Fashewa tai da kuka sosai tana so ta fizge bakinta amma yaki sakinta yakai kusan 20min yana kissing dinta kafin ahankali ya janye bakinshi daga nata idanunshi sun kankance sunyi lup lup dasu lips dinshi sunyi jajir yana wani irin kallonta, duko dakai yayi saitin fuskarta kafin ahankali yasa hannu ya goge hawayen datake yi cikin dishashiyar muryan shi yace "stop crying for me" gyadamai kai tayi jikinta narawa sosai tahadiye kukan, ahankali yasake rungumeta tsam tsam yana shafa bayanta saida yaji kirjinta yadena bugawa sanan yadago kanshi ya kalleta har lokacin ta kankame ido, kaman mai rada yace "open your eyes" bude idanunta tayi ahankali cikeda tsoro ta daura akanshi tana shirin yin kuka, hannayenshi biyu ya chusa ta karkashin kanta ya dago da kanta sosai har hancinsu na gogan juna, ajiyan zuciya ta sauke tana wani irin kallonshi kaman taga dodo, goga hancin shi yayi akan soft wet lips dinta kafin yahade forehead dinsu ya kwanto da fuskarshi kan nata sosai dan har lips dinsu na gogan juna cikin wani irin murya dake sanya natsuwa yace "wat have you done to me? Why am i like this" yana maganan lips dinshi na gogan nata, girgiza mai kai tayi a tsorace tana kokarin kawad da kanta amma yaki bata daman hakan, murya chan kasa yace "answer ur husband" wani irin nishi tayi dayasa ya runtse ido da sauri sabida yanda hucin zafin yamai wani irin tsir tsir ajiki da kyar muryanta na rawa sosai tace "p..pl..leas stop am..m..scared" tafashe mai da kuka girgiza mata kai yayi yace "stop crying" gyadamai kai tayi ta hadiye kukan tana sauke ajiyan zuciya tashi yayi ya zauna ya dagata zaune ya nuna kayan jikinta ahankali yace "girls sleep with this?" shiru tayi dan bata gane kan tambayan ba ahankali ya sauko daga kan gadon ya mika mata hannu alamun tazo saukar da kanta tayi kasa dan bazata iya jure kallonshi ba taki bashi hanun, murmushi yayi ya kamo hanunta ya sauko da ita daga kan gadon yana rike da ita sukai hanyar bayi kofa ya bude musu suka shiga agaban closet ya tsayar da ita ya bude saiga kaya nan daya sa su Omari suka siyo da yawa juyowa yayi ya kalleta yace "change" kallon kayan tayi kafin ta share dan guntun hawayen daya zubo mata da sauri wani dogon gown sky blue na bacci ta zaro wanda zai iya tsaya mata a gwuiwa ahankali batare data kalleshiba ba tabude kofa ta shiga bathroom binta yayi da kallo kafin ya zauna akan kujeran dake wajen yana dan lumshe idanu yana ganin fuskarta takai kusan 10min cikin bayin danhar saida tai wanka sanan tasaka rigan yamata kyau sosai rigan mutunci ne ta bacci iya gwuiwa yamata kyau sosai ajiki saida ta jinginar da kanta jikin kofa shiru dataji yasa taji dadi alamun babu mutum da sauri ta bude kofa ido da ido sukayi yana zaune akan kujeran ya kafe kofan bathroom dim da kallo saida kirjinta ya buga kai wanan mutumi yacika kwarjini da sauri harda dan gudunta ta bude kofa tafice dakin har tana neman faduwa fadawa tayi kan gado taja bargo ta lullube kanta jikinta na rawa sosai tafashe dawani irin kuka kasa kasa tana kiran Mum tun tana sauraran fitowan shi har bacci yay gaba da ita. Yakai kusan 20min abayin yafito kan gadon yahau yana kallon dan fuskarta yanda yay fayau tana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, ahankali ya yaye bargon ya shige kafin yadagata ya kwantar da ita akan jikinshi matseta yayi yana sauke ajiyan zuciya da kyar bacci da baitaba mai dadi irinshi ba yay awon gaba dashi.
Wuraren takwas nasafe Abba ya shigo gidan parking yayi a parking space ya sauko daga motan ya shigo part dinsu, zaune yaga Mum afalo taci uban gayu na manya mata tai kyau sosai tana kallon tv kana ganinta kaga tsantsan damuwa akan fuskarta dan bama tagane me ake fadi a tv, sallama yayi ciki ciki hakan yasa ta dago kai ta kalleshi dauke kai yayi yawuce ciki yana kallon kofan dakin Nadeera kaman ya bude ya ganta haka yakeji, bude kofar dakinshi yayi ya shiga yay bedroom dinshi direct kafin ya shiga bayi ya sakinma kanshi ruwa ya mikar da hannayen shi ya dafa bango yana tunani, ko duka duniyan nan ya mallaka zai iya bayarwa inhar zaigano inda princess take d biggest problem in trying to track down her location according to abinda commissioner yace is because bata tare da waya da an iya anyi tracking down location dinta sharp sharp, gashi bai samu yaga inda koda hanyar gidansu ba balle yabada any clue dazaisa agano inda take easily, inda ace yasan sace princess wanan mugun zaiyi daya shanye koma me yake damun shi aranan yahakura, gashinan duk binta dinan dayayi ne yaja wani banza chan ya aureta, runtse ido yayi da karfi ya daki bango yana cikin zafin rai yana fata dakuma rokon Allah akan karya bashi daman tabamai princess harsai angano inda take tadawo gida araba dan iskan aurenta dayayi. Yabata kusan one hour abayi tunanin yanda zaiga princess yake sanan ya kashe shower yabude kofa yafito daga bayin Mum yagani zaune abakin gado hakan yasa ya dauke kai yay gaban wardrobe wani goggagen shadda gizna brown ya ciro ya shiga sakawa ahankali Mum tace "a ina ka kwana jiya Alhaji?" ko kallonta baiyiba saima karasa zira riganshi yayi yay gaban madubi yadau mai yana shafawa tasowa tayi tazo wajen tana binshi da kallo tace "ina kaje Alhaji, a ina ka kwana?" ko kallonta baiyiba danji yayi yanxu koson ganinta bayayi