Sai da ajjiye komai a kan dinning sannan ta nufi dakin ta dan kuwa zazzabi take jin yana shirin kwanatar da itta, .
Sai wajen 9:00 jman ya dawo koma dama sai ya dawo suke cin abin ci, baya ya gama abun da zaiyi ne ya fito parlour suka hadua dinning kallan Aisha yai wai wa tabarwa yayi serving di jeki ki karata plz,da sauri inna ta karba barta Dan Allah ni ai sai in zuba muku naga kamar bata jin dadi ne fa shiru yai baice komai ba Aisha ta bude dan zuba musu yadda tai shinkafar bata gama dahuwa ba ko helf done iya kaci kenan ga miyar sai karniin kifi take kallan Aisha yai plz kije ki kiramun wannan yarinyar yanzun nan ya fada rai bace ta wuce kawai, da sallama ta shiga dakin hasianrt bacci take kta dukun kune a cikin bargo kana ganinta kasan tana cikin wani condition ne karasawa Aisha tai ta tashe sannana ta sanar mata da kiran da yake mata, bata jira mai zata ce mata ba ta wuce kawai, .
Da kyar ta mike ta fito ya karasa dinning din gani ta fada tana karasawa bata rufe baki ba ya dauki anincin da Aosha ta zuba mai ya watsa mata da sauri ta rufe ido karta bari ya shiigar mata da sauri Aisha ta rufe baki irin abun ya bata mamaki sai kuma ta tuna sanda Hasinart ta taba zuba mata abinci kamar dai yada jman yai mata yanzu Allah sarki duniya DUNIYA LABARI ta fada a zuciya, .
Haka ake girki a garinku wannan wanne irin iskan ci ne?taya kike tunanin zan dinga baki kudin aiki kina yimun wannan banzan abincin wlh ki tabbatar da kin gupyara in ba haka wlh sai dai kisan inda dare yai miki dan wlh kurarki zanyi yana fadan haka yai gaba abun shi ya barta gun sai hawaye da take kallata inna tai kiyi hakuri hasinart wai Dan Allah mai ya hada ki da sgi ne yake baki wuya haka? Da gudu ta bar gun ta nufi dakin ta tai kukan ta koshi sannan ta mike taje ta wanke fuskan ta haka ta zauna tana fama da da ciwon kanta da ya sake karuwa saboda kukan da ta sha,.Aisha kuwa duk jikin ta yayi sanyi duk sai yaji yaya jey dinta bai kyauta ba bai kamata yai haka ba, .
WASHE GARI
Ciwon kan ya rufe hasinart sosai dan sallama da kar ta mike tayi kuma gashi friday bata sn ya zatai dagun aiki ba bama wannan ba aikinta na gidan ya zatai, tana yi sallah ta daure ta fito ta nufi kitvhen ruwan te a kawai ta hada ta ajjiye musu a dinning sai bread da dan kwai data soya shima tana gamawa ta nufi dakinta ta dinga kwara amai kamar hajin cikin ta zai fita,.
Jman daya fito bai gane cewa batasai aikin gidan ba tunda dama gida kullun a gyare yake haka ya zauna yana kallan labaran safe da sallama Aisha ta karasa parlour ya amsa yana kallan ta, ina kwana yaya jey? Kin tashi lafiya? Qlau yaya jey inna bata tashi ba kuma? Eh yaya jey ok muje plz ki zuba abinci zan wuce dinning haka suka nufi dinin g din bai damu ba da yaga abun data dafa ta zuba mai ya fara ci, yaya jey naam ya faa yaya in agnin abu da kaiwa hasinart jiya kamar bai can can ta ba ai naga bata karasa kwarewa ak n komai bane da sannu zata gyara koma maye
Sorry for the typing errors dan banyi editing ba
Hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 49*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
*special greeting to you my beautifull angel sister that is πhafsat abdulkadir gumelπ*
Wani littafine ta gani ta dakko ta fara karantawa ranar da jman ya sanar wa mom h lin da alhaji bado yasa mahaifinshine da kuma halin data shiga da komai da komai ajiye littafin tai ta kifa kai ta fara kuka sosai, binta Aiaha tai tana buga kifa alamar ta bude mikewa tai ta bude drower sannan ta dakko dan kwalin dake ciki ta daka kujeran madubi ta daura dan kwalin tabbas ta san wanda ya kashe kanshi bashi bajin kanshin aljannah amma hakan zatai hakan sai ya fi mata,.
Da sallama jman ya shigo da sauri Aisha ta sakko jin murmyar shi yaya jey ga hasinart can wlh ta rufe kanta a daki taki budewa Dan Allah kaje kai mata magana kai jibi yadda kika daga hankalin ki ittadin bata da hankali ne tayi abun da zatai mana, sakkowa inna tai haba abdul karka manta yanzu fa a karkashinka take duk abin da ya sameta kaine sila haba, to inna bari inje in dakko key din dakin yauwa ta fada yai sama yaje dakin shi sannnan ya dakko key ya nufi dakin budewa yai,.
Sosai shima ya firgita ganin ta rataya kanta a fan gata nan tana lilo Aisaha da inna kuwa mutuwar tsaye sukai abun da suke gani a TV da sauri jman ya nufi inda take din ya taka kujeran ya kunce ya sakko da itta kwantar da itta yai su Aosha da gudu suka karasa gunta sosai Aisha ke kuka mai mzai kai hasinart aikata hakan kuwa? Tafikan hannunta suka hau gogawa saboda har jikinta ya fara yin sanyi inna kuwa sai salati take wannan abu har ina, .
Waya jman ya dauka ya kira doctor habu, shima doctor habun bai dade ba ya zo yai dube duben shu ya tabbatar da tana numfashi amma jikinta yayi sanyi sosai ya sa aka dakko mai ruwam zafi ya fara mata massage da ruwan zafi sannan yai bata abun da ya kamata, kallam shi inna tai dannan ya taje zata tashi ko jikin da sauki?wh inna jikin da sauki amma badan an bata taimakon gaggawa ba da saidai a cinci kawarta Allah ya kare suka amsa da ameen sannan yai musu sallama,,
Sunana zaune suna jiran tashinta kallan su jman yai wai me kuje kuyi abun da zakuyi in ba haka ba bata lokacinka zakuyi anan gu,ba wanda ya kula shi hakan yasa yai ficewar shi kawai,.
Saida yai wanka yaci abinci sannan ya kira gidansu na can ya sanar musu zuwansu gobe, kuma agobenne zaa daura anren shi da Aisha,.
A hankali ta fara bude idonta sannan ta bude su gaba daya kallan su Aosha taia kafin ta rile kanta saboda sara mata dayai,ashhhh ta fada da sauri Aisha ta rike ta lafiya, ba komai kainanae kawai ok tace kallan su tai me yasa ban mutu ba naga ai na rataye kaina ne?da sauri jman ya karba har wani abun dadin fada ne kina wani fada kin rataye kanki ko kunya b bu kinma san hkuncin wanda yai aikata hakan a kanshi kuwa kina da hankali,?
Da zamana anan ana bata mun rai ba gara ace na mutu na huta ba kowa baya sona kowa baya kaunata hakan zaita faruwa dani har karshen rayuwa ya zanyi lokacin mutuwa na baiyi ba amma gara kawai in mutu in huta ,.
Wanin banzan kallo yai mata sai yanzu kika san da hakan?ai kadan kika fara gani, kallan shi tai kasan da haka me yasa zaka taimakeni dan nasan Aosha ko inna babu wanda zai iya taimakana sai kai kasan da haka saboda me zaka taimaka mun bana bukatar wannan taimakon na ka abduljabbarka rike kayanka, shiru yai yana kallanta yai tsaki ya fice kallanta Aisha tai ki daina surutu bakiga condition din da kike ciki bane sannan kina sa,insa da shi sai yazo yana bata miki rai, shiru kawai Aisha tai wannan kiyayyar dake tsakaninsu Allah ya sauwake,.
