Ya Ahmad ne ya shigo dakin da saurin shi sabida Ya Muhsin tun dazu yamai magana ta watsapp Nadeera bata da lpy sosai, ido da ido sukai da Abba hakan yasa Abba ya mugun rude amma saiya daure ya maze ya shiga tofa mata addu'a yana rike da ita yace "Princess Abba is here Mum dinki zata dawo" dago kai Abba yayi yasake kallon Ahmad yace "Son rawan sanyi take sosai sai kiran mamanta take, saisama na lullubeta da bargo ganin tana sumbatu yasa nahau gadon na rike" yay maganan yana tashi daga kan gadon, ahankali Ahmad ke binta da kallo tun daga sama har kasa ganin yes ga bargo nan a jikinta fuskarnan nata yay fayau yasa yay maza ya kawad da bad tunanin da shaidan ya jefomai arai ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "kodai mukaita asibiti ne Abba? Wlh Mum bata kautawa kewanta zai illata yarinya" tabe baki Abba yayi yace "i know what to do son muje tasamu tai bacci tunda takoma, fita sukayi daga dakin suka rufo mata kofa. Sosai baccin ya shigeta dan bata samu najiya ba, sai sharan baccinta take.
Daren jiya!
Tana fita daga motar shima cike da bacin rai ya zauna mazaunin direban tacikin motar bai tsaya jiran su Omari ba yaja motar yawuce gida dawani irin fitinannen gudu Allah ne kadai yakaishi gida lpy yarasa wacece wanan mayyar aljanar yarinyar datake neman salwantan dashi tunda yahadu da ita bai kara samu yay aikinshi da kyau ba, akofar gidansu yay parking yawuce sama direct dakinshi ya bude ya shiga fadawa kan gado yayi yaja filo ya rungume tsam tsam ya dunkule hannu yana dukan jikin gadon, shi ko kadan mace bata gabanshi infact shi yacema bazai taba aure ba, mace babu abinda takeyi sai dagulama mutum lissafi da hanaka natsuwa da kwanciyan hankali saisa gabaki dayan rayuwan shi dagashi sai kaninshi, amma wanan yarinyar har inda yake yana zaman xaman shi tabiyoshi tazo tabata mai komi ta chanza mai tsarin rayuwa. Ko wani sasa da lungu na jikinshi, da duk wani kafafan jini jikinshi jin yarinyar nan yake saisa yabata warning tafita daga rayuwan shi, ta tsayamai arai ta tsayamai a komiba, inhar baidainajin hakaba zai iya harbeta kowama yahuta. Ahankali yaja wata irin kasalalliyar gajeruwan tsaki yasake dukan gado yace "damn it" da kyar yatashi ya sauko daga gadon wani irin zazzabi zazzabi na diran mishi ahankali yataka ya wuce ya bude kofa ya shiga bathroom.
Baiwani jimaba yafito ya chanza kaya hoddie din jikinshi zuwa fari yasaka dogon wando dadduma ya dauko ya shimfida yay sallan magrib yana idarwa ya jingina da bango tareda daura hanunshi akan saman goshinshi sabida yanda yaji kanshi na wani irin saramai, knocking akayi abakin kofar dakinshi aka turo kofan atare aka shigo tsabagen yanda yakeji kasa dago kanshi yayi, da sauri Omari dake sanye da 3quater da singlet fari ya shigo yakaraso gaban dadduman ya tsugunna agabanshi, hannunshi daya ya daura a forehead ya saukar tareda daura hanunshi akai yana kallon fuskanshi dake sanye cikin mask, janye hanun yayi kaman zaiyi kuka yace "dama baka da lafiya ne saisa bakayi aikin ba kadawo gida?" ahankali ya gyadamai kai batare dayay magana ba yana kokarin mikewa tsaye, matsawa baya Omari yayi yana kallonshi tunda ga sama har kasa shi yasan akwai abinda ke damun Ya Marwan kwanan nan amma yaki fadin musu, abakin gado ya zauna yasake dafa kai hakan yasa Omari ya zauna gefenshi ahankali ya daura hannunshi akan kafadarshi yakira sunanshi ahankali cike da natsuwa. "Ya Marwan" yanayin sigan daya kira sunanshi dashi yasa ya janye hanun daga kanshi ya juyo ya kalli kanin nashi, matse kafadarshi Omari yayi yace "you can hide ur problems from Abdallah batare daya ganeba amma ni bazaka iyamin hakaba, kannada wasu a duniyar nan sama damune? Ya Marwan tell me what is the matter meke damunka? I've been watching you for the past few days bakada natsuwa is not the normal you that i use to know please tell me what's d problem, uhmm menene meke damunka dan uwana" yakarashe maganan yana matsemai kafada ganin yanda yay shiru ko motsin kirki bayayi yace "please Ya Marwan tell me" ajiyan zuciya yadan sauke mai kara kafin ahankali yadan girgiza kai dawata irin murya kaman ta marasa lpy yace "is she" da sauri Omari yace "she?" surprisingly, shiru yayi batare daya bashi amsaba hakan yasa Omari yace "wanan yarinyar dakake ta kallo a gaban park jiya, she?" batare daya amsa shiba ya fuzar da iska mai zafi yace "i think she's a witch, kome nakeyi ita nake gani, eating, bathing sleeping, working anything am doing sainaita ganinta, i don't know what is wrong with me Omari, but she's is my head, I've tried my best to get her out of my head but is not working, the whole shit stuff is driving me crazy" dan murmushi Omari yayi daya kara fito da kyanshi yace "kodai sonta kake Ya Marwan?" yay maganan tareda kamo hanunshi yana matsawa, adan firgice ya kallai saikuma yay dan tsaki tareda girgiza kai yace "ni banason kowa, mace bata gabana, am sure she's a witch, bana sonta" "are you sureeee" Omari yamai tambayar dawata irin siga dayasa shi dago kai ya kalli kanin nashi, murmushi Omari yayi yace "she's not a witch bro trust me, kawai kafada a kogin sone mai shegen zurfi kuwa, you are in luv for the first time Ya Marwan, haka so yake hanaka sukuni zaiyi kaita ganinta akome kakeyi, and so dinma bana wasa ya shigeka ba tun wuri kaje kafada mata inba hakaba sai sonta yakusa kasheka kadaiga current condition dinka ko lover boy" wani irin duka yakawo mai hakan yasa Omari yay wani irin jumping yafice daga dakin da gudu ya rufomai kofan dakin, kofan yabi da kallo abubuwan da Omari yafada yana mai yawo aranshi ahankali yace "bullshit" fadawa yay kan gadon yana kallon saman dakinshi gabaki daya tunanin maganun Omari dayakasa mantawa dasu yakeyi, ganin wani irin azababben ciwo kai yatasashi agaba yasa yatashi yahau kan dadduma isha yayi yacigaba da rolling akasa yana tunanin fuskarta, ahaka bacci yay gaba dashi.
Wuraren 2 da rabi nadare wani irin wired feeling yatashi dashi, wani irin tunanin ta yafarkan dashi sosai kirjinshi ke wani irin bugawa yanajin wani irin urge din son ganinta right that second, birkicewa yayi sosai yana son hana kanshi tunanin ta amma yakasa, hakan yasa yay wurin drawer gefen bedside yana jajjawosu kaman mahaukaci ana kasan ne yaga wiwi dinshi, kwaso uku yayi ya zuba a aljihu ya bude kofa yafice daga dakin kaman zaki, gate yabude cikin daren nan yahau machine yafita kotakan rufe gate din baibiba tsabagen yanda yakeji, dajin nan ya dinga bi har saida yakai ta bakin titi batare daya fita daga dajin ba ya kashe mashin din lighter yaciro da wiwi daga aljihu ya kunna yana shakan hayakin, watsarwa yay kasa ganin sake batamai rai suke yay shiru yana kallon titi da babu motoci ko ina yay shirun bala'i, da kyar yatada machine din yakoma gida a tsakar gidansu ya zauna shi kadai yana kallon yakai 10min ahaka yabude kofa yashiga falonsu maida kofar yayi yarufe yana bin falon da kallo ko ina tsaf tsaf, zama yay akan kujera ya chusa kanshi akafafun shi yana fuzar da iska wlh inda ace yasan gidansu saiyaje yanda yakeji dinan, tashi yayi ya daki kujera yace "damn it" he's feeling restless, kasa bacci yayi hakan yasa ya zauna kawai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya yana kallon makeken agogon bangon dakin yana jinta aranshi sosai ahaka har asuba.
***
Ba ita ta tashi daga baccin nan ba sai wuraren biyar da rabi da kyar ta tashi tana dafa kanta sabida wani irin azababben ciwo dayake mata da kyar ta sauko daga gado ta runtse ido ta wuce ta shiga bayi baki ta wanke tafito daure da alwala gaban mirror tayi idanunta sunyi jajir tana duba wayanta kota kira Mum taji dadi amma bataga wayan ba, goge dan guntun hawayen daya zubo mata tayi ta shimfida dadduma tasaka hijabi tai azahar da la'asar tana idarwa ko tashi daga kan dadduma batayi ba aka shigo daki a mugun tsorace ta dago kai ganin Ya Muhsin ne yasa tai ajiyan zuciya batare daya shigo dakinba ya tsaya ata bakin kofan yace "kin tashi?" gyadamai kai tayi asanyaye, ahankali yace "muje kici abinci kisha magani" gyadamai kai tayi tamike tsaye batare data cire hijabi ba tabi bayanshi gabanta na faduwa suka fita falon Ya Ahmad ne kawai zaune a dining yanacin white rice da stew, ajiye spoon din hanunshi yayi ya kalleta yana dan dariya yace "waiwaiwai nida burodi kai jibi idanunki subhannallahi ashe haka jikin yay tsanani, ke ciwon ne kikema kuka haka jibi yanda idanunki suka kumbura wlh ke raguwa ce Nadeera" harara Ya Muhsin ya watsamai yace "kamana shiru anan Malam besides she's taking ur footstep" "nidin?" Ahmad yafada yana dan dariya saikuma yace "wlh Ya Muhsin bana kuka idan ina ciwo, inada jin zafin ciwo amma bana wanan shegen kuka and am very strong but Nadeera enn this girl is damn lazy, batada dauriyan ciwo ko kadan, dan Allah jibi idanunta fa ai in idanun sun rufe sun manne sabida kuka zaki natsu" yay kwafa yacigaba dacin abincin shi, hawayen daya zubo mata ta share ahankali ta zauna a kujeran dake kusa dana Ya Muhsin, tashi Ahmad yayi daga dining yazo inda take zama yay kusa da ita ya rungumo kafadarta yana dariya yace "haba little sisi fushi kikayi danna miki fada?" girgiza mai kai tayi ahankali hakan yasa yace "sorry kinji duk ciwon kyan jiki ke damunki, you are missing Mum zata dawo very soon, dazu ma bayan la'asar i called her batai picking ba but she will soon come back okay" gyadamai kai tayi, tashi yayi ya daga mata hannu yace "high five" ahankali ta bashi hanunta suka kashe wani irin kuka nacin zuciyanta inta tuna abinda Abba yay mata kaman tafada musu amma wlh kunyan ma fada musu take, tafiso ta fadanma Mum amma bazata iya fada musu ba su maza ne kumama nauyin maganan takeji dakuma tsoron Abba. Hannunta yakama yace "oya muje muci abinci" tashi tayi tabishi dining din shikuma Ya Muhsin ya gyara zama yana kallon news, da kyar Ya Ahmad ya tursasa ta sukaci abincin tare sanan tasha magani kafin ta kwashe plates din takai kitchen sanan ta zauna gefen Ya Ahmad suna kallon news din tare bakaramin kwantawa hankalinta yayiba da bataga Abba ba, saida magrib suka mimike sukai masallaci hakan yasa ta wuce dakinta tana shiga ta saka key da sauri bayi ta shiga tasakeyo wani wankan sanan ta dauro alwala tafito ta saka wata atampa tasa hijabi tazo tai salla tana rokon Allah ya kareta yakuma tsareta, anan ta zauna har aka kira isha'i tana idarwa ta linke dadduman ta zauna kololuwan gado tana kallon kofan tana sake wani sabon addu'a, sai wuraren 9 suka shigo gidan tun kafin su karaso wajen kofarta Ya Ahmad ke kwala mata kira hakan yasa ta tashi ta bude kofan shida Ya Muhsin ne dake waya sukazo, dakinta duk suka shiga Ya Ahmad ya harareta yace "ke ya jikin?" ahankali tace "da sauki" "kinci abinci ne?" girgiza mai kai tayi tace "banaji yunwa" Ya Muhsin dake waye ne yacire wayar daga kunenshi ya mata wani kallo da babu alamun wasa ciki yace "jeki debo abinci kizonan kici kafin na batamiki rai" gyadamai kai tayi asanyaye ta mike tabude kofa tafice gabanta na faduwa, babu kowa a falon hakan yasa tai dining da sauri ta bude warmer semo da egusi soup akayi hakan yasa ta debo kadan ta juyo tana kaiwa balcony taji an bude kofa da gudu tai ciki batare data juyo ba dan tamasan Abba ne, kofar dakinta tabude ta shiga ta zauna kusa da Ya Ahmad dake kan gadon dan Ya Muhsin akan stool ya zauna abinci ta shiga ci duk suna kallonta, sosai take basu tausayi dan a tunanin su rashin Mum da suspension din school ne yasa tunani yamata yawa ciwon dole yakamata, sosai taci tuwon tasha ruwa sanan tawuce bayi ta wanko hanunta ta rufe plates din ta ijiye gefe dan bataso ta kara fita, Ya Muhsin dai waya ya dinga yi da some clients dinshi Ya Ahmad ne ya dinga janta da hira yana nuna mata hotunan deejay a wayarshi hakan yasa tasaki sosai danhar tana murmushi, sai wuraren sha daya da rabi sanan suka tashi kaman tabisu haka ta dinga ji haka suka fita suka kashe mata wuta da wani irin gudu ta tashi tai locking kofa da key zama tai akan gadon tana kallon kofan dan wlh kasa bacci tayi ta kankame jikinta tana kiran Allah ya kareta wani irin tsoro da tunanin jiya na dira aranta, ba ita tai bacci ba sai wuraren past 1 nadare shima bacci barawo yasaceta. Bata sake tashi ba saida Abba ya bubbuga mata kofa da asuba awani irin mugun firgice ta tashi jin muryan Abba. "Princess tashi kiyi salla, kin tashi?" adan rude tana komawa baya tace "eh" juyawa yayi yawuce yafita yay dakin su Muhsin yataso su suka wuce.
Sai wuraren seven suka shigo gidan daga masallaci, ya Ahmad ne yazo ya tsaya a corridor ya kwala mata kira. "Nadeera" tashi tayi daga kan dadduma tai wajen kofa ta murza key ta bude ta leko da kanta, hararan ta yayi yace "dalla fito falo jor" ahankali yabiyo bayanshi duk suna falon zaune akasa Ya Muhsin nakusa da Abba yana nunamai abu a system ahankali ta zauna kusa da Ya Ahmad batare data kallesu ba tace "i..ina kwana Abba, Good Morning Ya Muhsin" dago kai Abba yayi yana kallonta murmushi kan fuskarshi yace "antashi lpy princess ya jikin" ahankali tace "Alhamdulillah" tana lumshe ido danko kadan tabason ganinshi, Ya Ahmad yariko hanuntaa yace "muje kitayani nahada mana breakfast tunda bakida lpy, wai wanan hijabin fa matar liman, common cireshi kitchen zamu shiga" cire mata hijabin yayi ya ijiye akan kujera da sauri ta zage zip din riganta da kyau sukai kitchen din, ta wutsiyar ido Abba ya bita da kallo yana kiran Allah aranshi.
Breakfast suka hada tareda Ya Ahmad suka dafa ruwan tea da suka soya egg da Irish data fere suka jera komi a dining din hakan yasa Abba da Ya Muhsin dake kallon news dan sun gama aikin suka taso suka zazzauna, yau bata zauna kusa da Abba wanda tasaba zama kusada shiba koda Mum na nan kusa da Abba take zama, yau kusa da Ya Ahmad ta zauna bayan ta zuzzuba musu suka shiga cin abincin bini bini Abba na satan kallonta. Ture abincin tayi ta mike ajiye fork din hanunshi yayi ya kalleta fuskar nan babu alamun wasa yace "ina zaki?" rasa me zatace tayi hakan yasa tace "fitsari nakeji and am okay" hanha ya nuna mata yace "okay daganan get ready zaki bini office" wani irim dadi nd ya lullubeta tace "to yaya" ta juya tabar dining din da sauri, batare da Abba ya kalleshi ba yana kokarin debo chips da fork yace "mesa zakaje da ita office Son" yatsine fuska Ya Muhsin yayi yace "to Abba babu Mum zama ita kadai zai kara mata ciwo ne" dan murmushin yake Abba yayi yace "hakane".