daukan turaren shi mai shegen dadi yayi zai fesa Mum ta fizge cikin fushi ta jefar akasa yafashe tace "nizaka maida mahaukaciya nace ina kaje?" wani irin mugun kallo yamata kafin yay controlling kanshi yace "naje neman abin sona, yata Nadeera, my princess, the apple of my eye, My love" cikin wani irin kunan rai Mum tace "Alhaji wai dan Allah lafiyan ka lau kuwa kokuma you are posses ne nakira malamai ama ruqiya, this isn't you" wani kallon rainin wayo yamata kafin ya dauko wani sabon turare zai fesa takara fizgewa cikin kunan rai tace "Alhaji talk to me wai menama ne? Dan Allah kabar wanan wasan dakake min i know you are joking ko dakace zaka auri Nadeera, nasan nama laifuffuka da dama, jiya nakasa bacci tunanin abubuwan danake ma nayi and nai concluding maybe zakai punishing dina ne you want me to realize my mistakes shine kake cewa u wanna marry princess, Alhaji yanzu kamin bayanin auren dakace kamata da gangster din dakace musan yanda zamuyi mu kwatota because i know wasa kakemin da xancen sonta kake xaka aureta ko Alhajina?" wani irin kallo yamata from head to toe kafin yaja tsaki yace "ina ganin too much business da tafiye tafiye yafara affecting yanda kike tunani ko Hajara, now bari namiki bayani daki daki kiji ki fahimta, zauna kiga" ya wani irin ingiza Mum kan gado ta zauna ya tsaya agabanta ya nuna kanshi yace "ni dai ni dinan uban yayan ki Muhsin da Ahmadu Alhaji Naseer Aluminum Son yarmu Nadeera nake, dazaran an ganta kinajina? Zan shigar da kara kotu zan raba auren inje masallaci a aura mini ita mubar muku kasar Spain zamu, jibi Hajara inama Princess so dakoke dakina budurwa ban miki irinshi ba, ke ina gaya miki princess yar baiwa ce, wato Allah yay hallita ne awurin nan, tafimini ke sau miliyan kan miliyan, Allah yay kira, yay zubi awajen nan, yatace idan na aureta sai yanda nayi da ita dama gata dajin magana very innocent girl wlh ba irinki ba dakika nunama duniya kinfi karfina, bari kiji kin riga kin shani na warke raras, auren Princess zanyi ke bakiga yanda muka dace bane jibifa sunayen mu Naseer da Nadeera wayyo Allah na" yay maganan yana wani irin shafa kirji yana kallon sama yana wani irin murmushi daya bayyana fine set of teeth dinshi, salati kawai Mum take aranta dan gani take kaman tabin hankali Abba yasamu, kallonshi tayi tace "Alhajina kodai tsufa ne yafara kamaka muje asibiti ne?" wani irin ihu Abba yamata kaman zai daketa yace "ni kike cema tsoho? Kibari mufara aure nida princess ta haifamin twins kafin kice nai tsufa, kinma tunamin lemme call commissioner yace dama nabashi yau da gobe lemme call him inji how far about princess dina, in sha Allah sai an ganta in sha Allahu saikinga aurena da princess, banyi baccin dareba jiya Allah naketa kaima kukana da yardan ubangijin al'arshi princess zata bayyana zakiga aurena da Princess hajara, agaban ki direba sai tuka mota yakaimu airport mu barmuku garin, nama mata order Lamborghini duk randa tadawo shi zan bata as gift i really really miss my baby girl" cikin Wani irin mugun kishi da gushewan tunani Mum tace "in sha Allah, da yardan Allah baza aganta ba, indai niyyarka kenan da yardan ubangiji bazaka sake saka princess a idanun nan nakaba in sha Allah kagama ganin Princess aduniyan n..." wani irin mugun mari Abba ya dauke ta dashi dayasa tasaki wani irin wawan ihu dan ya mugun shiganta, Muhsin da Ahmad dasuka shigo dan gaida Mum sukaji ihun ta shigowa dakin sukayi da gudu, tsayawa sukayi suna kallon Mum data dafe kuncin ta tana kuka sosai tana kallon Abba, ga Abba tsaye akanta yana huci kaman zaki yana ganin su ya nunasu da yatsa kafin ya nuna Mum yace "kuma maman ku magana tafita daga idona, ta kiyaye ni inhar tanason aurenta and you Muhsin" yanuna Muhsin da idanunshi sukai jajir yana sanye da black suit hanunshi rike da necktie yace "yes, yes, yes, I know kunsan komi by now kunga komi kunga komi ta CCTV footage, dat is why kuka tsaneni haka ko gaisuwa bani samu daga wurin ku kuma nagode da hakan bakomi yasani aikata hakan ba uwarku ce tajamin ita tajefani halaka amma yanzu nasan maganin matsalata, Muhsin start with divorce proceedings wanan dan daban daya dauke Nadeera shiyasa akazo har gida shekaran jiya aka daukeni yasa nabashi aure Nadeera aka daura auren akan sadaki 200k, yanzu kwamisona yace nabashi yau da gobe Nadeera zata fito, once sun ganota tadawo gida zamu maka dan shegiyan dan ta'addan a kotu mu raba auren nasu na aureta, kufada ma mahaifiyar ku tun wuri tai karatun ta natsu dan wlh aurena da princess babu fashi, and duk randa tasake maganan banza akan Princess dita wlh abakin aurenta, i can fight the whole world for my babygirl inhar war ne am ready kota gabas kota kudu kota yamma kota arewa zanyi fighting, me and my princess mutu karaba takalmin chicken" kuri Muhsin yayi yana kallon mahaifin nashi tun yana gane meyake cewa haryaji zuciyarshi ta tsaya chak ko kadan baya ganin kowa sai duhu, daga Abba dake ta bambamim bala'i dabayaji yanadai ganin bakinshi na motsi sai Mum dake zaune kan gado da Ahmad dake kallon Abba yanaji kaman ya tsireshi basu lura da Muhsin ba kawai karan fadin abu sukaji da sauri kowananesu ya kalli inda yaji karan atare dukan su sukace "Muhsin" gabaki daya idanunshi sun kafe yana kallon sama baya numfashi ko digi.