Sorry plz a yi hakuri da wannan
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 49*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
*special greeting to you my beautifull angel sister that is πhafsat abdulkadir gumelπ*
Wani littafine ta gani ta dakko ta fara karantawa ranar da jman ya sanar wa mom h lin da alhaji bado yasa mahaifinshine da kuma halin data shiga da komai da komai ajiye littafin tai ta kifa kai ta fara kuka sosai, binta Aiaha tai tana buga kifa alamar ta bude mikewa tai ta bude drower sannan ta dakko dan kwalin dake ciki ta daka kujeran madubi ta daura dan kwalin tabbas ta san wanda ya kashe kanshi bashi bajin kanshin aljannah amma hakan zatai hakan sai ya fi mata,.
Da sallama jman ya shigo da sauri Aisha ta sakko jin murmyar shi yaya jey ga hasinart can wlh ta rufe kanta a daki taki budewa Dan Allah kaje kai mata magana kai jibi yadda kika daga hankalin ki ittadin bata da hankali ne tayi abun da zatai mana, sakkowa inna tai haba abdul karka manta yanzu fa a karkashinka take duk abin da ya sameta kaine sila haba, to inna bari inje in dakko key din dakin yauwa ta fada yai sama yaje dakin shi sannnan ya dakko key ya nufi dakin budewa yai,.
Sosai shima ya firgita ganin ta rataya kanta a fan gata nan tana lilo Aisaha da inna kuwa mutuwar tsaye sukai abun da suke gani a TV da sauri jman ya nufi inda take din ya taka kujeran ya kunce ya sakko da itta kwantar da itta yai su Aosha da gudu suka karasa gunta sosai Aisha ke kuka mai mzai kai hasinart aikata hakan kuwa? Tafikan hannunta suka hau gogawa saboda har jikinta ya fara yin sanyi inna kuwa sai salati take wannan abu har ina, .
Waya jman ya dauka ya kira doctor habu, shima doctor habun bai dade ba ya zo yai dube duben shu ya tabbatar da tana numfashi amma jikinta yayi sanyi sosai ya sa aka dakko mai ruwam zafi ya fara mata massage da ruwan zafi sannan yai bata abun da ya kamata, kallam shi inna tai dannan ya taje zata tashi ko jikin da sauki?wh inna jikin da sauki amma badan an bata taimakon gaggawa ba da saidai a cinci kawarta Allah ya kare suka amsa da ameen sannan yai musu sallama,,
Sunana zaune suna jiran tashinta kallan su jman yai wai me kuje kuyi abun da zakuyi in ba haka ba bata lokacinka zakuyi anan gu,ba wanda ya kula shi hakan yasa yai ficewar shi kawai,.
Saida yai wanka yaci abinci sannan ya kira gidansu na can ya sanar musu zuwansu gobe, kuma agobenne zaa daura anren shi da Aisha,.
A hankali ta fara bude idonta sannan ta bude su gaba daya kallan su Aosha taia kafin ta rile kanta saboda sara mata dayai,ashhhh ta fada da sauri Aisha ta rike ta lafiya, ba komai kainanae kawai ok tace kallan su tai me yasa ban mutu ba naga ai na rataye kaina ne?da sauri jman ya karba har wani abun dadin fada ne kina wani fada kin rataye kanki ko kunya b bu kinma san hkuncin wanda yai aikata hakan a kanshi kuwa kina da hankali,?
Da zamana anan ana bata mun rai ba gara ace na mutu na huta ba kowa baya sona kowa baya kaunata hakan zaita faruwa dani har karshen rayuwa ya zanyi lokacin mutuwa na baiyi ba amma gara kawai in mutu in huta ,.
Wanin banzan kallo yai mata sai yanzu kika san da hakan?ai kadan kika fara gani, kallan shi tai kasan da haka me yasa zaka taimakeni dan nasan Aosha ko inna babu wanda zai iya taimakana sai kai kasan da haka saboda me zaka taimaka mun bana bukatar wannan taimakon na ka abduljabbarka rike kayanka, shiru yai yana kallanta yai tsaki ya fice kallanta Aisha tai ki daina surutu bakiga condition din da kike ciki bane sannan kina sa,insa da shi sai yazo yana bata miki rai, shiru kawai Aisha tai wannan kiyayyar dake tsakaninsu Allah ya sauwake,.
Sorry plz a yi hakuri da wannan
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 50*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Washe gari da safe suka kama shirin tafiya sabida bada wuri zasu wuce ba saboda daurin auren da za,ai duk da ba wani biki za ai ba tunda bikin a haka ya zo sai sun dawo tukun zaai komai,.
Fitowa hasinart tai tana aikinta amma ganin yadda suke shuge da fice yasa ta tsaya taga idon Allah tumda itta bata san da zancen wannan auren ba sakkowa Aisha tai har kin tashi zan tambaya miki yaya jey mu tafi tare dan una tunanin zai ce ba zaki ba, kallan rashin fahimta tai mata ban gane ba ina zaku je kuma? Aa ban gane ba baki san yau aurena da yaya jey ba sannnan kuma za muje can ainihin garinsu baki sani ba?da sauri hasinart ta rike kanta ashefa yaune auren bata sani ba, kallanta Aisha tai me ke damunki kuma hawayen dake face dinta ta goge babu komai ta fada tare da wucewa kawai da kallo Aiaha ta bita wannnan kukan fa Alhakin murna ya kamata ta taya ta,.
Jman ne suka zaune da kawun Aisha duk an siyo su goro su alewar daurin aure a babban masallacin da suke sallan juma,a zasu daura auren kuma baba ne waliyin jman wato wannan makocin nasu,,
A can kuwa gidan su Aisha mai lalle aka kira tana mata saboda bai kamata ace amarya babu kwalliya, sosai akai mata kunshin yai kyau kallan inna Aisha tai inna a kira hasinart ittama ai mata lallen mana, eh garama da kika tuna mu ta fada tare da mikewa tai cikin dakin hasinart din kuja taga tana yi ta karasa da sauri meye kuma kukan me kike haka? Da sauri ta tashi ta goge hawayen babu komai kaina ke ciwo kallan ta inna tai kallan ban yarda ba amma ban yarda ba hasinart taya yau ranar farin cikine amma ki zauna kina kuka akwai abun dake damunki, sosai inna ta dage dan ganin ta gano abun da ke damunta amma fir taki fada mata dole ta hakara ta bar zancen sannan tace ta tashi su je ai mata filawa babu musu ta tashi suke fita tare ta zauna kallanta Aisha tai tai mata murmushi ittama ta kirkiro na dole sannan aka fara mata filawar haka har aka gama yi mata sannan suka zau na suna dan hira,.
A can bangaren jman kuwa ana idar da sallama aka daura auren shi da Aisha sanda aka daura saida ya saki wani murmushi sannan ya dakko wayar shi ya turawa Aisha, *Let me guess what U R doing…*
Reading book?
Na Na!
Listining Music?
Uhu!
Watching TV?
Nah!
Caught U!
Missing me and reading my SMS na.!!
Oh now U R smiling*
*Am so happy you have bcome my only wife insha Allah*
Ya tura mata kafin ya ci gaba da abun da yaje na amsan kayan jyauta da ake bashi bakin jman yau kam yaki rufuwa abun sai wanda yaga ni,.