🕳🕳🕳🕳🕳
*Maman Abd Shakur*
AE
Tashi Ya Muhsin yayi yafice yawuce shashin su dan shiryawa, Ya Ahmad dai saida yagama nashi tass dan akwaishi da ci, Abba ma tashi yayi yawuce nashi dakin ranshi namai wani iri iri.
Wanka tayo tazo ta shirya cikin doguwan riga abayan ta baki tai rolling gyalen akai, hoda kawai ta shafa ta saka lip gloss ta zauna tana kara dudduba wayanta bata ganiba, hartana duba karkashin gado, knocking kofar akayi hakan yasa gabanta na faduwa taje ta murza key ta bude Ya Ahmad ne ya harareta yace "kika gudo kika barni da clearing table ko Madam" dan murmushi tamai tace "sorry yayan mu" murmushi yamata yajawo hanunta ya rufe kofan yace "let's go jor yayan mu na jiranki a car, yau wlh duk kunsa nai lattin office sai anyi deducting daga salary na, kinga dai ki warke gobe kimana breakfast malama kinajina ko" dan dariya tayi batare datace komiba suka fita daga dakin yay shashin su dadan gudun shi dan yay latti itakuma tai wurin motar Ya Muhsin, budewa tayi ta shiga ta kullo kofan yatada motar yay horn mai gadi yabude musu suka fita, saida suka shiga titi batare daya kalletaba yace "where is your phone inata kiranki baya shiga" juyo dakai tayi ta kalleshi kaman zatai kuka tace "banga wayanba bansan ina ya shige adakina ba inata nema" shiru yayi bai kara cemata komiba yacigaba da tukin shi ahaka har suka kai office dinshi babban building ne sosai, parking motar yayi ya kashe suka fito sukai cikin building din, lift suka shiga yakaisu second floor sanan suka wuce office dinshi sai bin hadadden building din take da kallo dan wanan shine second time datake zuwa office dinshi nafarko da Mummy suka zo ranan sai wanan karan kuma da kanshi ya kawota, gaban office dinshi sukaje da ID card dinshi yabude kofan suka shiga sai kallon office din take yanda yake a gyare sai kamshi yake gashi yahadu harda su TV da water depenser, murmushi tayi ta kalleshi tace "Yayan mu office dinka is very very fine and very neat ga kamshi" bama tajira amsan shiba tai gaban table dinshi ta tsaya tana kallo yan kananun hoton datagani guda biyu ta zagaya dan ta kalla, dayan hoton Abba ne da Mum sun riketa lokacin tana karama murmushi tayi ta zauna kan kujeran shi tana kallon hoton sai dayan hoton kuma hoton tane lokacin tagama secondary school itada Ya Muhsin da Ya Ahmad sun sata a tsakiya tana murmushi da graduation gown a jikinta, murmushi tayi ta dago kai ta kalleshi hada ido sukayi da sauri ya dauke kai ya zauna akan doguwar kujeran office din, tasowa tayi tazo kan kujeran rike da hoton tazauna kusa dashi ta dafashi tana nunamai hoton tace "Yayan mu dama kanada hoton nan na ranan graduation dina" kallon hoton yayi yay dan murmushi yace "inada shi mana i must keep d pic lokacin u were just 18" dariya tayi data dade batayi ba harda rufe fuska tace "kai Yayan mu" murmushi yamata yace "common tashi dauko min system dina I have work to do, ban kawoki dan kiyita damuna da surutu ba" murmushi tayi ta mike da sauri tai gaban table din laptop dinshi dake wurin ta dauko ta kawomai, karba yayi yabude hakan yasa ta koma kan kujeran table din tanata wining tana jujjuya tana kallon office din tanajin dadi sosai, saitaji tamanta da bakin cikin Abba, gajiya tayi da zama ita kadai tasake tasowa tadawo kan kujeran kusa dashi ta zauna tana leka system dinshi, ahankali tace "Yayan mu am bored give me something namaka" dago kanshi yayi ya kalleta yace "ok zokimin typing" da sauri ta karbi system din yatashi ya dauko wasu papers da akai rubutu akai yabata yace "kimini typing abubuwan cikin nan" gyada mai kai tayi ta daura pilo akan cinyarta ta daura laptop din akai ta gayra zama tafara typing shikuma ya koma wurin table yafara paper work, ya dade yana aikin bayan kusan 20 minute ya dago kai gani yayi bacci take ta jinginar da kanta a kujeran tana nadan bacci hakan yasa yadan yi murmushi ahankali yace "lazy gurl" tashi yayi yazo ya dauke system dinshi daga kan cinyarta da filon ya wurga gefenta yaje laptop din akan table sanan yadawo ya tasheta bude ido tayi cikin bacci ta kallai, ahankali yace "go inside kiyi bacci" tashi tayi ta wuce ta bude wani kofa dakine mai kyau da sauri tacire gyalen kanta tafada gado sai bacci.
Basu bar office dinba sai bayan magrib, super market ya kaita yay mata shopping sosai sai murna take ta kwashi abinda ranta keso suka fito tana rike da ice cream a hanunta ta shiga gaba ta zauna, kayan yasaka abaya ya koma gaba ya kunna motar yaja, Parking yayi agaban wani masallaci yay sallan isha sanan Yadawo motar ya kalleta sai shan ice cream dinta take ya kunna motar suka wuce gida, horn yayi mai gadi yabude musu suka shiga ciki parking yayi wani irin bakin cikine ya diran mata ganin gidan, ahankali ta bude mota tafito fitowa yayi yace "ke come and take ur things" juyowa tayi kaman zatai kuka tace "Yayan mu da nauyi fa" hararanta yayi yadaukar mata baban ledan yana kallon wajen parking din ganin baiga motar Abba ba yace "Abba bai dawoba lemme call him inji if everything is fine" wani irin dadi ne taji dabaidawo ba tabi bayanshi suka shiga ciki har dakinta, budewa yayi ya ijiye mata kayan akasa, hanunshi tarike tana kallon kayan tace "thank you Yayan mu Allah kara budi" karban hanunshi yayi daga nata yace "gud night" gyadamai kai tayi yajuya yafice da sauri ta kulle kofan ta murza key ta zaro key ta ijiye gaban mirror bayi ta shiga tayo wanka tafito ta shirya cikin wata rigan baccin ta pink mai hanun shimi ya tsaya mata a gwuiwa, net tasaka akai ta daura zani tasa hijabi tahau kan dadduma tai sallan Isha tai shafa'i da wuturi sanan ta mike tahau kan gado tana dudduba kayayyakin data dauko daga super market wani novel ta dauka ta bude ta kwanta tafara karantawa tana ballan chocolate tanaci har shadaya bacci yay awon gaba da ita.
Tun wajajen goma Abba yadawo shi karan kanshi bayaso ya ganta ma wani abu yasame shi hakan yasa bayan ya kulle kofan falo yawuce dakinshi direct yayo wanka yasaka jallabiya yahau kan makeken gadonshi ya kwanta yanabin gadon da kallo, magidanci dashi amma shine kullum kwana shi kadai wanan kaman gwaro wace irin rayuwa ce Mum keson jefashi, wayarshi yajawo yay dailing number ta akira na uku ta amsa kafin ma Yay magana tai magana cikin muryan bacci "hello Alhaji na wlh bacci nakeji sosai, ban dade da dawowa daga meeting ba, am tired, will call u idan natashi regards to our children" ta katse wayar dip, ahankali ya zaro wayar daga kunne yanabin screen din da kallo yauce rana ta farko dayaji tsanar Mum aranshi wai tama damu dashi kuwa? Tadamu da yayan ta kuwa? Tadamu da hakkin shi dake kanta kuwa? Ahankali yabama kanshi amsa da "da business dinta tadamu" kwafa yayi yaja pilo daya ya rungume yana gyara pilon kanshi yana kokarin danne bakin cikin dayake ji dan at his age bai kamata yana bari ranshi na baci ba, sa'oin shi duk hawan jini ke damunsu, runtse ido yay da sauri yana girgiza kai ganin Nadeera tai flashing a thought dinshi yakara jan filo ya kankame yana addu'a ahaka wata yar bacci tai gaba dashi.
Wuraren sha biyu wani irin jarababben feeling yatada shi, ahankali yatashi ya sauko yaje bayi ruwan sanyi ya sakin ma kanshi yay wanka na kusan awa daya sanan yafito lokacin har daya tayi dayan mintuna dogon wandon shaddan shi yasaka yasa jallabiya ya zauna akan kujera yay tagumi idanunshi sunyi jajir, wayarshi yasake tashi ya dauko dake kan gado ya zauna akan kujeran yay dailing number Mum harta katse ba'a dauka ba sau uku yana kiranta babu amshi hakan yasa yay tsaki ya jefar da wayan yana shafa kanshi yarasa inda zaisa kanshi yaji dadi, ahankali ya tashi yabude kofa yafito falo yana kallon ko ina saikuma ya bude kofarshi yafita yana kallon kofar dakin Nadeera kawad dakai yayi yawuce yafita daga corridor yay kitchen, bubbude drawers ya shiga yi yana neman kanwa amma baisan inda ake ijiyewa ba, wani irin nishi yafara ya kifa kanshi akan freezer kafin yasake tashi yafito ya zauna a dining yay tagumi yana bubbuga kafa, sake tashi yayi yafara zagaye dining din gaban jallabiyar shi ta mike sosai yanadan cije baki, falo yakoma ya zauna akan kujera kafin ya koma kasa sai kuma ya kwanta saikuma yatashi yana zagaye zagaye yarasa yanda zaiyi yana cije lips, ahankali ya juya ya shiga corridor idanunshi kyar akan kofar dakin Nadeera, tsayawa yay agaban kofan yasa hannu kaman wani barawo ya murda handle din ahankali yana biting lips dinshi a hankali, a kulle yaji kofan hakan yasa kaman wani mahaukaci yay dakinshi ya shiga bedroom dinshi, drawer gefen bed dinshi yaje ya jawo na kasan saiga uban keys, kaman wani zararre ya shiga ciccirosu yana dubawa da kyar yagano na dakinta hakan yasa ya mike tsaye haryana neman faduwa da sauri ya dafa bango yafice falo ya bude kofa ya fita yay bakin kofarta, ahankali ya saka key din ya murza kofar ta budu wani irin ajiyan zuciya ya sauke ya bude kofan awani irin hankali kaman barawo ya shiga dakin ya mayar da kofan ya rufe yasa sakata yana kallonta dan bata kashe wuta ba tana kwance kan gado batama lullube da bargo ba ga pink dan gown din data saka ya tattare a cinya, net din kanta ma ya zame ya koma gefe, ga budadden chocolate da littafi a gefen kanta, ahankali sadaf sadaf Abba yay hanyar kofan bayinta bude bayin yay ahankali ya zaro key bayan kofan ya fito ya rufo bayin yasaka key ya kulle ya zare key yasaka a aljihun jallabiyar shi kafin yakoma sadaf sadaf ya kashe wutan dakin yadawo ta wurin gadon ya cire jallabiyar shi ya yar anan akasa ya kwance mazariyar wandonshi ya cire wandon ya yar anan kasa, ya hau gadon yana bubbude kafafunta da karfi dan hankalinshi yau bama yatare dashi yahau kanta fuskarshi a wuyanta yana wani irin lashewa yana gurnani, yanda yake bubbude kafafuwanta yana nishi a wuyanta yasa afirgice ta ware ido dar! Wani irin bugawa kirjinta yayi da sauri tafara kokarin matsawa tafashe da kuka sosai tana ture hanunshi dayake shafa mata cinya, cikin wani irin kuka tace "Abba wlh ni ba Mum bace dan Allah kadena min wanan abun kasakeni Abbana please" kara karfin yanda yarike ta yayi da kyar da muryanshi da bata fita yace "Princess ki taimaka ma Abban ki inhar baiyiba mutuwa zaiyi yau, kinga Mummy ki batanan taki dawowa Mummy ki tafison kudi dani, Princess zan mutu ko kinaso Abban ki ya mutu ne?" girgiza mai kai tayi cikin kuka sosai tace "to Abba kai aure dan Allah kabari wlh tsoro kake bani sosai" tai maganan tana tureshi daga jikinta da duka karfinta tana wani irin kuka, kara janyota yayi jikinshi yace "karkiji tsoro kinji Princess, just help me Allah will bless you kinji abundantly kinji yar albarka" yay maganan yana fizge hanunshi daga rikon da tamai ya cusa hanun a cinyata ihu ta kwala. "wayyo Allah na Ya Muh.." wani irin mari Abba ya bugama bakinta saiga jini a gefen bakinta, hannunshi daya ya daura akan bakinta ya danne ta yanda bazata iyamai ihuba ya chusa hanunshi yana kokarin jan pant din jikinta kasa wani irin ihu take "uhmm uhm" ko motsin kirki bata iyayi, da kyar ta iya mika hanunta tana tattaba gadon cin karo tayi da ledan chocolate din dataci kafin tai bacci tarage ta jawo da kyar daukan chocolate din tayi takai kan fuskar Abba tasa mai a idanun, da sauri ya saketa hakan yasa ta tureshi da duka karfinta ta dira daga gadon tai bayi, kokarin bude kofan take amma taji shi a rufe hakan yasa tai ihu tai wajen kofan fita tana tana kallon baya tafara kokarin bude kofan, saukowa Abba yay daga gadon yana neman kamata daidai lokacin taci nasaran cire sakatan ta bude kofan tafita da gudu tanajan pant dinta sama arude Abba dake share idonshi yace "Princess" da sauri yadau jallabiyar shi dake kasa yasaka yabita da mugun sauri, tana bude kofan falo tafice arude tana kuka tai hanyar shashin su Ya Muhsin da mugun gudu, Abba yafito yana binta shika da gudu tana kaiwa shashin su ta tsaya agaban kofan su harta daga hannu zata buga kofansu Abba ya iso wajen ya tsaya dan nesa da ita gudun kartai ihu cikin murya mara kara yace "Princess wlh, wlh, wlh, inhar kika buga kofan nan kika tadasu saina tsine miki albarka kibi duniya wlh, ke har haukacewa ma saikin yi kina wasa da harshen uba, zonan da kafarki mu wuce part dinmu inhar na isa dake a matsayin uba inba hakaba zan tsine miki" kasa buga kofan tayi tana wani irin kuka mara kara tana jajjan rigan jikinta kasa, jikinta ko ina na wani irin rawa, ahankali Abba yace "zonan kona tsine miki" kasa daga kafa tayi saima kara makewa datayi ajikin kofan nasu, hakan yasa Abba yace "Allah ya ts.." dawani irin sauri ta taho tana wani irin kuka, hanunta ya kama ya rungumota jikinshi yana shafa bayanta zuwa bom dinta sukabar part din, suna kaiwa wajen barandan su tafara tittirjewa tana kuka sosai tana girgiza kai tama kasa magana da karfi yake jan hanunta tana tirjewa hakan yasa ya saketa yana tattare hanun jallabiyar shi yazo zai dauketa da gudu takoma baya yabita hakan yasa ta juya dawani irin mugun gudu tai gate dinsu yana binta, sakantan kofa ta bude guda biyu na sama da kasa tana kallon baya ta bude kofan ta fita waje da mugun gudu, arude Abba shima ya bude gate din yafita da gudun bala'i, gudu take da duka karfinta tana kuka sosai tana kallon baya Abba ma binta yake da gudu dukya rude batare daya daga murya sosai ba yace "Princess come back, ina zaki tsakar daren nan? Kinsan karfe nawa kuwa biyu da rabi nadare fa, babu hijabi babu dan kwali come back here" sosai take gudu yana binta har suka fita bakin titi hanya babu kowa saima duhu dakuma dan hasken wata dabaya shining sosai sai kukan tsuntsaye, da haushin karnuka, wani irin mugun faduwa tayi har saida tai wani irin wahalallen kara akan titin Abba na binta da sauri dakuma kyar ta mike tsaye tana layi ta waiga baya ganin Abba yakusan cimmata yasa ta cigaba da gudu numfashinta na neman daukewa tsabagen gudu ga kafafuwan ta dake mata wani irin zafi tana gudun tana kallon baya tana wani irin kuka, wani irin mummunan faduwa tayi da saida taji gwuiwanta yay kara sakamakon wani dutse datai tuntube dashi tafadi tip takara buge bakin ta, sume tayi take yanke tsabagen yanda zuciyarta ke bugawa sakamokon gudu da tsoro. Daidai lokacin Abba yakara so wajen yana haki shima ya kama gwiwowin shi yana kallonta yana nishi da sauri sauri tsabagen gudu yace "you see Princess ai gashinan kinje kinji ciwo, mtsww stubborn girl" ahankali ya tsugunna yana kallon fuskarta dadan hasken watan daya hasko ta, wani irin lashe baki yayi yafara wawwaigawa babu ko mahaluki daya akan hanyan, ahankali ya ciccibeta ya mike tsaye yana tafiya da kyar ya sauka daga kan titin ya tsaya ata baki bakin dajin gefen titin ya kwantar da ita akasan wurin batare daya damu ko akwai wani abu agun ba, hannu yasa yawani irin parka riganta tundaga kirji har kasan rigan, yaraba rigan biyu yasa hannu ya bude rigan manyan kirjinta suka bayyana, wani irin nishi Abba yayi kafin ya mike tsaye da mugun sauri ya tattare jallabiyar shi sama yarike da hannu daya ya tsugunna ya ware kafafunta sosai yakai hannunshi dake wani irin mugun rawa yana kokarin janye pant dinta kasa yana nishi sosai hankalin shi yabar jikinshi dayan hanunshi kuma ya daura akan kirjinta yana wani irin matsawa yana numfashi.