[9/13, 11:52 PM] Lady: *this book na kudine if you are interested chat me 07012181461*
Wani irin mugun sanyi jikin Mum yayi, kukan datake yi yakasa tsayawa, ahankali ta rufe bakinta da hanunta tana kallon Abba dayake huci kaman kumurci kafin ta janye hanun daga bakin tace "Alhaji Nadeeran? Yar da muka raina tun tana 3months old a duniyan nan shine kakeso a matsayin mahaifinta fa kake?" nuna mata yatsa Abba yayi cikin zafi da bala'in masifa yace "ki dena kirana mahaifinta aini ba ubanta bane, Nadeera halaliyata ce ba haramiya ba, akwai aure tsakanina da ita, danna raineta tun tana 3months doesn't make me her father so aurenta zanyi" chakumo shi Mum tayi cikin fushi dawani irin kishi tace "wlh bazaka auri Princess ba, baka isa ka aureta ba saidai in bana numfashi a duniyan nan, wlh bazaka auri Princess yarinyar danake so, na raineta a matsayin tawa kawani bijiromin da zancen nan ni zaka hada kishi da princess? Wlh Alhaji daka aureta gwara ka auro wasu mata dari daga waje zaimin ciwo amma zan iya jure wanan bana princess ba, wani irin concoction kakeso kayiwai ma? bazaka taba auren princess ba wlh saidai in bana numfashi a doron kasan nan na rantse maka" wani irin kallo Abba yamata da tunda ta aureshi bai taba matashi ba yace "cikani, wlh karki bari zuciya ta dibeni namiki abinda bamu tabayiba tsawon shekaru talatin da daya da auren mu, ki cikani hajara" kin sakinshi Mum tayi takara chakumo shi tace "wlh bazan sakeka ba saika janye maganan auren princess, kamayi tunanin tayaya zamu kawo mata zancen bamune iyayenta ba, wlh wlh bazaka auri princess ba" wani irin tunkude Mum Abba yayi tafadi akasa hartana bige gado yace "wlh auren princess kaman nayi nagama, nine ubanta kuma dole tabini kotaki kotaso dole tamin biyayya saina aureta watch and see, saidai ki mutu amma princess saina aureta nasha zumanta ta haifamin cute twins girl, see bama a Nigeria zamu zauna ba garin zan barmuku dan bazan iya tolerating wani cikinku ya batamata rai ba, and wlh inzaki kawomin nonsense am ready na sakeki dama darajan yarana maza kikeci wlh da kike tafiye tafiyen ki batare dakin tambayi izinina ba just because kafin aurenmu parents dinki sunce zan barki kiyi business doesn't mean you can go anytime without my permission, be very careful marriage dinki na rawa Hajara" tsallaketa yayi inda take zaune yay gaban wardrobe wani dogon wandon shaddan shi ya dauko ya sharce ya saka cikin fushi ya saukar da jallabiyar shi yadau car key da wayarshi ya bude kofan dakin nashi ya fuce cikin fushi Mum tabi kofar da kallo, sosai take wani irin kuka wanan wani irin fitina ne tazo ta tarar daga dawowan ta, wanan wani irin kaddara ne da musiba "innalillahi wa innailaihi raji'un, na shiga uku" tayi kuka fin na awa biyu kafin ta tashi ta kakkabe jikinta ta ficemai daga dakinshi ta shiga nata dakin, zama tayi abakin gado tai tagumi tana tunani saikuma tasake fashewa da kuka sosai tafi minti talatin ahaka kafin ta tashi ta shiga bayi alwala ta dauro tadawo ta kabbarta salla, itace jiran Abba shiru shiru har sha biyun dare bakaramin damuwa tayiba dan tana son mijinta sosai Abba is such a sweet kindhearted loving husband and father, ahankali ta tashi ta dawo falo ta zauna akan dogon kujera tana kallon agogo ahaka bacci yay gaba da ita a dogon kujera.
***
Kuka tayi bana wasaba yau ko kadan bata sashi a idoba, rabonta dashi tun jiya bayan sun dawo daga side din Abba, tun safe saidai ayi knocking wani kuku da farin uniform ya shigo ya ijiye mata abinci batare daya kalletaba ya fice haka har dare, bayan magrib ma kuka taci tai baccinta akan dadduma sai wuraren karfe daya na dare ta farka cikin bacci da sauri ta tashi tsaye tana sanye cikin wani pink plain t-shirt na mata daya dan kamata sai wani dogon black straight skirt, juyawa tayi tana sosa ido ta shiga bayi ta dauro alwala tafito tana goge hawaye tahau kan dadduma tasaka hijabi tai salla takafe kofar da kallo zuciyar ta na raya mata ta gudu, ahankali ta mike tsaye silifas ta zira tazo wajen kofan jikinta na rawa ahankali ta bude kofan ta leka babu kowa a wurin sai hasken wuta koina yay shiru fes fes karasa bude kofan tayi ta fito tana kallon ko ina kafin tasa kafa tafito cikin sanda tai wajen stairs tana sauka da gudu tana waigen bayanta cikin tsoro fadawa tayi jikin mutum atsorace ta dago kai ta kalleshi yana sanye da bakaken kaya da bakin mask yasaka hulan hoodie akanshi ya goya wani bakin jaka abayan shi kaman mai shirin fita, da sauri ta juya jikinta na rawa zata gudu fizgo hijab dinta yayi ta dawo da baya ta fada jikinshi wani irin atishawa tayi ahankali ya kulla hanunshi acikinta shima yay atishawa yana kara kankameta bakaramin kewanta yayiba, sosai yadinga fada dakanshi tsawon jiya zuwa yau yanaso yanuna ma kanshi ba sonta yakeba saisa yahana kanshi ganinta amma kasa tabuka komi yayi, hanunta tadaura adan tsorace kan hanunshi kaman zatai kuka tana kokarin kwancewa ta cirw daga cikinta, murya chan kasa yace "where are you going" girgiza mai kai tayi tana shirin yin kuka tana kokarin kwance hanunshi daga cikinta takasa, wani irin juyo da ita yayi da karfi ya kulle hanunshi ta bayanta, atare dukansu sukai atishawa kowanen au najin wani irin sanyi matseta yayi da hannu daya yasa dayan hannun ya dago habarta, kallonshi tayi saikuma ta kawad takai ta kalli falon bindigogi tagani da sunkai kusan takwas manya dogaye ga bullet zube akan kujeran da wayanda ke cikin kwali dake bude da wayanda kw ajiye akan kujeran juyo da fuskarta yayi hakan yasa ta kalleshi a tsorace saikuma ta sake janye idanunta tana kallon bindigogin juyo da kanta yayi yana kara matseta, ahankali adan tsorace tace "me kake yi da alot of guns?" shiru yayi yana kallonta ta cikin mask yana kallon yanda small pink lips dinta ke wani irin shining dake fizgarshi, dan ajiyan zuciya ya fuzar jikinshi namai wani iri kafin chan kasa ahankali yace "operation zani" yay