Aisha suna hira da hasinart tex massega din ya shigo mata ta daga wayan kallan message din tai wani kayataccen murmushi ya kwace mata kallanta hasinarta kafin ta dsuke kai tasan bazai wuce tex message na jman ba kallanta Aosha tai dan kar taji babu dadi sannan tana san ta tabbar da zarjinta yasa ta mikawa hasinart hasinart kinga abun da yaya jey ya turan kallanta hasinart tai ai baa haka taya zan karanat abu da miji ya turowa matar ta no karki damu karba kiga badan ta so ba ta karba ta fara karantawa tun tana murmushin yake har bata san ssnda hawaye ya zubo ba taya tana san mutun amma baisan ma tanayi ba wannan abun ya fara iasarta fa,.ganin hawayen ya sauka kan screen din wayar yasa tai saurin goge hawayen,.
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 51*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Kallan aisha hasinart tai gashi na taya ki murna sosai tana karba hasinart din tana shirin mikewa aisha tai saurin riko ta ina zaki hasinart tambaya nake san miki sosai gabanta ya fadi aunty hasinart lafiya naga a duk sanda kika ganni da ya jey ko kuma kikaga muna wani abun da yaya jey sai naga mood naki ya canza sannan yanzu na baki wannan message din ni banga abun kuka ba hasinart ki fada mun gaikiya ni kuma zan taimaka miki hasinart sosai hasinart ta hargitse bata san Aisha na da tunani haka ba da sauri ta riko hannunt a,.
waya fada miki haka aisha kina tunanin zan so andul ne kina ganin bafa ya sona? Aa hasinart ta iya yuyuwa ke kina sanshi amma shi baya sanki in ba haka bama maye na kuka,tsaki taha wlh zamu bata aisha na tuna da saurayinane wanda yake sona amma iyayenshi suka ki yarda gani nai da tuni muna haka zaai auren mu amma Allah baiyi ba shune abu yasa nai hawaye fa, ammma da sauri ta saki hannun aisha ta mike bari in je inyi abu da kallo Aisha ta bita kwata kwata ba ta yarda da itta ba taya hasunart zata boye mata alhalin gashi nan ta gani a idonta,.
Da sauri hasinartta koma daki ta zauna tana haki lallai aisha yai ta kusa tasa bp dinta ya hau dafe kirji tai kawai,.
Kallan agogan hannunshi jman yai baya tunanin zasu iya tafiya yanzu saboda uku tayi amma sai sunje zaiyi magan da inna, .
Yana parking yai cikin gida abun shi dakin inna ya nufa da sallama ya shiga ta kalleshi tana murmushi murmushi yai tare da yin kasa da kai wai yau kunyar inna yake, uhmmm ta fada tana tabe baki to kunya ta yau kuma ake? Sosa keya yai kawai ya zauna inna zamu iya wannan tafiyar yau kuwa kina ganin ba zamuyi dare ba? Aa ai dama so nake ka dawo in sanar maka mu bari gobe sai mu biga uban sammako mu wuce kawai yau hakan yayi inna haka suka dan taba hira sannan ya mike in a zanje in da watsa ruwa, to a sauka lafiya fitowa yai yai kasa dan zuwa nashi bangaren a parlour ya gansu zaune hasinart na zaune tana yanaka alaiyahu itta kuma Aisha tana zaune tana kallo murmushi ya karasa da sallama ya zauna kusa da Aisha suka amsa dukan su, Aisha dai itta tai kasa da kai, to yau kuma rowar fuskan ake mun ai shikenan bayan ta riga ta zama tawa, kallan hasinart tai dan tana san taga reaction nata amma bata ganin faskan nata sanoda tayi kasa da kai,.
Kallan jamn Aisha tai yaya jey in ban takura ba Dan Allah mu tafi da hasinart wqnnan tafiyar ai bama tafi mu barta itta daya ba ko? Tabe baki yai duk yadda kike ce amma itta bata da bakin tambaya ne saike zaki tambaya mata? Aa aini da itta duk dayane tabe baki yai itta indai har ba zata tambaya ba ta hakura da tafiya ina san ganinki kuma anjima zan baki gift din dana kawo miki yana kaiwa nan ya mike ya fice, hasinart ma ta mike tai ciki,.
Yana fita yaga hafzi tsaye a jikin mota a harabar gidan shi da kamar ba zaije ba sai kuma ya karasa gunshi suka gaisa kazo gun hasinart ne ni indai da gaske santa kake ka fito kawai mana,murmushi yai taya zan bijirewa iyayena abun da suka ce sunce ba zan aureta tpba saboda halin mahaifinta bata fada maka ba kenan? Shiru jman yai dama abun da bata mata rai kenan jiya yai shiru kawai for the first time yaji yadan tausaya mata, nasan kai yayanta ne plz ka bata hakuri fushi take dani plz kallan shi jman yai karka damu zan bata amma indai bata hakura babu ruwana murmushi hafiz yai shima jman haka, mika mai hannun yai can we be friends murmushi jman yai kwata kwata baida aboki this is his time why not ya fada tare da mika mai hannu sannan sukai exchange din number,.
Wannam kenan
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 54*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Rike hannun zuwaira tai wacce ta kasance ittama yar uwarta ce kallan ta zuwaira tai jin yadda ta rike mata hannun, lafiya baki jin dadi ne hak?no babu komai ta fadi tare da sake mata hannun sannan suka karasa, sosai suke gaisawa da kowa dangi faram farm da su babu abun dake shige musa gaba, haka har suka shiga ciki,.
Aunty lami ce ta ba su Aosha dakin da zasu zauna shi kuma jman y koma can bangaren maza,.hasinart ce ta kalli aisha wannan mutane haka ni ban taba zama da mutane, asu yawa haka ba ith seens kamar famiky house ne? Eh dama da gani ai family house ne Aisha ta fada,.
Aunty lami ke hada abincin da za,a kaiwa su Aisha da sallama saudat ta shiga ciki aiki kuke ta fada tare da karasaw ?eh wai ina hada musu bincine zuwaira ta kai musu da sauri ta karba karki damu zan taya ta mukai murmushi kawai tai suka ci gaba da aikin su har suka gama sannan ta kallesu to kukai musu yanzu fa dan da gani sun kwaso gajiya suka dauja suka kama hanya,.
kallan zuwaira Saudat tai wai waye yadannan muna da reletion da sune?gaskiya ni ban sani ba amma ina tunanin ko matar shice, kallan sama da kasa saudat tai mata haba taya zaiyi aure muna gari daya ace ban sani ba ai bama zai yuyuba, ni din fa kallanta zuwaira tai ta tabe baki wato kinga yayi kudi shine zakice sai shi ko da dayace yana sanki ba da kanki kike baki sanshi ba amma yanzu kice aikema kinsan bazai yuyu ba nasan shi bazai so kiba bari ma in baki shawara gara ki hakura tana kaiwa nan tai gaba abunta ta barta sosai ran saudat ya baci har ma me suka fita dukansu me zasu nuna mata da zuwaira zatace bazai so taba ai wannanma karya ce indai kuwa hakan ta faru tofa ko ta yayane sai ta san yadda zatai tai gaba ranta abace, .
Da sallama zuwaira ta shiga suka gaisa sannan ta zauna suna dan hira har saudat ta shiga suka amsa sallamar da sukai sannan ta ajjiye kallanta Aisha tai ta ganeta ta tabe baki suka hada ido kuwa yaba kowa harara sanna ta fice Hasinart dake kallansu abunma sai ya bata dariya ittah,.
Da sallama jman ya shiga bangren mazan su duka suns zaune sunyi su bakwai da sauri safiyanu ya mike ya bada salot kamar yadda soja suke im sunga babban su you welcome da greatest multi billoniar of the world, murmushi yai tare da karasawa kai safiyanu kana nan da wannan halin naka na zolaya amma ai is good kaci gaba, duk sukai dariya ya mikawa kowa hannu suka gaisa sannan ya zauna suka ci baba da hirar yaushe gamo,.