*duk wacce takaranta littafin nan bata biyaba Allah ya isa*
If u want this book chat me up 0701218146
*inkin karanta baki biyaba keda Allah*
Kaman an tsuguleshi ya farka a mugun firgice da sunanta abakinshi. "Nadeera" saida Ahmad dake gefenshi akan makeken gadonsu ya farka tsabagen yanda yakira sunanta arude dakuma mugun karfi, da sauri Ahmad ya kunna bedside lamp yana kallon yanda Muhsin ke zufa ya daura hannu akan kirjinshi dake bugawa very fast, cikin muryan bacci yace "Yayan mu wat is it, why are you screaming Princess name like this?" bai tsaya bama Ahmad amsa ba ya diro daga gadon ya zura silipas tareda jan jallabiyar shi yasaka yay hanyar kofa yace "something is wrong with Nadeera i can feel it" bude kofan bedroom din yayi yafita yayi palon su hakan yasa Ahmad ma ya diro daga gadon yana kwala mai kira yace "Ya Muhsin wait am coming with you, dare ne fa" jallabiyar shi yaja batare dayama tsaya sawaba yafita shima kafin yakai falon har Muhsin yabude kofa yafita hakan yasa yasaka jallabiyar yasa silipas yabi bayanshi da gudu sukai shashin su Mum, turus suka tsaya suna kallon kofan ganin kofan abude awangale, dawani irin mugun gudu Muhsin yay ciki Ahmad biye dashi abaya, shiga falon sukayi suna kalle kalle kafin dawani irin sauri Ya Muhsin yay corridor din, kofan dakin Nadeera daya gani abude ya shiga dawani irin sauri Ahmad biye dashi hannu ya mika ya kunna wutan dakin sukabi dakin dawani irin kallo babu kowa akan gadon saima zanin gadon da bargon dasuka wani irin chukwiwiye kaman anyi dambe akai, yanda kirjin Muhsin ke bugawa yasa ya kwala mata kira yay hanyar kofan bayi yana kiran sunanta "Nadeera Nadeera are you in there?" ya bubbuga kofan bayin jin shiru yasa ya murda hanun kofan yaji shiru tadan gefen kofan ya leka hakan yabashi daman gane da makulli aka kulle kofan dan ga karafunan key sun shiga hole dinsu juyowa yayi adan rude ya kalli Ahmad zaiyi magana yay shiru ganin Ahmad nawani irin kallo kasan dakin yasa ahankali yabi direction din dayake kallo shima ya kalla, wandon Abba suka gani lying there dan shaddar Abba ce dasun santa sosai yasa sukaji kirjunsu yawani irin buga, da sauri Muhsin yakarasa wajen ya tsugunna ahankali yawani irin dau wandon ya mike tsaye ya daga wandon yana wani irin kallo idanunshi sun kada sunyi jajur, wani irin sakin wandon yayi akasa azuciye yajuya yafita daga dakin Ahmad biye dashi sukai dakin Abba bude kofan sukayi suka shiga baya falo hakan yasa sukai uwardaka, bude kofan sukayi suka shiga sunabin dakin da kallo babu kowa adakin sai drawer gefen bed daya jawo waje ga tulin keys akasa agefen drawer, dawani irin sauri Ya Ahmad yabude kofar bathroom din amma babu kowa hakan yasa ya juyo ya girgiza ma Muhsin dake kallonshi kai dan shima bazai iya magana ba yabude kofa yafita Muhsin ma yabude kofa yafita kanshi na wani irin juyawa, sukai hanyar gate tun kafin sukai Ahmad ke kwalama gateman dinsu kira. "Idris, Idris" adan tsorace gateman din dake kokarin zira jallabiya yafito yana goge idanu dan bacci, Ya Muhsin daya tsaya yana kallon gate din dayaga abude yajuyo da muryan shi data dishe yace "waya bude gate dinan yafita baka rufe kafin kai bacci bane?" da sauri yanadan zaro ido yace "a'a na rufe Alaji, dayake dazu naji muryan uban gidana a tsakar gidan dudda banji miyake cewa ba, kuma koda nataso kafin nafito naga yafita da gudu, dana fito kawai tura gate din nayi na shiga ciki na kwanta" bude gate din Muhsin yayi da sauri yafita yana goge dan guntun hawayen dayaji ya zubomai Ahmad ma yabiyo shi mai gadi na tambayan su lpy lpy sukai shiru, tafiya kawai Muhsin keyi da sauri Ahmad ya cimmai ahankali yace "Ya Muhsin ta ina zamu fara neman su da daddare nan?" juyowa yayi yana shafa kai saikuma yadafa heart dinshi yanaso yay magana yafara wani irin shakuwa yana neman yafadi, da sauri Ahmad yarike shi yace "Ya Muhsin are you okay menene muje gida kasha ruwa" jarumtar ture Ahmad yayi ya mike tsaye jiri na diban shi yana shakuwa yace "i can't" da sauri yajuya yacigaba da tafiya Ahmad na binshi abaya cikin daren nan dukansu hankalin su atashe.
Da kyar ta iya ta bude idonta dasuka mata nauyi sosai sakamakon wani irin damka da Abba yakema kirjinta, ta kalli Abban dawani irin tsanar shi datakeji aranta, da kyar ta iya bude labbanta ta tattaro duka kalaman daya rage abakinta tace "Abba please karkimin komi ka tausayamin kaji Abbana please kayakuri, karkamin komi dan Allah Abbaaa" arude ya girgiza mata kai tareda janye hanunshi daga kirjinta yadaura akan dayan kirjin yana matsawa yana kallon fuskanta yace "Princess am aroused, ki taimakamin just once kinji my princess infitar da abunan dake damun rayuwata, please my princess help Abban ki yasamu natsuwa" girgiza mai kai tayi tana kokarin yunkurawa ta tashi tace "no banaso ka rabu dani, Abba Allah na kallon kafa, please kadena dan Allah" kota kanta baibiba saima hannunshi daya sa yajawo pant dinta hakan yasa tai wani irin wahalallen ihu mai kara, da sauri ya janye hanunshi daga pant din ya kifa mata wani irin hadadden mari a fuska yana kara danneta kafin yasa hannu a zuciye ya danne bakinta tsabagen yanda ya zuciya baimasan yahada da hancinta ba da sauri ya kwanta ajikinta hakan yasa takara sumewa sakamakon rashin numfashi dabata samuba, yacigaba da kissing ko ina bayaji baya gani yana wani irin lasheta kaman tsohon maye.
Ihun dayaji da yajishi har cikin ranshi yasa ahankali ya dago kanshi daya kifa akan machine din yanabin dajin da kallo kafin yay wani irin tsalle ya diro daga kan machines din yasa hannu yadau babban bindigar shi dake jikin machine din yafara tafiya yana waige waige.
kara ware kafarta Abba yayi bayan ya zamo pant dinta yakaishi gwuiwa yana wani irin nishi, kamo abun yayi yakai azaisa, wani irin hasken machine ne ya haskoshi bau amma ko damuwa baiyiba dan atunaninshi motoci ne zasu wuce yakarasa hanunshi yana jan jallabiyar shi sama sosai yakara gyarawa yanaso ya shige, wani irin bugamai kan bindiga akayi akai da mugun karfi hakan yasa yay kara sosai kanshi yafara jini, yana kokarin juyowa aka wani irin fizgoshi da fitinannen karfi aka bugashi da bishiyar wajen, ihu yayi sosai a mugun firgice yace "wayyo Allah n.." kafin ya karasa ya dauke Abba dawani irin azababben mari saida yaga duhu, mari yakara mai ta dayan gefen yana huci, da kyar ya iya ya bude idanunshi dasuka kankance tsabagen jaraban sha'awa ya waresu yana dan salati da sallalami ganin mutum dogo kakkaura, gashi huge, mask akan fuskarshi dan ko kadan dudda hasken watan dana ko mota ne dake hasko wajen baya iya ganin komi na fuskar mutumin, shako jallabiyar Abba yayi cikin wani irin murya mai dauke da bacin rai yace "trying to rape a girl acikin daren nan wat kind of a beast are you?" wani irin jijjiga Abba yayi yace "idan yarka ake kokarin yima haka how will you feel, kai! Kai!" yafada kaman wani dan daba yana jijjiga Abba yace "How dare you try to molest a lady? Zan koyama hankali yau" wani irin naushi yakaima Abba aciki dayasa Abba yay kasa warwas a sume, tsaki yakara ja yasa kafa yawani irin hambare shi kafin ahankali ya juyo inda take kwance a sume da sauri ya kawad dakai kirjinshi nawani irin bugawa sakamakon hango jikin mace da bai saba ganiba, sosai jikinshi ya shiga wani irin rawa yanajin wani irin ciwo aranshi daya rasa name kaman zaiyi kuka, ahankali ya juya mata baya ya kwabe dark blue hoodie dake jikinshi dake kamshi sosai ya rike a hannu yarage daga shi sai wani light long-sleeved t shirt, dan juyowa yayi kirjinshi na wani irin bugawa yakaraso wurin yana kawad dakai ya tsugunna agabanta ahankali, gabaki daya yama rasa yanda zaima yarinyar, hanunshi na rawa sosai yadan juyo da sauri ya sake kawad da kanshi ya mike tsaye har yana neman faduwa wajen machine dinshi yaje ya kashe wutar machine din dake haska jikinta kafin yasake dawowa ya tsugunna yana kawad dakai dan dudda haka yana ganinta sabida dan hasken wata, ahankali ya mika hanunshi dasuka shiga wani irin rawa ya daura akan kafadarta, da sauri ya sake janye hannayen jin wani irin shock da tunda yake arayuwanshi baitaba jiba bai kuma san maisa yaji hakaba, wani irin fuzar da iska yayi yana kokarin saita heart dinshi da kyar yay jarumtar juyowa ya sake daura hannayenshi akan kafadarta ya dagota jagwab tawani taso kamar wacce ta mutu, a hanunshi daya ya sata ya karata ajikinshi kirjinshi nawani irin bugawa wani irin sanyi na shigan shi sosai, jinin jikinshi nawani irin pomping, hoodie daya saba a kafadarshi ya dauka da hannu daya ya zura mata akai hanunshi narawa, cireta yayi daga jikinshi ahankali yasaka mata da kyar kafin ya kamo hanunta yasaka cikin hannun rigan dayamata tsawo sosai, yama dayan hanun ma haka, waigowa yay da sauri jin alamun mutum awurin, Abba yagani yatashi ya wani irin kwasa da gudu yay titi yana layi yana rike cikin shi, tsaki yayi danji yake kaman ya kashe mutumin yajuyo ahankali ya kwantar da kanta akan kafar shi yasa mata hulan hoodie din akai ya rufe gashinta daduk ya kwashi yayi da kasa ya kulle igiyan hulan kafin ahankali ya mike tsaye rike da ita yana jan rigan yana rufe mata ciki, idanunshi ne suka sauka akan pant dinta dake gwuiwanta, wani iri rawa jikinshi duka yafara yi da sauri ya kawad dakai zuciyarshi nawani irin kuna yana dana sani dabai kashe mutumin chan ba, da kyar kaman wani matsoraci yakai hanunshi yana kawad da kanshi yaja pant din sama yana kara kallon baya amma har Abba ya bace mai ya mayar mata da pant din, daukanta yay chak kaman wata baby yaje yahau kan power bike din yasata agabanshi yana fuzar da iska tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa, hanunta ya sakala ta bayanshi kafin ahankali yasa hanun haggunshi yakama waist dinta da kyau ya tada machine din yaja da hannu daya, dawani irin fitinannen gudu suka bar wajen kafin ya yanki wani daji da ita, sunyi tafiya na kusan 15 minutes yay parking agaban gidansu, saukowa yayi rike da ita ya daura kanta a kafadarshi ya dauketa ya bude gate ya shiga ciki, ya bude kofar side dinsu yay upstairs da ita da sauri, dakinshi ya bude ahankali ya shiga yay wurin gado da ita, ahankali ya cirota daga kafadarshi zai kwantar da ita akan gadon idanunshi suka sauka akan fuskarta, wani irin sakinta yay akan gadon yana kallonta arude jikinshi nawani irin rawa, yarinyar da gabaki daya yau yakasa bacci sabida tunanin ta daya addabeshi gawani iri iri daya dinga ji, wani irin bacin rai da kuna zuciyarshi ta shiga yi da sauri yana dana sanin dabai illata mutumin nan ba, harda dan gudun shi yafita daga dakin yay kasa yaje kitchen bottle water ya dauko yadawo sama da mugun gudu ya bude kofan ya shiga yay wurin gadon hannu yasa ya kwance igiyan hulan yadan dago kanta ahankali ya zame hulan kafin ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a fuska, wani irin nishi tayi ta bude ido tar tana kallon saman dakin saikuma tafashe da kuka sosai tana kakkama jikinta arude da muryanta data shake tace "Abba karkamin haka dan Allah ka yakuri, Abba please kayakuri karkamin haka wlh banaso, kayakuri dan Allah" wani iri yaji zuciyarshi namai, hakan yasa ya ijiye ruwan akan drawer ya matso kusa da gadon da murya chan kasa yace "Hey! Calm down, look you are safe" cikin wani irin tsoro ta dago kanta tafara kallon dakin inda take da gadon datake kafin ahankali ta juyo da kanta zuwa saitin inda taji magana ta sauke jajayen rinanun idanunta akan boyayyen mutun dake tsaye yay folding hannayen shi a kirji yana facing dinta, wani irin nishi tayi da shi kanshi saida yaga yanda numfashin ta ya tsaya tana kokarin matsawa abaya amma ina harta sume tai baya luuu da sauri ya hayo gadon.
*inhar kin karanta baki biyaba keda Allah*
*Maman Abd Shakur*
Tafiya suke da sauri akan titin, shining ido Ahmad yayi da kyau yana kallon mutun da tunda suka fito shine mutum na farko dasuka gani akan hanya yana layi, da sauri ya taba Ya Muhsin yace "Ya Muhsin look is that Abba" kallon inda ya nunamai yayi hakan yasa suka karasa da sauri, chak Abba ya tsaya yana kallon yaran nashi kirjinshi nawani irin bugawa cikinshi na ciwo, atare sukace "ina Nadeera Abba" sosai kirjinshi ya shiga bugawa dan baisan mezace ba, da sauri ya kalli Muhsin da idanunshi sukai jajir yace "shegun yara bakuga kaina na jini bane ina tafiya adudduke bazaku fara tambayana maiya faruba" "Abba where is Nadeera" Ahmad ya daka mishi wani irin tsawa dan dama Ahmad idan yay fushi shine mara hankalin gidan amma da wuya yay fushi mutum ne shi mai yawan ban dariya, sosai zuciyar shi ta kwance sabida yanda yaga yayan nashi namai magana da kyar ya tattaro courage dinshi yace "some thugs ne suka shigo gida and they were well armed they took her away motarsu ma nabi suka jimin ciwon nan" wani irin kallo daga Muhsin har Ahmad suke mai, dawani irin kakkausar murya Muhsin yace "ina Nadeera take Abba?" "are you deaf Muhsin baku gamajin explanation dina bane, i said some thugs sun tafi da ita" yay maganan cike da fada har yana neman ya shake, cikin daga murya Ahmad yace "me wandon ka yakeyi adakin ta?" adan rude Abba yace "wando na?" yay maganan yana kallonsu ya kalli wanan ya kalli wanchan, saikuma yace "danaji ihun princess shine natashi ina zira wando ko mazariya bansaba nafito nataho dakinta, dasuka bugamin bindigar farko nakusa suma shine suka dauketa suka fita da ita gudun dazanyi na bisu wandon yafadi kasa banma bi ta kanshiba all i was after was to save princess" ahankali Muhsin yace "Abba" yanda yakira sunan saida zuciyar Abba ya girgiza all he see a idanunsu is tsantsar tsana da rashin yarda dakuma tuhuma da sauri ya wuce yana rike cikinshi yace "kunga natafi naje nakira commissioner of police na sanar da batan princess and i need medical attention Ahmad call Dr Bello for me" duk juyawa sukayi suna binshi da kallo ya wuce abinshi, wani irin ihu Ahmad yayi yace "I swear he's lying Ya Muhsin ranan nan i caught him hugging Princess very tight datana bacci but bankawo komiba, Ya Muhsin do you think Abba Abba na...na?" yakasa karashe maganan tsabagen girmanta, kwalla Muhsin yasake sharewa ya kalli Ahmad dashi shima yake kallo yace "lets go, i need to check d compound CCTV footage".
