this continues wata rana bazaayi meeting din ba kuma ita batason hakan, wani daga cikin manyan ya fita ya hangesu inda suke tsaye kowa na magana amma Banda suhail, face Dinshi yayi ja,
"Ku dawo ciki dukkan ku..." Mutumin ya fada masu, duk tahowa sukayi Amman Banda suhail dayayi tsaye saboda maganar da big uncle ya fada,
"Bazaka zo bane?.." Mutumin ya fada mashi, ahankali suhail ya bi bayanshi suka koma cikin hall din, zama kowa yayi amma babu Mai cewa komai, bayan kaman minti biyar kaka ta saki ajiyan zuciya tace
"Wato Don Ina am wannan tsohuwar magana Kai Mara kunya da uwarka da ubanka basu Baka tarbiya ba zaka tsaya ya maida min magana?.. Daman kwanaki kazo har inda nake ka zageni...dole zan hukunta ka...zakayi aiki a kampani amma ba'a Baka albashi sai nan da wata uku..." Ta fada atakaice, baki suhail ya tabe, Dan kallon inda mami take yayi yaga har lokacin bata o bude Ido ba sai hawaye yake,
"Sannan kuma na bawa Maryam wata uku ta fiddo miji...in batayi ba zan aurar daita ba driver na..." Tafada atakaice,
"Lallai ma..." Suhail ya fada kanshi kasa,
" ku da kuke ganin Ina matsa mata Ai abun kunya ace yarinyar ta tsufa gidan iyayeta, Don haka wata uku na bata,,in da akwai Mai wani Abu ya fada..." Kaka ta fada atakaice, ahankali baban suhail ya Mike yace
"Maganar auren suhail da humaira...tunda Allah yasa ya dawo sai ki bada izinin ayi masu aure..." Alhaji ya fada as discussed with he's wife, suhail naji Jin haka sai ya kalli humaira yaga ta fashe da kuka, Tana daga Ido ta gan yana kallon ta ta watsa mashi harara tare da murmuring, hannu suhail ya daga alaman zaiyi magana, bai jira an bashi izinin ba ya Mike yace
"Ku tambayeta in bataso kar a matsa mata..." Ya fada ataikace tare da komawa ya zauna,
"Maganar banza...Dan ubanka dole sai an tambayeta...babu wani zancen tambaya..kawai ..." Kaka Bata karasa ba taji kukan humaira da karfi, afusace hajiya habiba mahaifiyar ta ta Mike ta taka zuwa inda humaira take ta dauketa da Mari Tana cewa
"Kukan uban me kike..." Tafada cikin matsanacin masifa
"Lallai ma wannan matsiyaciyar bata da hankali...gabana sai ki Kama dukan yar mutane?.. Lallai zaki ci uwarki..." Kaka ta fada sounding so angry at hajiya habiba, komawa tayi ya zauna Tana fushi sabida tagane dalilin dayasa humaira ke kuka,wato taji maganar aurenta da suhail.
Lets continue some other time
[8/28, 5:15 AM] Mardiya Usman Goma: 10💚💛💜❤️💙
Lokacine
💛💙💜❤️💚
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣0️⃣
Free page
Kaka sai fada take Tana cewa
"Dan rashin sanin darajan uwarki sai ki Kama dukanta gabanmu?..Wallahi sai nayi maganinki..." Kaka ta fadawa hajiya habiba da har lokacin Tana hucin kukan da humaira take, suhail karkata Kai yayi yana kallon ta, wani irin haushi da takaici yakeji, wato sabida anyi maganar aurensu take wannan kukan, she's showing him publicly, he feels so broken Don tamkar ya Dora hannu bisa Kai ya dinga kuka yake ji, yau is among the hurtful moment of he's life, kaman he's dreaming Don in an fada mashi humaira zata dinga irin wannan kuka sabida maganar aurensu, ahankali ya dafa goshi shi, ji yayi he's head is turning saboda ciwo, humaira sai kuka take da karfi saboda Marin da hajiyarta tayi mata, hajiya Hassana kam ji take kaman ta Shake humaira sabida haushi,
"Mamana..." Kakata ta Kira humaira dake kuka, ahankali ta daga kanta da wet face dinta ta kalli kaka,
"Fadamin meye matsalarki..." Ta tambayeta Tana kallon ta, humaira shuru tayi Tana hawaye,
"Nace ki fadamin damuwarki..in baki son wannan Mara tarbiya bazan ga bakinki ba...babu Wanda zaisa ki dole...don haka ki fadi abinda ke damunki .." Kaka tafada mata, daga Kai suhail yayi da red face dinshi ya Mike yace
"Nima..." Bai karasa ba hajiya Hassana ta ce
"Kai!!!!.." Ta daka mashi tsawa,
"Wallahi ranka in yayi dubu zai baci...in kara Jin one word from you..." Ta fada cikin tsananin bacin rai, ahankali ya koma ya zauna, amma he's boiling saboda abinda ke faruwa, gani yake it's better shi ya fara cewa bai aurenta da ita ta disgashi,salati kaka ta dingayi Tana cewa
"Yau dai dukkanku shaidan ya sauka gidan nan da ko darajata baku gani kowacce sai haukarta take...Wallahi zakusha mamaki...." Kaka ta fada cikin haushi da takaici abinda akeyi yau, mami kam tunda kaka ta zageta bata Kara bude Ido ba balle taga abinda ke faruwa, kawai ji heart dinta dake neman fita take, tasan yau da kyar ta iya mikewa daga inda take zaune saboda ciwon da take ji,
"Ki fadamin mana..." Kaka ta fadawa humaira cikin lallashi, humaira nason magana amma Tana tsoron mom dinta data zuba mata idanuwa, sai kuka kawai take hannunta kan cheeks dinta,
"Ikon Allah.." Kaka tafada cike da Jin haushin humaira,
"Tou shikenan tunda baki da abun cewa kiyi shuru ko insa ayi maki shegen duka Yanzun nan..." Kaka tafada mata, shuru tayi amma hawaye bai daina zuba ba,
"Yanzu dai na yanke hukuncin zaa hada auren wannan shegen da humaira lokaci guda da na nene..."kaka ta fada, Ai Bata karasa ba humaira ta fara
"Wallahi banson shi,,,ni Yanzu bashi nake so ba..." Ganin hajiyarta ta Mike yasa tayi wajen kaka da gudu Tana kuka, har lokacin bata bar cewa
" Ni ban so...kaka banso..." Tafada Tana boyewa wajen kaka, iyayen Maza wani ya Mike yana cewa
"Humaira kina hauka... Har kin isa ki ce baki auren suhail..." Inji wani kanin abbanta, afusace suhail ya Mike yana cewa
"Wallahi in na aureta shege nake..." Yafada a zuciye, hannunshi Yazid ya rike saboda yanda yake na magana cikin rawar jiki kaman zai fadi,
"Wallahi sai dai ka zama shegen..amma aurenka da humaira babu fashi,,," Inji hajiya Hassana Tafada cikin matsanacin bacin rai, juyawa yayi gareta yana cewa
"Wallahi mom ban aurenta..ko Itace autan mata na hakura..." Yafada face dinshi kaman ba nashi, baki duk suka bude sabida yanda yake magana kaman bashi ba, fada dad dinshi ya haushi dashi kaman zai bugeshi, kaka shuru tayi Tana kallon yanda koina ya kashame da hayaniyarsu har sai da komai ya lafa Don tunda suke meeting ba'a Taba samun tsabani irin wannan ba, duk yanda take takama da fadanta yau shuru tayi yana kallon su,
"Ya isheku?.." Ta fada cikin bacin rai lokacin da kowa ya samu ya zauna, har lokacin humaira ya kasa komawa wajen zamanta saboda kar mamanta ta zaneta, hajiya Hassana kam kaman ta hadiye zuciya ta mutu, tasan in har kaka tace baayi to shikenan ta zauna, hannu ta daga Sannan ta Mike,
"kaka Dan Allah kiyi hakuri da Rashin kunyar yaran nan..." Bata karasa ba kaka ta watsa mata harara tare dacewa
"Ashe ranshi kunyar yara..ke ba Yanzu kika gama naki haukan ba..dalla koma ki zauna banason ganinki..." Kaka ta daka mata tswa, ahankali ta koma ta zauna gabanta na faduwa Don ba karamin tashin hankali zata shiga muddin akace suhail bai auri humaira ba, ita kadai tasan irin shirin da sukayi da aminiyarta kan maganar auren yaransu, gyarar murya kaka tayi Sannan tace
"Na yanke hukuncin kowa ya nemi Wanda ya dace dashi..." Kaka ta fada atakaice, salati both parents din suka saki saboda tashin hankali, mahaifin suhail né ya Mike yana cewa
"Kaka wannan yaran fa mu muka haifesu..bai taba yuwa ace sai Abunda suke zasuyi...dole subi umarnin mu...ai mu iyayen su né...Don haka kaka kiyi hakuri...kar ki raba aurensu..." Yafada mata Sannna ya koma ya zauna,
"Wai so kuke su kashe kansu?.. Ya zaayi duk basu so kuma ayi masu?.. Ai in kunga anyi to daya yana so amma wannan duk basu so ..wancan shegen am cewa yayi in ya aureta shege yake...gaskiya bazan iya bada izinin wannan hadin ba, Don haka kuyi hakuri...Allah ya bawa kowa rabonshi..." Kaka ta fada,
"Nidai kaka kar ayi ma yaran nan haka..kowa yasan suna kaunar junansu...Don haka ki barsu suyi aure..in sun gandama su kashe kansu..." Inji wani uncle dinsu, humaira dake kuka har lokacin ta fara cewa
"Kaka aa...ni wani nakeso..." Ta fada cikin low voice while crying, kowanne mikewa yayi yana tofa albarkacin bakinsa, ita dai kaka bata yarda da maganar aure ba, shi dai suhail ya riga yayi mading up he's mind, babu abinda zai sa ya auri humaira, ko me zaayi ba zai aureta ba, she have broken he's heart beyond repair, in an fada mashi humaira zatayi humiliating dinshi haka he will never believe it, Idanuwa ya rumtse trying to control tears dake néman zubo mashi, humaira dake labe bayan kaka ya kalla sai kawai ya fara hawaye,
"Haba meye haka...Dan Allah ka goge kar kowa ya gani..." Yazid ya rada mashi, sadda Kai kasa yayi allowing he's tears to flow freely, yasan in har bai zubda hawayen ba he will land in the hospital, shi kadai yasan irin ciwon da heart dinshi ke mashi. Hajiya Hassana kallon hajiya habiba tayi ta watsa mata harara, kawai jira take su fita daga wajen ta fada mata abinda ke cikin ranta, she hates her so much Don a gabanta humaira ta fara bin wani kuma bata Hana ba despite sunyi planing hada yaransu aure, ita kam duk sanda sukayi waya da suhail abinda take fada mashi is he should always remember humaira the way he remembers her, kar ya kuskura ya bawa wata zuciyar shi sai humaira, amma shine Yanzu zaa mata haka, ba komai take wa takaici ba sai yanda take tunanin hajiya rukkaya zatayi mata dariya wato mahaifiyar mami, ita kam hankalinta bai wajen duk wani magana da suke, kawai kallon mami take taga if she's doing alright Don ba wuya ciwon zuciyarta na iya tashi,
"Yanzu dai zaayi bincike...kan Wanda take so..,indai ba'a ganshi da wata matsala ba dole kuyi hakuri ta auri Wanda take so..,shi kam wancan Mara kunyar yaje chan ya gane..." Inji kaka, wannan maganar ya batawa suhail rai sosai, wato in akayi bincika bai da halin kirki sai a hadashi daita,
"that will be over my dead body..." Yafada cikin ranshi, ahankali ya daga Kai bayan ya goge face dinshi, kiran sallah zuhr akayi duk Kowa ya mike har da Yazid, matan ma fita sukayi don suyi sallah, mami kam ji tayi her legs can't carry her, Tayi kokarin mikewa taga zata fadi dole ya koma ta zauna, kawai she's thinking Yanzu kaka zata aurar daita at her age with her class ga driver dinta, tasan confirm muddin bata kawo miji ba kaman yanda ta bukata she's going to marry her off to her driver, Dan sautin kukanta saki Wanda yasa suhail dake zaune far away from her kallon ta, he's so sad and angry amma yasan she's more hurt than him, shi ko yau ya gandama zai auri the most beautiful girl around, amma ita fa, she's waiting for a man to come ask for her hand in marriage, ahankali ya Mike ya taka zuwa inda take, kusa daita ya zauna har lokacin her eyes was closed,
"Anty Dan Allah ki daina kuka haka nan mana...pls stop it...your condition will never be permanent...Allah zai kawo maki naki mijin...pls ki bar kuka haka nan..." Yafada mata yana kallon yanda tears ke rolling daga closed eyes dinta, bata ce komai ba tacigaba da kuka, hannunta ya Kama yana cewa
"Antyna Dan Allah enough..." Yafada kaman he's angry, ahankali ta bude idanuwanta da bata gani dasu sosai tace
"Pls don't stand for me like that next time..,see what you went through today because of me alone..." Tafada voice dinta na rawa, hannu yasa ya goge face dinta yace
"Anty I will go through more for you...anty nasan it hurts ace an ajiyeki gaban yara Ana treating dinki kaman you're not matured enough..,Ai cin mutuncin yayi yawa...anty ko sau dubu zaa fada maki ba daidai ba dole sai nayi magana..." Yafada sounding strong and firm, hannunshi dake kan hannunta ta Dora Dayan hannunta tace
"Pls...don't do that again.,,nasan you care so much about me..amma banason laifina ya shafeka..." Tafada Tana kallon yanda gefen face dinshi yayi ja sosai, idanuwa ya lumshe yace
"anty meye laifinki?.. Is it your fault da bakiyi aure ba?.. It's not your fault...lokacine bai zo ba...in lokacin ki yayi Wallahi anty zakiyi..but pls kiyi hakuri kinji antyna..." Yafada mata sounding so respective, idanuwa ta lumshe new tears na fita tace
"Kaka ta bani three months...am scared..." Tafada mashi, dukda she don't know why she said that...Don bata cika sharing problem da su ba Don ita she's a person da take rike girmanta,
"Don't worry...anty before then Allah zai fiddo maki miji...nasan mijinki is there searching for you too just the way kema kike searching for him...kawai just be strong kaman yanda kike..." Yafada mata kaman shine babba, ajiyan zuciya ta saki sabida she loves abinda yace, it makes her feel so happy, he's confidence makes her happy,
"Anty you're special..so you deserve someone special..and special things don't come fast..kuma special abu bai saurin sayuwa saboda tsada gareta...Don haka nasan the special guy is there..preparing to me a special person like you..and bet me he better be handsome in ba haka ba zanyi boxing dinshi for keeping you waiting..." Ya karasa maganar ciki zolaya, dukda Maryam is sad sai da ta Dan saki murmushi because he's words are so sweet, goge face dinta tayi ta kalleshi tace
"Kaima Kayi hakuri da abinda humaira tayi maka...am sure Allah zai Baka wacce tafita in every way insha Allah.." Murmushi ya saki yace
"I know...nasan it's someone special that drives humaira away from me...babu komai Don I have decided that ko zaa barmu biyu kadai A duniya I won't marry her again, ...Allah ya bawa kowa rabonshi..,before Ina ganin bakin kaka for not allowing me to marry her before leaving but now I know better..nasan we're not destined to be together..." Yafada sounding strong amma deep inside kaman zai mutu, shi kadai yasan abinda yake ji,
"Anty lets go and pray kafin a dawo..." Yafada yana kokarin mikewa, Dan ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"I don't think I can walk..my legs are so weak..." Tafada tears na sake cikowa a idonta, mikewa yayi ya dawo gabanta Sannan ya mika mata hannu yace
" give me your hands...." Yafada mata,
"No...kawai kaje Kayi sallah...Nima zanyi later... " tafada cikin sanyinmurya, bai Kara cewa komai ba ya duka ya Kama hannunta ya jata har ta fada jikinshi, he felt something that any healthy man will feel when holding such a beautiful lady, itama da sauri ta janye Don tasan people can come in at anytime, suhail sakin hannunta yayi ahankali tare da juyawa, bai juya ba yace
"Anty be fast before that witch comes in..." Yafada sounding normal, ahankali itama ta gyara vail dake kanta Tana taka kafarta datayi mata sanyi, ahankali ta fita daga hall din zuwa inda mata ke sallah, mom dinta na ganinta ta taso,
"Baby are you alright?.." Ta tambayeta cikin damuwa
"Yes mom..." Ta amsa mata kanta kasa, hajiya dake fitowa ta saki wani irin dariya Tana cewa
"Bad blood bad luck...wani miyan sai dai a gani a makota...." Tafada cikin habaici, daman an Saba da halin hajiya Hassana, she always mocked at Maryam's situations, bata da farin ciki daya wuce taga kaka Tana tsinewa Maryam, yau na abun yayi sauki sabida ranta a bace yake. Humaira na gefe daya sai hawaye take wasu mate dinta a family suna rarrahinta, bata ankaraba taji an damke mata hannu, hajiya Hassana ce ta fixgota Tana janta har saida suka bar inda mutane suke, wullata tayi gabanta tace
"Humaira ni zaki ciwa mutunci...ni zaki maida abun dariya a gaban mutane?.. Fadamin me suhail yayi maki da zakiyi mashi haka..." Tafada cikin tsananin bacin rai, humaira dake kuka cewa tayi
,"mom am sorry..."