Bayan sallam isha suna zaune sai hira ake mikewa hasinart tai bari in dan fita waje ta fada tare da mikewa hakan yasa Aisha ma mikewa muje tare nima ina san fita din, ameera da suke zaune da saudat suka tabe baki suka bisu da harara dan halinsu daya da saudat zuwaora ce hakinta ya fita da ban,.
kallan hasinart Aisha tai aunty kema fa ya kamata ace ki fito da miji msha biikin fa gaskiya i know yaya jey zai dauki nauyin komai, hmmm Aisha kenan soyayya na fama dake aini inajin har in gama bazan yi aure ba saboda banji dadin soyayyar ba, tsaywa Aisha tai ban gane baki ji dadinta ba me ya faru murmushi tai kawai komaima ya faru Aisha wanda nake so baisan ina yi ba yana iya kawai zanyi addua ne har Allah ya cire mun sanshi, da sauri Aisha ta rike mata hannu No waya fada miki ana karaya a soyayya kiyi ta addua kina zaune wataran zakiga komai ya tafi dai dai addua maganin komai ce hmm ta fadi suka ci gaba da tafiya har suka hango dabar su jman zaune suna hira duk suka jiyo suka kalle su.
su jman dake zaune suna hura ganin fitowar su Aisha yasa safiyanu fadin su waye wadancan?da sauri jman ya karba waccan dsyar matata tace dayar kuma yar aikinta ce zaro ido safiyanu yai haka su umar dake zaune umarne ya karba yaushe kai aure bamu sani ba kuma? Murmushi yai wlh this friday da mamaki sani ya kalleshi amma kuma bakasan so ake a hadaka da saudat ba?tsaki yai bana santa ai kuma ko za,amun dole ne?da dauri abbah ya karba banga laifinka ba wlh konine bazan sota ba anan akai da itta ta aureka taki ittama taji in da dadi,.
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 55*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Kallan jman safiyanu yai ni kuma wannan yar aikin nata nake so dan da gani ba ta wani yi kama da yar aikiba kai kodama tayi ni ina santa a haka,murmushi jman yai ai gaka gata tafi karfinka haka take bata kula irinku bari in fada maka girman kai gareta, gyara zama safiyanu yai indai har na shawo kanta me zaka ban kudi ya ciro a aljihunshi na baka wannan,sanima ya saka kudi hakama abbah da umar dan suma sunce da gani zatai jan aji,.
mikewa yai indai kuwa na shawo kanta wannan kudin duka zan bata ne,tabe baki sukai aidai ya riga da ya zama naka ko wannan kai ya dama mikewa yai,.
Kallan hasinart Aisha tai wannan fa bansan shi ba naga kuma mu yake nufuwa fa kai maye kuma na daga hankali yazo ina dai dai dashi ai ta fada tare da juyar da kai,Da sallama ya karasa gunsu suka amsah suna kallan shi yai murmushi nasan ku baku sanni ba amma ini nasanku barinma ke ya nuna hasinart ta tabe baki tare da juyar da kai kafin ta sake kallan shi eh ta iya yuywa ka sanni indai kai ma,abocin karantun jaridane, jarida kuma ya fada yana kalkanta ganin yana da san surutu yasa ta juya musu baya aikuwa idon Aisha ya sauka kan spider din dake jikin hijab dan hasinart din,.
Da sauri ta zaro ido tare da ja baya hasinart kinga spider a jikinki kaf duniya babu irin abun da hasinart tafi tsoro irin spider ta rasa ya zatai gashi ta kasa ihu kallanta kawai safiyanu yake yadda ta wani rikirkice yai murmushi da sauri tai kasa tana kuka ta kalleshi Dan Allah ka cire mun, eh zan cire miki amma sai kinyi obey din duk abun da nace tukun da sauri ta daga kai nayarda wlh na yarda ok ya fadi tare da yin kasa ya cire mata,.
Su jman da ke zaune duk suka saka dariya ya naga haka kodai itta taje rokan ya sota amma ai zamuji tunda gasunan zuwa,suna tafiya safiyanu na fadaa mata yaddazasuyi ba yarda ta iya daya wuce tai yarda har suka karasa suna zuwa jman ya jawo kujera ya sakawa Aisha kusa da shi ta zauna ta kalleshi suka sakrwa juna murmushi,tsaki safiyanu yaja har a nuna mana soyyay ni ba sai in daukeki a cinya ba ko baby ta kalleshi sai kuma tai murmushin yake ya jawo mata kajure sannan ya fara musu zuba,.
Ai in fada muku duka wannan kudin ya riga da ya zama nawa saboda tun kafin in kai bara aka fara kawo min da kanta itta gimbiya hasinrt ta fadi tana sona ko ba haka akaiba baby ya fada yana kallan Hasinart kasa tai da kai bataji dadi ba amma ta amsah da hakane, yauwa gashi kunji kuma ma dana ce bana santa har kasa tai tana ban hakuri nasan kuma kunga lokacin suka amsah da eh Hasinart ta kalleshi rai bace ya juyar da kai sannan ya kawshi kudi ya bata taki karba karshema barin gun tai yaba Aisha ta bata anan jman yai mata introducing kowa sannan ya rakata hanya sannnan ya juya,.
Da ta kaiwa Hasinart kudin kin karba tai itta kuwa tasaka mata a cikin kayanta ta rabu da itta,haka har suka kai 10:00 suna hira inna dai ta dae da yin nata baccin,.
Washe gari sunga tarba gun masu gidan sannan a babban parlour suka hadu za,aci abinci sai a lokacin suka ga mai gidan shida kaninshi duk sun tsufa amma fa da jini a jikia duk aka gaida su sannan suka zauna haka sukai ta wasa da su inna basu nuna masu kyama ba har aka gama sannan babban wanda suke kira da babbansu yace a zauna za,ai magana, kallan jman yai sannnan yace yai musu introducing din su inna babu musu kuwa ya fara,.
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 52*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Yau tare sukai abinci itta da hasinart sannan sukai sallama kowa ya kama nashi dakin, .
Wankka Aisha tai ta dakko kayanta doguwar rigace gown sosai ta dinku ta sa sannan ta yi kwalliya ittama tasan bata wani kwalliya itta kanta bata san ta iya kwalliya haka ba abun mamaki sai gashi tayi ta dakko mayafi ta yafa ta kalli kanta amadubi sosai tai kyau ittama kanta tasan da hakan murmushi tai kafin ta saka takalmi ta fito bata san haduwa da inna amma ina tana fitowa dai dai lokacin inna tana shirin shiga dakinta da gani daga parlour take, kallanta inna tai daga sama har kasa ina zuwa kuma kikaci wannan uban kwalkiyar? Turo baki tai kai inna wannan ai ba kwalliya bace bafa dama gun hasinart zani muyi hira tabe baki inna tai ke kika sani inna kaje kika kai kanki ai ke kika sani tana kaiwa nan tai gaba Aosha ta bita da kallo shiru tai tana tunanin taje kuwa ko kar taje ai itta ba abun da zataje yi kawai jin abun da yake san fada mata zatai maye na fassarawar da inna zatai, .
Tana nan tsaye wayarta tai kara alamar sako tana dubawa taga shine ya turo kawai am waithing hmmm tace kafin ta kama hanya tai parlour ba bu kuwa tai wucewarta sannan ta ja kofar,.