****
Da sauri ya tarota ya daura kanta akan hanunshi, bottle water yasake dauka ya bude ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta sake bude ido tana nishi afirgice ta tashi daga jikinshi ta matsa baya tana jan jiki tana kuka sosai ta sauka daga gadon ta mike tsaye baya tayi da sauri zata fadi tana ihu jin kafarta tawani irin yin kara da sauri ta zauna akasa tana kuka sosai kalaban kanta duk sun barbaje sun sauko har kirjinta, ahankali ya sauka daga kan gadon ya tashi tsaye ya zuba hannu a aljihun shi yana kallonta, ya daka mata wani irin tsawa. "shut up" tsabagen yanda ta tsorata hannu takai takama lips dinta jikinta na rawa sosai tana kara jan hoodie jikinta tana rufe cinyoyinta, juyawa yayi yafita daga dakin hakan yasa tawani irin fashewa da kuka tana sambatu kasa kasa jikinta na kakkaurwa. "Mum Mummy na ina kike? Ya Muhsin, Ya Ahmad, Allah, Allah kazo ka taimaken please, wayyo Allah" yanda take sambatun kasa kasa jikinta nawani irin bari pispispsis kawai kakeji kaman wacce ta zare, tunda ya bude kofan tsayawa yayi chak yana kallonta hanunshi rike da first aid kit, sosai tawani irin bashi tausayi sabida yanda takeyi, ahankali ya daga kafa ya shigo dakin ya maida kofan ya rufe da sauri takara kankame jikinta hanunta da ko ina na jikinta nawani irin rawa ta takuri a wajen gashi babu kafa balle ta tashi ta gudu sai kiran su Mum takeyi ahankali, alamun mutum dataji agabanta gawani irin kamshi dataji yasa ta kankame jikinta tana kara matsawa bango kaman zata tsaga ta shige, gashi takasa kuka da karfi sabida yace tai shut up, ajiye first aid kit din yayi a gefenshi yana tsugunne agabanta, calmly yace "Hey raise your head" dago kanta tayi jikinta na wani irin extra rawa idanunta akasa, sosai yaji tabashi tausayi, ahankali yace "calm down, am not going to hurt you" bakinta har rawa yake ta kankame idonta gam gam tace "am...a...am scaredddd" tawani irin jaa maganan cikin wani irin kuka tone da batason tasake shi da karfi sosai sabida tsoro, dan ajiyan zuciya ya sauke murya chan kasa yace "don't be scared okay" gyadamai kai tayi tana kulle bakinta dan kartai kuka, meke faruwa da ita yau, tashi yasake yi ya shiga bayi ko minti biyu baiyiba ya fito da karamin bowl na warm water wanda clean towel karamin ke ciki, ya ijiye kusa first aid kit din yasake kallonta yanda har lokacin idanunta na kasa ta kankame jikinta hawaye na fita daga idanunta hanunta akan bakinta ta rike jikinta na rawa, tana shivering wata marainiya, ahankali yace "ina ke miki ciwo?" cikin kuka sosai muryanta na rawa ta nunamai kafarta da duk ya kuje tace "my leg" tafashe dawani irin kuka hakan yasa yasake fuzar da iska, kankame jikinta tayi sosai muryanta na rawa sosai tace "am..am..tsoro nakeji sosaiiii" tafashe da wani irin kuka mai taba rai, yanda take kukan ba karamin tabashi yakeba baimasan meze mataba, hakan yaja ya jawo bowl din ya ciro towel din ya matse yasa dayan hanunshi ya dago fuskarta ahankali yana kallon jinin gefen bakinta inda yafashe, kankame idanunta tayi gam jikinta na rawa, ahankali yasa towel din gefen bakinta yana share jini wurin zuciyarshi nawani irin tafarfasa yana kallon yanda fuskarta barinma gefen fuskarta yay jajir ga shaidan yatsu, runtse ido tayi sosai sabida zafi, janye towel din yayi yana kallon yanda hawaye kebin kuncinta yasake maidawa cikin warm water ya matse kafin ahankali ya daura a wurin shaidan marin yana gogewa, maida towel din yayi cikin ruwan ahankali ya daura hannunshi akan gwuiwa nata wani irin wahalallen kara tayi cikin kuka. "wayyo Allah Mummy na" murya chan kasa yace "sorry" towel din ya matse ya share mata ciwukan ya goge da towel ya tsaya yana kallon guwiwan dan kaman tasami targade ne hakan yasa ya mike tsaye yadauki bowl din yabude kofa ya shiga bathroom, yakai kusan 5min yafito ya kalleta yanda take a dukunkune awajen tana kuka tsugunnawa yayi ya dauketa kaman wata baby, ihu tabude baki zatayi a tsorace da sauri ya daura hannunshi kan bakinta yace "hold it" runtse ido tayi gam gam jikinta nawani irin rawa ji take kaman ta mutu shizaima fi mata, bathroom din yabude ya shiga da ita, agaban wurin wanka ya zaunar da ita akan wani hadadden kujeran bayi, cikin wani irin murya da babu alamun wasa aciki yace "hey! Open your eyes" a mugun firgice ta bude idanun tana kuka gabaki daya ta firgice. "look up" dago kanta tayi tanaa kuka takasa kallonshi saima wani irin rawa da jikinta keyi dan mugun tsoron shi take. "look at me" yafada a tsawace hakan yasa ta bude ido adan tsorace ta daura akanshi gwanin ban tausayi idanun nan sunyi jajir sunyi luhu luhu, tana kallonshi tana wani irin sauke ajiyan zuciya dan gani take kaman zataga Abba yafito daga jikinshi, dauke kai yayi ya nuna mata shower yace "kiyi wanka a zaune cus u can't stand" ya nuna mata new white towel daya ijiye a gefe kadan ta inda hanunta zai iya kaiwa da jallabiya milk ke kai, yace "ga clothes din dazaki sa when u are done" yajuya yatafi wajen kofa batare daya juyoba yace "in 15 minutes time zan shigo finish before i come back" fita yayi yarufo mata kofan.
Taci kukan dayafi na kusan minti takwas tana kallon kofan, da kyar ta lallaba kanta ta sadakar kawai in mutuwa ce ma shikenan Allah ya yafemata kura kuran ta, da kyar tacire hoodie jikinta ta ijiye agefe wani irin kuka tafashe dashi ganin yanda Abba ya raba rigar baccinta biyu gabaki daya jikinta awaje dan riganma ya tattare yay gefe ne, tsabagen yanda take kuka har muryanta baya fitowa ma da kyau, da kyar ta iya ta mika hannu ta kunna shower ruwan zafi kawai ya dinga zuba akanta tundaga kai har kafa kasa na gangarawa kasan bayin tana wani irin kuka, takai kusan 10 minutes ahaka saida taji knocking sanan takashe shower da sauri tadau towel ta daura tana kuka, ganin ba'a shigo ba yasa ta jawo jallabiyar tana wani irin kuka ta zura ajikinta tadan mike kadan taja jallabiyar daya mata yawa sosai kasa ta janye Towel din tasa akai tana goge gashin kanta tana kuka, bama zata iya fassara yanda takeji ba tsabagen bakin ciki, amma jitake kaman ta mutu kawai tahuta hakan yasa ta zame towel din daga kan ta daura akan fuskarta tana kuka sosai, bude kofan yayi ya shigo bayin yana kallon yanda har lokacin kuka take ta daura towel a fuska tana wani irin kuka, kitson kanta na diddigar da ruwa ahankali ya mika hannu ya karbi towel din dake kan fuskarta ya dauketa kaman baby jikinta na rawa sosai ta kule idonta yafitar da ita daga dakin ya zaunar da ita akan gado, wani balm haka ya dauko ya lakata ya shafa a gefen bakinta inda yafashe, yasake debowa ya shafa a gefen fuskarta dan wurin yadan tashi sanan ya tsugunna agabanta ya mika hannu yace "give me ur injured knee" jan jallabiyar ta kadan tai sama ta mikamai kafar jikinta na rawa kaman wacce za'a kashe tana kallon bakaken safan hanun nashi, hakan yasa yakarbi kafan ya debo balm din ya shafa akan gwiwar kafin ahankali ya dago kai ya kalleta yanda take nishi tana kallon kafan dan tasan gyara mata zaiyi, murya chan kasa yace "close your eyes" gam ta rufe idon tana kuka mara kara, wani irin ihu tayi da saida gidan ya amsa sakamakon jan kafar dayayi, bude ido tayi tana wani irin mugun kukan azaba ta dafa kafadarshi a mugun rude sabida zafi tanaso ta amshe kafar tana kuka tama kasa magana, sosai tabashi tausayi hakan yasa yakasa cigaba dayi ya saki kafar ahankali, dawani irin murya mai cunkushe da bakin ciki yace "stop crying, are you hungry?" girgiza mai kai tayi cikin kuka mara kara. "kwanta" kwanciya tayi da sauri kaman wata marainiya, murya chan kasa yace "sleep" da sauri ta kulle idanunta jikinta na barbar tana magana kasa kasa. "Mumy Mumy dan Allah kizo, wayyo Allah am scared, Mum mugun tsoro nakeji yau" yakai kusan 5 minutes akanta, yana kallon yanda take maganganu kasa kasa kaman irin sababbin mahaukatan nan kafin da sauri ya juya yafita daga dakin yanajin bakin cikin rashin illata mutumin daya mata haka. Da Omari da Abdallah yaci karo sun taso cikin bacci sun fito daga dakinsu sakamakon ihun dasuka ji na mace, atare sukace "Ya Marwan wacece tai ihu" alamu yamusu da surabu dashi kawai ya sauka downstairs ya kwanta akan dogon kujera zuciyar shi na wani irin tafarfasa, da sauri Omari da Abdallah sukai dakinshi ahankali suka bude kofan batare dasun shiga ba, kara ware ido Abdallah yayi yana kallon wicked Nurse dan bazai taba mance fuskarta ba yanda ta takure a kwance ta kankame jikinta tana kuka sosai idanunta a rufe tana pisipispisspis da baki basujin metake cewa, fuskarta da gefen bakinta yay jajir, da sauri Omari ya rufo kofan daga shi har Abdallah suka juyo zuciyarsu namusu wani irin zafi suka sauko kasa akanshi suka tsaya atare sukace "meya sameta?" tashi yayi ahankali ya zauna yana dafe kanshi kafin ahankali ya finciko Omari ya zaunar dashi gefenshi ya finciko Abdallah ma ya zaunar dashi gefenshi, kaman wani wanda ya bugu yace "wa..waya ce yataba ta? How dare he try to molest her? Wlh wlh every single pain that she's going through now saina rama mata double" yay shiru tareda daura hannunshi akanshi sai kuma ya janye ya mike tsaye wani irin ball yay da center table din palon na glass jikake rugugugu, wani irin ihu yayi ya daki kujeran one sitter da kafa da sauri Omari yatashi ya rikeshi yace "calm down Ya Marwan, calm down please" fizge kanshi yayi yay wani irin ihu. "leave me Omar" sai kuma yahau kan stair case da gudu, binshi sukayi bude kofar dakin yayi azuciye yana magana yace "who was dat man?" gani yayi tayi bacci atakure hakan yasa duk suka tsaya suna kallonta, ahankali Abdallah ya shiga dakin yaja bargo ya lullubeta ganin yanda ta takure kaman maijin sanyi, sai ajiyan zuciyan kuka take uhhu'uhm take, tsayawa yayi ya kafe fuskarta da kallo yanda yay luhu luhu wani irin kuka ne yazo mishi hakan yasa yajuya da sauri zai fita dakin hanunshi Marwan yarike da sauri ya fada jikinshi ya saki kuka ahankali yana shesheka, "Ya Marwan waya mata haka? Wanan ai zalinci ne, abun namin wani irin ciwo Ya Marwan wlh am not going to spare that man we will not spare him" shafa kanshi Omari yayi shima heart dinshi namai zafi sosai yace "we will not spare him Abdallah, stop crying" daga kai yayi ya kalli Marwan da ya rike Abdallah ne kawai amma kanshi najikin bango yay wani kala, ahankali yace "Ya Marwan calm down please" gyadamai kai yayi kafin yabude kofa yaja Abdallah suka fita Omari na binsu abaya.
*Idan kika karanta baki biyaba keda Allah*!!!
*Maman Abd Shakur*
Da sauri suke tafiya har suka kai gida, wani dan daki dake nan kwara daya gaban part dinsu sukayi bude dakin sukayi suka shiga desktop guda biyu ne akan table da sauri Muhsin ya zagaya ya zauna akan kujeran roban wajen, Ya Ahmad ya zagayo ya tsaya ta bayanshi ya dafashi yana kallon system din, da keyboard ya Muhsin ya dinga operating computer sanu dawo da footage din baya har suka kai daidai inda Nadeera tafito daga barander dakinsu da gudu ya danna play tare da daura yatsunshi akan baki yana kallo kirjinshi na bugawa sosai, aguje tafito tanajan rigan baccin ta kasa tana kuka sosai tana kallon baya tana waigen baya tayo shashinsu, saiga Abba shima yafito aguje gaban rigan shi a mike da sauri Muhsin ya kawad da fuska zuciyarshi kaman ta tarwatse, sake juyo dakai yayi idanunshi sunyi mugun ja daidai takawo kofar dakinsu tanaso ta buga saiga Abba magana Abba yafara hakan yasa Muhsin yay pursing ya danna kara sanan ya komar dashi baya yay playing, Abba yana kawo wurin yace zai tsine mata inta buga kofan, har zai tsine saikuma tazo da sauri yawani jata yasa ajikinshi yana shafa mata baya, da sauri ya Muhsin yasake kawad dakai ya kai hannu ya goge kwallar daya zubomai yasake juyo dakai ya kalla daidai inda tafara tutturjewa Abba naso ya shiga da ita ciki kafin yasaketa yafara gyara hannun riga itakuma ta juya da gudu tana kuka tabude gate tafice Abba ma yabita da gudu saiga gateman yafito ya leko ya rufe gate din da kyau yakoma daki.
Sosai Muhsin ke goge hawayen dake zubo mai yama rasa mai zaice, ahankali ya mike tsaye ya kalli Ahmad da shima jikinshi yay wani irin sanyi kanshi ya kwance baima san mezaiyiba yajuya yafita daga dakin yabar Ahmad kadai a wurin a tsaye, fadawa kan kujeran Ahmad yayi ya wani irin zama kaman wanda akama mutuwa da sauri ya tura hannunshi cikin aljihun jallabiyar shi ya ciro wayarshi cikin kunan rai yay dailing number Mum, ringing uku ta dauka da dan dariya tace "Ahmadudu dont tell me kai mafarkina ne dan nasan yanzu naija kaman uku da hamsin ne ko na dare, ya kake my boy" cikin wani irin kunan rai yace "ki kira mijinki ki tambayeshi ina ya kai mana kanwar mu Mum" da sauri Mum tace "Ahmadudu wat is it? Me haka kake maganan baban ka kaman wani mate dinka, wat is going on?" akufule yace "Mum!" da sauri tace "Naam Ahmad dina menene?" "Nadeera ta bace ki shigo hanya kidawo gidan nan" da sauri Mum ta buga salati tace "innalillahi ta bace, garin yaya? How? Na shiga uku na lalace, Ahmad kun sanar da police? Ina Muhsin? Gashi wlh I have one last meeting to attend yau nai finalizing deal dina da burj al arab in sha Allah next tommorow zan dawo" akufule Ahmad yace "ki mutu achan ma mtsww" ya katse wayar tareda wurgar da wayan akasa ta tarwatse, yay wani ihu, wanan wani irin iyaye Allah ya bashi ne, Uwa business tasani tun suna yara nani ke kula dasu, tun basu sababa harsunzo sun saba ma da rashin ta, Uba kuma yanzu ya dawo dan iska, bama dole ya dawo haka ba, all Mum does is travel, business, business, ko Micheal Zuckerberg bazai nunama matarnan tafiye tafiyen business ba, meeting, meeting kaman itace ta hallici meeting a duniya, wani irin ihu yayi yace "i hate dem" fita yayi ya banko kofar ko takan shashin su baibi ba yawuce masallaci, anan ya zauna oo har akai asuba ana idarwa tareda Ya Muhsin da idanunshi sukai jajir suka dawo gida kaman an musu mutuwa inda ace Abba ba Abba bane ayanda zukeji zasu iya kasheshi, wanan ranan shine bakin rana a rayuwan su. Koda suka shigo Abba suka gani sanye da white jallabiyar yana magana da wani ma'aikacin gidan talabijin din AIT yana mika hoton Nadeera, wuce su sukayi batare da sun kalli uban nasu ba sukai shashin su, duk wanka sukayi suka shirya cikin suit bakake, ko wanan su jiyake kaman yamutu, suka fito tsakar gida lokacin gari yay haske sosai suka fito atare, Abba suka gani sanye da fararen shadda riga da wando ya rako Dr Bello dayazo duba shi rike da cikinshi yanadan murmushi, bin yaran nashi yay da kallo yanda sukai kyau sunci bakaken suit gwanin ban sha'awa, Muhsin yakafa bakar glass a ido, suka dumfaro wajen, wucesu sukayi batare da sun gaida Abban ko abokin nashiba kowanen su ya shiga motar shi suka danna wani uban horn mai gadi ya bude musu gate suka fita, bakaramin tsinkewa zuciyar Abba yayiba all he sees a fuskar yaranshi is tsantsar tsana dawani irin mugun hatred, sosai yaji he's heart broken dan yana mugun son yaranshi, he's 3 children are his life. Maganan Dr Bello ne yadawo dashi daga dogon tunanin dayaje yace "nabarka lpy Alhaji, please ka kula da kanka fa, banda yawan tunani karka sami hawan jini, sanan kasha magungunan sosai nan da kwana biyu cikin zai sakeka da izinin Allah" murmushin yake yayi yace "thank you Dr, agaida iyali" jan Motar Dr yayi yabar gidan, Abba yajuya yakoma cikin gida yana dan duka wa jikinshi yay sanyi sosai, akan kujera ya zauna yana dan kara ya jawo wayarshi daga kan table yay dailing number commissioner.