"Don't call me mom...if am your mommy bazakayi min hakan ba....bazaki kunyatani cikin mutane ba..." Hajiya ta daka mata tsawa,
"Wallahi mom ba haka bane....wani nake so..." Bata karasa ba taji an dauketa da Mari, mom dinta ce tsaye, ihu zata yi tace
"Kika kuskura naji word daya daga gareki you're finished.." Mahaifiyar ta ta fada cikin bacin rai, wani run irin kallo hajiya Hassana ta watsa mata Tana cewa
"Ai wannan ya zama kame kame...hajiya habiba am so disappointed in you...koni da nake da namiji I controlled him balle ke Mai mace?... Gaskiya you betrayed my trust...you have made me a laughing stock in the family... Allah yaisa tsakanina dake..." Hajiya Hassana ta fada kaman zatayi kuka
"Kiyi hakuri?.ai bata da miji sai suhail..Wallahi sai dai ta mutu..." Hajiya habiba ta fada cikin bacin rai, baki hajiya Hassana ta tabe Sannan tace
"Kina Ina lokacin da ta fara dating wani?... Ai kina nan...Don haka kar kiyi tunanin zaki burgeni da wannan burga da kike..." Tafada mata cikin fushi, humaira dai sai kuka take hannunta inda aka mare ta,
"Naji nayi laifi...amma ki sani insha Allah everything will be alright again...dole humaira ta auri suhail..." Tafada Sannan ta juya ga humaira tace
"In har kika koma ciki baki cewa wannan mayyar suhail zaki aura ba ban yafe ba..." Mahaifiyar ta ta fada atakaice Sannan ta juya ta bar wajen, murmushi Jin dadi hajiya Hassana ta saki while humaira ta Kara volume din kukanta, hannunta hajiya ta rike Sannan tace
"Stop crying my sweetheart....Wallahi you won't regret getting married to suhail...ai duk aure Yanzu kafin kaji dadinta sai in uwar miji is behind you...ni kuma Ina tare dake a kowanne irin Hali kika shiga...duk yanda kike so zakiyi saboda Ina bayanki...Don haka ki ajiye son wani ki so Dan uwanki..." Ta fada mata cikin rarrashi, humaira sai kuka take, she don't know how life will be without alhaji Ismail, sonshi ya mugun rufe mata Ido since she can deny someone like suhail her love because of him, ita matarshi bata dameta ba, kawai she wants to be with him saboda ya kwadaita mata yanda rayuwar aurensu zai kasance,
"Stop crying kinji...", ahankali ta goge face dinta, sallah akayi aka koma cikin hall, Maryam was last to come in saboda yanda take Jin legs dinta, suhail relaxing yayi yana kallon ta, deep down he's feeling inama he can help her, inama he can take all her pains away, shima he's hurt amma nata matsalar yafi damunshi, zama tayi tare da jingina da kujera idanuwanta lumshe, he's just staring at her for no reason, Yazid né ya kalleshi yaga Maryam kawai yake kallo,
"Wannan kallon fa?.." Yazid ya tambayeshi,sai lokacin suhail ya sauke idanuwanshi yana cewa
"Kawai am feeling her pain...I wish there's something I can do..." Yafada in a low voice,
"Hmmm sai adua...everything will be alright..." Ya amsa mashi,
"I hope so..." Suhai ya amsa mashi, bayan kowa yayi settling kaka ta sake tambaya in da akwai Mai wata magana kafin aci abinci ayi donation, idanuwa hajiya habiba ta zubawahumaira alaman ta tashi tayi magana, ahankali humaira ta daga hannu Sannan ta Mike, ko inda take suhail bai kalla ba,
"Kaka...zan auri...yaya...suhail..." Ai bai Bari ta karasa ba ya Mike a fusace yace
"Wallahi ban aurenki...kuma in...." Bai karasa ba hayaniya yayi yawa duk Ana mashi fadan why will he say that, hajiya Hassana mikewa tayi ta nufi inda suhail ke tsaye akayi saurin riketa, duk sai fada akewa suhail amma babu abinda yake cewa
"Sai Wallahi ban aurenta...just few minutes back ta nuna she hates me...Wallahi ban aurenta..." Yafada sounding so tensed, duk fada da ake mashi hai hanashi maimaita bai aurenta ba, humaira kallon shi tayi ta watsa mashi harara ta koma ya zauna, hajiya Hassana sai fada take ita a gyaleta ta isa wajen suhail taci ubanshi, kaka kam sai salati take Tana cewa yau shaidan ya shiga tsakanin su, da kyar Yazid ya ja suhail ya zauna sai huci kawai yake, sai da kowa ya lafa Sannan kaka tace
"Kudai so kuke ki kasheni kou?.. Tou Wallahi in wani Abu ya sameni Allah yaisa ban yafe ba..." Tafada kaman zatayi kuka,
"Kiyi hakuri kaka..." Wasu suka fada mata,
"Kar Dan burouban da ya bani hakuri...." Ta fada kaman zata haukace,
"Yanzu dai na yanke hukuncin suhail da humaira ba zasuyi aure ba...kowanne ya nemi nashi..." Tafada atakaice, yatsa hajiya Hassana ta sa a baki Tana cizawa, kawai sai ta fashe da kuka Tana cewa
"Suhail Wallahi inda Baka auri humaira ba ban yafe ba..." Tafada cikin matsanacin kuka
"Ikon Allah...." Kaka tafada cike da takaici.
"Ni kuma nace bazasuyi aure ba...sai muga hauka Dan ubanki..." Kaka tafada sounding like the boss.[8/28, 5:16 AM] Mardiya Usman Goma: 11💛💚💜💙❤️
Lokacine
💛💚💜💙❤️
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣1️⃣
Free page
Kuka hajiya Hassana ta dingayi da karfi kaman zata zare, baki kaka da sauran mutane suka bude,
"Wai meye haka?.." Alhaji Muhammad ya tambayeta,
"Ka rabu da munafuka...da gani suna da shirin da Allah zai watsa..shiyasa takeson yin hauka..kuma Wallahi babu wance ta Isa tasa ayi..." Kaka ta fadawa hajiya Hassana dake kuka kaman yarinya, suhail sadda Kai kasa yayi saboda yanda mahaifiyar shi ta tada hankalinta, shi ya rasa why ta dauki abun so important,
"Dan Allah Dan annabi kaka kiyi hakuri su auri junansu...Dan Allah..." Hajiya habiba Bata karasa ba kaka ta Galla mata harara tare dacewa
"Dalla munafuka rufamin baki...ai zaku ci Mai garinku né dayan bayan daya....kar Wanda ya Kara magana kan wannan maganar..an wuce wajen kuma..." Kaka tafada atakaice Sannan tace
"Yanzu kowa ya fiddo kudinshi ya ajiye..." Ta fada masu, nan kowa ya fara fiddo kudi cikin aljihunshi, wannan senator din kudin hannunshi sun fi million, duk wani maaikaci ko maaikaciya fiddo kudi tayi manyan suka fara ajiyewa cikin asusun su, Maryam ma fiddo 100k tayi daga cikin bag dinta, ba Wai albashinta ya kai ta fidda hakan ba but kawai she's willing to give, suhail yana zaune ko mikewa baiyi ba saboda baya cikin masu aiki, ahankali mami ta Mike hannunta rike da kudin, Tana daf da ajiyewa kaka ta wani saka mata tsawa Tana cewa
"Dalla maida kudinki..ubanwa ke bukatar kudinki?.. Kar ki Kara saka sisi cikin asusun nan sai kin fiddo mijin aure...tsohuwar banza tsohuwar wofi..." Ta hantareta, jiki na rawa ta taka kanta kasa Tana hawaye, suhail dafa goshinshi yayi saboda haushi, he's temper has never been this high, shi kawai haushi yakeji, sai kuma ko kadan bayason kukan mami, she's so nice to suffer this, Tana tafiya kudin hannunta ya fadi saboda yanda jikinta ke rawa, duk kallon ta kawai suke mahaifiyar ta tayi saurin mikewa hajiya ta watsa mata wani irin kallo tayi saurin komawa ta zauna, ahankali ta dukanta dauki kudin amma sai ta kasa tashi, she's so fragile, zama tayi nan kasa ta fashe da kuka sosai, Yazid né ya Mike ko kallon inda kaka take baiyi ba ya karasa inda take ya dagata tsaye amma Her legs are not holding her,
"Wannan yarinyar munafuka ce Wallahi...da anyi mata magana sai ta nemi jawa mutane sharrii...to ya koma kanki algunguma..." Kaka tafada Tana hararansu, Maryam rike shoulder din Yazid tayi gam trying to hold herself amma legs dinta kaman ba nata ba,
"Anty ki rike kanki mana..." Yazid ya rada mata, cikin kuka ta kalleshi tace
"I can't feel my legs..." Tafada cikin hawaye, suhail na zaune yayi tagumi sai kallon ta yake idanuwanshi cike da hawaye, dankwali dake kanta ya fadi kasa silky hair dinta ya fito, salim kam face dinshi dauke da murmushi yayin da yake kallon how mami is suffering, shi kullum cewa yake alhakinshi ke binta sabida yanda ya kusa hauka kanta amma aka hanashi, ko mutuwa zatayi bai Jin zai tausaya mata, he loves to watch her suffer, saboda he suffers too amma akace karatu, Yazid dai na ganin she can't walk ya dauketa kaman baby ya maidata seat dinta, dad dinta kallonta kawai yake heart dinshi nayi mashi ciwo amma he's controlling, Yazid komawa yayi ya dauko dankwalinta ya bata sanna. Ya koma ya zauna, tsoki kaka taja tace
"Kun gama pilm dinku ko?.. Shashashai kawai..."