maganan yana sata jikinshi gabaki daya kaman zai rungumeta, kokarin janye kanta takeyi daga jikinshi amma yaki bata daman hakan adan rude tace "wani irin operation kai Doctor ne?" girgiza mata kai yayi batare dayay magana ba sai chan murya chan kasa yace "ina zaki?" raurau tai da ido tace "water zan sha" daukanta kawai yayi unexpectedly ta ware baki zatai ihu, lips dinta ya kama da yatsunshi ya rike yace "don't scream" gyadamai kai tayi adan tsorace tana wani irin kallonshi cikeda tsoro, ahankali ya juya da ita batare daya dena kallonta ba ya fara sauka yay daga stair case din da sauri ta kankame riganshi jikinta na rawa, sauka yayi daga stairs din yay hanyar babban kitchen dinsu da ita zaunar da ita yayi akan wani dogon kujera dake kitchen din ya juya yay wajen fridge binshi take da kallo kirjinta na bugawa sosai, dauko cold Eva water yayi ya rufe fridge din ya juyo yadawo inda take ya tsaya a gabanta, bude ruwan yayi ya mika mata batare da yay magana ba hanunta har rawa yake takai zata karba ahankali ta daura hanun kan goran hakan yasa ya sakan mata ta karba tana kallon fuskarshi wondering wai waye wanan boyayyen mutun din, wani irin atishawa tayi dayasata sakin goran ruwan daga hanunta ya zube akan hijabinta dan ihun sanyi tayi da sauri ya dauke goran ya ijiye agefe hannunshi ya daura kan hijabin yacire mata hijabin kai tsaye ya ijiye kan table da sauri ta dukar dakai tana wasa da yatsun ta dan jitake kaman zata saki fitsari sabida tsoro ahankali yadau ragowan ruwan ya bata karba tayi takai bakinta kadan tasha tacire daga bakinta dan dama ba kishi takeji ba, karba yayi ya ijiye agefe sanan ya dago kai ya kalleta, ahankali yatako yazo gabanta sosai wani irin nishi tafara dan sosai ya cika mata ido, cikin wani irin murya yace "karki kara yunkurin guduwa is not worth trying, u cannot escape okay" gyadamai kai tayi da sauri hawaye na taruwa a idanunta lips dinta ya shafa yace "Hey! Don't cry" sake gyadamai kai tayi hawayen na shirin gangarowa da sauri ta share, bakinta na rawa sosai tace "p..please ka kaini gidanmu wurin Mum, i..i..wan.." saita kasa karashe maganan tafashe da kuka mara kara sosai sabida tsoro, ahankali ya sakala hanunshi ta waist dinta ya dauresu abayanta adan firgice cikin kuka ta kalleshi, girgiza mata kai yayi murya chan kasa yace "stop crying" gyadamai kai tayi tasa bayan hannu ta goge hawayen dasukaki dena zuba sai gogesu take da bayan hannu, janye dayan hanunshi yayi daga bayanta ya kai kan fuskarta ya saukar da hanun kasa batare daya sakiba ya rike gam yace "you want wat?" bakinta na rawa tace "i...w..ant to go back to school, nacigaba da practical dina, i want to go and stay with my Mum" shiru yayi yana kallonta saikuma ya girgiza kai ahankali yace "u are my wife i can't release you again, bazaki kara komawa dat house ba da mijinki zaki zauna" shi kanshi baisan yay maganan ba hakan yasa yay shiru yana kallonta yanda take goge kwalla dago kai tayi ta kalleshi tace "da gaske ne dama Abba yamana aure, ni matar aure ce?" gyada mata kai yayi yay shiru yana kallon fuskarta saikuma chan yace "ke matata ce" share wasu sababbin hawayen tayi cikin kuka datake so ta danne tace "how? Tayaya zan auri wanda bansan shiba, maisa Abbana ya auramin kai? I don't know you, bansan kaba fa, kai Boyayyen Mutun ne, bansan kaba" hanunshi ya daura akan fuskarta ya share hawayen datakeyi kafin ahankali ya duko da kanshi yahada goshin shi da nata murya chan chan kasa kaman mai whispering yace "kina so kiga fuskan mijinki?" sosai kirjinta kewani irin bugawa jin kanshi hade da nata kamshin dayake yana wani irin shiga hancinta hakan yasa tawani irin ja numfashi kafin ta saki da karfi adan tsorace tace "e..eh" ahankali ya janye kanshi daga nata ya mike tsaye agabanta yadan tattare hanun hoodie dinshi sama ya daura hannunshi daya akan safan hanunshi na dama ya dago kai ya kalleta yace "are you ready?" wani irin bugawa kirjinta yafara tana kallonshi kaman taga tv ta gyadamai kai tace "y..yes".
[9/14, 7:07 AM] Lady: *Maman Abd Shakur*
Sosai take gudu akan keken, kutsawa cikin dajin kawai takeyi batare datasan inda ta dosaba, tai tafiya kusan na minti goma taji kafafunta sun sage da tukin keken hakan yasa ta rage gudu tana goge zufan goshinta wani dandamali keken yaci karo dashi hakan yasa da ita da keken suka wani irin juyi tadinga tumble tumble tana gangarawa dan slope din har takai wani bishiya ta wani irin buge da bishiyan ta sume awajen jini nabin kafafunta da gefen goshinta.
Yakai kusan 15min abayi sanan yafito, shirya wa yayi a closet tsaf wani black hoodie da dogon wando yasaka da talkami yasa face mask dinshi dana hannu dan akwai inda zashi, feshe kanshi yayi da turare sanan yakoma gaban bayi yadau wet dogon riganta dake kasa ya bude bayin yasa a washing machine sanan yafito ya bude kofa yafito dakin, sosai gabanshi ya fadi ganin gadon empty babu kowa akai, ahankali ya juya yabi ko ina na dakin da kallo ganin wayam babu ita yasa da sauri yay wurin kofa ya bude yafita yana waigen waige yana kwala a kaninshi kira. "Abdallah, Omari, Omari!" sauka kasa yayi da gudunshi yana kallon ko ina, yay kitchen da sauri, babu kowa a wajen yafito yana wani irin kwalama kanin nashi kira "Abdallah, Abdallah Omari!" yawani irin daka ihu azafafe "Abdallah!" da gudu Abdallah dake daure da towel yafito daga sama yace "Ya Marwan menene kasa naji tsoro wanka nake saisa ban amsaba yanzunan nadawo daga sport ya Omari tun dazu yafice" yay maganan yana saukowa daga benen, muryan shi har rawa yake yace "w..where..have you seen my wife?" girgiza mai kai yayi yace "yanzun nan nadawo wah happen?" hanyar waje yayi da sauri yace "I can't find her go and get dress" da sauri Abdallah yace "wat?" amma harya fita sama yakoma da sauri ya sako riga da wando yafito shima saida ya zagaye gidan sanan yabiyoshi waje amma harya hau kan bike dinshi yay gaba azuciye.