***
Afirgice ta farka daga baccin datake yi sakamakon wani irin haske bau dataji akan fuskarta tana kallon dakin cikin shirin yin kuka, yana tsaye jikin window ya yaye labulen dan ta farka, juyo da kai yayi ya kalleta yanda take kokarin tashi daga gadon jikinta na rawa amma takasa sabida kafarta dayay mata tsami sosai, ahankali yafara tafiya ya zagayo wajen ta gaban gadon, kulle idanunta tayi gam kirjinta nawani irin bugawa jin mutum akanta gawani irin kamshi dayake yi mai shegen dadi, daukanta da akayi yasa tasaki kukan datake ji sosai batare data bude idanunta ba jikinta narawa sosai, abayi ya zaunar da ita da sauri ta kifa kanta akan kafafunta tana kama jikinta, juyawa yayi yay wajen kofa yace "15 minutes nabaki, rana tafito u need to pray" yabude kofa yafice yarufo mata, saida taci kukanta ta koshi sanan ta dago kanta ahankali tana kallon inda ya ijiyeta kasan shower ne kaman jiya saita chan gefe kadan kuma babban leda ne da aka rubuta 24 hours super market ajiki ga towel sai toothbrush da toothpaste akai, da kyar ta cire jallabiyar jikinta tai wanka a zaunen tai brush kafin tai alwala, ta share jikinta tana kallon ledan, kaya ta gani ciki yasa tasake fashewa da kuka Mum kawai takeso tagani, wani doguwan riga data gani nasama baki mai stones taja tasaka aiko ya mata kyau ba kadan ba, bakin dan kwalin ta yafa akanta, ahankali ta dafa bango dantaga ko zata iya mikewa da sauri ta koma ta zauna dan kaman kafan ya balle sabida azaban dayake mata, knocking kofan akayi hakan yasa ta kara makurewa a zaunen, bude kofa yayi ya shigo yana tafiya wani irin nishi tayi tanaji kaman tai fitsari ajiki yanda yake tafiya ko ina na jikinta takeji gawani irin sanyi da takeji yana siga kasusuwan ta, daukanta taji kawai anyi hakan yasa tasake fashewa dawani kukan shikenan ita tadawo kaya adauka a ijiye, akan dadduma ya ijiyeta ga hijabi pink akai dake a linke yakoma kan dogon kujeran ya zauna yana danna agogon hanunshi, ahankali tadau hijabin ta saka, azaunen tai sallan ta idar ta daura kanta akan kafafunta, kaman daga sama taji saukan maganan shi. "hey! look up" yafada adake, da sauri ta dago kai takasa kallonshi, "look at me" kaman wata yarinya ta juyo dakai tana wani irin pikipiki da ido ta kalleshi tana sauke ajiyan zuciya ajejjere, yanda yaga tanayi yasa yadan sassauta murya yace "what's your name?" ahankali bakinta na rawa sosai tace "N..a...Nad..Nadeera" tai maganan tana goge kwallan daya zubo mata da bakin hijabin jikinta, innocent face dinta ya kafe da ido sanyi na ratsa jikinshi sosai, murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" gwuiwanta ta nuna mai da yatsa, hakan yasa ya mike daga kan kujeran yazo inda take, wani irin kwalalo ido tayi kaman wacce za'a kashe kirjinta na bugawa tana kallon kafafun shi, hannunshi dake cikin safan hannu ya mika mata yace "give me d leg" wani irin rawa hanunta keyi tadan yaye doguwan rigan da hijabin tabashi kafar jikinta narawa sosai, karban kafan yay ahankali yadan ja rigan ta yanda gwuiwan yafito ya kalli yanda ya kumbura sai shining yake, ahankali yakai hannu zai taba da sauri ta rike hanunshi tana kuka sosai tana kallon gwuiwan cikin kuka tace "dan Allah ka barshi, zai warke ahaka am scareddd" sosai yake kallonta yanda take kukan wani irin abu na fizgarshi, jiyayi kaman butterfly namai yawo aciki, ahankali yace "leave my hand" da sauri ta sakeshi tana hawaye sosai, calmly yace "close your eyes" kulle idanunta tayi gam tana numfarfashi, itadai batasan meyama kafar ba amma wani irin azaba dataji lokaci daya takusa suma ihu tayi sosai tayi tana ture hanunshi da karfi cikin azaba tana kuka, saida yagama sanan ya saki kafar yana kallonta yanda take kukan dayakeji har ranshi, ahankali yace "waye wanan mutumin na jiya?" da sauri ta dago kai ta kalleshi saikuma ta dauke kai da sauri kirjinta na bugawa sosai tana goge hawayen datake yi. "who is he?" da sauri ta matsa baya dan yanda yay maganan kaman zai kasheta, data tonama Abba asiri awaje gwara taga yayyinta ko Mum tafada musu, akaro na uku yasake cewa "waye mutumin nan?" girgiza mai kai tai da sauri tana share kwalla, hannu yasa abayan wandonshi yaciro karaman bindiga, ihu tayi cikin kuka tana kallon bindigar cikin tsoro, saita mata bindigar yayi akai hakan yasa taja wani irin numfashi kaman zata suma tana kwalalo ido, cikin tsananin fushi yace "waye mutumin nan dat was trying to rape you?" a mugun tsorace tace "A..a..Abba na ne" da sauri yace "what? Abba? U mean Ur dad?" gyadamai kai tayi ahankali hawaye nabin kuncinta, ahankali ya maida bindigar bayan wandonshi ya dagata ya daurata kan gado, wani irin tsayuwa yayi agabanta ya daura kafa daya kan gadon yay folding hanunshi a kirji yace "Abban ki?" gyadamai kai tayi ahankali wasu hawaye masu ciwo na zubo mata. "and where is your Mum?" girgiza mai kai tayi tana kokarin hana kanta kuka, muryan ta na rawa sosai tace "bata nan" "ina taje?" yatambayeta da sauri, cikin sheshekan kuka tace "Dubai for business" wani irin fuzar da iska yayi kafin yasake daga kai ya kalleta yanda take kuka mara sauti yace "jiya yafara miki hakan?" dago jajayen idanunta tayi ta kallai saikuma ta girgixa mai kai alamun a'a hakan yasa yace "yaushe yafara?" sosai kuka yaci karfinta, shiru yayi yana kallonta zuciyarshi namai zafi da kyar tace "3days ago" wani irin ajiyan zuciya yayi murya chan kasa yace "yamiki wani abu d first time?" girgiza mai kai tasake yi tana goge kwallan datake yi tace "i ran na shiga toilet na kulle da key" sosai jikinshi yafara rawa hakan yasa ya janye kafarshi ya zauna yana facing dinta yace "kinada siblings?" gyadamai kai tayi tace "Ya Muhsin da Ya Ahmad" cikin fushi yace "to maisa baki fada musu ba?" fashewa tasakeyi da kuka sosai tana goge fuskarta da hijabi da kyar ta iya magana tsabagen yanda kuka yaci karfinta tace "yace zai yankani da wuka inna fada, and zai tsinemin" wani irin juya kanshi yayi with so much anger kafin yasake juyowa ya kalleta yace "ba a compound dinku brothers dinki ke zama ba?" gyadamai kai tayi tace "suna side dinsu, side dinmu is just me Abba and Mum muke a wurin" cikin tsananin kunan rai yace "inane gidan ku, wani anguwa kuke?" cikin kuka tace "Cresent Street no. 16" "ya sunan Abban ki?" batare data kawo komiba tace "Alhaji Naseer Aluminum" tashi yayi yafita daga dakin yana tafiya kaman zaki, saka kanta tai akafafu ta fashe da sabon kuka dan yasa ta sake tuna abubuwan da Abba yamata ne da ko kadan batason tunawa.
Yakai kusan 30min sanan ya shigo dakin dauke da tray kulan abinci da plates da spoon ga ledan magunguna agefe, tunda ya bude kofar fuskarta yake kallo yanda ta dukunkune tana bacci da hijabi ajikinta fuskarnan hawaye duksun bushe, gefen bakinta har yanzu da tabon ciwo wurin marin ne kawai ya sace, ajiye tray din yayi akan side drawer ya juya ya zauna akan dogon kujeran dakin yadau MacBook dinshi yana aiki, kusan every second yake dago kai yana kallonta.
Wuraren sha biyun rana wayarshi yay kara hakan yasa ya ijiye MacBook din yadau wayar wani sako ya karanta hakan yasa ya mike tsaye ya fita daga dakin yana tafiya kaman wani dan daba, sauka yay kasa ya fita daga part dinsu zagayawa bayan gidan yayi saiga wani part yakarasa ya bude kofa ya shiga, babban falo ne da aka ijiye wani mutum dake sanye da fararen kaya akan kujera a tsakiyar dakin an kulle mishi hannu sanan an rufemai fuska dawani bakin kyalle, kallon su Abdallah, Omari da Kamal yayi dasuka zagaye shi, alamu yamusu da sufice hakan yasan yasa suka fice suka rufo musu kofan, zama yayi akan wani kujera dake swinging haka ya daura kafa daya kan daya yana kallon yanda mutumin ke motsi yana uhmm uhmmm, yakai kusan 10min yana kallonshi kafin ya tashi daga kan kujeran yay inda mutumin yake daure akan kujera, bakin kyallen kan mutumin ya zare ya yar fuska Abba ya bayyana an taushe mai baki dawani irin salatef mai ruwan toka, wani irin kallon tsoro Abba kemai jikinshi na rawa, hanunshi yakai kan salatef din bakin Abba ya bare hakan yabama Abba daman magana arude yace "dan Allah kumin rai, mena muku, kuyakuri dan Allah inada yara uku karkusa su dawo marayu, ku fadi ko nawa kukeso zan baku wlh, kungama banda lpy, wlh cikina ba lpy, dan Allah kuyakuri bawan Allah kaji" yadade tsaye kanshi yana kallonshi jiyake kaman ya kasheshi hakan yasa ya juya ahankali yakoma kan kujeran dayake ya zauna ya daura kafa daya kan daya yanadan swinging ahankali ahankali, kallon shi Abba yayi a rude yace "dan Allah bawan Allah kumin rai, wlh banida lpy, konawa kukeso zan baku i promise" cikin wani irin fushi Marwan yace "kana ganin kanada kudin bamune?" arude Abba ya girgiza kai dan muryan mutumin saida yasa gabanshi yawani irin mummunar fadi, saukar da kafanshi yayi kasa yawani irin bubbuga takalmin akasa kafin ya dena ya sake dago kai ya kalli Abba cikin wani irin murya mai kama dana rikakken dan ta'addan nan yace "Kai! Kaine Naseer Aluminum ko" da sauri Abba ya gyada kai yace "bawan Allah nine, mina muku wlh banda makiya bana cuta, aluminum din danake saidawa a kamfanina original ce, bana saida jabu, dan Allah kumin rai yarana uku da mata daya karku illata ubans..." hannu Marwan ya dagamai azafafe, hakan yasa maganar Abba ta tsaya kyam yana zazzare ido yana kallon boyayyen mutun dinan dayaji yana wani irin shakkan shi, sake kallonshi yayi cikin wani irin murya dake girgiza zuciya yace "I will be straight, yarka Nadeera Naseer na hannuna, nasa a daukomin kaine sabida inaso kabani aurenta, inaso kabani auren yarka Nadeera!" wani irin kallonshi Abba yakeyi kirjinshi nawani irin dukan biyar biyar, sake kallon Abban yayi daya kasa koda motsin kirki yace "inada waliyyi na, inada shaidu, munada masallaci anan, so Naseer Aluminum inaso kabani auren yarka Nadeera Naseer mecece amsar ka?".
[9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳
*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*
Ahankali ya tsugunna agabanta yana kallonta batare dayace mata komiba, harde kafafunta tayi sosai tana kara daure hannayenta a kirji tana goge hawayen datake yi da bayan hannu kanta akasa tana kallon cinyoyinta da takeso taja towel ta rufesu amma ba halin hakan, dan fuzar da iska yayi dan kukan nan datake yi na mugun tabashi bayaso ko kadan, murya chan kasa yace "kinsan inda Mumyn ki takene?" juyo dakanta tayi ta kalleshi kafin ta kawad da kai da sauri bakaramin cika mata ido yayiba cikin manyan fararen kayan data ganshi gabanta na faduwa, girgiza mai kai tayi muryanta na rawa sosai tace "t..ana D..dubai" shirun dataji yasa tadan juyo dakai ta kalleshi ahankali ganin fuskarshi na saitin tane yasa tasake kawad dakai da sauri tace "please zan kirata ne ince tazo ta tafi dani kaji" mikewa tsaye yayi yana kallon agogon hanunshi kafin ya kalleta yace "you are not going anywhere, bazaki kara barin gidan nanba" fashewa tai da kuka sosai tana makemai kafada alamun a'a takasa magana sabida tsoro da shakkan shi, tsayawa yayi yana kallonta kafin yasa hannu yawani irin fizgota ta tashi tafado jikinshi arude takoma baya tana kuka tana kara rike towel din jikinta da kyau, sake jawota yayi ya sakala hanunshi daya ta bayanta ya riketa da kyau yana kallon yanda gashin gaban kanta ya kwanta lub ata goshinta, hadiye kukan tayi gum tana zaro ido kirjinta nawani irin bugawa tana kokarin ture hanunshi daga bayanta amma takasa, ta saukar da kanta kasa tana rera kuka ahankali, ahankali yasa yatsan shi yadago habarta kin kallonshi tayi saima hawayen dake gangarowa, dawani irin calm voice yace "ke yarinya ce? Don't you get tired of crying? Clean those tears" ya nuna mata hawayen daya gama wanke fuskarta, da sauri tasa bayan hannu jikinta na rawa sosai ta share hawayen batare daya saketa ba ta saukar da hanun kasa tana sauke ajiyan zuciya, janye hanunshi yayi daga waist dinta ahankali jin yanajin wani abu da tunda yake bai tabaji ba ya maida hannun cikin aljihu murya chan kasa data dan dishe yace "go and get dress am waiting for you" yay maganan yana nuna mata kofar bathroom din da kai, da sauri hartana neman turgudewa tanadan dingishi tai wajen kofar, bude kofar tayi ta shiga da sauri yana binta da kallo.