Hasinart na daki taji drama da sukai da inna nan ta zuba tagumi tasan yanzu Aisha ta je gun jman itta Allah ya bata amma gashi itta tana so ba a san tanayi ba inna amfanin wannan san shi yana can da wadda zuciyar shi take so itta tana nan zaune tana fama da ciwon zuciya tashi daya hawaye ya kwace mata ta goge kawai sannan ta kwanta taree da jan bargo amma ina abun ba bu dama kawai taji garama tayi kukanta aikuwa taci gaba da abun ta babu mai rarrashinta, .
Tura kofan parlourn Aisha tai ta shuga da sallama amma parlourn duhu sai dan ahske kadan wandabkawai zataga inda zatabi kallan parloyrn tai kafin ta saka kafa ta kara shiga parlourn, nan take parloun ya gauraye da haske hutunan tane ta ko inna sosai sukai kyau wasuma bata san sanda akaiba wasu tana yarinya ko wannne huto yana dauke da kalaman soyayya dake jiki, sosai abun ya baurgeta har yasa ta fara darawa tasa hannun tana toshe bakinta amma tayi du ban batagan shi ba sannan tsakiya wani babban cake ne da hutan mata da miji a jiki, murmushi tai ta karasha shiga ciki,. hutunan tabi tana kallo tana dubawa, .
Kamshin da taji ya daki hancinta yasa ta juya bayanta yana sakkowa daga stairs yasha kayan babban riga irin angon nan au ashefa angonne sakin baki Aisha tai tana kallan shi dan ittama bata taba ganin yayi kyau irin haka ba saboda tafi ganinshi da suit kuma sanda take ganin shi da kananun kaya ne,.
Karasawa yai kusa da itta yai murmishi sannan yasa hannu ya hade bakin data saki tai sauri dauke kai tare da murmushi daga mata gira yai irin wannan kallo haka ai na riga da na zama naki no need ki tsaya batawa kanki lokaci wajen kallo na, juyawa tai sai yanzu kma taji gabanta na faduwa murmushi yai ya saka hannunshi cikin nata ya rike, kallonshi tai da sauri yai mata murmushi sannan ya karasa kusa da itta wajen cake din ya yanka sannan ya bata kallan shi tai itta adole kunya amma ganin yadda yaje kallanta yasa ta karba kawai taci sannan ta juyar da kai, wani dan box taga ya dakko shima kanshi box din abun kallo ne sannan ya zokunna har kasa ya bude box din ya cire zoben dake ciki yana sheki abun shi dakko wa yai ya mika mata sannan ya furta do you love me will spend the rest of your entired life with me?murmushi tai hade da hawaye itta kuwa indai har bata amincewa jman ba wa zata amincewa mutumin daya taimaki mahifiyarta ya tai ma keta itta kuwa meye bazata iya bashi ba indai har santa yake bukata zata bashi indai hakan zai sashi farin ciki itta wace da haka ma ai ta godewa Allah,.sosa
By hajara mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 53*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Daga kai tayi alamar eh yes ta furta sannan tana hawaye saka mata yai sannan ya mike ya rike face nata yana goge mata hawayen maye kuma na kuka baki san kukan ki na daga mun hankaliba bana san inga kina wannan hawayen plz,murmushi tai tare da rumgumeshi tana jin sanshi na kara shiga dukkan wani sako na jikinta, sosai suka dade a haka kafin ta sakeshi shima haka, zan tafi in kwanta ta fada tana wasa da zoben daya saka mata a hnnunta, turo baki yai naga anan zaki kwana ko wanne gu kuma zaki tafi zaro dio tai aa baa nan zan kwana ba ai saika sa ace banda kunya ta fada tana murmushi, waye zaice baki da kunya inna ko wa? aa koba inna ba ai ga hasinart nan ma tabe baki yai kawai ittama din ina ruwanta bake da mujin ki bane ittama tai zuciya tai nata auren mana, murmushi kawai tasannan ta sake fadin zan tafi, ok muje in raka ki ya fada tare da rike hannunta sannan suka fara tafiya yana mata hira har suka karaso bakin kofa kallan shi tai to ka koma daga nan ai ka rako ni ma nagode, murmushi yai kawai sannan yace saida safe saida safe ittama ta fada tana shirin tafoya taji ya bata kiss a kumata tai saurin juyawa tana kallan shi ya daga mata gira batace komai ba ta wuce ciki tana murmushi shima ya juya yana murmushi both dinsu jinsu suke a sea, .
Haka gabaki dayansu suka kwana da kewar juna, .inda hasinart ta kwanta da ciwon zuciya kamar yadda ta fada tana dashi din,.
Washe gari
Yaukam da sassafe suka tashi har hasinrt din suka shuga kitchen dan za suti abinci ne wanda za suci a hanya kallan hannun Aisha hasinart tai zoben yai mata kyaun ganin Hasinart na kallon zoben yasa tai murmushi yaya jey ne yaban jiya, murmushin yake tai Allah sarki yayi kyau ai Allah ya kara soyayya ameen Aisha ta amsa sannan suka ci gaba da aikin su,.
Tun kafin 8:00 sun gama aikim su har sunyi wanka duk suna parkour suna jiran shigowar jman yai sallama ya shigo suka a,sa sanna suka gaida shi shi kuma ya gaida inna sanna ya kallesu ina fatan kun gama ki za mu iya tafiya soboda babar tafiyace eh mun gama suka fada sannan Aisha ta dauka yaya ai da hasinart din zamu tafi ko?kallan hasinart din yai da bata shurya ba ikuwa bazan iya jira har saita shirya ba tasan ai ba yarda zan tafi my barta itta daya wannan gidan, aa tafa shirya inna ta fada, tabe baki yai sanna suka mike shi zaiyi driving nasu duk suja shiga sannan suka hau tafiya inda inna ta zauna a gaba kusa da jman itta kuma Aisha da Hasinart a baya, .
Sate madubi jman yai yana driving yana kallan matar shi haka tafiyar ta kasance suka yada zango suyi sallah sannan suci abinci haka har suka isa dutse zasu kama hanyar gwaram kenan,.
Saudat ce zaume itta da mamanta adaki yau kinsan yayan naki zaizo saboda haka koda an tamba yeshi ance yaa sanki yaceaa ke kice kina sanshi ai nasan saida suka Allah zasu aura,miki shi,hmmm mom nifa wlh ina ma sanshi a haka ba waidan dukiyar shiba kawain yanzu na fara shinshi, oho dai wannan ke kika sani kawai dai ki samu ki shuga shine baurinmu ai mudai haka suka ci gaba da hurar uwa da ya' har wajen la,asar,.
Sanda su jman suka karaso *birnin kudu* wajen la,asar hakan yasa suka tsaya sukai sannan sallah sannan suka dauki hanyar gwaram basu suka isah ba sai wajen 4:30 tunda tsakanin bkd da gwaram 30min ne, su sauda suna zaune suka ji ana fadin ga su yaya jey sun karaso hakan yasa ta dauki mayafinta ta kara shafa hudu sannan ta fito da sauri, .
Tana futowa udonta bai sauka kan kowa ba sai kan Aisha da hasinart sosai gabanta ya fadi,.