"Eh sun gama....kaka..." Salim ya amsa mata cikin dariya, juyawa akayi Ana kallon shi, suhail kallon shi yayi ya saki tsoki sanna ya sadda Kai kasa, daga bada kudi sai bawa yaran makaranta da marasa aiki kudin allowance Sannan sai cin abinci, daman suhail baiyi brush ba Don haka ko kallon Abincin baiyi ba, duk sanda zai daga Kai sai sunyi Ido hudu da mahaifiyar shi, wani irin kallon haushi da tsana kawai take mashi, she can't wait to get home with him, shima ya gane kawai jira take su koma gida, hakan yasa yayi deciding bazai koma gidan Yanzu ba, itama mami bata sha ko ruwa ba, ahaka dai aka rufe taro da adua. Suhail shine farkon mikewa yayi waje da sauri trying to avoid he's mother, daman bada mota yazo ba din haka hanyar waje ya Kama sai sauri yake, Ana tashi hajiya rukkaya ta dawo wajen mami sai rarrahinta kawai take Tana fada mata ta kokarta tamike su koma gida ita kuma mami na amsa mata da she can't feel her legs, Yazid fita yayi ya shiga daya daga cikin gidan uncles dinshi ya amso ruwan zafi da towel sai kuma rub ya dawo dasu, nan hajiya ta dinga matsa mata legs har taji sauki, but har lokacin bata daina kuka ba, wannan kalmar tsohuwa is hurting her like crazy, ita kuma hajiya Hassana na ganin suhail ya Mike itama ta bishi amma to her surprise kaman wani aljani Tana fita taga babu shi,
"Wallahi ka gama gudu..humaira ce sai ka aura...banga tsohuwar banzar data isa ta hanaka aurenta ba..." Tafada Tana Kama inda motar ta ke tsaye. Kowa dai watsewa yayi ya koma inda ya fito ya rage yan nesa. Suhail na fita yaci saa ya samu adiadaita ya hau ya Kama hanyar gidan su yazid,.
Karfe hudu suka iso gidan har lokacin mami bata bar kuka ba, Aisha sai tayata take ita kuma hajiya sai rarrashinsu take, ahaka suka shiga ciki mami ta shiga dakinta ta kwanta Tana hawaye, ji tayi kanta na ciwo sosai Sannan heart dinta nayi mata kaman an ajiye dutse a Kai, sai nishi take hannunta kan chest dinta, few minutes later hajiya ta shigo da cup of tea hannunta, begging dinta tayi ta amsa tasha Sannan Tasha magani ta koma ta kwanta. Yazid na shiga yaga suhail kwance rungume da pillow ya bawa kofa baya,
"Ashe nan ka yo..." Yazid ya fada mashi yana rage kayan jikinshi, shuru suhail yayi bai amsa mashi ba
"Cutest Kayi bacci né?.." Ya sake tambayan shi, still shuru yayi, Dan lekawa Yazid yayi yaga face disnhi cike da hawaye, ajiyan zuciya Yazid ya saki ya dawo gabanshi ya zauna, hannu ya Dora kanshi Sannan yace
,"nasan dukda wannan ihun da kake na bazaka aureta ba you will still get yourself hurt...now gashi...." Yafada cikin sanyinmurya, suhail baice komai ha sai hawaye kawai yake,
"Dan Allah stop crying..kawai abinda zaayi zamu koma wajen kaka..." Bai karasa ba suhail yace
"No..." Yafada yana mikewa zaune, face dinshi ya goge Sannan yace
"Kawai am shedding few tears for being disappointed...kasan yanda nake ji kuwa?.. It hurts ka sa rai ga abu and be fucked up at the end of the day...na Sa ran auren humaira...all I ever dreamed of is me and her in our holy matrimony...kawai just in a blink of an eye dream Dina has been chattered...dole inyi kuka...na sa raina...na kwallafa Raina...saboda humaira naki bawa wata yarinya chance...saboda ita ko kallon wasu banyi amma she publicly rejected me...me suhail was rejected publicly..." Yafada cikin matsanacin kuka, face dinshi yayi ja sosai, Yazid dafa goshinshi yayi trying not to cry amma yanda the whole suhail ke kuka is going to make him shed some tears,
"Wai ni ake cewa zaa hada aurena da maira take kukan bataso...my heart hurts...it hurts so much...bansan humaira zatayi min haka ba...bansan zaa samu ya mace da zata nunamin total rejection ba...kaico..." Yafada crying like a baby, shima Yazid hawaye ya farayi amma yana controlling kanshi, rungume juna sukayi da suhail har saida ya gaji da kuka Sannan ya kwanta, mikewa Yazid yayi ya shiga bathroom ya hada mashi ruwan wanka ya fito, suhail shiga yayi shi kuma ya fita ya shiga kitchen yasa Mai aiki ta zuba mashi abinci, dakinshi ya koma ya ajiye Abincin yana jiran fitowan suhail, sai bayan kaman minti goma ya fito daure da towel, da kyar Yazid ya shawo kanshi yaci Abincin Sannan ha kwanta, bai dade sa kwanciya ba bacci yayi gaba dashi. Sai da magrub Yazid ya tadashi sukayi sallah, falo suka dawo idanuwa suhail sun mugu kumbura sosai, babu kowa falo sai su biyu, mikewa suhail yayi yana cewa
"Let me check on anty..." Yafada bai jira abinda zaice ba ya bar wajen. Itama Mami bacci tayi har sai lokacin magrub ta watsa ruwa tayi sallah ta koma ya kwanta, knocking akayi bakin kofar tace
,"come in...." Kasancewan she's decent wearing long light gown, ahankali suhail ya bude Kofar ya shiga wearing Yazids jallabiya, Tana ganinshi ta Dan Mike zaune amma legs dinta na kan gadon, stool ya dauko ya zauna gabanta, yana kallon face dinta, itama kallon shi tayi taga he's eyes are so swollen tace
"Cutest kuka Kayi kou?.." Ta tambayeshi cikin damuwa, ahankali ya girgiza mata Kai tare dacewa
"Am just having headache..antyna sorry about today..." Yafada mata, ajiyan zuciya ta saki tare da komawa ta kwanta,
"Nagode cutest...you really make me feel better today..but pls ka auri humaira since tace ta amince..." Tafada mashi calmly.gani tayi ya daure face Sannan yace
"Anty pls mu bar wannan maganar...its. Pass tense...." Yafada atakaice, mikewa tayi ya zauna ta fuskanceshi Sannan tace
"If you do that Kai zaka wahala...kowa yasan you love her so much...pls don't do this to yourself..." Tafada mashi cikin whisper.
"I loved her before she rejected me publicly...anty ko humaira ce autar mata ban aurenta...nobody will make me..." Yafada mata atakaice, shuru tayi bata Kara cewa komai ba, ahankali ta koma ta kwanta hannunta kan cikinta, legs dinta ya Dan kurawa Ido yaga her feet is so shaped, he remembers lokacin a school sai ace mace Mai shape din kafa suna da juria da kuma dadin harka, kawai sai ya saki murmushi, kallonshi mami tayi tare dacewa
"What..." Da sauri ya dauke idonshi yana murmushi yace
"Nothing anty..."
"Ko dai we should get you check up..." Tafada cikin zolaya,
"Aa nidai anty ki bani maganin ciwon Kai....my head hurts..." Ya fada mata, ahankali ta Mike ta taka zuwa inda box dinta yake, shi kam har juyawa yayi yana kallon bayan kafarta, this days ya lura he stairs at her a lot, he don't really know why but it's fun watching her, yana kallon ta tayi bending ta dauko box dinta, kawai sai yayi tunanin ace Yazid ya ganshi yana wa anty such look yasan ba karamar tashin Hankali zaa yi ba, zaice raini né, magani ta dauko ta hado mashi da ruwa ya amsa yasha. Relaxing yayi kan stools in yace
"Yanzu anty kin samu sauki kou?.."
"Yes..." Ta amsa mashi while lying down again,
"Anty ki Mike zaune mana...it's not good lying between magrub and ishai..." Yafada mata, babu musu ta Mike, shima mikewa yayi tare dacewa
"Let's go downstairs..."
"anya I can't walk long distance..har Yanzu my feets are cold..." Gabanta ya dawo ya tsaya yana cewa
"Let me carry you..." Yafada yana Jan hannunta, for the second time today ya jawota jikinshi, ji yayi wani Abu na yawo from he's toes to he's head,
"Bari pls..." Tafada sounding angry, da sauri ya hadiye wani Abu ya ce
"Anty why...ni banso kina zama lonely..it will make you think worst..." Idanuwa tayi rolling tare dacewa
"I have been managing..." Ta fada mashi, har lokacin hannunta na cikin nashi, zarewa tazo yi taji ya riketa sosai, yana kallonta,
"Pls ka sake ni pls..." Tafada face dinta babu wasa Sannan voice dinta na rawa, ahankali ya saki hannunta yana cewa
"Sorry..." Yafada mata ahankali, hannu ta daga mashi alaman its ok. Komawa tayi ta zauna kanta kasa,
"Tou muje falo tou?.." Ya fada mata cikin sanyinmurya kaman zaiyi kuka
"Kaje am coming..." Tafada kanta kasa, bai Kara cewa komai ba ya fice, yana ficewa ta koma ta kwanta. Suhail na gani ta Kai minti goma bata sauko ba ya Mike ya shige daki.
The following day mami bataje office ba kasancewan she's not still feeling good, bayan sallah asuba ta koma ta kwanta sai bacci. Shikam suhail kwanciya yayi yana tunanin abinda yasa if he touches anty mami yake Jin wani iri, before ba haka yake ba, they play a lot amma Yanzu despite he's so sad he feels something, yasan yana da saurin Jin feeling but not like this, he don't feel anything if he's angry, amma jiya a wajen meeting dukda yana ji kaman ya kashe kanshi sai da yaji wannan abun then a dakinta, Kai ya girgiza trying to forget he's thought Don if anyone finds out zaayi tunanin he's trying to mock her because batayi aure da wuri ba.sai daf da asuba ya samu bacci. He's suppose ya fara zuwa office yau amma tunda kaka tace bai da salary babu inda zaije, karfe 8 Yazid ya gama shiri ya fita yayi breakfast ya hau upstairs ya gaida hajiya tare da fada mata Suhail na nan Dan Allah ta Lura dashi Don kar yaki cin abinci. Karfe goma hajiya ta sauko tasa Aisha ta kawai suhail abinci amma sai yace ta maida he's not hungry, Tana maidawa itama mami na saukowa,
"Ya akayi kika maido Abincin?.." Hajiya Ta tambayi Aisha,
"Mommy yace baici..Wai he's not hungry " Ta amsa mashi, mami dake kan last stairs tace
"Hala suhail né..." Ta tambayeta looking weak,
"Eh anty...baici komai ba..." Aisha ta amsa mata, ahankali mikawa Aisha hannu Aisha ta bata plate din Abincin, dakin ta nufa, hajiya zama tayi Tana kallon ta, bataji komai Don tasan mami loves and cares for duk Wanda ta sani, caring is in her nature, halinta yana burge mahaifiyar ta sosai, it makes her feel so happy to have a child that is selfless like Maryam, tasan ko bayan ranta halin Maryam zai ja mata rahama sosai, ahankali Maryam ta bude Kofar dakin suhail dake kwance cikin blanket ya bude kanshi, mami daya gani rike da plate yasa yayi saurin mikewa zaune yana cewa
"Anty good morning..." Ya fada trying not to look at her, not after what he keep imagining in he's brain,
"Morning..." Ta amsa mashi Tana ajiye Abincin agaban shi
"Wai why kakeso wasa da cikin ka??.. Bakasan hakan na iya janyo maka wasu problems din ba...komai sai kace you won't eat...now seat up and eat..." Tayi commanding dinshi, kura mata Ido yayi yaga ta rame sosai yace
"Anty kema Ai ba abincin kika ci ba.. " Yafada yana Turo mata baki kaman wani karamin yaro,
"Nidai Yanzu eat..." Tafada atakaice,
"Let's eat together tou...after all we both are sad..." Yafada yana kallon reaction dinta, babu musu ta ture legs dinshi baya ta zauna ta dauko Abincin ta ajiye kan gadon ta bude ta dauki Arish daya ta saka a baki, zama yayi yana kallon yanda take taunawa kaman ba abinci ba, kawai ya gane she's doing it Don shima yaci amma ba Don Tana son cin Abincin ba,
"Caring anty..." Yafada yana dariya, daure face tayi tace
"Kaci mana..."
"Anty my hands are dirty sai dai ki bani..." Ya fada mata,
"Eat with fork..." Ta umarceshi,
"Nidai anty just give me..." Ya fada cikin shagwaba, harara ta watsa mashi tace
"Kaci Wallahi ko mu bata da kai..."
"Ki bani..." Ya sake fada mata, bata Kara cewa komai ba ta dauki guda daya ta Kai bakinshi, bude bakin yayi ya amsa tare da lumshe idanuwa, ko kunya bai ji, ya saba da sangarta, kaman wasa tayi feeding dinshi ya cinye tas har dacewa
"Anty a Karo min..." Yafada yana licking bakinshi, harara ta watsa mashi ta Mike
"Tou anty ki bani ruwa..." Yafada kaman zaiyi kuka,
"Wai Kai har Yanzu gani kake you're a child kou?...." Baki ya Turo yana cewa
"Wajen wasu nii babban né...amma wajen ki ni yaro né.." Yafada cikin shagwaba,
"Lallai ma..." Tafada Tana daukan plate din
"Ka fito falo..." Tafada Tana fita daga daki, zama yayi yana dariya tare da biting lips dinshi, he's concentrating on her sosai and she's concentrating on him and it's making him feel somehow, ahankali ya Mike ya shiga bathroom ya kuskura bakinshi ya fito, gaban mirror ya tsaya yana kallon kanshi from head to toe, murmushi ya saki yana Shafa gashin kanshi Sannan ha dauki perfume din Yazid ya fesa kan jallabiya dake jikinshi Sannan ya fita falo looking so hot as usual.