Wajen kayan ta taje tana share hawayen ta bude ledan super market din wani dinkakken atampa English da aka mata riga da skirt kayan kalansu brown and milk ne anyi musu stone work daya kara karama kayan kyau sosai ta ciro, saka kayan tayi tana kuka kaman ta shide wanan wani irin rayuwa Abba yasata aciki, bakaramin kyau kayan suka mataba tadau dankwalin su ta yafa dan hijabin ta na falo kuma kayan sundan matseta tafito ahankali tabude kofan batare data kalleshiba tai wurin gadon tana dan dingishi tadau pink hijabin ta dake kan gado da sauri ta saka ta zare dan kwalin sanan tq zauna a bakin gadon tana wasa da yatsun ta batare data dago kaiba, yakai kusan 2min yana kallonta kafin ya mike tsaye yace "let's go" da sauri ta tashi tsaye murmushi da tunda tazo batayi shiba ya lullube fuskarta tace "gida zaka maidani?" wani irin juyowa yayi yazo gab da ita ya daure hannayen shi ta baya hakan yasa tadan matsa baya da sauri tana kallon fuskarshi dake cikin mask, ahankali yace "gida?" gyadamai batare datai magana ba murmushi mai kama dana tsoro akan fuskarta, juyawa yayi yay wurin kofa ya bude kofan yace "lets go" ahankali take tafiya hartazo wajen ta tsaya nesa dashi hannu ya mika mata alamun ta bashi hanunta, hannu dake cikin safan hannu tabi da kallo kafin ahankali hanunta na rawa ta mikamai nata tadaura akan nashi wani irin shock taji harsaida tasaki ajiyan zuciya tana kallon hannayen, shima kusan hakan yaji yadaure ya rike hanun nata dakeda taushi yajata suka fice daga dakin ya rufe kofan tana gefenshi saibin babban gidan take da kallo yanda ko ina yake tsaf tsaf kaman ba mutane aciki, stairs sukayi suka fara sauka, ahankali yake binta sabida kafarta har suka sauka babu kowa afalon sai babban tv dake aiki, sai kallon ko ina take, bude kofar falon yayi suka fita compound, nanma babu kowa sai kallon compound din takeyi da uban motoci kusan shida ke ciki, sukai baya tana bin ko ina da kallo wani white yar babban mage ta gani tana wasanta tana hawa bango da sauri ta rirrikeshi ta tsaya batare data kalleshiba tace "kunada mage i don't like it" kallon magen yayi kafin ya kalleta yanda duka hankalin ta na wajen magen yace "is Abdallah's, muje bazai miki komiba" dago kai tayi ta kalleshi kaman zatai kuka saikuma ta kalli magen tace "are you sure?" matso da kanshi yayi ta wurin kunenta yace "yes muje kona kira miki ita ne?" da sauri takara rike hanunshi tabishi suka bar wajen, gaban wani part suka tsaya kafe kofar tayi da ido hakanan gabanta taji yana faduwa bude kofan yayi ya shiga hanunshi rike da nata tana biye dashi abaya itama ta shigo, ido da ido sukayi da Abba dake zaune kan kujera yana kallon su hakan yasa kirjinta yawani irin buga dum! tafara nishi kaman zata sume tana komawa baya sosai tanaso ta fizge hanunta tafice yaki sakinta.
Juyowa tayi ta kalleshi a mugun rude ta fashe da kuka sosai tanaso ta fizge hanunta ta gudu waje tsabagen yanda ta tsorata kaman taga dodo ya riketa gam yaki sakinta, da karfi tsiya ta shiga tureshi tana bubbuga kafanta akasa. "sakeniii" tana ture kirjinshi tana kokarin bude kofa, tare kofan yayi ya rungumota jikinshi da kyau yana bubbuga bayanta yana kallon fuskar Abba tacikin mask yanda Abba ke wani irin kallon bayanta idanunshi sun chanza kala, ahankali yacirota daga jikinshi ya shafo gefen fuskarta yace "shiiii" fashewa tai da kuka sosai tace "please dan Allah ka matsa, wlh am scared zai kamani" ta fashe da wani kukan gani take kaman Abba zai taso ya kamota, girgiza mata kai yayi tareda kama hanunta da karfi yay cikin dakin da ita tana tutturjewa tana makewa abayanshi, zaunar da ita yayi akan kujeran dake facing na Abba tana yunkurin ta mike tsaye ya maidar da ita ya zaunar yace "calm down zaiyi magana dake ne will come back in 10min time, calm down babu abinda zai miki kinji" fashemai ta dawani irin kuka ta dago kai ta kalleshi tana girgiza mai kai tana makemai kafada, ko kadan batason ganin Abba balle ita kadai dashi awuri, juyawa yayi zaitafi da sauri ta rikemai riga ta kara karfin kukan ta, juyowa yayi ya daka mata tsawa yace "i said sit!" da sauri ta zauna tana nishi hakan yasa yajuya yafita ya rufo musu kofan, maida kanta tayi kasa jikinta na rawa sosai tana goge fuskarta da hijabi har cikin ranta jitake da Abba gwara wanan dodon ko kadan batama son ganin Abba hakan ya tuna mata abubuwan daya mata kuma batason hakan, sotake ta manta.
Abba yay kusan minti uku kallonta yake tundaga yatsun kafarta xuwa kayan datasa dayasan bana gidanshi bane, da hijabin datasa har zuwa zufan datake hadawa a goshi, yanda yaga ta shishige boyayyen mutun dinan nawani irin konamai rai, jiyake kaman ya rufe ta da duka amma ba daman yin hakan, gawani dan iskan kuka datake yi saikace yadawo mata dodo, tsabagen yanda zuciya ke cinshi yasa yadau rapan yan dubu daidai dake jikinshi guda biyu na sadakin ta yadau daya yawani irin stoning dinta dashi yay landing a goshinta da sauri ta dago kai ta kallai tana shafa wajen tana kuka, idanunshi taga sunyi jajir hakan yasa ta maida kanta kasa jikinta na rawa ta fashe da wani sabon kukan kaman xai kasheta, daukan dayan rapan kudin yayi ya kara jefa mata akai yace "kinga dodo ko stubborn girl kina wani shegen kuka, badai ni kikama hakaba kinma mahaifin ki butulci ko, kije gashinan ga sadakin kinan yanzunan aka daura auren ki da wanan danaga kina rungumew..." yakasa karasa maganan sabida yanda abin kemai wani irin ciwo arai, a rude ta dago kai cikin kuka ta kalleshi jin kalman aure daga bakinshi, yasake nuna kanshi da yatsa yace "ni, ni ko Princess! ni princess, nidai ni kikama haka ko princes..." yay shiru yana shafa kanshi kana ganinshi kasan abun namai ciwo, sai yanzu daya sata a ido yakejin wani irin dana sanin yarda har akai auren nan, dayaki koma me zasumai sumai, tayaya ma ya yarda ya bada ita? Saikace akwai magic abakin mutumin daya yarda kawai, Yaushe princess ta girma harma tai wayon yin zaman aure? Princess is such a
sweet innocent girl babu abinda ta sani, batada hayaniya, bata iya fadaba, sunma yaran su wani irin tarbiya da yaran basu iya fadaba, basu iya rashin kunya ba, basu iya gardama ba, basu iya hayaniya ba, waye wanan daya bama auren yarshi da har yanzu bata gama sanin rayuwa ba balle tasan yanda zatai handling wanan phase din life dinba, me zaice ma Yayinta da dama already fushi suke dashi, mezai cema mahaifiyar ta dudda ita ce taja almost all dis problem dahar yaja suka fito cikin dare har wani ya ganta yatafi da ita, innalillahi wa innailahi raji'un, Princess matar manya ce tayaya ya aura ma gang yarshi? Kallonta yasake yi yaga kuka kawai take tana share fuska da hijabi, ahankali yace "My Princess" kin dago kanta tayi, hakan yasa ya cije leben shi in pain yace "an daura aurenki da dat man dazunan a masallacin gidan nan, those money sadakin kine" yay pointing kudin dake jikinta da yatsa, tunda yake maganan kur ta kafe Abba da ido tana kara nanata kalman aure akaro na biyu aranta tana wani irin kallon Abban dawani irin mamaki, wani irin harara Abba ya watsa mata cikin wani irin fushi daya tasomai da baisan koname ba yace "wat? me kike kallona da shegun idanun nan naki masu kama dana mayu? you like him mana ba shi naga kina rurrungume mewa ba agabana princess, ni, niii, agabana kike kakkama wani ko kina tattabashi princess, hmm" yay kwafa yana shaking leg da sauri da sauri kaman yay kuka, jiyake kaman ya kurma ihu, cikin dishashiyar muryanta tace "aure? Abba ni aure?!" cikin wani irin fada yana nunata da yatsa yace "dan gidan ku e, e nace miki, aure aure dai dakika sani an daura miki, ni kika yaudara ko princess, daki taimake ni kin gwanmace kifito gida cikin dare, princess inban samu natsuwa daga yayana ba ina zanje ba maman ki tajamin ba, ai gashinan kinga hanun yan ta'addan dakika fada kuma ya aureki kinma kanki princess, i will never forgive for this, u really hurt me princess, princess am hurt, deeply, am deeply hurt, abin nan namin ciwo ciwooo a zuciyana" da sauri ya dukar da kai yaja bakin rigan farar shaddar shi yana goge idanunshi dasuka kawo kwalla sosai yanajan majina dake shirin zubomai ciki, zuciyarshi zafi takemai kaman ya hadiye ya mutu yakasa bringing self dinshi to the fact dat yanzu nan fa yabada auren princess, yanzu princess matar wani ce, ahankali yadafa kanshi yace "no bani nabada ba".
[9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳
*inkika karanta baki biyaba na barki da Allah*
Bakin riganshi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya kalleta yanda take kuka tama kasa magana ya daka mata wani irin uban tsawa yace "kimin shiru anan" ko kallonshi batayi ba saima uban kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji yanzu banda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, bakin rigan shi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya kalleta yanda take kuka tama kasa magana tana gogewa da hijabi yasa yaji wani irin zuciya ta tasomai ya daka mata tsawa yace "kimin shiru dan gidan ku" ko kallonshi batayi ba sheshekan kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji kaman ta mutu, dudda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, aure, nice matan aure? Tunanin hakan yasa takara karfin kukan datake yi, takalmin dake kafanshi Abba ya cire ya jefeta dashi da sauri ta tashi tsaye tana kuka sosai tana komawa baya, nunata yayi da yatsa yace "ke ko, keko Princess hmmm" saikuma yay shiru yama rasa mezaice, sake dago kai yayi yasake kallonta yanda kukanta ke addaban ranshi yahana shi sukuni yasa yaciro dayan takalmin kafarshi yana nunata dashi yace "wlh idan kika bari natashi a yanda nakeji dinan sainai miki dukan daban tabamiki irinshi ba tunda na haife ki, shashashan yarinya mara wayau kawai, kimin shiru naji da abinda ke damuna ko, shut up princess" ko kallonshi batayi ba saima tsugunnawa datayi ahankali tana dafa kujera ta cigaba da narka uban kukan datake yi tashi Abba yayi yayo kanta a harzuke da mugun gudu ta mike tai hanyar kofa tana kuka daidai lokacin Marwan ya bude kofan ya shigo mistakenly ta fada jikinshi ta kankameshi tayi tana kuka sosai tana kallon Abba, da sauri Abba ya koma kan kujeran dayake zaune ya saka fuskarshi a tafukan hanunshi zuciyarshi namai wani iri dashi kanshi baisan kona meba, sosai Marwan ke kallonshi kafin ahankali ya dagota daga jikinshi share mata hawayen yayi kafin ahankali ya saukoda hanunshi kan lips dinta ya daura akai yace "shiiiiii" shiru tayi ta dago manyan idanunta dasuka cika da ruwan kwalla ta kalleshi muryanta narawa tace "Abbana yace yay mana aure da gaske ne?" gyada mata kai yayi hakan yasa tafashe dawani sabon kukan kaman zata mutu, ahankali ya kamo hanunta ya bude kofar dakin ya fita da ita ya kulle kofan sukai shashin su, akan gado ya zaunar da ita ya zauna kusa da ita ahankali yace "Stop crying" makemai kafada tayi cikin kuka tace "ni kakiramin Mumy na tazo ta dauke ni" yanda tai maganan yakusan sa numfashin shi daukewa hakan yasa ya mike tsaye da sauri ya juya yabar dakin da sauri yay dakin Abdallah ya bude ya shiga yana kallon Abdallah dake zaune malt a hannunshi ya daura system akan jikinshi da earpiece akan kunenshi kallo cikeda nishadi alamun shigowan mutum dayaji yasa ya dago kai ya kalli kofan ganin Ya Marwan ne yasa ya zare earpiece din daga kunenshi ya ture system din yace "Yayan mu wat is it" zama yayi kusa dashi batare daya kalleshi ba yadan fuzar da iska cikeda damuwa yace "she's crying" kallonshi Abdallah yayi ganin sai wani dadddauke kai yakeyi kuma daga gani kasan yadamu amma yana basarwa, murmushi Abdallah yayi yace "to Ya Marwan kaje ka lallasheta mana Ya Marwan kasan normally haka amare sukeyi, ranan danaje bikin abokina Mus'ab ma haka amaryan shi ta dunga kuka nan kasan ko mata basa raina abin kuka, kasan meyayi dayasa tai shiru ta dena kukan?" yay maganan yana danne dariyan dayakeji da duka karfin shi yaci serious yana kallon shi yanda yawani basar yana daddana agogon hanunshi kaman baya yaji hakan yasa Abdallah yadau earpiece dinshi zai maida yace "okay o tunda bakaso am watching game of thrones dama" da sauri batare daya kalleshi ba yace "talk am listening kai" wani irin yangan ce ya karasa maganan, dan murmushi Abdallah yayi yana shafa gemu yace "share mata hawayen yayi da hanunshi, saiyay hugging nata yana patting bayanta, and u know d funniest thing he was whispering something a kunenta da bamuji komeba, kaga luv ko yayan mu is something da kaine zakai creating your own unique formula, this is your first luv so make it memorable bro" agogon shi yasake dannawa ya daura kafa daya kan daya yace "I told you am not in luv I just want to save her from dat old man shikenan" tabe baki Abdallah yayi ya maida earpiece dinshi yacigaba da abinda yakeyi. Sosai ya dinga danne kanshi yana hana kanshi abinda yakeyi da kyar ya daure har sai bayan sallan isha'i yaje dakin ahankali ya bude kofan ganin tai bacci yasa ya tsaya daga kofan dan tsoron shiga ciki yake bayaso yaji abinda yakeji, ahankali ya rufe mata kofan ya juyo ya shiga dakin Omari yana tareda Abdallah da kamal kallon su yayi yace "kun kaima dat old man abinci?" atare suka amsa da eh hakan yasa yace "tommorow by 1 kukaishi gida" tom sukace ya fice daga dakin da bayason hayaniya dakin Abdallah ya shiga ya kwanta yakasa komi fuskarta kawai yake gani.
***
Wuraren karfe uku saura sukai parking akofar gidansu Abba, zare mishi bakin kyallen Omari yayi daga kan fuskanshi ya kwance ma igiyan hanunshi sanan ya bude kofan motan yace "fita" ahankali Abba da jikinshi ya mugun yin sanyi ya fice daga motar, sukaja motar dawani irin arnen gudu suka bar anguwan, yakai kusan 10min tsaye yana kallo hanyar dasukabi jiyake kaman yay kuka ko halan hakan zai sa yaji saukin abinda yakeji, juyawa yayi yabude gate ahankali ya shiga gidan da sauri mai gadi yataso yace "barka da zuwa Alhaji" ko kallonshi baiyiba yawuce ciki ya shiga barrander ya bude kofar dakinsu ya shiga Muhsin yagani da Ya Ahmad zaune akan dining ko wanensu ga abinci gaban su amma baci sukeba, Muhsin yay wani irin rama kaman bashiba, dukansu dago kai sukayi suna kallonshi shima kallon su yake jiyake kaman yaje ya rungumosu koyaji saukin abinda yakeji amma yasan sun tsaneshi hakan yasa yajuya ahankali jiki asanyaye yay hanyar corridor, tashi Ahmad yayi a zuciye yace "Abba daga ina kake? Abba where is Nadeera wai, ina kakaimana kanwarmu ne Abba?" dagamai hannu Abba yayi cikin kunan rai yace "Ahmad! please not now son" cikin fushi Ahmad yabude baki zaiyi magana hanunshi Muhsin yakama ya girgiza mai tareda zaunar dashi, binsu da kallo Abba yayi kafin yawuce ciki yay dakinshi zama yay akan kujera ya kama kanshi da duka hannayen shi biyu yana salati yana goge kwalla zuciyar shi na zafi sosai da kyar ya mike tsaye ya shiga ciki yayo wanka yafito, farar jallabiya kawai yasaka ya dauro alwala yafito falo bai tarar dasu Muhsin ba hakan yasa ya wuce masallaci yayo sallan la'asar ana idarwa yadawo cikin gidan afalo ya zauna yana huci yace "wlh bazan yarda ba" saikuma ya mike da sauri ya wuce dakinshi, wayarshi ya dauko yadawo falo ya zauna yakira commissioner of police ringing daya ya dauka tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa dishewa muryan shi tayi da kyar yace "kwamission i want to file a complain yata kidnapping dinta akayi fa, first thing tomorrow morning zanzo danna baku statement dina yanzu am really not feeling well, banda lpy sosai" magana commissioner yamai kafin Abba ya gyada kai ahankali yace "ok thank you so much friend" katse wayar yayi ya jefar akan kujeran dake kusa dashi, shigowa Muhsin da Ahmad sukayi dakin kan dogon kujera suka zauna suna kallon Abban daya kafe tv da ido saikace yana gane me ake cewane dan hankalin shk baya wurin, ahankali Muhsin yakira sunanshi yace "Abba" dagamai hannu Abba yayi batare daya kallesu ba yace "please not now am begging you people kurabu dani inji da abinda ke damuna, Muhsin Ahmad kurabu dani, you boys should leave me alone, let me be" ya maida kanshi jikin kujera yana bubbuga kafa tsabagen yanda zuciyarshi ke tafarfasa, azuciye Ahmad yabude baki zaiyi magana sukaji maganan Mum daga waje, daga kai dukansu sukayi suna kallon kofan harda Abba bude kofan tayi ta shigo tana sanye cikin wani irin shiga ta alfarma, wani ubansu material ne blue ajikin ta daya amsheta sosai ta zuba warwarayen gold da sarkan gold ajikinta, fatanta yay wani irin haske tai wani fresh da lumu lumu da ita, inka ganta zata rantse ba ita ta haifi su Muhsin ba yanda takeda kyau fatarta har wani irin shining take tana wani irin kamshin turaren larabawa nan, hanunta daya rike da wayarta kirar iPhone x dake kunenta tana magana da harshen turenci dayan hanunta kuma rike da hadadden handbag dinta na vintage, gateman biye da ita yana gunguro jakan tafiyarta na LV, matsa mai tayi ya wuce ciki ya ijiye ya fito ta cigaba da wayan datake yi tana maganan kudi, wani irin kallon haushi Muhsin da Ahmad ke mata yarta ta bace saiyau zata dawo yau dinma business magana take, wani irin tashi tsaye Abba yayi yayo inda take ko kunyan su Muhsin baijiba yasa hannu yawani irin jata matsar da wayan tayi daga kunenta tana binshi tace "Alhajina is an important business call wait please mana" ko jinta baiyiba yajata suka shiga corridor tana kallon su Muhsin dasuke binsu da kallo dakinshi Abba ya shiga da ita ya fizge shigeyar wayar dake kunenta ya yar nanfa labari ya chanza salo....