By hajara mami natty girl
[2/9, 5:00 PM] +234 806 061 7117: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 56*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Kallan su inna yai kafin ya kalli babansu wannan kamar uwa take a guna sannnan kuma surikata saboda itta ce ta rikeni da amana sanda nake da bukatar taimako sannan kuma ta dauki yarta guda daya tilo ta ban ita, kallanshi babbansu yai yai murmushi dan yasan za,a rina,.
kallan inna babansu yau mun gode da kulawar da kika ba danmu Allah ya saka sannan mum gode da kika bashi yarki ba tare da sanin labarin shiba lallai indai ana samun irinku a duniyar nan za,asami zaman lafiya, murmushi inna tai babu komai ai duk an zama daya,kallan hasinart yai kafin ya kalli jman wannan fa yar uwar matar taka ce?kalln hasinrt yai ya kalli babansu aa itta kuma ta nemi taimako a gunanae shine na taimaka matan,Allah sarki ya fada sannan ya kalli jman, amma Abdul kasan da cewa muna san hada ka aure da yar uwarka saudat, murmushi yai kawu bawai musu zan maka ba amma ina ganin kawai gara a hakura da wannan auren saboda bazan yarda amun auren dole ba ku ma in har zaka tuna anan aka zauna na nuna ta a matsayin wacca nake san in aura amma ta dage bata sona saboda a wannan lokaci ni b kowan kowa bane amma sai yanzu dana zama wani abun zata nuna tana sona bana Allah bane kenan,.
Naji batunka abdul dama ia ba auren dole zan maka ba tunda har ka firta baka santa ai shikenan komai ya wuce ba,a dole a wannan harka,murmushin jin dadi yai baisan abun zaizo mai da sauki ba kallan saudat babban su yai topa ke kinji saboda haka kiyi hakuri kawai da farko ke ki ka jawi da haka can da bata faru ba dafa dole ya aure ki amma yanzi dole ki hakura,hawaye ta goge wlh kawu yaya jey badan an mai asiri ba wlh nasan yana sona asiri kawai suka mai wkh nifa ina sanshi dadin can kawai kunya ce ta jawo mun, murmushi kawu yai kowa yakan iya tafiya,haka suka mike
Da gudu ta fada kan mom din nata tana kuka,tsaki mom taja yoh maye n kuka kuma karki da,u indai shine kota yayane dole ki aure shi yanzu zan je gun kawata zata rakani gun malamin da take zuwa in yaso muga yadda za,ai amma ko ta yayane dolw ki aure shi shidin wa dan ya samu ana daure mishi gindi kodan yaga kina sanshi ne ni kuwa farin cikin ki ai shine nawa haba ai ki daina daga hankalinki every thing will be normal karki damu, kallan mom din nata tai da gaske mom zaki sa in aure shi?,mai zai hana indai har zakibi doko kin da za ahinfida miki share hawaye kinjin yata sharewa saudat tai tana murmushi,.
Suna fita inna tai dakin su dan ziwa suyi hira da su aunty lami dan yanzu an riga da an zama daya inda su Aisha suka kama hanyar tsakar gida suna tafiya Ameer tazo wucewa kallanta sukai suna mata murmushi t tabe baki, an bi an aairce mutun ina mamakin mutane irinku kwata kwata baku tunanin sanda asirin zai tuno in ya tunu mai zai biyo baya,tohhh hasinart ta fada zata mayar mata Aisha tai sauri rike mata hannu, kallan ameera tai kiyi hakuri imdai mun bata miki raine tabe baki ameera tai kmar ta Allah, da sauri hasinart ta karba ai kinsan shi abun asirin iyawace har taci mutun kema ki kwada naki bajintar man ki gani in zaki iya,kallan sama da kasa ameera tai mata dama ke da gani baki da mutunci tana kaiwa nan tai gaba,,
Kallan Aisha Hasinart tai ke kuma ki tsaya ko wannne juji yana taka ki wlh raina ki za,ai, hmmmm auntt hasinart baki da dama kema akwai fada,murmushi hasinart tai karki sake kirana da wannnan aunty bana san shi plz,Aishan ittama bata ce komai ba, .
Da sauri safiyanu yasha gban su wannnan bai kamata kina tafiya da kafa ba koda nan da gate zakije ya kamata im samo mota in yaso wata taci Albar ka cin ki,tsaki hasinart taja itta bata san mutun mai surutu amma da gani safiyanu akwai sho da zuba tai gaba ta barsu,kallan Aisha yai matar dan uwa dan Allah kalleni akwai abun da aa so a face dina ne? Murmushi tai babu komai kasan yar uwar tasa sau a hankali,toh ya fada tare da rike haba,.
Tafiya taje abun ta taji ya kira sunata hasinart da sauri ta juya jman ne tsaye, ina kika barmun mata,shiru tai dama wai Aisha zai tambaye ta, ban gantaba ta fada tare dayin gaba amma jin ya daka mata tsawa yasa ta juya tana kallanshi,.
By hajara mami natty girl
[2/17, 10:24 AM] hajarafalalumuhammad: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 57*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Hade girar Data kasa yai how dare you hasinart ina miki magana zaki wuce kamar ba dake make ba yaushe raini ya Fara shiga tsakanin mu ban saniba? Kallan shi take idonta ya ciko da hawaye ya zatai Mai baisan yadda take ji bane Anya Ma baya sane yake mata duk abun da ya dama, share hawayen idonta tai kayi hakuri ai ganinai ba baya nake yawo da ittaba ta fada Tana share hawayenta daga gira yai magana kike San fada mun kenan,?da sauri Aisha ta karaso gunsu tasan fadan da aka saba akeyi,lafiya ta fada Tana kallan jman Yaya dukanta kai ko? Baice mata komaiba shima ya kalleta wlh saba jiwa wannan yarinyar ciwo wataran da gudu hasinart ta bar gun ya bita da harara.
Kallan Aisha yai ku Fara shiri gobe zamu koma sannan kuma ki daina harkar wannan yarinyar bana so,murmushi tai ni kuwa indai ban shiga harkarta ba tawa zan shiga ta fada Tana kallanshi hade rai yayi,murmusui tai zata wuce kafanta ya harde Tana shirin faduwa yai saurin rikota, garin saurin zuwa gun waccan har kina shirin faduwa, murmushi tai Tana shirin kwace kanta amma yaki sakinta saima rungumeta dayai, kokarin kwace kanta take Yaya a waje muke fa,uhmmm Dan a waje muke ai Matata naiwa hakan ba kowa ba,zatai magana kenan idonta ya sauka kan saudat da take kallan su kamar ta fashe, hakan yasa Aisha rumguneshi ittama duk dan ta cusawa saudat haushi, Da gudu saudat tabar gun, Aisha ta tureshi Tana kallan shi yaya wannan ai abun kunyane wani ya gammu, daga gira shi yasa da naga kinga Saudat bakiji kunya ba lallai wannan matar tawa sai a hankali, murmushi tai tabar gun da Sauri ya bita da dariya .
Da gudu Saudat ta fada dakin Maman Nata, kallan ta mom tai maye kuma yanzu Maye? Wlh Mom ni Bazan iya zama ban auri yaya Abdul ba wlh ina sanshi, riketa mom tai to me nace Miki banace Miki dole ki aureshi ba naga nace miki zanje gun kawata indai mum koma ta kaini gun malamin da take zuwa, mom kin tabbatr wannan abun zaiyi aiki, a Mai zai hanashi yin aiki saidai in baki Yi amfani dashi ta yarda aka fada Miki ba, ni zanyi ta fada Tana share hawayenta, yauwa ki daina kuka,
Hasinart dake Bayan window Dan agun ta zauna bayan jman ya bata mata rai tai shiru Tana sauraren su lallai akwai marasa imani a duniya to kuwa muddin Tana cikin gidan wannan abun nasu bazai taba ciyuwa ba wannan alkawari ne Ta daukarwa kanta,mikewa tai tabar gun Tana tafiya kawai taga Safiyanu a gabanta har saida ta tsorata, murmushi yai matso raciya da gani kuka kika sha fada mun Wanda Ya taba mum ke ni kuma in nuna Mai koni waye a gun ki?hmmm ni yanzu dai bacci nake ji saida safe, muje in rakaki ki kinsan gobe zaku wuce abun baa magana saboda yadda Zanyi missing dinki wlh, murmushi tai AI akwai Waya saida safe Ta fada tare dayin ciki ya bita da kallo kawai yarinyar na burgeshi duk bawani Santa yake ba kawai yana San yaga yana sata magana,.