[8/28, 5:16 AM] Mardiya Usman Goma: 12💙💛💜❤️💜
Lokacine
💛💚💜❤️💙
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣2️⃣
Free page
Mami na fita falo hajiya ta kalleta da empty plate ta saki dariya tare dacewa
"Suhail rigima...ya cinye kenan...da haka zai bar kanshi da yunwa..." Tafada cikin dariya, itama mami murmushi tayi Tana cewa
"Mummy suhail rigima né fa...Wai saida nayi feeding dinshi...kaman wani yaro..." Tafada Tana mikawa Aisha plates din, baki hajiya ta bude Tana dariya sosai,
"Kai suhail Allah ya sauwake...ko yaushe zai girma Oho..." Tafada, zama mami tayi tare da relaxing sai lumshe idanuwa take,
"Baby am happy wannan month din baki kwanta hospital ba...you're becoming strong my sweetheart..." Mahaifiyar ta tafada mata cikin so da kauna, idanuwa mami ta lumshe Tana cewa
"Mom it's not my happiness inyi stressing dinku..,I don't want to stress anyone of you..." Tafada hawaye na taruwa Idonta,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami you will never be a burden to me...kinsan bazai taba yuwa ki zamemin wahala ba...kawai am happy wannan Karin you're strong..." Tafada cikin rarrashi,
"Mommy what will happen if ban fiddo miji ba..,har wata ukun da kaka ta babu yayi?.." Tafada tashin hankali na kwance kan face dinta,
"Insha Allah Allah zai share maki kukanki...Allah zai share mana kukanmu...your husband will come..." Mom dinta fada mata, raurau mami tayi da idanuwa tare dacewa
"In bai zo ba fa?.. What will happen to me?.." Ta tambayeta voice dinta na rawa, suhail daya fito daga daki tsayawa yayi yana sauraron abinda suke cewa, kasa shiga falon yayi ya tsaya nan yana Jinsu, mikewa hajiya tayi ta koma kusa daita tare dacewa
"Baby be positive mana..." Bata Bari ta karasa ba tace
"Mommy for how long...for how long mommy..." Tafada Tana fashewa da kuka, suhail dake ringine Jikin bango ji yayi he's legs are weak,
"Baby ki Bari mana..remember Aisha is around..suhail ma is around..Dan Allah ki daina kuka..." Mom dinta ta fada hannunta biyu kan shoulder din mami Tana rirrigata,
"No mommy..let me cry...they all know what am going through...bazan iya boyewa ba anymore..." Tafada ciin matsanacin kuka,
"Pls baby ki Bari..." Hajiya tafada kaman zatayi kuka,
"Mommy my heart feels so heavy..mummy na gaji...am so tired..why am I different..."
"Because you're special..." Mom dinta ta amsa mata Tana kokarin maida tears dinta,
"Special people don't suffer the way am suffering...mommy am not special..mommy let me die before next three months..." Tafada cikin kuka sosai,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami why are you saying this..." Hajiya ta fada Tana fashewa da kuka, ahankali suhail ya zame ya zauna nan wajen babu Wanda yasan he's there, ji yayi hawaye na fito mashi, he wish there's something he can do for her, he wish zai iya sayo mata miji
"I wish I can marry..." Sai kuma ya dakatar da heart disnhi daga karasa maganar,
"Mommy na gaji..the husband issue bai hurting zuciya na kaman humiliation din kaka.,,, mom one more of it will kill me,..na gaji..." Tafada cikin matsanacin kuka, Aisha ce ta fito saga kitchen taga both mom da mami na kuka, bata nemi Jin komai ba itama ta fara kuka, hannu mami ta mika mata ta taka ahankali ta zo wajensu ta fada jikin mami ta cigaba da kuka, duk Wanda Bai sani ba sai yayi tunanin mutuwa akayi masu sabida yanda su uku suka hada Kai waje waya suna kuka, shima suhail yana chan gefe daya yana tayasu hawaye, he's heart is so broken,
"Anty Dan Allah ki daina kuka..." Aisha ta fada mata,
"Aa baby..let me cry maybe Allah will answer my prayers..." Tafada crying loud, Kai baby ta girgiza mata Tana cewa
"Dan Allah aa,,,kar kiyi kuka pls..." Aisha ta sake fada mata, amma bata daina kuka ba, sai kuka kawai take, Kofar falo aka bude alhaji ya shigo, ganin abinda ke faruwa yasa yayi saurin shigowa yana cewa
"Lafiya?." Ya tambayesu cikin tashin hankali, goge face hajiya da baby sukayi while mami ya cigaba da kuka, ahankali Aisha ta Mike ya bar su wajen ta hau upstairs, kallon su alhaji ya tsaya yayi for a moment Sannan ya gane it's because of mami
"Amma rukkaya kin bani mamaki..ke da zaki rareaheta sai ki tisata gaba kuna kuka?.. Kin taimaka kenan..." Ya fada sounding so angry, shuru hajiya tayi while mami was still crying loud,
"Taso kiji my sweetheart..." Alhaji ya fada mata mika mata hannu kaman wata karamar yarinya, ahankali ta Mike ta mika mashi hannu tare da bin bayanshi har part dinshi, nan ya dinga bata advice kan komai yayi farko zaiyi karshe Sannan nothing good comes easy, Don haka kar maganar Kaka ya tada mata hankali
"Dad am afraid...she can do what she said..." Mami ta sake fada mashi
"Don't worry..bazan Bari ba...Ai shuru hauka bane...kawai nothing will happen..." Ya fada mata, ahankali ta lumshe idanuwa Sannan tace
"Daddy...inason zuwa Saudia for the last time...kawai I want to go again..I feel this time my prayers will be answered..., ." Tafada still weeping,
"Ok babu matsala...amma after bikin Aisha kou?.."
"Daddy bikin Aisha yayi min nisa...dad if possible I want to follow next flight..." Ta fada mashi.
"Ok shikenan,,zan Kira musa...let's see when next flight zai tashi, sai kibi..." Yafada mata, dadi taji ta lumshe idanuwa tare da goge face dinta,
"Amma daughter ya maganar Wanda mom dinki Ta fada min...I think in dai bai da wani bad habit you should accept him...saboda ke da matarshi are friends shouldn't stop anything..." Shima ya fada just like the way mom dinta take fada, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"Dad...am scared.,banason sunan traitor...I have seen enough and want peace now..." Tafada mashi
" yes dear...zaki samu peace of mind...accept him in kinje Saudi sai ki Kara adua kanshi...in ba blessing bane Allah zai sake maki da Wanda yafishi..but please baby don't let him go..." Dad dinta ya fada yana Kama hannunta,
"Dad Ina tsoro pls..."
"There's nothing to be afraid of,,,always am proud to have you as a child..mata da dama dake cikin situation dinki bazasuyi tunanin halin da ta gida zAta shiga ba..but ke you're compassionate and insha Allah bazaki taba Dana sani ba...Don haka accept him..." Ya fada mata atakaice
"Ok dad..." Tafada out of respect, murmushin Jin dadi dad dinta yayi Sannan yace
"Allah ya albarkaci rayuwarki..."
"Ameen dad,.," Ta amsa mashi. Ahankali ta Mike Tana cewa Bari in kwanta,
"Hope kinci abinci..." Ahankali ta daga mashi Kai, ficewa tayi daga cikin part dinshi, suhail kam tunda suka fita da dad ya koma ciki yayi ruf da ciki tare da rungume pillow, ji yayi ya rasa abinda ke damunshi, he's feeling so weird and crippy. Koda tazo straight ta wuce upstairs ta shiga dakinta, phone dinta ta dauko Sannan ya kwanta kan gado, number din alhaji Ahmed ta nemo Tana son dialing amma ta kasa, har yau bata bashi amsa ba and he's patiently waiting for her response. Mikewa tayi ta fita daga dakin ta shiga dakin mom dinta, zama tayi bakin gadon da take kwance tace
"Mom dad yace I should accept Ahmed..." Tafada sounding a little bit angry, ahankali mom dinta ta Mike tace
"Alhamdulillah..thank Allah ..am so happy..." Dan bata face mami tayi Sannan tace
"Wallahi mommy any slightest talks from he's wife na fasa..." Tafada cikin bacin rai, dariya mom dinta tayi tace
"Let's be positive jewel..," Tafada mata,
"Nidai i said my mind..at 32 I should look for peace..." Dariya hajiya ta karayi da karfi Sannan tace
,"you and this your age...kina son age dinki da yawa...wasu at your age suke ganin kansu yara..."
"Tab mommy..Lallai ma..." Ta fada Tana dariya,
"baby it's because kina yawan fadin age dinki but you look 25.." Mom dinta tayi complementing dinta, kallon kanta tayi tace
"Mom baki ganin wannan weight din?.. Shine zakice I look 25?.. Kawai you're saying it to make me happy.." Ta fada,
"Darling kenan...you give yourself too much worries..ina weight din?.. You look perfect sweetheart..." Hajiya ta fada mata,
"Hmmm mom Bari in shiga dakina before my head bursts because of your hot compliments..." Tafada Tana barin dakin, hajiya binta tayi da kallo har ta fita daga dakin, in
"Alhamdulillah..." Hajiya ta fada Tana mikewa, har Dan rawa ta taka saboda farin ciki, daman her wish has always been tayi accepting Ahmed, tasan babu regret insha Allah, Maryam na komawa dakinta ta dauki wayar still trying to call Ahmed, kaman hadin baki sai gashi ya kirata, sai da ya kusa tsinkewa tayi piçking da sallama,
"hajiya mami ya kike what's wrong with you?.. Naje office dinki dazun akace bakiZo ba...are you alright?.." Ya fada Cikin damuwa, San ajiyan zuciya ta saki tare dacewa
"Bana Jin dadi né sosai..but Yanzu da sauki..." Ta amsa mashi cikin sweet voice,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..what's wrong with you?.." Ya tambayeta cikin tashin hankali
"Pls am ok...na samu sauki sosai..."
"Kina Ina Yanzu?." Ya tambayeta
"At home..."
"Ok zanzo bayan sallah asr..." Yafada mata,
"Ok then..daman I want to discuss something with you..." Tafada cikin sanyinmurya,
"Really..then zan zo Yanzu...I have nothing doing in the office..." Yafada mata
"Aa..pls ka Bari sai lokacin dakace..."
"Ai Yanzu I can't wait né...kiyi hakuri for me being anxious..but I have to come now,..." Yafada bai Kara barin tayi magana ba ya katse wayar. Idanuwa mami tayi rolling ta ajiye wayar ta Mike ta shiga bathroom ruwa ta watsa ta fito daure da towel, it's not that she have any serious feeling for Ahmed amma she have to look good, shi kanshi. Ahmed is a neat and clean guy with class, bashi da muni kodaya Sannan tasan in yayi gudun tsiya ya Kai 40, matarshi bata da muni ko guda haka yaransu, Sannan tasan he's wife loves him so much, itama matar bata wuce 30 Don haka aka rubuta a file dinta, that means she's older than he's wife, gaban mirror ta tsaya Tana kallon kanta trying to see if what her mommy says about her it's true, tasan always mom dinta na cewa her age is just in number, it's not written on her face kaman yanda take gani, tsayawa tayi Tana kallon kanta, he full face, chest da sauransu, kallon face dinta tayi tasan she have innocent face
"And innocent heart too.." Ta fadawa kanta, expensive cream ta dauko ya shafawa jikinta sannan tabi da wani cream perfume, sai da ta gama ta dauko long Arabian gown Mara stones dayawa da nauyi ta saka, daman mami irin matan nan né da basu damu da kwalliya ba, at time sai ya zama dole take saka kwalli da expensive powder dinta, duk Kayan kwalliya babu Wanda bata saya amma bata amfani dasu iyaka if she travels taga abinda take so ta saya, yana gama shiryawa ta koma ta kwanta Tana jiran yazo suyi magana.
Karfe sha biyu da yan mintuna alhaji Ahmed yazo gidan, suhail dake kwance ya daga Kai yana kallon compound din ta cikin window, yana kallon motar da ya shigo sai yaga bai gane ko waye ba, tsoki yaja ya koma ya kwanta still thinking about he's anty, he's so disturbed, tunda aka haifeshi bai taba Jin matsalar wani ya dames hi kaman na mami ba, shi damuwa har yawa take mashi, Sam ya mance he broke up with he's first love kawai tunanin mami yake. Itama mami daga sama taga shigowanshi, ji tayi gabanta na faduwa kaman wata yarinya, Tana kallo ya shiga falo da wasu manyan ledoji guda uku, hajiya ya tarda falo suka gaisa sanna ya zauna, bayan kaman minti biyar da zamashi mami ya sauko looking naturally beautiful, kallonta yake cikin kwanciya hankali, mikewa hajiya tayi ya barsu nan zaune, gaisawa sukayi mami Ta tambayeshi family da aminiyarta, nan ya amsa mata da kowa lafiya sai kallonta kawai yake kaman mirro, mikewa tayi ta dauko mashi ruwa sai sata kunya yake sabida yanda ya tsareta da idanuwa, ruwa ta kawo mashi amma bai sha ba duk he's eager to hear what she's about to say,
"Hajiyata am waiting..." Yafada cikin Sanyinmurya, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"I don't really know where to start from..." Tafada Tana wasa da yatsunta,
"Pls ki fara from anywhere, but in bad news né don't tell me pls...i have waited patiently for good news ..." Yafada cikin natsuwa, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"Allah na ganin bawai bakayi min ba...sai dai..." Bai Bari ya karasa ba yace
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami sai dai me ?.." Ya tambayeta sounding so tensed,
"Saidai matarka...she trusted me so much...zan ji babu dadi I married her hubby..."