Wani irin kallon Corridor Muhsin yayi yatashi fuuu yafice Ahmad ma yay tsaki yana hararan corridor yafice sukai shashin su. Sai bayan Isha'i wuraren 9 suka shigo gidan dan Ahmad kai Muhsin asibiti yayi bayan sunyi Isha dan sosai yake rashin lafiya ko kadan bayajin dadin jikinshi ga rashin cin abinci, ahankali suka shiga falon Mum suka gani tana zaune tasa wani free gown na atampa tana danna waya, tana ganinsu tai murmushi ta ijiye wayan gefe ta mike tsaye tana kallon Muhsin dataga ya rame mata sosai tace "Son menene kadawo haka? don't worry I've spoken to the commissioner myself and he assured me zasuyi kokarin nemota koma waya dauketa zai fito da ita and we will bring him to justice, ur momma is here kaji my darling" ta kalli Ahmad dake kallon ta irin kallon nan mai kama dana harara tai murmushi tace "Ahmadudu are you still angry with me? Nariga nai magana da mutanena koma ina Princess dina take za'a ganta, u guys should pray for her okay, but wai tayaya aka saceta ne wat exactly happen?" cikin fushi Ahmad yace "ki tambayi mijinki mana" wani irin kallo tamai saikuma ta daure fuska zatai magana Muhsin yawani irin ja hanunta yay hanyar fita da ita daga dakin Ahmad biye dasu yabude kofa suka fita arude Mum ta kalleshi ganin yanda yawani irin daure fuska tace "Muhsin, Son Son ina zaka ina zaka kaini, why are u dragging me like this?" wani irin bude dakin CCTV footage yayi ya shiga da ita tsayar da ita yayi agaban computer yayi ya duka ya shiga tattaba computer tana kallon computer kafin yamata playing abinda yafaru ranan yace "watch" Ahmad dake dayan gefenta yace "yes watch it Mum kitambayi mijinki where is our sis" kafe System din tayi da ido tana kallo kirjinta nawani irin bugawa, wani irin fadawa kan kujeran roban dake wurin tayi ta dafe kirji tana kallo har abin ya kare arude take fadin "innalillahi wa inna ilahi raji'un, innalillahi, innalillahi, wayyo Allah, innalillahi Alhaji???" fashewa tayi da kuka da sauri ta taushe bakinta tana goggoge idanunta ta dago idanunta ta kalli su Muhsin dasukai folding hand a kirji suna kallonta, da sauri ta tashi tafita daga dakin tana goge kwallan dayake zubo mata bada izininta ba, cikin wani irin fushi ta shiga falonsu, corridor tayi kafin ta bude dakin Abba ta shiga yana zaune kan kujera fuskarnan tashi tai shar dan yadan sami natsuwa abinda ke damunshi, tsaya mai tayi aka tana goge kwalla tace "where is Princess Alhaji?" dagokai Abba yayi ya kalleta yace "kaman ya where is princess ta bace and case din na hanun police ko and u know that very well" ihu Mum tamai tace "Alhaji ina kakai min Nadeera?" wani irin kallo Abba yamata yace "are you okay ko bakijina ne, ance tabata, ba saida nahadaki awaya da commissioner dazu ba" cikin tsawa Mum tace "am tired of your silly lies, Alhaji where is my daughter wlh koka fitomin da yata ko i will use all the money i have in this world na kulleka saika fitomin da Nadeera, Alhaji, Alhaji yanzu yarmu kake nema? How could you, yaushe kadawo haka, wani irin shameless man ne kazama haka? Yarmu kake nema Alhaji?" zaiyi magana Mum ta nunamai yatsa cikin kunan rai tace "wlh karka sake like karka fara ka shararamin karya, I've seen everything a CCTV footage, Alhaji yarmu yarmu, OMG am hurt, how could you? How could you? Wlh bazan taba yafema ba" share kwallan datakeyi tayi tana kallonshi yanda jikinshi ya saki yakuma kasa musawa, tace "tell me inda kakai ta naje na daukota? Alhaji princess zaka nema? wlh bazan taba yafema ba duniya wa lahira, inhar kama yarinyar nan wani abu wlh kotuce zata rabani dakai, like how could you, yaushe ma princess ta girma mema takeda shi ajiki dahar zakayi sha'awan ta eh? She's just 22, our poor little girl, wlh banyafe ma ba, Kai wani irin bunsur...." wani irin saukan mari dataji akan fuskarta yasa takasa karasa maganan datake shirin yi tai karan azaba tana kallon Abba dake wani irin huci yana nunata da yatsa yace "tunda kin riga kinsan komi good and fine, ubanwa yasani a matsalan danake ciki bake bace? Dakika tashi kikai tafiyan ki kin tambayen? Kafin nadawo daga Kadunan danaje ai dawowa nayi natarar kinyi tafiya, kina kula dani? When was d last time danaci abincin this your two hands acikina?" yakamo hannayenta yanuna mata yace "when was the last time da nida ke muka hada shimfida? when was d last time dana kiraki kika amsani, everyday kina meeting meeting, meeting, ni dan iska ne? Kin taba ganin nai iskanci? Tun kafin muyi aure kin sanni banda ra'ayin aure auren? What do you want me to do? Kina bani kulawa?" yawani irin daga mata murya cikin tsananin fushi yace "listen and listen very well, kin riga kinga komi so am going to tell you this Hajara, banyi regretting act dinaba kinsan mesa? Because I love her, tafiki komi, tafiki iya girki, ke saurara kiji idan inacin abincin princess jinake kaman na sume dan dadi, tafiki hankali inta ganni wani iri she always ask Abbana menene are you okay mekakeso? dawanan melodious calm babyish voice dinta dinan, tafiki taushin jiki, tafiki diri, ke tafiki komi dakika sani na ya mace, koda nai wani abu da princess i have good intention because i want to marry her and make her mine, auren ta zanyi ban yarda mun daukota tun tana yar 3month mun raineta just to give wani kato ya aure kiwon danayi ba kinajina Hajara? so am going to the court after an ganta zama araba shegen aurenta da wanan dan iskan gangster dinan ne, but get this straight to your business head i love princess and auren princess zanyi, kije chan continue with your business business tycooner, princess tafimin ke sau miliyan akan miliyan, I love her, love ma batun nayauba, kina jina? Take me to the end of the world ba court kadai ba, inhar kan princess ne nima am ready to burn down my cash sai inda karfina ya kare useless woman".
[9/13, 11:52 PM] Lady: *inkin karanta baki biyaba keda Allah*
*Maman Abd Shakur*
*22 Years Ago*!!
_Egypt Cairo_
Wata matace data dan manyanta fara haka tana sanye da doguwan riga baka har kasa tana gudu sosai kana ganinta kaga balarabiya da tsohon ciki agabanta haihuwa yau ko gobe, tana gudu agalabaice dan batada ragowan karfi gefenta kuma wani farin yarone balarabe dabazai wuce 12 years ba yana goye da wani namiji abayanshi da bazai wuce 6 years ba, yarike hanun wanda bazai wuce 8years ba duk suna gudu suna waigen baya, baya mai cikin tayi zata fadi agalabaice hakan yasa babban cikin yaran yay ihu yace "Umm" ya saki wanda ya rike yataro ta da sauri amma harta sume hakan yasa ya saukar dana bayanshi daya fashe da kuka kasa cikin harshen larabci ya kalli dan kimanin shekara takwas dake gefenshi yace "yi wasa da Abdallah" cikin kuka ya daga Abdallah dake kallon maman nasu yana jijjigashi yana wasa da hanunshi shikuma babban ya shimfidar da maman tasu da kyar akasa dajin wajen idanunshi sunyi jajir ya janye dan handbag din hanun maman tasu ya bude dan goran ruwa yaciro yabude da sauri ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta farfado dawani irin azababben ciwon mara da ciwon baya sosai, wani irin nishin azaba tayi tana cije baki ta kama hanun yaron tarike gam tana numfashi, arude cikin harshen larabci yaron yace "Umm menene, meke miki ciwo?" kasa magana tayi saima juyawa idanunta suka fara tanaso takara suma, da sauri wanda ke rike da Abdallah ya zo wajen ya tsugunna shima yana share hawaye ya dafa babban yana kallon maman tasu data rufe idanu cikin kuka sosai yace "meke damun Momma Ya Marwan?" rungumeshi yayi tareda karban Abdallah dake kuka sosai yana sharemai hawaye ya kwantar da Abdallah a jikinshi yana sharema Omari hawaye shima, girgiza mai kai yayi cikin murya datai rauni sosai yace "don't cry" gyadamai kai Omari yayi sanan ya sakeshi, sake yayyafa ma Maman nasu ruwa yay a fuska hakan yasa ta bude ido wani irin nishi tayi tai juyi cikin azaba sukaga jini nabin kafanta takara yin kara takara sumewa, kiran sunanta sukayi amma shiru hakan yasa ya mike tsaye, goya Abdallah yayi abaya ya kalli Omari yace "stay with Umm lemme call help" da gudu yajuya yafara bin dajin nan yana gudu da Abdallah dake kuka abayanshi yay kusan gudun 8min sanan yakai bakin titi duk wacce yagani saiya tsayar da ita yace dan Allah ataimaka musu maman su zata haihu amma ba'a kulashi ba, da kyar yasamu wata yar tsohuwa dattijuwar balarabiya ta tsaya itama dan yanda taga Abdallah na kukane ga wannashi yay zuru zuru saisa suka bata tausayi tambayarshi tayi menene yace mata maman su nada ciki jini nabin kafarta kuma sai suma take, shiru tsohuwan tayi saikuma tace nakuda ce su kaita asibiti, cikin tsananin tashin hankali yace tayakuri basu da kudin kaita asibitin ne da kyar tsohuwan ta yarda ta biyoshi masifa ma tadinga mai ahanyar dajin wai wajen yay nisa kodai yan cinkai ne, rantse rantsr ya dinga mata kafin da kyar ta yarda tabisu koda suka kai sun tarar Omari na kuka sosai Maman tasu asume jini yay mala mala akasan wajen, daga Omari yayi yana sharemai hawaye ya rungume shi yana kallon maman tasu dake nan kaman mara rai, Tsugunnawa tsohuwar tayi akanta tace "subhannallah metayi ta galabaita haka jini ya tsinke mata?" ahankali yace "gudu mukayi" girgiza kai tayi tace "assha ku matsa daga tachan inga mezan iya mata Allah bani sa'a" jan hanun Omari yayi yana rike da Abdallah suka koma chan daga dan nesa basa ganin su, rungume Abdallah yayi yana bubbuga bayanshi danyay bacci shikuma Omari ya daura kanshi akan kafadarshi ya rikeshi duk sunyi zuru zuru gawata uwar yunwa dake cinsu tun asuba suke gudu gashi har yamma tayi da kyar Abdallah yay bacci dan yunwa yakeji, sunkai kusan awa uku zaune sanan matan tazo inda suke rike da dan kwalin Maman su tana share hanunta dake da jini sosai idanunta sunyi wani iri tace "kuzo Maman ku na kiran ku" da sauri Omari ya mike tsaye shima tashi yayi rike da Abdallah dayay bacci gabanshi na faduwa sosai yarike kanin nashi sukai wajen, akwance sukaga Maman nasu inda suka barta ga jaririyan data haifa acikin wani mayafin ta baki an nannadeta, dago kai maman nasu tayi da kyar ta kallesu da gudu Omari na kuka ya tsugunna agabanta ya daura kanshi akan hanunta yana kuka, murmushi tayi ta shafa kanshi kafin ta daga hanunta ahankali ta mikama Marwan dake tsaye goye da Abdallah dake bacci abaya, ahankali yataka kafa yawani irin tsugunna agabanta idanunshi sunyi ja yana kallon fuskar Maman tasu yanda tai fari sosai tai wani irin haske kaman mara jini, dago jaririyan tayi ta mikamai hakan yasa ya sauko da Abdallah ya mikama Omari shi ya karbi yarinyan yana kallon fuskanta very cute baby girl ga gashi kanta bakin kirin har goshi tana bacci, dayan hanunshi ta kama hakan yasa ya kalleta ahankali ta mikama Omari hannu hakan yasa ya riketa shima yana kallonta cikin kuka murmushi tamusu da kyar cikin harshen larabci tace "Marwan" dago kai yayi ya kalleta yama kasa magana tsabagen yanda yakeji ahankali tace "ga sister kunan nasa mata suna Rahma da babban ku kafin ya rasu yace inhar nahaifi mace sunan dazamu samata kenan, Marwan ka kula da kaninka kaji, duk runtsi duk wahala karka sake ka rabu dasu ko ka nisan cesu, Omari" takira sunanshi tana kallon fuskarshi asanyaye, daga mata kai yayi cikin kuka yakasa magana, ahankali tace "kubi yayan ku kaji, kome yace shizakuyi, karku saba mai ko sau daya, kuhada kanku kuso junanku, farin cikin dayan ku ya zamto na dukan ku, bakin cikin dayan ku ya zamto na dukan ku, karku sake ku koma gida dan zasu kashe ku kaman yanda suka kashe mahaifin ku, Marwan" takira shi ahankali tanadan nishi, cikin wani irin raunanniyar murya yace "Umm" ahankali ta daga hanunta dake rawa ta mika zata daura akan kan jaririyan dake hanunshi takasa sabida yanda hanunta ke rawa hakan yasa ya kamo hanunta ya daura akan yarinya murmushi tayi wasu hawaye suka gangaro ta gefen idanunta da kyar ta iya magana tace "ina so bayan na rasu kutafi motherless home achan za'a kula daku zasu tayaku rainon Rahma kanajina" gyada mata kai yayi daidai lokacin Abdallah yatashi da kuka sauka yayi daga jikin Omari yafada jikin maman tasu yace "Momma are you sick?" cikin kuka, rungumeshi tayi sosai tafashe da kuka sosai danya karya mata zuciya, hannu tamikama Omari dake kuka shima harda majina yafada jikinta ta rungume su biyu tana lallashin su tana kallon Marwan da idanunshi sukai jajir yana kallonsu, dagasu tayi ta kalli Marwan tana murmushi takamo hanunshi da kyar hawaye nafita ta gefen idanunta tace "my strong brave boy, the only Man damuke dashi, haka nakeson ka da jarumta, karkai kuka okay dan aduniyan nan kaikadai ne gatan kaninka, inaso ka rage zuciyan nan naka, wanan hot temper dinan ka rageshi kaji Marwan, ga kanwarku nan ka kulanmin da ita, mace ce ka tsaremin ita ka kare mutuncin ta, katuna abinda Abban ku yafada akan idan har mace na haifa? Gyada mata kai yayi ahankali, tai murmushi tace "Masha Allah, karka manta da hakan, Omari karku manta kota girma bata yardaba ku fada mata abinda iyayenta sukace ce kuma suke so, inaso ku kula da junanku kuso junan ku, ku hada kanku ku dawo daya, karku sake ku raba kanku, ku tuna kuku dinan kune ku, kuna gatan kanku, Allah ya muku albarka ya tsaremin ku, ya karemin ku, ya kulanmin da ku, i love you so much yarana" sosai Abdallah da Omari ke kuka ahankali ta zare hanunta daga kan macen idanunta na kukkulewa ta mika hanunta tanaso ta shafa kan Abdallah wani irin jini ya balle mata paaa da sauri tsohuwar da matsar dasu Abdallah tana salati ta tsugunna tana cema Marwan ya matsa tashi tsaye yayi yana kallon maman nasu rike da jaririyan su Omari da Abdallah suka wani irin rungumeshi suna kuka sosai suna kallon maman nasu da jikinta ke rawa, kafe maman nasu yayi da ido ko kyaftawa bayayi tun yana ganin alamun numfashi ajikinta har yadena gani ya lumshe ido zuciyarshi na wani irin rawa ya tsugunna ahankali ya kankame kaninshi yana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, mayafinta tsohuwar ta cire ta lullube ta tajuyo ta kalli yaran dataji sun bata tausayi sosai tace "bari naje nakira jama'a amata sutura" fita tayi tabarsu awajen daidai lokacin jaririyan ta tsala ihu tashi yayi ya shiga jijjigata yana kallon fuskarta sai ihu takeyi gasu Omari na kuka suma hakan yasa ya sakamata yatsarshi abaki ta dinga tsotsa tana bacci hawaye yacika idanunshi ahaka bacci yasake dauke ta gaba daya ya zare yatsar yasake rungumeta yana kallon gawan Umm dake lullube.