Washe gari da safe suka gama shiri da sassafe saboda basa San suyi dare ne ,duk aka taro ana musu Allah Ya tsare hanya gashi sunsha taraba irin abuncin garga jiya, yaukam hasinart ta biyewa Safiyanu Dan sosai suka hira sannann sukai exchange din number sannan suka Kama hanya,.
Agun su Saudat kuwa sai wajen azahar suka tafi Dutse dansu girji zasubi suma sunsha tsaraba,.
Duk a gajiye su Aisha suka isa Dan abincina tsayawa sukai suka siya sannan suka karasa wanka sukai sannan aka zubawa kowa abinci amma jman baya nan,kallan Aisha Inna tai kije ki kaiwa yayan naki abincin shi mana, to tace Ta mike ta hada a tray sannan Ta nufi dakin nashi Dan lokacin wajen 9 saura na dare.
By Hajara Mami natty girl
[2/17, 1:23 PM] hajarafalalumuhammad: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 58*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Da sallama ta tura kofan parlour nashi ta shiga ta rufe yana zaune yana danne danne a system din dake gabanshi ,dinning din parlour nashi ta karasa ta ajjiye abincin sannan Ta nufi inda yake ta karasa ta zauna kusa da shi, Yaya bakajin yanwane naga bakaje cin abinci ba? Shikenan ina da mata sai ina zuwa wani cin abinci haba ai sai magana, murmushi tai Bari in kawo maka abincin nan ta mike ta nufi can din ta dakko sannan Ta dawo ta zuba mashi gashi, karba yayi kije Dakina ki rufe wannan shower din dana kunna, mikewa tai ta shiga ciki bata dadeba ta dawo ta zauna kusa dashi, yaya zan tafi ai baka bukatar wani abun ko? Ai babu inda zakije anan zaki kwana narai narai tai da ido haba yaya bazan Iya kwana anan ba, ajjiye abincin yai saboda ba mijinki bane nifa na kasa gane miki Aisha me yake damunki? Anan zaki kwana na gama magana, shiru tai batace komaiba amma Ta gama kunbura yanzu in Inna Da hasinart suka ji shiru me zasuce, murmushi yai ganin ta hade girar sama data kasa, aa ni karki mun kuka Tashi ki tafi abunki, batace Mai komaiba sannan kuma bata mike ba tanan zaune har wajen 10:30 kallanta yai nifa bacci Zanyi in kuna kin xanzane zaki kwana anan ne to, aa zan tafi ta Mike tai bakin kofa amma abun da bata saniba sanda ya aiketa har ya kulle kofan ya cire key din, kallanshi tai Ya mike yana hada kayanshi dan shirin barin gun, yaya kaga kofan taki buduwa, aa ki kwada dai ai yanzu naga kika bude kika shigo taya zaa ce taki buduwa ki sake jarrabawa, aikuwa ta juya taci gaba da jarrabawar kamar yadda yace mata amma Sam taki budewa,.
Yaya wlh taki ta bude ajjiye system dinshi yai a gun da yake ajjiyewa sannan Ya nufi inda take din Bari in bude miki, ta matsa ta bashi gu kamar gaske saida ya nufi kofan kawai ya kashe switch na parlour duk ko ina ya kasance duhu sosai Ta tsorata tadai daure Yaya an dauke wuta ko gashi babu waya a hannu na Dana... Bata karasa abun da zata fada unexpected taji ya daga ta ya dauketa har ta tsorata zuciyar na dukan Tara Tara itta bata,bai ajjiyeba sai a dakinshi ya sauketa, kallanshi tai gabanta na faduwa Yaya kaban tsoro fa, eyya ya fada kije ki kwanta ki jirani, anan zan kwana? Bai bata amsah yai wucewar shi toilet kallan dakin tai, bakin gadon ta zauna itta har GA Allah bata San kwanan anan amma yata Iya kwanta tai da hijab din a jikinta danbata cire ba,.
Sanda ya fito ya ganta ta kwanta harda rufe ido alamar bacci rake yai murmushi ya zauna a gaban madubi yai shafe shafenshi ya fasa wannan Ya fesa wancan sannan Ya Mike ya kashe wutan dakin Aisha dake kwance gabanta sai faduwa yake, kusa da itta ya matsa yana kokarin cire Mata hijab din saboda zafi ake da sauri ta rike hijab din dashi zan kwana ka barshi kawai, aikuwa baki isah ba malama ba yadda ta iya dole ta sake ya cire mata ya daura kanshi akan Nata pillow din, yana iya jiyo yadda zuciyarta ke bugawa duk ta gama tsorata, hannunshi ya daura kan kirjinta yaji yadda zuciyarta ke bugawa, Ai Aisha ya kira sunanta uhmm ta amsah wannan faduwar gabanfa Aisha nifa mijinkine Aisha shiru batai magana ba ya joyu da itta yana kallanta saboda kawai dan Haske a garin, ina sanki sosai Aisha tun sanda na Fara ganinki Aisha in bazaki manta ba kinje siyan Abu, amma sai naga kamar baki sona Aisha ki fadamun, ni banceba Yaya nima ina Sanka wlh, Da gaske ya fada tare da dago fuskanta? Eh ta daga, abun yazo mata ba zata taji yana kissing nata automatically mutuwar kwance tai, sosai yake mata hot romance, (to dai kunsan matuniyar Taku wato hajara bata tsayawa a wannan harkar hakan yasa na ajjiye wayata nai fitowata na kama hanyar gida duk nasan fatima Mika, IL taso in debo muku rahoto amma ina,.
By Hajara Mami natty girl
π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 59*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Hasinart kuwa Ta zauna a parlour tana jiran dawowar Aisha saboda Ta rufe kofa amma jin Ta dade Yasa a kawai Ta rufe kofan Ta koma Ta kwanta da tunani a ranta yanzu jman yana can da masoyiyar shi amma itta Tana nan Tana fama ganin bacci yaki zuwa yasa Ta Mike kawai tai alwala sannan Ta fara nafila sai datai sallah asuba sannan Ta samu bacci ya dauketa (Allah sarki hasinart kina da aiki ba babba dama hakura kikai ).
Tun kiran farko jman ya tashi ya kalli Aisha dake baccinta baya San ya tasheta Dan yasan tasha wuya Amman dole ya tasheta dan tayi sallah sai Ta koma mikewa yai yai shiga toilet yai wanka sannan Ya dawo ya Fara sallah nafila Bayan Ya idar ya nufi inda Aishan take bacci, hura mata iska yai a fuska har tadan motsa juyar dakai Ta ci gaba da baccinta, murmushi yai a hankali yake kiran sunan Ta tare da rike hannunta,.
Bude ido tai ta sauke su a kanshi, Da sauri ya juyar dakai sabods yanzu kunyar shima take yi murmushi a tashi ai wanka ai sallah, zan Tashi amma kadan fita parlour to, in fita kuma ai taimaka Miki Zanyi fa, ni zan iya kaje kawai, murmushi yai bai jira cewar Ta ba ya dauketa tai saurin rufe ido dan bata San hada ido Ma dashi, ajjiyeta yai a toilet din ya bata kiss sannan Ya fita yana fadin ki fito sai in jamu sallahn, ta Dade a toilet din sannan Ta dauki towel din toilet din Ta daura Yayi karami da yawa ba zata iya fita a haka ba, bakin kofan Ta tsaya Yaya dan mikon hijab dina ,to yace ya dauki hijab din ya mika mata zata karba ya bude toilet din ya shiga,ban gama bafa ka shigo Ta fada tare da komawa bayanshi,murmushi yai to gama mu tafi hijab din Ta karba Ta saka sannan tace na gama, zata tafi taji ya dauketa ya fitar da itta akan sallaya ya ajjiyeta ya dakko mata wasu kayan Dan dama akwai su a dakin shi sukai sallah sannan suka koma baccin yana rungume da itta,.