Lashe mata kafa dataji anayi yasa ta farka a firgice, raguna tagani kusan guda hudu da yaransu sun zagaye ta suna lashe inda ke jini a kafarta kaman tadawo abinci, wani irin ihu tayi ta ja kafar nata a tsorace tana komawa baya tana kallon su yanda suke mata "emeeee" aka, mikewa tsaye tayi da kyar tana dafa bishiyar ta arce da gudu tana kallon raguna data firgita su suma sun kwasa da gudu tasake fasa ihu, sosai take gudu da duka karfinta tana juyawa tana kara kallon saman dajin gabaki daya batasan inda zataba, karan motoci dataji yasa tawani irin kara karfin gudunta tana numfashi, bigewa tayi da bishiya taji kanta na juyawa da kyar ta koma baya sanan ta cigaba da gudu kaman tababba, yanka dajin kawai take jin karan motoci yasa tawani irin fashe da kuka takara karfin gudunta tai hanyar da kyar ta iya fita taganta akan titi mai kyau davatasan kona ina bane, fashewa tasakeyi da kuka sosai titin ma daidai motoci ke wucewa da gudun gaske, gudu tacigaba dayi duk motan dayazo tana kokarin tsayar dashi amma basa tsayawa, sosai tai gudu na kusan minti shida, hango wani Fulani man mai kiwo tayi yana kada shanun shi da raguna hakan yasa tai wajen da gudu ta ta tsaya kusa dashi cikin kuka tace "malam dan Allah ka aramin wayanka nakira mamana wani zai saceni ne" yanda take kuka yasa yace "assha yarinya garin yaya? Aiko saidai kiyi fulashin wayanta a kwadala tai aggareta" gyadamai kai tayi tana share hawayen ta da bayan hijabin ta, ya ciro wayarshi rakani toilet daga aljihu ya mika mata yana gyara rokon sandar kada shanun hanunshi, tsugunnawa tayi a gefenshi har lokacin jikinta baibar rawa ba tasaka number Mum tai dailing akashe, fashewa da kuka tayi tasaka na Ya Muhsin shima akashe sosai tafashe da kuka har dan Fulani na tambaya lafiya ta girgixa mai kai, number Ya Ahmad ta saka saida yakusa katsewa sanan aka dauka kafin ma yay magana tafashe da kuka tace "Ya Ahmad come and pick me kafin ya kamani am scared" daga tachan bangaren ya Ahmad dake tiki zaije siyo wani allura awani babban pharmacy daza ama ya Muhsin ya kalli wayar sanan ya maida a kunenshi, kukan ta dayaji yasa yace "Princess, Nadeera kece" gyadamai kai tayi bakinta narawa tace "kazo ka daukeni Ya Ahmad nine, zai kamani nagudo ne ina bakin hanya wani Fulani na ari wayanshi nakiraki Ya Ahmad kazo please baida kati call me" katse kiran yayi yakirata da sauri ta amsa yace "calm down princess yimin magana anatse, yanzu kikace kina ina kinsan wani bakin titi kike? Inane wurin?" girgiza mai kai tayi ahankali tace "I don't know" da sauri yace "bame wayan to" mikama dan filon tayi tace "gashi yayana" karba yayi tana share hawaye tana Kalle Kallen titin daga tsugunnon miko mata wayan dan filon yayi yace "gashi zai miki magana" karba tayi takara a kunne Ya Ahmad yace "kina jina princess zaisaki a mota dazai taho dake cikin Abuja zan jiraki a zuba" gyadamai kai tayi daidai nan dan filon harya tare mata mota ya kalleta yace "zokije Allah tsare gaba, sai akula akuma kiyaye" tashi tayi arude tana kallon hanya kafin taje ta shiga motar bama tamai godiya ba tsabagen rufewa, dama mutum daya ya rage a motan yacika direba yarufe motan yakoma gaba yatada yaja, sosai take kuka tajuya tana kallon baya daidai lokacin taga boyayyen mutum sanye da hoddie dinshi da face mask akan machine ya tsaya daidai bakin hanya yana waige waige, da gudu ta juyar dakai ta dukar dakai kasa tana kuka ahankali, kafe motan yayi da ido saikace yasan tana ciki yabi motan da kallo harta bacemai jikinshi na fadamai tanaciki.
Daidai lokacin Abdallah ya iso akan bike dinshi yace "kaganta kodai mukoma cikin dajin ne Ya Marwan muduba da kyau?" girgiza mai kai kawai yayi batare dayay magana ba tsabagen yanda zuciyarshi ke tafarfasa, wani irin tada machine din yayi a zuciye yadau hamlet ya kafa yajuya yakoma cikin dajin shima Abdallah yabi bayanshi.
Saida suka kai zuba aka sauketa driver yace " kawo kudinki" waige waige tafara ko zataga Ya Ahmad daidai lokacin ya sauko daga motar shi idanunshi boye cikin bakin glass yazo wajen wani irin fashewa tai da kuka tace "ya Ahmaddd" kafin tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka, wani irin murmushi yayi mai ciwo ya ciro kudi da baima san yawan su ba ya mikama direban daya tsaya yana kallon su, karba yayi yay godiya yakoma cikin mota yatada yabar wajen ahankali Ya Ahmad ya dago fuskarta yana wani irin kallonta kafin yasa hannu ya share mata hawayen yace "stop crying" gyadamai kai tayi ya rike hanunta sukai inda yay parking, agaba ya sata yarufe kofan sanan yakoma ta mazaunin direba ya zauna yatada motar tana kallon titi dukansu sunyi shiru yana tafiya, ahankali tace "am hungry Ya Ahmad" gyadamai mata kai yayi yay parking agaban wani eatry nakan hanya ya kalleta yace "am coming" fita yayi ya shiga eatry bai wani jimaba yadawo dauke da abinci a ledan earty da drink da ruwa side dinta yabude yabata sanan ya rufe yakoma ta dayan side dinshi ya zauna ya kunna motar yana kallon yanda takecin abincin, sosai taci takoshi sanan ta rufe abincin ta ijiye akasa tasha ruwa ta ijiye kafin ta kalleshi ahankali tace "Ya Ahmad ina Mum take" batare daya kalletaba yace "hospital" da sauri tace "menene batada lpy ne?" girgiza mata kai yayi batare daya bata amsaba kaman zatai kuka tace "Ya Ahmad please wurin Mummy zaka kaini kaji" gyada mata kai yayi yanajin wani irin tausayin ta, thank God ma Abba yafita daga asibitin yana kaita wurin Mum zasusan yanda za'ayi.
Tafiyan kusan 20min sukayi sabida holdup sanan suka kai hospital din, a parking space din asibitin sukai parking ya kashe motan yafito yana kallon wurin kafin ya zagayo yabude side dinta yana kallonta, ahankali tafito tana kallon ko ina, hanunta yarike yace "muje" binshi tayi tana kallon ko ina tace "Mum batada lpy ne Ya Ahmad?" girgiza mata kai yayi yace "no ba ita bane" da sauri kaman zatai kuka tace "to waye baida lpy" ahankali yace "Ya Muhsin" tsayawa tayi chak ta kalleshi bakinta na rawa sosai tace "Ya Muhsin?" gyada mata kai yayi ahankali, fashewa tai da kuka suna tafiya tana share ido har suka kai gaban dakin, ahankali Ahmad yatura kofan dakin ido da ido tayi da Mummy ta dake zaune kan kujera tai tagumi tana facing Ya Muhsin dahar yanzu baisake farfado wa ba anamai karin ruwa, wani irin kallo Mum ke mata mata kasa magana tsabagen mamaki, wani irin rushewa tayi da kuka ta shiga dakin da gudu tafada jikin Mum tana kuka sosai tace "Mum, Mummy na I really miss you Mummy, Mummy karki kara barina ni kadai kinji" ahankali Mum dataji kuka na zuwan mata ta dage ta danne ta dagota tana kallon fuskarta yanda taga ta rame mata idanunta sunyi zuru zuru sun fada ciki, yauce rana ta farko dataji ta tsani rayuwanta, ta tsani sana'a da business datasa agaba, tafifita su sama da komi na rayuwanta amatsayin ta na matan aure, jibi matsalan data jawoma kanta yanzu, matsalan da bamata da basirar magance wanan matsalan, batada tunani da dabaran magance ta.