"No..no...ai she knows...ta amince...sai da na fada mata ta yarda Sannan nazo gareki...if you think am lying call her..." Yafada cikin rawar jiki, Dan ajiyan zuciya ta saki without letting him noticed,
"Are you sure.." Ta tambayeshi,
"Eh Wallahi...ai nasan yanda kuke..bazai taba yuwu inzo gareki ba da izininta ba...she even said she loves you so much that it's better in auri nice person kaman ki da in auro wacce bata sani ba...if you doubt me call her and see..." Yafada har jikinshi na rawa,
"Ba sai na kirata ba...na amince... " Ta fada kanta kasa, idanuwa ya zaro yana cewa
,"Doctor kin amince zaki aureni?.." Yafada cikin farin ciki, ahankali ta daga mashi Kai, da sauri ya sauka dagakan kujera ya fara sujud yana godewa Allah. Ana kiran sallah farko suhail ya shiga bathroom ya dauro alwallah zai tafi masjid, yana bude kofa yaji mami na dariya, ahankali ya taka ya leka falo yaga Mutumin sake sujud ita kuma dariya alaman admiring, gira daya ya daga feeling angry which he don't really know why, ahankali ya taka ya fito face disnhi babu walwala sosai, he try's to look normal amma kaman face dinshi ke daurewa da kanshi, kaman baiga kowa wajen ba ya wuce abun shi har lokacin Ahmed bai dago daga sujud ba, sai godewa Allah yake ,mami tayi accepting dinshi,
"Pls ka tashi haka nan..." Ta fada mashi wearing a beautiful smile,
"Aa barni in Kara godewa Allah...am a happy man..." Ya fada still going back to sujud, shuru mami tayi Tana kallon shi, yafi minti biyar Sannan ya daga Kai yana godewa Allah,
"Thank you so much my doctor..Allah ya barmu tare...I promise you won't regret your decision...zan kula dake kaman yanda zan kula da Kaina..." Ahankali mami ya daga mashi hannu Sannan tace
"Zaka dai kula damu..." Ta fada cikin smile,
"Wannan Ai ajiye yake...dole in kula daku..." Yafada sounding so excited, hira suka dingayi inda ya nuna mata true colors dinshi na magana, sai Yanzu ya gane he's a big talkative,
"Dan Allah ki amince ayi komai da wuri..." Ya fada sounding so exaggerated, shuru tayi cikin ranta Tana tunanin dole ayi bincike Ai, tunda not all that glitters is gold,
"Give me some time pls..." Tafada cikin natsuwa,
"Na baki Doctor..just take your time..." Ya fada mata cikin so da kulawa. Suhail tafiya kawai yake, hankalinshi na chan wani waje,
"Ko waye wannan banza..." Yafada sounding so out of word, tsoki yaja Sannan yace
"Who is he..." Ya sake fadawa kanshi,
"well I hope it's not what I think..." Yafada atakaice yana shiga cikin masjid, sallah yayi ya Kama hanyar gida, yana tafiya ahankali, yana shiga compound ya sake ganin wannan motar,
"Hmmm it's time to pray...mister..." Yafada yana shiga falo, har lokacin suna zaune sai zuba yake, mami ce ta daga Kai ta kalleshi wearing a smile
"Cutest let me introduce you to someone..." Tafada Tana kallon face dinshi, Dan murmushi ya saki yazo inda suke idanuwanshi cikin na mami, ganin yanda ya tsareta da idanuwa yasa ta dauke nata tare dacewa
"Cutest meet Ahmed..my future,,,husband..." Ta fadi word din one by one, she was expecting suhail will jump up and say finally amma sai ya basu sani irin blank look, look da bai da maana, hannu Ahmed ya mika mashi, ahankali ya daga tender hand dinshi ya Dora na Cikin Ahmed trying to say something but nothing comes out.
12💙💛💜❤️💜
Lokacine
💛💚💜❤️💙
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣2️⃣
Free page
Mami na fita falo hajiya ta kalleta da empty plate ta saki dariya tare dacewa
"Suhail rigima...ya cinye kenan...da haka zai bar kanshi da yunwa..." Tafada cikin dariya, itama mami murmushi tayi Tana cewa
"Mummy suhail rigima né fa...Wai saida nayi feeding dinshi...kaman wani yaro..." Tafada Tana mikawa Aisha plates din, baki hajiya ta bude Tana dariya sosai,
"Kai suhail Allah ya sauwake...ko yaushe zai girma Oho..." Tafada, zama mami tayi tare da relaxing sai lumshe idanuwa take,
"Baby am happy wannan month din baki kwanta hospital ba...you're becoming strong my sweetheart..." Mahaifiyar ta tafada mata cikin so da kauna, idanuwa mami ta lumshe Tana cewa
"Mom it's not my happiness inyi stressing dinku..,I don't want to stress anyone of you..." Tafada hawaye na taruwa Idonta,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami you will never be a burden to me...kinsan bazai taba yuwa ki zamemin wahala ba...kawai am happy wannan Karin you're strong..." Tafada cikin rarrashi,
"Mommy what will happen if ban fiddo miji ba..,har wata ukun da kaka ta babu yayi?.." Tafada tashin hankali na kwance kan face dinta,
"Insha Allah Allah zai share maki kukanki...Allah zai share mana kukanmu...your husband will come..." Mom dinta fada mata, raurau mami tayi da idanuwa tare dacewa
"In bai zo ba fa?.. What will happen to me?.." Ta tambayeta voice dinta na rawa, suhail daya fito daga daki tsayawa yayi yana sauraron abinda suke cewa, kasa shiga falon yayi ya tsaya nan yana Jinsu, mikewa hajiya tayi ta koma kusa daita tare dacewa
"Baby be positive mana..." Bata Bari ta karasa ba tace
"Mommy for how long...for how long mommy..." Tafada Tana fashewa da kuka, suhail dake ringine Jikin bango ji yayi he's legs are weak,
"Baby ki Bari mana..remember Aisha is around..suhail ma is around..Dan Allah ki daina kuka..." Mom dinta ta fada hannunta biyu kan shoulder din mami Tana rirrigata,
"No mommy..let me cry...they all know what am going through...bazan iya boyewa ba anymore..." Tafada ciin matsanacin kuka,
"Pls baby ki Bari..." Hajiya tafada kaman zatayi kuka,
"Mommy my heart feels so heavy..mummy na gaji...am so tired..why am I different..."
"Because you're special..." Mom dinta ta amsa mata Tana kokarin maida tears dinta,
"Special people don't suffer the way am suffering...mommy am not special..mommy let me die before next three months..." Tafada cikin kuka sosai,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami why are you saying this..." Hajiya ta fada Tana fashewa da kuka, ahankali suhail ya zame ya zauna nan wajen babu Wanda yasan he's there, ji yayi hawaye na fito mashi, he wish there's something he can do for her, he wish zai iya sayo mata miji
"I wish I can marry..." Sai kuma ya dakatar da heart disnhi daga karasa maganar,
"Mommy na gaji..the husband issue bai hurting zuciya na kaman humiliation din kaka.,,, mom one more of it will kill me,..na gaji..." Tafada cikin matsanacin kuka, Aisha ce ta fito saga kitchen taga both mom da mami na kuka, bata nemi Jin komai ba itama ta fara kuka, hannu mami ta mika mata ta taka ahankali ta zo wajensu ta fada jikin mami ta cigaba da kuka, duk Wanda Bai sani ba sai yayi tunanin mutuwa akayi masu sabida yanda su uku suka hada Kai waje waya suna kuka, shima suhail yana chan gefe daya yana tayasu hawaye, he's heart is so broken,
"Anty Dan Allah ki daina kuka..." Aisha ta fada mata,
"Aa baby..let me cry maybe Allah will answer my prayers..." Tafada crying loud, Kai baby ta girgiza mata Tana cewa
"Dan Allah aa,,,kar kiyi kuka pls..." Aisha ta sake fada mata, amma bata daina kuka ba, sai kuka kawai take, Kofar falo aka bude alhaji ya shigo, ganin abinda ke faruwa yasa yayi saurin shigowa yana cewa
"Lafiya?." Ya tambayesu cikin tashin hankali, goge face hajiya da baby sukayi while mami ya cigaba da kuka, ahankali Aisha ta Mike ya bar su wajen ta hau upstairs, kallon su alhaji ya tsaya yayi for a moment Sannan ya gane it's because of mami
"Amma rukkaya kin bani mamaki..ke da zaki rareaheta sai ki tisata gaba kuna kuka?.. Kin taimaka kenan..." Ya fada sounding so angry, shuru hajiya tayi while mami was still crying loud,
"Taso kiji my sweetheart..." Alhaji ya fada mata mika mata hannu kaman wata karamar yarinya, ahankali ta Mike ta mika mashi hannu tare da bin bayanshi har part dinshi, nan ya dinga bata advice kan komai yayi farko zaiyi karshe Sannan nothing good comes easy, Don haka kar maganar Kaka ya tada mata hankali
"Dad am afraid...she can do what she said..." Mami ta sake fada mashi
"Don't worry..bazan Bari ba...Ai shuru hauka bane...kawai nothing will happen..." Ya fada mata, ahankali ta lumshe idanuwa Sannan tace
"Daddy...inason zuwa Saudia for the last time...kawai I want to go again..I feel this time my prayers will be answered..., ." Tafada still weeping,
"Ok babu matsala...amma after bikin Aisha kou?.."
"Daddy bikin Aisha yayi min nisa...dad if possible I want to follow next flight..." Ta fada mashi.
"Ok shikenan,,zan Kira musa...let's see when next flight zai tashi, sai kibi..." Yafada mata, dadi taji ta lumshe idanuwa tare da goge face dinta,
"Amma daughter ya maganar Wanda mom dinki Ta fada min...I think in dai bai da wani bad habit you should accept him...saboda ke da matarshi are friends shouldn't stop anything..." Shima ya fada just like the way mom dinta take fada, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"Dad...am scared.,banason sunan traitor...I have seen enough and want peace now..." Tafada mashi
" yes dear...zaki samu peace of mind...accept him in kinje Saudi sai ki Kara adua kanshi...in ba blessing bane Allah zai sake maki da Wanda yafishi..but please baby don't let him go..." Dad dinta ya fada yana Kama hannunta,
"Dad Ina tsoro pls..."
"There's nothing to be afraid of,,,always am proud to have you as a child..mata da dama dake cikin situation dinki bazasuyi tunanin halin da ta gida zAta shiga ba..but ke you're compassionate and insha Allah bazaki taba Dana sani ba...Don haka accept him..." Ya fada mata atakaice
"Ok dad..." Tafada out of respect, murmushin Jin dadi dad dinta yayi Sannan yace
"Allah ya albarkaci rayuwarki..."
"Ameen dad,.," Ta amsa mashi. Ahankali ta Mike Tana cewa Bari in kwanta,
"Hope kinci abinci..." Ahankali ta daga mashi Kai, ficewa tayi daga cikin part dinshi, suhail kam tunda suka fita da dad ya koma ciki yayi ruf da ciki tare da rungume pillow, ji yayi ya rasa abinda ke damunshi, he's feeling so weird and crippy. Koda tazo straight ta wuce upstairs ta shiga dakinta, phone dinta ta dauko Sannan ya kwanta kan gado, number din alhaji Ahmed ta nemo Tana son dialing amma ta kasa, har yau bata bashi amsa ba and he's patiently waiting for her response. Mikewa tayi ta fita daga dakin ta shiga dakin mom dinta, zama tayi bakin gadon da take kwance tace
"Mom dad yace I should accept Ahmed..." Tafada sounding a little bit angry, ahankali mom dinta ta Mike tace
"Alhamdulillah..thank Allah ..am so happy..." Dan bata face mami tayi Sannan tace
"Wallahi mommy any slightest talks from he's wife na fasa..." Tafada cikin bacin rai, dariya mom dinta tayi tace
"Let's be positive jewel..," Tafada mata,
"Nidai i said my mind..at 32 I should look for peace..." Dariya hajiya ta karayi da karfi Sannan tace
,"you and this your age...kina son age dinki da yawa...wasu at your age suke ganin kansu yara..."
"Tab mommy..Lallai ma..." Ta fada Tana dariya,
"baby it's because kina yawan fadin age dinki but you look 25.." Mom dinta tayi complementing dinta, kallon kanta tayi tace
"Mom baki ganin wannan weight din?.. Shine zakice I look 25?.. Kawai you're saying it to make me happy.." Ta fada,
"Darling kenan...you give yourself too much worries..ina weight din?.. You look perfect sweetheart..." Hajiya ta fada mata,
"Hmmm mom Bari in shiga dakina before my head bursts because of your hot compliments..." Tafada Tana barin dakin, hajiya binta tayi da kallo har ta fita daga dakin, in
"Alhamdulillah..." Hajiya ta fada Tana mikewa, har Dan rawa ta taka saboda farin ciki, daman her wish has always been tayi accepting Ahmed, tasan babu regret insha Allah, Maryam na komawa dakinta ta dauki wayar still trying to call Ahmed, kaman hadin baki sai gashi ya kirata, sai da ya kusa tsinkewa tayi piçking da sallama,
"hajiya mami ya kike what's wrong with you?.. Naje office dinki dazun akace bakiZo ba...are you alright?.." Ya fada Cikin damuwa, San ajiyan zuciya ta saki tare dacewa
"Bana Jin dadi né sosai..but Yanzu da sauki..." Ta amsa mashi cikin sweet voice,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..what's wrong with you?.." Ya tambayeta cikin tashin hankali
"Pls am ok...na samu sauki sosai..."
"Kina Ina Yanzu?." Ya tambayeta
"At home..."
"Ok zanzo bayan sallah asr..." Yafada mata,
"Ok then..daman I want to discuss something with you..." Tafada cikin sanyinmurya,
"Really..then zan zo Yanzu...I have nothing doing in the office..." Yafada mata
"Aa..pls ka Bari sai lokacin dakace..."
"Ai Yanzu I can't wait né...kiyi hakuri for me being anxious..but I have to come now,..." Yafada bai Kara barin tayi magana ba ya katse wayar. Idanuwa mami tayi rolling ta ajiye wayar ta Mike ta shiga bathroom ruwa ta watsa ta fito daure da towel, it's not that she have any serious feeling for Ahmed amma she have to look good, shi kanshi. Ahmed is a neat and clean guy with class, bashi da muni kodaya Sannan tasan in yayi gudun tsiya ya Kai 40, matarshi bata da muni ko guda haka yaransu, Sannan tasan he's wife loves him so much, itama matar bata wuce 30 Don haka aka rubuta a file dinta, that means she's older than he's wife, gaban mirror ta tsaya Tana kallon kanta trying to see if what her mommy says about her it's true, tasan always mom dinta na cewa her age is just in number, it's not written on her face kaman yanda take gani, tsayawa tayi Tana kallon kanta, he full face, chest da sauransu, kallon face dinta tayi tasan she have innocent face
"And innocent heart too.." Ta fadawa kanta, expensive cream ta dauko ya shafawa jikinta sannan tabi da wani cream perfume, sai da ta gama ta dauko long Arabian gown Mara stones dayawa da nauyi ta saka, daman mami irin matan nan né da basu damu da kwalliya ba, at time sai ya zama dole take saka kwalli da expensive powder dinta, duk Kayan kwalliya babu Wanda bata saya amma bata amfani dasu iyaka if she travels taga abinda take so ta saya, yana gama shiryawa ta koma ta kwanta Tana jiran yazo suyi magana.