Hasinart kuwa yau Tana tashi tai aikace aikacen Ta sannan Ta zauna Tana kallo Bayan Ta tabbatar da ta yi girki Ta zauna hakan har inna Ta sakko suka zauna suna kallan tare har inna Ta gaji taci abinci Ta koma ciki su jman basu shigo ba har wajen 11:00 hasinart na zaune suka shigo tare Hannun shi cikin Na Aisha itta kuma kanta a kasa da sallama suka shigo hasinart Ta amsah tai musu kallo daya Ta dauke kai Aisha kuwa kunya taji itta bataso wani yana parlour ba, kan dinning Ya ajjiye yana shirin zubawa hasinart Ta karasa gun, Zanyi serving namu ya fadawa hasinart OK Ta fada Tana shirin barin gun take jiyowa Aisha Na fadin yau ba zakije aiki bane hasinart, kallanta hasinart tai AI nabar aikin ne shiyasa, saboda me,? Saikin gama za muyi magana, jman da tun karasowar Ta ya hade rai baice komai ba yaukam da kanshi ya yabata abincin sannan suka koma parlour suka zauna shima baida niyar tafiya aiki, hasinart Ta mike zata bar gun jman yace tai zamanta duk Dan ya kona mata raine yai hakan ,suna zaune sai hira yake zubawa Aisha ittama kanta bata San Haka yake da surubuta duk sai taji wani saboda ganin halin da hasinart Ta shiga saboda yanzu Ta gama yarda da zarginta akan hasinart nasan jman ne,.
Suna zaune sukaji sallama suka amsah suna kallan kofa saudat ce da uban akwati a hannunta suka saki baki suna kallanta Ta karasa Ta zauna sannan Ta Fara magana ,dad da mom zasuyi tafiya shi Yasa na dawo nan ai gidan Yaya nane bawanda zai hanani
By Hajara Mami natty girl
[2/18, 2:53 PM] hajarafalalumuhammad: π«πππ«ππ
π«πππ«ππ
π«πππ«π
*ABDUL JEY 60*
ππ«π«ππ«π«
ππ«π«ππ«
*ππ«π«πHajara*
*ππ«π«Mami*
*ππ«Natty*
*π«girl*
```INDICATED TO RUNKA```
*The story is for you only miss Salsabila lawan*
~FANTASTIC STAR WRITERS (FSW)~
Kallanta Aisha tai sannu da zuwa ai kamar gidankine nan dinma, hasinart dake zaune batace komaiba amma Ta hade rai kamar bata taba dariya ba, kallan jman saudat yai Yaya bakace komaiba? Kallan Aisha yai ki bata dakinki Ta zauna anan, kallanshi Aisha tai ni kuma fa? Ki dawo bangarena akwai wani dakin acan, shiru tai batace komaiba hakama hasinart itta kuwa Saudat taso aca gu daya zasu zauna da Aisha sabods tana San ittama akwai abun da zatai mata acikin maganin da aka bata, mikewa Aisha tai, tai dakinta hakama hasinart Ta Mara mata baya,.
Kallan Saudat jman ni Allah yana gani bana San zamanki a gidannan amma bayarda na iya ne sannan Abu na gaba da zan fada Miki ki Iya zama da mutanen gidannan gidana kullan a lafiya yake kar zuwanki ya jamun wani Abu bana so, gyra zama tai tare da make murya babu wani abun da zai faru sunanan inna Ta sakko nan jman ya sanar mata Da zuwan Saudat tace Allah Ya basu zaman lafiya .
Zama Aisha tai akan gadonta tai shiru tare da zaba tagumi, har GA Allah bata San zaman Saudat a gidanna tasan ba alkhairi bane gani take kamar Saudat zata iya jan ra, ayin jman ne, zama hasinart tai kusa da Aisha nasan hakiji dadin abun da jman yace amma gara Hakan ai,ba alkhairi ne ya kawo Saudat gidanna ba amma insha Allah saidai komai ya koma kanta ni nama fi san zamanki a can din ni naji da komai ,murmushin jin dadi Aisha tai tabbas indai hasinart na side dinta ba zataji komaiba ,nagode sosai Allah Ya barmu tare murmushi ittama tai suka mike tana tayata hada kayanta duk wani Abu Da zata dauka sannan Ta rakata takai kayan,.
Saudat ta shiga dakin Tana kallan ko ina tai murmushi insha Allah zata gudanar da aikinta normal Ta zauna ,.
Bayan sallah magariba hasinart na kitchen tana hada abinci Dan ta gama man, Da sallama Saudat ta shiga hasinart Ta amsah Tana kallanta Ta karasa Ta tsaya Tana kallan yadda hasinart ke hada kayan abincin amma bataga alamar akwai na jman agun ba kuma nashin take nema kallan hasinart tai ina abuncin yaya inasan ni zan kaimai nashi? Kallanta hasinart tai ki Bari in anzo cin abinci zaki ga nashin AI da ke kike kaimai matar shi zatazo Ta dauka, zatai magana Ta jiyo Aisha Na fadin haba ke kuwa Saudat daga zuwa sai aiki ki bari tare muke ci dashi ai no need kice zaki kai Mai inma yana da bukatar akaimai ni ke kaiwa tunda miji nane, batace musu komaiba Ta raba Ta gefen Aishan ta fice suka bita da ido, tsaki hasinart taja taci gaba da abun da take Aishan ittama rain fice a parlour ta ga Saudat zaune inna Ma na zaune amma ba Wanda yaiwa kowa magana, zama ittama tai kallan inna Aisha tai inna kwana biyunnan kamar bakijin dadi? Unmmm Aisha jikinne wlh sai a hankali kinsan in ka Fara tsofa, kallan su Saudat tai Dan Allah kuyi shiru kun cikan kunne sannan kuma kallo nake, kallan ta Aisha tai zatai magana Inna ta rike mata hannu Rabi da itta karki ce kala hakan yasa Aisha yin shiru bata komai ba suna zaune hasinart Ta gama hada abinci sannan Ta koma gunsu suka zauna har sallah isha kowa yai sannan suka koma parlour basu dade da zama ba jman ya shigo ,.
Zama yai suka gaisa da inna sannan Ya Mike yai dinning hkaan yasa sukabi Bayan shi suma suka zauna basu dade da zama ba Saudat ta sakko dan dama bata gun a lokacin, ittama Bayan Ta zauna Ta kalli jman tare da mikewa yaya Bari inyi serving dinka jin hakan yasa Aisha saurin mikewa Ta rigata daukan cooler din abincin Ta Fara zubawa a flat tare da hade rai, murmushi kawai hasinart tai ta Fara zubawa inna, Saudat ta koma tare da hade rai saida suka Fara cin abincin kafin Saudat ta Fara magana yaya karma Jawa wannan ta nuna hasinart kunne kawai dan naje zan taya aiki dazun taso Ta fada mun magana itta bata san nidin wace agun ka bane Allah ka Ja mata kunne kallan hasinart yai k kiyaye bana san neman fada itta kanwace a guna abarta tai yadda take so, kallan shi hasinart tai zan kiyaye amma a fada mata bana San katsa landan a aikina kowa yai aikin gabanshi indai kuma aikin nawa zatai sai in bar Mata basai na tayata nidin indai tayin dolene
0 comments:
Post a Comment