Ahankali ta daga hannu ta share mata hawayen fuskanta tass tace "how did you get here Princess ya akayi kikazo nan ina mijinki? Tayaya kikazo?" komawa jikin Mum tayi ta kankameta kaman zata koma cikinta tana wani irin jin natsuwa aranta data dade bata jiba uwa dabance ako ina, cikin sheshekan kuka tace "tunda naji kin dawo kina nan shine na gudo" "kika gudo?" Mum tafada cikin tsananin bacin rai, gyadama Mum kai tayi a jikinta tace "eh Mum nakira number ki akashe na Ya Muhsin ma haka shine nakira Ya Ahmad, Mum wat is wrong with Ya Muhsin?" tai maganan tana kallon Ya Muhsin daya ramemata a ido, dago kai Mum tayi tama Ya Ahmad wani irin kallo tace "ubanwa yace kaje ka daukota wen u know the problem on ground bazaka iya kirana ka sanar dani ba" cikin masifa yace "Mum kidenamin magana haka, d so called gang kikeso ta zauna dashi? And I tried calling you wayanki akashe, d problem on ground can be solved another way bamu barta ta rayu da gangster ba, yanzu on your phone ki kira kawarki Maman fauzy na kaita gidansu let her stay dere kafin Ya Muhsin ya warke musan mezamu yi" ya kalli Nadeera datai lamo ajikin Mum tana sauke ajiyan zuciya kaman wacce tai dambe da mutum dari gaban goshinta nadan jini na kurjewa yace "stand up princess muje ayi cleaning wound dinan mutafi gidan su Fauzy" da sauri ta dago kai ta kalli Mum, Mum din ma wani irin kallonta take shaidan na raya mata wasu abubuwa aranta dan yauce rana ta farko dataga kyan da Abba yake fadi, kyan data saba gani a fuskan Nadeera kyan yarta ne amma yau taga kyan da kowani da namiji zai gani yakuma yaba hakan yasa taji wani iri amma ta danne tana karantoma zuciyarta Nadeera yarta ce tadena kawomata irin abunan, ahankali ta shafa kumatun ta, tamata peck a wurin tana murmushi, harta bude baki zatayi magana aka bude kofan dakin aka shigo wani irin faduwa gabanta yayi batasan lokacin data rike rigan mum gamgamba tana zare idanu, tsabagen rudewaAbba wayan dake kunenshi salubewa yayi yafadi akasa hanunshi dake rawa sosai ya daga yay pointing Nadeera, cikin tsananin rudani da mamaki yace "Princess" da sauri ta saki Mum tareda dirowa daga jikinta takoma ta bayan kujeran datake ta tsugunna tana jan gefen rigan Mum jikinta na rawa sosai, da sauri Abba ya maida takaran dake hanunshi na test din da akama Muhsin Aljihun gaban rigan shi yakarasa shigowa dakin yana dumfaro inda suke, fashewa da kuka sosai Nadeera tayi tanajan rigan Mum tana yarfe hannu kaman taga dodo, mikewa tsaye Mum tayi cikin tsananin fushi tasha gaban Abba dake nufosu bilhakki tace "ina zaka Alhaji wai wat is this a hospital mukefa don't start with dat rubbish of yours, kagadai Princess doesn't know anything about that stuff please Alhajina respect your self kaga danmu kwance mubar shi yahuta yasami lafiya am begging you Alhajina let princess be" wani irin matsiyacin kallo Abba yama Mum ya nunata da yatsa yace "Hajara inba so kike na daddaka ki na tijaraki a hospital dinan bayau ki matsamin naduba yata cikin salama" ya nuna mata gefe da yatsa alamun ta matsa, kin matsawa Mum tayi hakan yasa ya gyada kai yaje ta gefen ta zai wuce Nadeera tawani irin fashe da kuka tanajan rigan Mum, shan gabanshi Mum tayi tarike kugu tace "Alhaji leave this girl alone ha'a wai meke damunka ne? Alhaji lafiyan ka? Kodai ammaka ne? Bakaga tsoron ka takeji ba yarinyar nan na bukatan hutu Alhaji am begging you kabarta, kabarta mana, Ahmad" ta kalli Ahmad daya jingina da bango ya runtse ido dan jiya ke kaman ya kashe mahaifin nashi daya koma bunsuru, tace "come and talk to your father o, wai wat is this Alhaji kaci maita ne kokuma haukan tsufa ce dan gaskiya you are not okay" passs! Passs! Abba ya sharara ma Mum lafiyayyun mari har biyu dayasa Nadeera wani irin zabura ta mike tsaye tana kallon Mum, Ahmad kuma yayo wajen da gudu yawani irin yo kan Abba kaman zai mareshi yana huci kaman mayunwacin zaki yanama Abba wani irin kallon tsana, wani irin kallo Abba yamai da jajayen ido kafin ya mikamai fuskarshi yana turemai kirji dakai yace "to mara kunya zaka rama matane? Nace zaka rama matane?" Yana maganan yana buga kanshi a kirjin Ahmad kafin ya dago ya nuna shi da yatsa yace "kama rama mata kaga yanda duniya zatayi dakai, yaro ya mari ubanshi yaga gayya, kuma kasan kamatudini tudan" yajuya ya kalli Princess dake tsaye tana kuka sosai tarike hanun Mum da tunda Abba ya zuba mata mari biyu kanta ke kasa tana share hawaye, wani irin fizgo hanun Nadeera yayi hakan yasa ta fashe da kuka sosai ta rike hanun Mum gamgam. "Mumm save me". janta Abba yayi yace "nace kizonan mutafi gida ko, am going to lock you up adaki, baki bafita harsai an raba dan shegiyan so called auren nan, kingama fita waje ballema ki hadu da makiyana su hure miki kunne, let's go my princess" cikin kuka sosai Mum tarike dayan hanunta tace "Alhaji dan girman Allah ka kyale yarinyar nan" wani irin tunkude Mum Abba yayi har saida Mum tafadi ta buge gefen cikinta da gado tai kara hakan yasa Ahmad yawani irin ture Abba yakusa faduwa amma bai saki hanun princes ba, cikin fushi yace "Abba wai are you mad? Wat is wrong with you please maisa kake kara zubar da girmanka a idonmu ne, look at Muhsin he's unconscious don't you have any respect for your children Abba?" wani irin kallonshi Abba yayi yana kara damke hanun Nadeera da kyau yace "Ahmad ni, ni, ni ubanka ka tura Ahmad nakusa faduwa?" yay maganan yana wani irin kallonshi irin look dinan da parent ke bama yaransu suji hankalin su yatashi, murmushi irin me ciwon nan Abba yayi yace "nika tunkude ni mahaifin ka Ahmad? Hmmm, Kaje zaka gani Allah ya tsine ma Albarka Ahmad! gaka ga uwarka kunfi sonta ai, shikenan nima bana bukatarku, bazama ku kara ganina a gidan naku ba, munbar muku kenan, lets go princess" yawani irin ja hanun Nadeera da duka karfin da Allah yamai tana ihu ana kallon su yafita da ita daga asibitin ya bude jeep dinshi baya ya jefata ya rufe ya shiga gaba yatada, da sauri Mum ta tashi ta kalli Ahmad daya dawo kaman gawa a tsaye tace "Ahmad let's follow them karya ma yarinyar nan wani abu baya hayyacinshi don't mind tsinuwarshi bazai kamakaba" hanunshi taja hakan yasa yafara tafiya kaman wanda baida jini suka fita daga asibitin amma har Abba yabar premises din, mota suka shiga Ahmad ya zauna yama kasa driving kaman tababbe tsinuwan Abba kawai ke dawomai, ganin haka yasa Mum tafito tadawo inda yake hanunshi taja tafito dashi ta kalli yanda idanunshi suka cika da kwalla sosai sunyi jajir taji kaman ta kurma ihu dan tashin hankali, ahankali tace "don't worry go and stay with your brother bari nabisu" shiga tayi ta tada motan tabar asibitin.