Karfe sha biyu da yan mintuna alhaji Ahmed yazo gidan, suhail dake kwance ya daga Kai yana kallon compound din ta cikin window, yana kallon motar da ya shigo sai yaga bai gane ko waye ba, tsoki yaja ya koma ya kwanta still thinking about he's anty, he's so disturbed, tunda aka haifeshi bai taba Jin matsalar wani ya dames hi kaman na mami ba, shi damuwa har yawa take mashi, Sam ya mance he broke up with he's first love kawai tunanin mami yake. Itama mami daga sama taga shigowanshi, ji tayi gabanta na faduwa kaman wata yarinya, Tana kallo ya shiga falo da wasu manyan ledoji guda uku, hajiya ya tarda falo suka gaisa sanna ya zauna, bayan kaman minti biyar da zamashi mami ya sauko looking naturally beautiful, kallonta yake cikin kwanciya hankali, mikewa hajiya tayi ya barsu nan zaune, gaisawa sukayi mami Ta tambayeshi family da aminiyarta, nan ya amsa mata da kowa lafiya sai kallonta kawai yake kaman mirro, mikewa tayi ta dauko mashi ruwa sai sata kunya yake sabida yanda ya tsareta da idanuwa, ruwa ta kawo mashi amma bai sha ba duk he's eager to hear what she's about to say,
"Hajiyata am waiting..." Yafada cikin Sanyinmurya, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"I don't really know where to start from..." Tafada Tana wasa da yatsunta,
"Pls ki fara from anywhere, but in bad news né don't tell me pls...i have waited patiently for good news ..." Yafada cikin natsuwa, ajiyan zuciya ta saki Sannan tace
"Allah na ganin bawai bakayi min ba...sai dai..." Bai Bari ya karasa ba yace
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mami sai dai me ?.." Ya tambayeta sounding so tensed,
"Saidai matarka...she trusted me so much...zan ji babu dadi I married her hubby..."
"No..no...ai she knows...ta amince...sai da na fada mata ta yarda Sannan nazo gareki...if you think am lying call her..." Yafada cikin rawar jiki, Dan ajiyan zuciya ta saki without letting him noticed,
"Are you sure.." Ta tambayeshi,
"Eh Wallahi...ai nasan yanda kuke..bazai taba yuwu inzo gareki ba da izininta ba...she even said she loves you so much that it's better in auri nice person kaman ki da in auro wacce bata sani ba...if you doubt me call her and see..." Yafada har jikinshi na rawa,
"Ba sai na kirata ba...na amince... " Ta fada kanta kasa, idanuwa ya zaro yana cewa
,"Doctor kin amince zaki aureni?.." Yafada cikin farin ciki, ahankali ta daga mashi Kai, da sauri ya sauka dagakan kujera ya fara sujud yana godewa Allah. Ana kiran sallah farko suhail ya shiga bathroom ya dauro alwallah zai tafi masjid, yana bude kofa yaji mami na dariya, ahankali ya taka ya leka falo yaga Mutumin sake sujud ita kuma dariya alaman admiring, gira daya ya daga feeling angry which he don't really know why, ahankali ya taka ya fito face disnhi babu walwala sosai, he try's to look normal amma kaman face dinshi ke daurewa da kanshi, kaman baiga kowa wajen ba ya wuce abun shi har lokacin Ahmed bai dago daga sujud ba, sai godewa Allah yake ,mami tayi accepting dinshi,
"Pls ka tashi haka nan..." Ta fada mashi wearing a beautiful smile,
"Aa barni in Kara godewa Allah...am a happy man..." Ya fada still going back to sujud, shuru mami tayi Tana kallon shi, yafi minti biyar Sannan ya daga Kai yana godewa Allah,
"Thank you so much my doctor..Allah ya barmu tare...I promise you won't regret your decision...zan kula dake kaman yanda zan kula da Kaina..." Ahankali mami ya daga mashi hannu Sannan tace
"Zaka dai kula damu..." Ta fada cikin smile,
"Wannan Ai ajiye yake...dole in kula daku..." Yafada sounding so excited, hira suka dingayi inda ya nuna mata true colors dinshi na magana, sai Yanzu ya gane he's a big talkative,
"Dan Allah ki amince ayi komai da wuri..." Ya fada sounding so exaggerated, shuru tayi cikin ranta Tana tunanin dole ayi bincike Ai, tunda not all that glitters is gold,
"Give me some time pls..." Tafada cikin natsuwa,
"Na baki Doctor..just take your time..." Ya fada mata cikin so da kulawa. Suhail tafiya kawai yake, hankalinshi na chan wani waje,
"Ko waye wannan banza..." Yafada sounding so out of word, tsoki yaja Sannan yace
"Who is he..." Ya sake fadawa kanshi,
"well I hope it's not what I think..." Yafada atakaice yana shiga cikin masjid, sallah yayi ya Kama hanyar gida, yana tafiya ahankali, yana shiga compound ya sake ganin wannan motar,
"Hmmm it's time to pray...mister..." Yafada yana shiga falo, har lokacin suna zaune sai zuba yake, mami ce ta daga Kai ta kalleshi wearing a smile
"Cutest let me introduce you to someone..." Tafada Tana kallon face dinshi, Dan murmushi ya saki yazo inda suke idanuwanshi cikin na mami, ganin yanda ya tsareta da idanuwa yasa ta dauke nata tare dacewa
"Cutest meet Ahmed..my future,,,husband..." Ta fadi word din one by one, she was expecting suhail will jump up and say finally amma sai ya basu sani irin blank look, look da bai da maana, hannu Ahmed ya mika mashi, ahankali ya daga tender hand dinshi ya Dora na Cikin Ahmed trying to say something but nothing comes out.
[8/28, 5:16 AM] Mardiya Usman Goma: 13💚💜💙💛❤️
Lokacine
💚💛❤️💜💙
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣3️⃣
Free page
Anty o can't thank you enough, only Allah will reward you.
"Oh..." Yafada trying to form a smile, shi kanshi ya rasa what came over him at the moment, ya rasa abun cewa Sannan he's mouth is so dry kaman bai sha ruwa ba through out the whole day,
"Nice meeting you..." Ya sake fada cikin sanyinmurya, he's suppose to be happy for her amma ko kadan happiness is not close to what he's feeling, mami rasa abinda zata ce tayi sabida yanda suhail yayi behaving, she was thinking he will jump up and say congratulations, finally you're getting married, ahankali suhail ya zare hannunshi daga cikin na Ahmed Sannan ya zurawa mami Ido tare dacewa
"Congratulations anty..." Yafada kaman Ana jawo maganar daga cikin bakin shi, ahankali mami ta saki murmushi Jin abinda she was expecting to hear,
"Thanks cutest..." Tafada wearing a smile, abun mamaki tunda yace congratulations bai Kara dauke idanuwanshi daga cikin nata ba har sai da ta amsa mashi Sannan ya lumshe idanuwa tare da juyawa, Ahmed bude baki yayi yana kallon bayan suhail ta hat is walking so fast zuwa daki,
"Waye wannan?.." Ya tambayeta
"He's my brother..." Ta amsa mashi,
"Elder ko younger ..." Ya tambayeta, dariya tayi tace
"Why zaka ce wancan elder,,.sai dai younger brother..." Ta amsa mashi Tana dariya,
"Ai har gabana ya fadi Don wancan da elder brother dinki né da kyar ya amince muyi aure...naga kaman he don't like me,,." Ahmed ya fada yana dariya, dariya mami tayi sosai still thinking about the way he reacted
"Ai babu ruwanshi..haka attitude dinshi yake..." Tayi mashi karya, tasan suhail ya iya son mutane Sannan yana da faraa sosai, she don't just know what happened to him today, kawai sai ta tuna da maganar humaira,
"Nidai nasan Abunda nake fada..,am a man...mun San halin junan mu..." Ahmed ya nace kan maganar, ita dai mami bata ce komai ba, hira suka Dan taba Sannan ya Mike ya tafi looking so happy, mami bata bi ta kan suhail ba ta hau upstairs, dakin mahaifiyar ta shiga ta bata labari yanda sukayi da Ahmed, sai magana take kaman yar yarinya saboda excitement, ba komai ke sata farin ciki ba sai da yace matarshi ta amince da komai that da izininta yazo, it makes her feel so happy and at rest, at least ba zatayi wannan danasanin batawa wata rai, duk farin cikin da take ciki na mahaifiyar ta ya linka nata, it's written on her face and every where, sai da mami ta gama mata bayani Sannan ta dauki wayar ta ta Kira mijinta ta sanar mashi, mami rufe face dinta tayi cikin farin ciki da kuma kunya, sai da suka gama waya Sannan tace
"Mommy.,Wai Ahmed har cewa yayi kawai in bada izini ayi komai very fast...he's so eager...! Tafada cikin shyness, dariya hajiya rukkaya tayi tace
"Alhamdulillah..daman I know naki bazai dauki time ba when it comes...now kin gani...kawai Yanzu ayi magana da kaka sai ayi bincike Sannan ayi fixing time da zai turo, ..." Mahaifiyar ta ta fada mata,
"Mommy ko ma meye zaa jira in dawo saga Saudi...I still need to pray...mummy I have waited so long for This and won't want any mistakes..." Tafada sounding calm, idanuwa mahaifiyar ta tayi rolling Sannan tace
"Sweetheart pls be positive...nasan insha Allah babu wani mistake.,"
"Eh naji mommy.,but still zanje Saudi ..dad yace zaiyiwa uncle magana..so nasan zuwa next week Ana iya samun available flight,...zanje ko sati né inyi....." Tafadawa mom dinta,
"Shikenan..Allah yasa hakan shi yafi alkhairi..."
"Amen mommy..." Hajiya bata Kara bin ta kanta ba ta fara dailing number sisters dinta Tana fada masu mami ta fiddo miji, Ai duk Wanda ta Kira sai yayi salati tare da godewa Allah da lokacinta yazo, mami fita tayi ta koma dakinta, suhail kam kwanciya yayi ya rasa abinda ke damunshi, he's so sad, wani Abu nayi mashi yawo cikin zuciyar shi, humaira ce ta fado mashi sai yaja tsoki, juya kwanciyar shi yayi yana cewa
"Wai meet my future husband...mtwsss..so annoying..." Yafada cikin Jin haushi, mikewa yayi zaune yana mamakin why he's angry
"Am suppose to be happy for her..." Yafada yana kalle kalle,
"Mtwss..he's not even handsome...ita kuma kaman tanason shi...Yanzu ni kadai né abun magana a family meeting..." Yafada sounding out of words, legs dinshi ya maida kasa tare da hada Kai da gwiwa yana Shafa silky hair dinshi ahankali,
"Oh god...meye haka kuma?.." Ya fada yana scattering kanshi, sai Shafa kanshi yake da karfi yana hargitse well dressed Hair dinshi,
"Ohhhhhh...." Yafada yana tunawa da yanda yake ji if he touched her,
"Devil get out of my head..." Yafada kaman zai haukace, relaxing yayi kan gado tare da Dora kafa saya kan daya sai karkada su kawai yake babu control, mikewa yayi ya fita falo ya dauki ruwa yasha Sannan ya dawo dakin ya kwanta not knowing exactly what he's problem is,
Mami bata Kara sauka ba sai da tayi sallah asr ta sake wanka ta fito, kitchen ta shiga ta samowa kanta abinci taci kadan Sannan ta dauki pad dinta Tana searching wedding dresses da kuma duk abubuwan daya danganci na weeding Mai kyau da tsada, suhail né ya fito da ablution zaije masjid, kallonta yayi zaiyi magana Sai kuma yayi shuru, bata ganshi ba sai da ya bude Kofar falo taga ya fice,
"Wai what's wrong with him né?.." Ta fada cike da mamaki,
"This is unlike him..."
Bayan ya idar da sallah ya dawo gida har lokacin mami Tana falo, yana dawowa ya wulla kanshi kan kujera next to her tare da Dora kanshi kan shoulder dinta, ahankali ta daga Kai ta kalleshi, gani tayi he's eyes are closed,
"Cutest what's wrong with you?.." Ta tambayeshi cikin whisper that walk straight to he's spine, ahankali ya bude idanuwanshi yaga sunyi wani irin ja, ahankali ta daga kanshi daga kan shoulder dinta Tana kallon eyes dinshi while he's also starring at her, nan take hankalin mami ya tashi Tana tunanin something serious is happening to him, sabida yanda idanuwanshi suka sauya,
"Wayyo Allah cutest...I thought you said you're over her...why ka koma haka Yanzu?.."tafada sounding so disturbed, San wetting lips dinshi yayi tare da maida kanshi kan shoulder dinta, zama ta gyara ta fuskanceshi Sannan tace
"Pls cutest zan rakaka in bata hakuri..." Tafada Tana kallon idanuwanshi, ahankali ya girgiza mata Kai idanuwanshi cikin nata,
"Then tell me meye matsalar ka...are you hungry?.." Ta fada cikin tashin hankali saboda ya sakar mata jiki, Dan Kara matsawa yayi kusa daita ya zagaya hannunshi a waist dinta, ji tayi kaman anyi pinching dinta tayi saurin ja baya,
"Wai meye haka?.." Ta fada sounding angry,
"Sorry antyna...kawai basan abinda ke damuna ba...am so angry..." Yafada face disnhi babu walwala, idanuwa ta lumshe Sannan tace
"Sorry..I know you have been through a lot...you're tying sosai..kawai just be happy for me now..,am getting married..." Tafada mashi, ahankali ya Kama hannunta cikin nashi yana shafaw ahankali Sannan yace
"Anty Yanzu wannan Mutumin zaki aura?.." Ya tambayeta
"Yes insha Allah..." Ta amsa mashi, Dan turo baki yayi kaman yaro yace
"Anty bai da swag...anty you need someone with swag..ai yanda kikayi waiting haka ba kowanne karabiti ya Kama ta ki aura ba..." Bai karasa ba tace
"Watch your words..." Tafada cikin bacin rai.