Ba'a wani jimaba tsohuwar tadawo da mutane kusan 20 mata da maza da jarkokin ruwa a hannun su nan dai aka kebance wajen mata suka mata wanka ana gamawa aka shiryata suka sallaceta aka kaita makwancinta Abdallah Omari sai kuka suke yana lallashin su, tsohuwar da mutanen ne suka tasasu agaba suna tambaya basu da yan uwa da kyar ya iya girgiza kai yace "basu dashi kuma baban su yarasu" hakan yasa tsohuwan tace to azo aje akaisu motherless home kaman yanda mahaifiyar su tafada kodan wanan jaririyan nan akula da ita achan, cikin mutanen wani dayazo da machine ya kwashe su aka kaisu motherless home din dake garin nan fa aka karbesu ga yara da dama agidan, aka karbi jaririyan da ya yarda ya bayar da kyar aka mata wanka aka bata madara aka saka mata kaya za'a kwantar da ita akan gadon jarirai ya karbeta ya rungumeta tsam hakan yasa suka barshi da ita, Abdallah dake zazzabi sosai aka bashi magani aka basu abinci sukaci banda shi daketa kallon yarinyar su Omari na gamawa sukai bacci akan gadajen su shiko yana zaune da jaririyan yana kallonta yanda take bacci abinta.
Ahaka rayuwan tacigaba ana kula dasu sosai a motherless home din, ma'aikatan wajen nada kirki har an sansu dan kullun tare zaka gansu su uku wuri daya babbban yadau jaririyan da ayanzu har yama iya mata wanka yaro dan 12 years yanama jaririya wanka yabata abinci ya shiryata yariketa, basa wasa da sauran yaran koda yaushe suna tare a manne suna jikin wansu.
Jaririyan na kimanin wata biyu wata rana suna zaune a compound din motherless home din suna zaune a simenti a karkashin bishiya yana rike da Rahma da idanunshi biyu tana rike da yatsarshi gam tana kallon sama, Abdallah yay bacci ya daura kanshi akafarshi shikuma Omari ya jingina da bayanshi yana wasa da duwatsu yaga an bude gate din gidan wasu manyan motoci hudu sun shigo an rufe gate din, wacce ake kira da Ameera dake in charge of the motherless home tafito tana murmushi aka bude kofa wani babban Alhaji dayasa kayan yan Nigeria malum malum dawani balarabe dayasa farin jallabiya da rawani ne suka fito, tunda yafito yake kallon su Marwan har hada ido sukayi da Marwan daya kafesu da ido shima yakasa dena kallon yaran, Ameera ce ta nunasu ganin yanda yake kallonsu tace "wayan chan marayu ne maman su tamutu tabar kanwar su mace jaririya watan ta biyu yanzu, muje office Alhaji wanan karan adopting kazoyi ko siya kazoyi? Dan gaskiya kudi yakaru" wucewa sukayi sukai ciki office dinta Alhajin na kallon yaran.
Motherless home din abinda gwamnatin garin basu saniba shine suna sayar da yara kuma wanan Alhajin suke saida mawa duk bayan wata biyar yake zuwa saya, nan Alhaji ya nuna yana sonsu mazan yabiya miliyoyi akansu ya shiga mota shida abokin shi balarabe yacema Ameera da daddare insunyi bacci zai turo adauke su gyadamai kai tayi tana murmushi dan tunda yake siya bai taba biyanta irin kudin wanan karan ba, aranan da daddare duk suna bacci shidai Marwan sama sama yake bacci dan tun ranan dasuka fara dira gidan marayun yaji hankalin shi bai natsu ba baya iya bacci saisa bini bini yake tashi ya kalli kaninshi sanan yakara kwanciya yana rungume Rahma da kyau, lekowa Ameera tayi dakin tawani irin huro wani hoda, strange wari dayaji yasa yabude ido yana kokarin laluban touch light yaduba Rahma dasu Abdallah amma kafin ya farga kawai yay passing out, shigowa wasu kattai sukayi suka kama Marwan, Abdallah da Omari suka fita dasu aka sakasu awani bus a sussume akabar motherless home din dasu. Wani irin ihu Rahma dake kan gado ta sandara da sauri Ameera data taushe hanci ta shigo ta dauketa tana jinjigata tafito sanan ta saki hanci tace "sorry baby anbiyani da kyaune saisa na saida brothers dinki kema karki damu in kinada luck wani zaizo yasiyeki in baki dashi haka zaki girma ahannuna yarinya".
[9/13, 11:52 PM] Lady: *don't read in baka biyaba*
*Maman Abd Shakur*
Gyada mata kai yayi yace "okay" zare safan yayi daga hanunshi tawani irin kafe hanun da kallo ganin hannu fari fat kaman na bature kafin ahankali yana kallonta ya zare na dayan hannun ya ijiye safan akan table din wurin, ahankali ya sauko da jakan dayake goye a bayanshi ya ijiye kan table yana kallonta, hanunshi ya daga sama ahankali ya kwantar da hulan hoodie dake kanshi baya, hanunshi yakai kan fuskar nashi slowly yana kallonta, sosai kirjinta ke wani irin bugawa da kana ganinta ma zaka gane hakan, saukar da hanun yayi zuwa wuyanshi kafin ahankali ya juya mata baya, cire black mask din yayi gabaki daya ya ijiye kan table batare daya juyoba, tundaga keyanshi har molon kanshi take kallo da babu gashi ko daya kan saiko dashi, ahankali yace "are you ready" gyadamai kai tayi kaman yana ganinta ta kasa magana tsabagen yanda kirjinta ke bugawa, wani irin juyowa yayi ya fuskance ta, ihu tayi sosai ta diro daga kan kujeran tai hanyar fita daga kitchen din da sauri sakamakon wani irin fuska data gani mai kama dana dodo, fuskan babu gashin gira gashi wasu irin kuraje kuraje da wani irin dabbare dabbare baki baki kaman fuskan aljani a fuskan, bakinshi baki kirin, wani irin gudu tayi amugun tsorace zata fita daga kitchen din kamota yayi hakan yasa ta saki ihu ta kankame jikinta ta kulle idanunta gam, ahankali ya jawota jinkinshi yajuyo da ita yahada jikinshi da nata yadanyi dariya dashi kanshi yamanta rabonshi dayay dariya haka, hanunshi ya daura akan habarta yana kallon yanda ta kankame idonta yace "open your eyes" makemai kafada tayi murya chan kasa dake rawa sosai tace "am scareddd" bakinshi yakai saitin kunenta yace "of me?" gyadamai kai tayi tana tabe bakin shirin kuka jikinta na rawa sosai kafin ahankali ta bude idanun ta daurasu akanshi wani irin nishi tayi uhmmmmm tana kallon fuskar shima ita yake kallo kurii batare dayayi ko motsi ba, cikin rawan muryan na mutum dake cikin tsananin tsoro tace "what happen to your face?" shiru yayi bai bata amsaba hakan yasa ta fashe da kuka sosai dan wani irin tausayi yabata murya chan kasa tace "sorry yanama zafi?" tai maganan tana kuka, ahankali yadaura hanunshi akan fuskarta ya share mata hawayen kafin ya dagata ya zaunar da ita akan kujeran datake kai da ya tsaya agabanta yana kallonta, juyawa yayi yasa hannu ya cire face mask din kurajen ya ijiye akan table, bin mask din tayi da kallo kafin ta dago kai tabi bayanshi tayi da kallo, tundaga bayan wuyanshi take kallo wani irin fari tass tass ne skin dinshi dake wani irin glowing sanan ga gashin kanshi baki kirin maidan tsawo a kwance sun wani irin yin curls kana ganin gashin kasan ba gashin dan Nigeria bane kaman gashin balarabe kaman gashin ba indiye, sosai gabanta ke fadi fin na dazu ma tarasa kuma maisa hakan ke faruwa da ita, yakai kusan 2min kafin ahankali ya juyo irin juyowan nan kaman wani boss, tundaga kanshi take kallonshi yanda gashin kanshi maidan tsawo suka kwanta sukai curls, wani irin farin mutum ne da fari irin na larabawan nan gareshi, kwayar idon shi ash color ne saikuma farin idon fari fat yanada dogon hanci sosai gashi ya tsaya akan fuskan nashi dass saiwani irin pinkish lip pink sosai kaman lip din bature karami, yanada saje maidan yawa da fadi gashin baki sidik kwantancen gashi mai walkiya sanan yanada dan gemu daya kwanta amma baiwani sakko yay tsawo sosai ba, tunda take bata taba ganin kyaykyawan namiji hakaba Ya Muhsin da Ya Ahmad kyawawa ne, sanan wanan mutumin data taba bugewa a super market shima kyaykyawa ne amma duk basukai wanan ba, kyaykyawa ne ajin farko naban mamaki ma, kasa jure kallonshi tayi hakan yasa ta saukar da kanta kasa kirjinta na bugawa sosai kaman zatai fitsari, ahankali ta diro daga kan kujeran jikinta na rawa sosai tazo zata wuce ta gefenshi tafice daga kitchen din, hanunta ya rike gam ya juyo da ita ta dawo gabanshi, hanunshi are very soft kaman natamace, yadaura akan fuskanta murya chan kasa yace "Hey! U asked me to unmask myself i did dat and u want to walk away, why?" yay maganan ahankali yana dago fuskarta murya chan kasa yace "look up?" dago dara daran idanunta tayi ta zubasu akan fuskarshi, dan lumshe idanunshi dataji sun mata wani iri ajiki yayi ya budesu, ahankali ya zuba akanta yace "why?" girgiza mai kai tayi jikinta na rawa sosai dan wani irin cika mata ido yayi bana wasaba muryanta na rawa sosai tace "am scared" janyota jikinshi yayi ya daura kanta akan kirjinshi ya kankameta yadan fuzar da iska yace "of me?" gyadamai kai tayi batare datai magana ba, dago kanta yasake yi ya kalleta dauke idanunta tayi tai wani irin atishawa tana kallon wuyanshi wani bakin layi data gani babba haka yasa ta daga hanunta dake rawa sosai ta daura akan layin, atishawa yayi yay hamdala ahankali yanajin wani iri sabida hanunta dayaji akan wuyanshi, ahankali yakai hanunshi ya rike hanun nata batare data kalleshiba tana kokarin fizge hanunta tace "wat scar is that?" daukanta yayi hakan yasa ta tsorata sosai ahankali yajuya yafita daga kitchen din da ita wani irin faduwa gabanta keyi yahau staircase da ita hannu daya yasa yabude kofar dakinshi ya shiga da ita ya maida kofan ya rufe yay wurin gado da ita, kwantar da ita yayi akan gadon shima ya kwanta a gefenta yasata ajikinshi sosai, fashewa tayi da kuka sosai jikinta na rawa sosai wani irin tsoro takeji dan yanda yasata ajikinshi a kwance yasa ta tuna da Abba, ahankali ya kama lips dinta da yatsunshi yace "shiiiii" hadiye kukan tayi batare data kalleshiba, murya chan kasa yace "how old are you" yay maganan yana sakin lips dinta yana kallonta, bakinta na rawa sosai cikin shirin yin kuka tace "22" murmushi yayi dake lobar da dimple dinshi na both side, murya chan kasa yace "look at me" kallonshi tayi tana sauke ajiyan zuciya dan sosai yake cika mata ido kyanshi yama idanunta yawa, wani cool look yake mata ahankali dawani irin murya da dagashi sai ita zasu iyaji yace "you're 22 u are not dat small but why do you like crying and acting like a baby" so take ta lumshe ido dan kallonshi wani irin cika mata ido yake yanasa tana shakkar shi tana kumajin wani iri da kyar adan tsorace tace "am the last born" ahankali shima yace "and d only gurl in d house right?" gyadamai kai tayi wasu hawayen nabin gefen idonta suna gangarawa kasa, cikin tsananin fargaba da tsoro tace "yaushe za...zaka...zaka kaini gun Mumy na? I...i don't like here am d only one in dis h..ou...house" ta karashe maganan d kuka sosai, hanunshi yakai kan soft face dinta yace "Hey! Stop crying for me" gyadamai kai tayi tana hadiye kukan, matso da kanshi yayi sosai saitin fuskarta danhar tanajin saukan numfashin shi da sauri ta runtse ido kirjinta na bugawa kaman zai fashe sabida tsoro murya chan kasa yace "look at me" bude idanunta tayi ta kalleshi tana danne kukan tsoron dake cinta, hanunta daya yakama yahada da nashi ya rike gam yana kallonsu kafin ya kalli fuskarta yace "you are not d only one akwai brothers dina agidan i was d one dat told them karsu bari ki gansu, u want to be seeing them?" da sauri ta gyadamai kai hawaye na gangaro wa daga idanunta, murmushi yamata daya lobar da gefen fuskanshi, numfashin ta yakusa daukewa yace "okay you will see them tommorow okay, Omari and Abdallah sunan su" gyadamai kai tayi wasu hawayen na gangaro mata jikinta ko ina na bari, kafeta yay da ido itama kallonshi take amma kana ganin kallon kasan dan yayi forcing dinta ne, sunkai kusan 10min ahaka sanan yace "do you have friends in school?" gyadamai kai tayi murya chan kasa yace "a guy or a lady?" cikin rawan murya tace "lady, Fauzy" gyada mata kai yayi tareda sa hannu ya zare hulan kanta long kalaban ta suka bayyana yabisu da kallo kafin ya kalleta yace "ask me too" shiru tayi kirjinta na bugawa sosai takasa magana, ahankali ya shafo lips dinta yace "am listening ask me" cikeda tsoro bakinta na rawa sosai tace "are...are you d one danagani a hospital dinmu dat day?" gyada mata kai yayi yace "yes har aka kaiki police station akaina ko" gyada mai kai tayi kaman yarinya, shiru yayi yana wani irin kallonta kafin ahankali ya kwantar da kanshi kan filon da kanta yake kai ya juyo da fuskanta tareda hada forehead dinsu suna facing juna, atishawa tayi shima yay atishawan sosai jikinta ke rawa cikin kuka sosai tace "sanyi nakeji" dan lumshe ido yayi yabude su ya daura akanta yace "me too" atishawa yakara yi itama tayi da sauri ya karayi itama tayi, ahankali yajawota yahadata da jikinshi tsamtsam yay wani atishawan itama tayi tana rawan sanyi, hannayen shi biyu ya daura akan fuskanta yana wani irin kallon pink lips dinta dake fizgarshi sosai ya kafe da ido dan rawan kuka suke, fashewa tai da kuka tsoronshi yahanata tai ko motsin kirki, murya chan kasa yace "shiiiii" hadiye kukan tayi tana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, daura forehead dinshi yayi akan nata yay cupping face dinta yana kallonta tana wani irin sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri dake sauka akan fuskarshi, ahankali slowly ya saukar da bakinshi kan bakinta yabata light kiss mai kara ya janye kanshi yana kallonta yanda ta lumshe ido kamkam kirjinta na bugawa, tunda yake bai taba kissing mace ba and wamam dayayi really feels good, kasa hakura yayi yasake mata another light kiss mai kara batare daya janye bakinshi daga kan nataba yana numfashi da sauri da sauri shi kanshi baisan yayayiba gani kawai yayi ya shiga tsotsan bakinta yafara kissing dinta passionately kaman zai cire mata lips dinta.
[9/13, 11:52 PM] Lady: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*
0 comments:
Post a Comment