Sosai Abba ke wani irin gudu da ita, kuka take tana jijjiga marfin motan tana dana sanin gudowan datayi. Binsu Mum takeyi dan tana hangosu sai ihu take tana kuka tana sambatu. "dukni naja, is all my fault, na banzan tar da aurena, bana kula da mijina, bana bama yarana hakkin su, bana sauke hakkin aurena, Ya Allah nasan nimai laifice amma please don't punish me tawanan hanyan, Ya Allah natuba". Mutuwa taji motan tayi a tsakiyan titi ta kunna ta kunna yaki kunnuwa ta daga kai taga motar Abba taimata mugun nisa, da sauri tafito mutane na ihu tahada goslow bata damuba ta tare machine tahaye sukabi Abba amma yabace mata bat ko hanyar dayabi bata saniba.
Sosai taci kukanta tai bacci cikin kukan, Abba yajuyo ya kalleta ya saukar da ijiyan zuciya kafin ya cigaba da tukin shi yay tafiya kusan 35 minutes sanan ya horn agaban wani babban gida a gwagwalada mai gadi yabude ya shiga, kana ganin gidan kasan sabon gidane, kashe motan yayi yajuyo yace "My baby Princess munzo gidanmu" .
[9/16, 10:11 AM] Lady: *this book is for sale karki karanta in baki biyaba, if u still go ahead and read keda Allah*
*Maman Abd Shakur*
***
Sosai yake zuba wani irin arnen gudu akan power bike dinshi yana wani irin awizo kaman maiyin race na gasan gudun machine, daidai address din inda Mummy ta turamai yay parking wuraren gab da isha'i yana bin hanyar da kallo batare daya cire hamlet daga kanshi ba ya daga hanunshi yana danna digital agogon hanunshi yana duba time zuciyarshi nawani irin zafi yana bubbuga kan machine din da yatsarshi yana wani irin kallon motar dake pake agabanshi batare daya sauka daga kan machine dinba, Mum dake zaune cikin mota tadade tana kallon wanda yay parking abayan motanta ta glass din gaba, yana sanye da hamlet bayanshi goye da wani irin hadadden bakin jaka bag pack, hakanan taji aranta cewa shine mijin Nadeera da sauri ta bude mota tafito ta rufe kofan tana kallonshi shima kallonta yake ta cikin hamlet batare dayayi motsi ko dayaba, karasowa wajen tayi da sauri tana kallonshi hakanan taji gabanta yawani irin fadi bata ganin fuskan yaron amma cikarshi da izzanshi datake gani yasa taji yawani irin cika mata ido ahankali tace "sannu bawan Allah dan Allah kaine mijin Nadeera" bai iyabata amsaba tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa da kyar ya iya bude baki yace "ban number dad dinta" da sauri mum tace "okay okay, 07030405060" akan agogonshi yake danna number ya shiga tracking number through GPS, leka agogonshi Mum tayi tace "wlh am very scared banason anything yasami my princess, hankalina yaki kwanciya, dan Allah ya sunan ka bawan Allah?" Batare daya daga kai ya kalleta ba yace "Marwan" kama location din Abban yayi hakan yasa yawani irin burga machine din da sauri Mum tace "kaagano inda sukene Marwan?" gyada mata kai yayi batare dayay magana ba yaja machine dinshi yay gaba da sauri takoma mota ta kunna tabi bayanshi akan titin sosai sukai tafiya yanabin hanyan yana kallon agogon nashi da screen din yay haske har sukakai bakin anguwan da Abba yake a gwagwalada parking yayi da machine din nashi achan bakin hanya hango motar polisawa da some few police men a anguwan, parking itama Mum tayi abayan machine din nashi ta fito tazo inda yake tsaye cikin kidimewa tace "lafiya Marwan naga ka tsaya" hanunshi dake cikin safan hannu ya mika mata yace "give me your car key" da sauri Mum hanunta har rawa yake ta mikamai tana kallonshi, saukar da jakan bayanshi yayi ya daura akan machine din yana kara kallon agogon ya dago kai yana kallon layin again, hamlet din kanshi yawani irin cire a zuciye yay hanging akan machine din Mum takafashe da ido kaman tasami TV, bude jakan yayi ya dauko wasu robobi guda biyu kaman na powder yarike jakan a hannu yajuya yay inda motan Mum yake a pake ya bude ya shige ya zauna ya kunna motar ya daura hodojin akan cinyan shi, wining down yayi ya kalli Mum yace "stay here zan miki signal kizo idan nagama dasu" jan motan yayi mum tasaki baki tana bin motan da kallo kirjinta na bugawa sosai ta jingina da machine dinshi tana kallon layin, ahankali yake tuki da hannu daya yana bude robobin da hannu daya daidai gaban gate din yay parking hakan yasa polisawa kusan guda hudu dake gaban gate din suka taso dukansu atare sukazo wurin motar, daya daga cikinsu ya daga hannu yay knocking tinted glass din yace "Hello Mr/Mrs, you are not allowed to enter this house" ahankali yay wining down glass din atare ya dau roba daya na hodan yawani irin watso musu dukansu a fuska da sauri yay wining up gudun kar ya shaki powdern, atare polisawan sukahau tari suna kakkabe hodan kafin ahankali su wani irin faffadi a wurin sai bacci, danna wutan motan yayi yay blinking sau biyu hakan yasa Mum ta taho da sauri hartana tuntube saida ta karaso wajen sanan ya bude motan yafito yana goya jakan abayanshi yadau roban hoda daya ya rike yana kallon gate din, Mum jikinta gabaki daya rawa yake tana kallon polisawan dake kwance akasa, yafara tsallekesu ya bude gate zai shiga da sauri Mum tabi bayanshi heart dinta na cutting suka shiga cikin gidan, nan wasu police biyu suka taso....