"Ohhh anty sorry..bakison Ana taba mr right kou...Allah yasa kar yayi maki kishiya..." Yafada yana Dan bata rai
"H,m Ai already yana da first wife...nice second..." Hannu ya Dora a Kai yace
"Gaskiya anty don't marry him...yana fa da mata...anty as good as you are bai kamata ki auri leftover ba...ya kamata ki auri mijinki new kaman yanda kike new..." Yafada kaman yana Jin bacci, hannu mami ta Dora a goshi Tana Dan girgiza Kai ahankali tace
"Amma Yanzu cutest Baka da kunya..." Idanuwa ya zaro yace
"Anty me nayi?.." Ya tambayeta kaman zaiyi kuka, banza tayi dashi ya sake cewa
"Ni me nayi ?.." Ya sake tambayan ta,
," bakayi komai ba...kawai shikenan..." Ta amsa mashi atakaice, kafa ya Dora bisa legs dinta ta ture shi
"Yanzu anty Ai kinsan babu Abunda ban sani ba...am 30 fa..ko Yazid na girmeshi...kawai dai ayi shaani...nidai anty pls don't marry him...I dint like him..." Yafada cikin shagwaba,
"Haba cutest...instead of you to be happy for me you're saying this..."
"Sorry antyna...kawai dai ni banason ki aureshi né sabida yana da mata...he won't take care of you like you're supposed to be treated...amma kiyi hakuri kinji sweet anty..." Yafada yana Kama kumatunta, buge mashi hannu tayi Tana cewa
"Wallahi ka rainani da yawa..." Tafada Tana kokarin mikewa, sake jawota yayi har Tana kokarin zama kan kafarshi, duk abinda suke hajiya na tsaye upstairs Tana kallon su, face dinta babu walwala, ganin yana janta yasa ta juyo afusace ta nunashi da yatsa ya bude baki kaman zai cije finger dinta tayi saurin Jan hannunta baya Tana cewa
"Wallahi ka shiga hankalinka..." Ta fada sounding a bit angry, baki ya tale yana cewa
"Ni me nayi Yanzu kuma?.." Yafada kaman zaiyi kuka, dariya mami tayi tace
"You know what?.." Ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata Kai wearing a classy smiles,
"Allah ya taimaki humaira bata amince maka ba.,,,Don you're not man yet...you behave like a child..." , idanuwa ya zaro yace
"Anty am not a man fa kikace...ai ni matata sai tafi humaira so zillion times so don't worry...I will proof am a man with a baby in nine months..." Yafada sounding a bit naughty, Kai mami ta girgiza ta bar shi na zaune yana dariya, bayanta yabi da kallo the he's still looking at her feet, hajiya na ganin mami ta taho tayi baya ta koma bakin Kofar dakin mami, mami na hawa hajiya tayi saurin Kama hannunta ta jata ciki dakinta Sannan ta fara cewa
"Mami kina hauka?.. Ashe baki da wayau ban sani ba?. " mami idanuwa ta zaro Tana kallon mum dinta bata San hawa ba batasan sauka ba,
"Ya zaayi ki dinga wasa da baligin yaro haka?...yaron da he's not your Muharram,...ko Muharram Ai da akwai limits na komai..,har he's holding your waist,..." Sai Yanzu ta gane Abunda take magana a Kai, she's surprised why she's thinking such, she don't feel a thing and she's sure shima suhail baijin komai
"Mummy calm down pls...it's nothing..." Bata karasa ba ta katse ta dacewa
"Keep quiet..,stop saying it's nothing..duk Wanda yazo ya gansu a haka dazun will suspect something.."
"Oh ni mummy...suhail is a brother...my younger brother at that...ni Wallahi tamkar Yazid haka yake wajena...saidai kawai munfi shakuwa sashi né because he cares a lot about me...amma pls mom stop thinking negative...nidai..."
"mami kiyimin shuru..na dai fada maki I don't want to see you both like that again...ke kaman baki je islamiya ba..." Kai mami ta dafa tare dacewa
"This is serious..." Ta fada sabida yanda hajiya ke fada
"Ai kinsan ko Baku da wani intentions da akwai zunubi..so becareful..." Idanuwa mami tayi rolling Sannan tace
"Pls mummy kiyi hakuri..it won't happen again..." Tafada ahankali,
"Good..." Tafada Sannan ta fice daga dakin, ahankali Maryam ta Kai bakin gado ta zauna tare da maida legs dinta kan gado, she can't believe her mom is thinking negatively towards suhail, ita kam tasan they both feel nothing, kawai he cares about her so much and she do to him too, when he stands for her he makes her care for him more, shiyasa take Kara kula dashi fiye da before,
A gidan su suhail kam hajiya Hassana tayi kuka tayi kuka har ta gaji, her eyes are so swollen she looks so disturbed, she can't believe Yanzu suhail waje zaije néman aure, she loves her son so much that batason yaje wani waje yayi aure, tafison ya auri wacce she can control, tasan halin yanmata wannan era din, basu da kunya Sannan suna mallake miji ya mance da family dinshi, bawai she needs anything from him na no kawai she wants her son in a safe hands Sannan Tana mugun kaunar taga relationship dinta da hajiya habiba ya Kara karfi tunda tun da aka kawota suke tare as friends, ta girmi hajiya habiba sosai Don kafin a aurota Tana da kusan shekara goma a Mai waazi family amma kasancewan jininsu ya hadu Sannan suna da kusan same habit and kome ta sata takeyi, duk family sun San yanda suke,sai da suhail na 10 years ta haifi humaira, nan ta fada mata wannan yarinyar surukar tace, and luckily suna son juna tun suna yara amma sai gashi all her dream is chattered, Tun jiya take trying number suhail bai shiga haka ba karamin bata mata rai yake ba, tasan he intentionally off he's phone because of her,
"Wallahi sai kaci ubanka...in dai Baka auri humaira ba sai dai ka nemi wata uwar..." Tafada rike da wayar ta Tana dailing number suhail, still sai bai shiga,
"Nasan har da hannu wannan munafukar matar...Wallahi rukkaya ni sa kene...I will handle you...you and your cursed daughter..." Tafada cikn bacin rai,zama tayi bakin gado Sai kuma taga zama bai ganta ba, mikewa tayi ta shiga bathroom ta fito ta Chanza Kayan jikinta ta dauki mukullin motar ta ta fice daga gida, straight gidan hajiya habiba tayi, humaira na zaune falo ta gaisheta ko kallon inda take batayi ba ta hau upstairs wajen hajiya habiba, ko sallama batayi ba ta bude kofa ta shiga, hajiya habiba dake zaune Tana latsa wayarta tayi saurin mikewa Tana cewa
"Anty kece..." Tafada kanta kasa, wani irin kallo ta watsa mata Sannan tace
"Aa bani bace...wato kina nan hankalinki kwance...ke da yarki kuna nan Baku da matsalar komai..."
"Anty Ai ba laifi ta bane,,,suhail ya rantse yace bazai aureta ba...I hade make humaira to do the right thing...so ya ake your son to do he's,,." Tafada hankalinta kwance,
"Hmmm habiba ni ban San haka kike ba sau Yanzu.,,you always look loyal to me Ashe har zuciyar ki ba haka bane...now you're telling me humaira tayi nata..well who started it...ba ku ba?.. Despite duk so da kauna da suhail ya nuna wa humaira she still follow another man..." Tafada cikin matsanacin bacin rai,
"Hmm anty Nidai Yanzu kuyi hakuri...kilan their marriage is not a blessing..Sannan Ai aure ba abinda zaayi forcing mutum bane,..Allah ya bawa kowa rabonshi..." Tafada atakaice,
"Gaskiya aaa....ban yarda ba...babu yanda zaayi all our efforts ya zama na banza...kawai Yanzu Abu guda nake son humaira tayi min..."
"Ai humaira Tana down stairs...kome kikeso ki sata...she won't complain..." Zama hajiya Hassana tayi tace
"Kira min ita..." Tafada Tana Dora kafa daya kan daya, fita hajiya habiba tayi ta Kira humaira Sannan ta dawo ciki
"Anty me zan kawo maki..." Baki hajiya ta tabe tare dacewa
"Ke ta abinci kike..." Kofa aka bude humaira ta shiga ciki ta koma gefe guda ta zauna, kallonta hajiya Hassana tayi Sannan tace
"Daughter Dan Allah fadamin abinda suhail yayi maki kikace bakison shi...! "
"Ba komai..." Ta amsa mata calmly,
"Yanzu haka nan kika ce bakison shi?.." Ta sake tambayan ta, shuru humaira tayi bata ce komai ba,
"Hmmm daughter in nace Ki auri suhail sabida ni zaki amince?.." Ta tambayeta,
"Ai mom yace bai aurena..." Ta amsa mata cikin respect,
"Rabu da wannan...ai cikin bacin rai ya fadeta..,Nidai Yanzu taimaka min zakiyi..inason kije wajen yayanki ki bashi hakuri...tell him you're sorry...inason kije gidan rukkaya ki sameshi kiyi petting dinshi nasan sai sauko Sannan suma munafukai da suka ajiye bakinsu Don suyi mana dariya bakin ciki zai Kama su...kinji darling daughter.." Tafada cikin rarrashi, ahankali humaira ta daga mata Kai despite she hates the idea so much amma batason yi mata gardama,
"Yauwa my sweetheart..,nayi maki alkwarin new car sabuwa dal in har kuka shawo kan suhail har kukayi aure...Wallahi daughter Ina kaunarki har cikin cikna..ranar da aka haifeki na rikeki a hannu nace you're my daughter and daughter in law...pls baby allow my dream to come true..." Tafada mata, humaira dai tunanin alhaji Ismail kawai take, babu musu ta amsa mata da tou, dadi hajiya Hassana taji ita kuma hajiya habiba Tana zaune gefe guda Tana kallon su, Sam she don't feel bad About Abunda hajiya Hassana keyi, itama tanason humaira ta auri suhail saboda ita kadaice amma gidan Alhaji Ismail kam yana da matarshi da yara, ita she wonders why humaira ta likewa Mai mata alhalin ga saurayi.
"Yanzu yi sauri ki shirya driver ya kaiki..." Inji hajiya habiba, babu musu ta Mike ta fita daga dakin, bayan kaman minti goma ta fito dressed in skirts and blouse, waje ta fita driver ya tafi daita gidan su mami, daman already hajiya ta fada mata Tana nan Zata jjira taji out comes din.
Thanks.
[8/28, 5:16 AM] Mardiya Usman Goma: 14💙💛💜💚❤️
Lokacine
💙💜💚💛❤️
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣4️⃣
Free page
Tunda suhail ya koma saki bai Kara cewa komai ba ya kwanta feeling so relaxed, wannan fushin dayake ya tafi Sannan bawai he's happy ba, shi dai gashi nan, karfe biyar Yazid ya dawo daga office, kallon suhail dake kwance kaman wani amarya yayi tare dacewa
"Mr cutest how far...ka wani zauna a daki kaman wani mace...ko gajiya bakayi..." Yafada mashi yana cire Kayan jikinshi, baki Suhail ya tabe yana cewa
"Kawai da in kare a titi it's better in kare a daki,,,,"
"Lazy man talking...ai dole kaje aiki gobe..." Bai karasa ba suhail ya harareshi tare dacewa
"Wallahi babu inda zani...haka nan zanyi aiki for 3 months ba salary?.. Am not going anywhere..." Yafada atakaice,
"Ai it's you and your kaka..." Yazid ya fada yana shiga bathroom,
"Your kaka dai..,ni she's not my kaka..." Yafada atakaice, bayan kaman minti sha biyar Yazid ya fito daga bathroom daure da towel,
"Guy have you heard?.." Suhail ya fada yana mikewa zaune eyes dinshi sai shine yake kaman Wanda zaiyi gulma,
"Heard what?.." Yazid ya tambayeshi,
"Anty is getting married!!!tadaaa..." Ya fada sounding happy at face Don yaga reaction din Yazid, sauran kadan da towel din Yazid ya kwance saboda yanda jikinshi ya fara rawa
"What are you talking about?.." Ya tambayeshi idanuwanshi duk waje,
"Yes mana..da akwai wani banza da tayi introducing dinshi as her future hubby dazun..." Suhail ya fada yana komawa ya kwanta, bata face Yazid yayi yace
"wani banza kuma?.. Are you serious?.." Ya fada yana kallon suhail m baki suhail ya tabe Sannan yace
"Eh mana.,I don't like him..,yana sa katon ciki..and above all he's married with kids..." Yafada cikin bacin rai sa shi kanshi baisan ko meye ba,
"Kam you're funny...Baka ganin shekarun anty?.. Ai ba Lallai bane ta samu saurayi ta aura...Sannan forget about the katon ciki..inshort kar ka Bari anty taji wannan maganar bakinka l,,she will feel as if you're not happy for her..." Yazid ya fada yana Shafa cream, harara suhail ya watsa mashi Sannan yace
"Wai Ina shekarun anty suke...Kai you're such a freak...har wani shekaru gareta da zata je ta zauna bayan wata shegiya as mate?.. ..ni Wallahi har cikin Raina banason anty ta auri Mai mata..,I want her to enjoy her matrimony alone...!" Yafada sounding so concerned, Yazid can do anything but look at suhail, he can't believe he's saying this, enjoy her holy matrimony, shi ko kadan bai wannan tunanin amma shi suhail har hnaklinshi ya Kai wannan wajen,
"You're funny.,Yanzu dai hope you are not suggesting ta rabu dashi?....because that will make her feel bad towards you...." Yazid ya fada mashi,
,"hmmm Nidai kawai ban hangesu tare ba...I can't even see them getting married..." Yafada atakaice,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Yazid ya fada sounding angry,
"Wallahi if anty hears this you will be in trouble..Wai daman Baka tausaya mata né?.. Baka ganin Abunda Kaka tayi mata jiya?.. And now you're here wishing her bad luck..." Bai karasa ba Yazid ya hantareshi dacewa
"hey hey hey...Wallahi dint misquote my statement...it's not bad luck.,it's love and affection...kawai I want the best for her..."
"Naji babanmu...Kai matsala gareka...." Ya fada atakaice,
"Kawai dai I don't know what am feeling..." Suhail Yafada cikin sanyinmurya,
"What ever you're feeling kar ka kuskura anty taji such words bakinka...kaji kou?.." Yazid ya fada mashi, suhail rungume pillow yayi yana cewa
"My heart hurts..." Yafada kaman zaiyi kuka,
"Kawai Ina Jin wani irin haushi...I can kill right now..." Yafada again, surprise look Yazid yayi mashi, ko kadan Mai danganta abinda ya fada da mami ba , kawai he's thinking saboda humaira tayi dumping disnhi né, one thing Yazid bai sani ba is affection din Maryam is growing very fast and rapid a zuciyar shi, ko kadan I don't really know he's in love with her, it's impossible to him, kawai dai yasan he care so much about her, so so so much that her tears burns his heart,
"Don't worry.,komai zai yi daidai..." Yazid ya fada mashi, idanuwa suhail ya lumshe tears na taruwa yace
"Anya?..what am feeling is different..." Yafada voice dinshi ha rawa,
"What are you feeling..." Yazid ya tambayeshi cikin sanyinmurya,
"Nima I don't know...inda na sani it will be ok for me..." Yafada hawaye na fita daga idanuwanshi,
"Tou fa...ko dai zuciyar ka na néman samun matsala saboda abinda tayi maka..."
"oh please ka rabu Dani...I want to be alone...," Suhail ya fada mashi, ajiyan zuciya Yazid ya saki yace
"Allah ya kyauta.,ko dai in Kira mami..." Ya fada mashi
"Eh..." Ya amsa mashi yana dafa chest dinshi while crying, jallabiya Yazid ya saka ya fita daga dakin,
"Wai Baka cin Abincine?.." Hajiya ta tambayeshi,
"Mommy zanci..suhail né bai Jin dadi..Bari In Kira mashi anty mami..." Ya fada yana hawan upstairs,
"Oh wannan yaron Allah dai yasa ba wannan humaira ke néman kasheshi ba..." Hajiya ta fada Tana mikewa. Dakin mami Yazid ya shiga sa sallama, dukda she's making calls sai da ta amsa mashi, Sannan ta cigaba da magana kan waya, gefe daya Yazid ya tsaya yana kallonta,
"Ya dai..." Ta tambayeshi, murmushi ya saki yace
"Anty naji good news..am so happy...congrats..." Yazid ya fada cikin farin ciki,
"Thank you..." Ta fada mashi
"Anty suhail né kuma he's complaining..anty am scared kar ya samu heart problems fa,,Yanzu yana Chan kwance sai kuka yake hannunshi kan chest disnhi..." Yafada looking disturbed, ajiye phone mami tayi ta Mike Tana cewa
,"dazun he looks alright..." Tafada cikin damuwa,
"Tou Nima when I came in he was alright..after few discussion sai kuma yanayin ya sauya..." Ya fada mata
"What discussion..." Tafada Tana saka shoes dinta,
"Kawai it's about humaira..." Yayi mata karya,
"Allah if wannan yarinya ta Bari wani Abu ya sameshi she's in big trouble Don Wallahi da Kaina zanci uwarta..." Mami ta fada Tana barin dakin while Yazid na biye daita, suna sauka falo hajiya tabi bayansu zuwa dakin YAzid, har lokacin suhail bai bar hawaye ba, he's still laying down sai hawaye kawai yake amma inda zaa tambayeshi abinda ke sashi kuka he won't know exactly what to say, da sauri mami ta zauna bakin gado ta rikeshi forgetting abinda mom dinta ta fada mata, kanshi ya daga ya Dora kan laps dinta Yazid ya kalli hajiya for a second, kuka ya cigaba dayi mami ta rasa inda zata saka kanta sabida damuwa
"In Kira ambulance?.." Ta tambayeshi Tana Shafa kanshi, cikin kuka ya girgiza mata Kai,
"Suhail meke damunka?.." Hajiya ya tambayeshi, shuru yayi bai amsa mata ba,
"Ikon Allah...pls say something.,you're getting me worried.." Mami tafada Tana mashi cikin damuwa, shi kam sai Kara kukan yake yana Shafa hancinshi kan laps dinta, tsoki Yazid yaja yana cewa
"Mom Nidai na tafi cin Abinci tunda he's not serious..." Yafada yana barin dakin, itama hajiya fita tayi mami kam duk hankalinta ya tashi sai tambayeshi take abinda ke damunshi amma no anything words sai kuka,
"Wayyo Allah na cute pls fada min mana...me kakeso...pls say it..you're getting me disturbed..." Tafada cikin damuwa sosai, matsawa yayi kanta kafarta sosai ya zagaya hannunshi biyu ya rike waist dinta, ya rungumota ga kanshi, mami Sam taji she's uncomfortable amma she's a doctor so tasan she's not supposed to stop him, kanshi ya dafa taji babu zafi sai sweating da yake,
,"cute meye pls...Bari in Kira maka humaira..." Tafada mashi kasancewan in har ta Kira humaira a waya dukda parents dinsu mata basu shiri da gudu zasu zo, yaran basu da wani difference Sannan da akwai respect, suhail daina kuka yayi sai nishi dayake gashi ya riketa in a way that he's so aroused, inda zata kali yanda yanda yake yi da feets dinshi zata ga sai matsesu kawai yake, itama mami she's so unease, he's head on her laps feel so warm Sannan hannunshi kan waist dinta makes feel somehow, inda zAta maida hankali kan abinda take ji a jikinta da komai na iya faruwa but ko kadan bata maida hankali man ba sai faman tambaya take abinda ke damunshi while he's breathing sama sama, Ita duk tunanin ta he's having difficulty breathing, Sannan ta kalli legs dinshi taga sai shaking suke,
"Let be call ambulance pls..." Tafada Tana kokarin mikewa amma riketa yayi kam, ahankali ya daga kanshi taga idanuwanshi kaman wuta,
"Anty ...! Ya furta kaman Mara lafiya, Sannan idanuwanshi cikin nata Ai taji kunya sabida yanda ya kura mata Ido yana kallon bakinta,
"Cutest meye..." Ta tambayeshi tana kallon shi,
A falo sallama akayi humaira ta shigo, Yazid dake zaune kan dining murmushi ya sakar mata, durkusawa tayi ta gaida hajiya ta amsa sounding happy, shima Yazid gaidashi tayi ya amsa cikin faraa
Thank Allah you're here.,ga suhail chan bai da lafiya..." Yafada mata,
"Ina..." Ta tambayeshi, Kofar dakinshi ya nuna mata,
"Ki shiga mami ma Tana ciki, ..." Ya fada mata, ahankali ta Mike ta Kama hanyar dakin, mami suhail kam ya kurawa mami Ido itama kaman yayi compelling dinta Don kallon shi itama take Sannan ko kadan bata Lura da he's mouth is coming close ba, kawai the next thing dataji sai skin din bakinshi a kan nata, then same time an bude kofa, kaman wata Mara hankali ta kalli Kofar da idanuwanta da suka ciko da tears, shi kam kauda Kai yayi gefe guda because he's thinking Yazid né, mami rasa ganekan abinda ya faru tayi, kawai she can't believe taji bakin suhail kanta, da sauri ta fixge hannunshi daga waist dinta ta Mike, juyawa tayi ba suhail da kanshi ke kasa Sannan ta kalli humaira that is standing motionless, ahankali ta taka ta raba ta gefe ta fita humaira ko blinking batayi because she knows what she saw, suhail Kai kasa ganewa yayi that he almost kissed anty mami, he can't believe what just happened, yasan he's looking at her amma the force of attraction that almost made him kiss her is powerful, Jin shuru ba'a sake motsi ba yasa ya Dan kalli bakin Kofar hoping zaiga Yazid tsaye with red face for seeing them, yasan this will ruin their relationship saboda he will take that as an insult ko act of disrespect, amma to he's surprise sai yaga humaira sake tsaye kaman ruwa ya shnayeta, daure fuska yayi tare da Jan tsoki,
"What are you doing here..." Ya tambayeta babu kunya Abunda da namiji, kasa magana tayi Sannan ko moving bata iya yi, dukda tace Yanzu bata son suhail she feels so bad, wani irin jealous taji cikin heart dinta,
"Wai ke I said what are you doing here...get out..." Ya daka mata tsawa, baki ta bude zatayi magana sai hawaye, surprised look ya watsa mata tare dacewa
"Wannan hawayen na meye....what?.." Ya tambayeta sounding so angry, inda he's not erected da mikewa zaiyi amma hakan it's not possible saboda tonawa kanshi asiri zaiyi, in da before zaiga humaira Tana hawaye sai yaji heart dinshi kanan am hura wuta amma now he's feeling nothing, shi kanshi baisan what happened ba, few weeks back daya dawo he feels for her so much amma shi kanshi don't know what happened, kilan it's because he saw her with another man despite he's loyalty ko kuma because she showed him total rejection at the family meeting,
"Yaya Yanzu Abunda kuke kenan?.." Tafada cikin hawaye, Kara tamke face yayi yace
"Abinda muke kenan?.. Is that a question or a statement?.. Am your mate?.. Aisha Wallahi in na tashi ranki zai bace...now get ou..."Yafada sounding so harsh, goge face dinta tayi tace
"No wonder you were willing to die for her?.,.'" Tafada cikin kuka,
"Humaira you're still standing there kou...listen to me,,,babu ruwanki Dani,,you dumped me for another,.,am sure ko Yanzu ba da son ranki kika zo nan ba...so stay away..it's non of your business what I do,,," Yafada atakaice, goge wet face dinta tayi ta juya Sannan tace
"The whole family must hear this,,," tafada Tana fita,
"In kin tashi use the loudest microphone...but make sure kar in kamaki..." Ya fada mata atakaice.
Da sauri mami ta wuce falo ta hau upstairs, Yazid da mom dinsu kallo suka biya dashi,
"Anty lafiya..." Yazid ya tambayeta, she couldn't talk saboda she just met the shock of her life, tafiya kawai take but bata San if she's walking or not ba, Tana taka stairs tayi missing daya ta kusa faduwa, hajiya kallonta tayi tace
"Jewel what's wrong with you?.." Ta tambayeta cikin damuwa,
"Nothing..just miss a stair..." Ta fada ahankali cikin karfin Hali, ahankali ta hau sama ta shiga dakinta kawai sai ta fashe da kuka Tana
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Tafada cikin kuka,
"Suhail..what is he up to...." Tafada cikin hawaye,
"What was he trying to do..." Ta sake fada cikin matsanacin kuka,
"No it's not he's fault..laifinane that ba bawa yaro such chance.,so much freedom...har ya samu daman rainani to such extent..." Tafada cikin kuka, sai Yanzu ta ga maganar mom dinta, ita she's free with him amma ta Lura shi ba haka bane, he have something in mind he's trying to use her because of her condition, tasan ko Aisha bai isa yayiwa hakan ba,sai ita daya raina, daure face tayi tayiwa kanta alkwarin fita daga harkar shi completely,daman she's not he's mate kawai she's being nice to him né because she knows shima ya damu daita, amma tunda abun har yazo haka dole ya fita harkar shi,
"Gosh what happened to me?.. I almost have my first kiss da kanin bayana...oh my gosh..." Tafada Tana dafa goshinta, tunawa tayi da humaira ta sake fashewa da kuka, tasan she saw them kuma in har ta fadawa mahaifiyar ta ko mahaifiyar suhail da akwai matsala, tasan she will tell kaka and Kaka zata kawo maganar lokacin meeting
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...na shiga uku.,just when I was thinking na samu kwanciyar hankali..." Tafada cikin kuka, ji kaman zaa bude Kofar ta yasa tayi saurin shiga bathroom, muryar mom dinta taji a dakinta Tana cewa
,"Mami kina Ina?.." Humming tayi Don ya shaida nata she's in bathroom, bata Kara cewa koma ba ta fita daga dakin.
Bata dade da dawowa kasa ba itama humaira ta fito cikin kuka,.
"Toufa..." Yazid dake zaune kan dining ya fada looking at humaira dake tafiya da sauri while crying,
"Wai meke faruwa né?.." Ya fada yana mikewa,
"Humaira..humaira..." Y kirata yana biye daita amma ko juyowa batayi ba ta shige mota driver ya jata suka bar gidan. Juyawa Yazid yayi ya Kama hanyar daki ya shiga yaga suhail kwance sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, now he don't know how to face anty mami, he's so scared of what she will say to him, yasan bai tsoron ta amma he's scared Of her changing towards him, yasan anty is a person with dignity and she respects for herself, yasan she will be so mad he makes a stupid move on her, shima he's so angry at himself, it happened so fast that he can't stop or control, before har kan leg dinta yake zama cikin zolaya kafin ya ta ture shi bai taba Jin komai ba, amma Yanzu one touch from her makes the man in him rise,
"Wai meke faruwa né..." Yazid ya tambayeshi calmly,
"Me?.." Ya tambayeshi yana mikewa zaune sabida now the erection is gone,banza Yazid yayi dashi ya fice daga dakin sabida ya gano suhail is full of annoying characters.
Thanks
0 comments:
Post a Comment