Da duka karfinta take jan hanunta back tana girgiza ma Abba kai arude tama kasa magana tsabagen tashin hankali, jan hanun yay da karfi yana kaiwa kan abin da muryan shi data dishe sosai yace "kamamin Princess, kinsan your hands are so soft and warm wlh, hanunki hannun yar baiwa ce, yauwa Princess din Babin ta oya kamamin, kamamin yar albarka, kamamin dan Allah princess" ya daura hanunta akai da sauri taja hanun baya tana kuka mara kara sosai tana girgiza mai kai tace "Abba, Abba, Abba dan Allah kayakuri" da wani irin karfi yajawo hannun nata ya daura akan abin ya rike hanun akan abin gam gam yawani irin danne akai yace "kamamin ita dan uwatata, saikin kama, princess kinfara kaini wuya fa, wayyo keko princess kamamin ita duka mana innalillahi wayyoo, da kyau rikata princess, Princess kamamin da kyau" yay wani irin ihu yana lumshe ido yana kara murza hanunta da karfi da yaji akai, wani irin ihu tayi zata fincike hanunta mistakenly ta finciko abun sosai kaman zata katsa wani irin ihu Abba ya kurma "na shiga uku ta kashemin game" yakama abin tareda da komawa baya cikin tsananin azaba yana cike baki yana "Princess Abban ki zaki kashe, innalillahi zata kasheni" yay rubda ciki agado, wani irin jumping tayi ta sauko daga kan gadon tana kuka sosai tai wurin kofa, sosai ta shiga jijjiga kofan kaman zata cire kofan tana bubbuga kofan. "somebody save me, helpppp, Mask Man dan Allah kazo wayyo Allah na" jijjiga kofan take kaman zata balleshi.
Abba yakai kusan 5minute kafin yadawo daidai dan sosai takusa tsinkemai abin, ahankali cikin tsananin fushi ya mike yay wurin kofan dudda cikin duhu ne amma saida taga alamun mutum hakan yasa ta kurma wani irin ihu tana bubbuga kofan tana kuka sosai, wani irin kama hanunta Abba yayi cikin fushi yace "kasheni zakiyi dan Uwatata iye, why are you this stubborn princess" rike kofan tayi taki binshi hakan yasa yadage shima yana janta, turjewa tayi taki tafiya da karfin gaske yajata ta taho takai bakinta kan hanunshi ta daddage ta dankaramai ciwo a hannu wani irin ihu Abba yayi kafin ya kifa mata wani irin uwar mari a fuska da sauri ta rike wajen tana kuka sosai, kara mata wani marin yayi yana huci yace "kasheni zakiyi stubborn girl zonan dan gidanku" yawani irin jata ya jefata kan gado ya hayo gadon, yunkurawa tayi cikin kuka sosai zata tashi yace "bakiji ba kenan zan lallasa ki kuwa Princess, oya kwanta" yatura ta, tureshi tayi itama tayi tana kuka sosai tama kasa magana, ta daddage ta daga hannu ta daki kirjinshi, wani irin ihu Abba yayi kafin yakara dauketa da mari yace "ni kike duka mara kunyan yarinya, ni kika daka?" yay maganan afusace, rufeta yay da duka sosai a fuska ya mari nan ya mari chan, tun tanajin zafi tana ihu da duka karfinta har murya ta ya rage harta sume sabida azaban mari amma Abba baibar dukanta ba, marinta yake baji bagani a zuciye dan ranshi yabaci yanda ta dakeshi sanan yawani irin tureta tafada kan gado batare dayamasan ta sumeba yace "stupid girl gashi kinja na lallasaki ai kyama mutane shiru ai yanzu, kangararra! " hawa kanta yayi....
Tasowa inspecta da wani police guda daya dake taredashi sukayi ganin mutum da bakaken kaya dawata mata abayanshi hakan yasa Marwan ya tsaya chak yama Mum alamu da hannu data tsaya itama ta tsaya tana zare idanun, da sauri suka karaso gabansu suna kallon su sukace ina zaku waya baku izinin shigowa bakuga police awaje bane? Wani irin juyi Marwan yayi da kafa yawani irin daki hancin inspecta sai jini shaa yafara zuba, police din gefenshi da sauri yazaro bindiga kafin ma yakaiga gyara bindigar yay wani irin punching fuskan shi yy baya zai fadi da sauri yawani irin watsa musu roban powder akai yay cikin gidan Mum nabinshi abaya a tsorace, gaban kofan suka tsaya ya jijjiga kofan a rufe hakan yasa Mum tace "innalillahi yanzu a ina zamu sami key? Am sure yana ciki dan ga motarshi apake nan" jakar shi ya sauke yaciro wani dogon pin ahankali ya sokala cikin hole din key ya jujjuya kafin ya zaro ya murza handle din kofan ya budu yadau jakan shi ya goya suka shiga falon Mum biye dashi suna kallon koina, ihunta dasukaji sosai cikin kuka yasa Mum tafashe da kuka cikin tsananin tashin hankali tace "Marwan I will die idan mutumin nan yama Princess wani abu, wlh bashine ubanta ba, bamu muka haifeta ba ita kanta yarinyar batasan yar adoption bace, innalillahi Alhaji don't betray amanan damuka dauka, wlh ba yarmu bace" dudda tashin hankalin dayake ciki saida yajuyo dakai akaro na farko ya kalli Mum na kusan 5sec zaiyi magana sukaji kukanta da sauri sukai stairs kafin ma sukai stairs sukaji shiru ko tarinta basu sakejiba, da gudu yakarasa sama Mum na biye dashi dakin dake facing dinshi ya dumfara straight ya murza hanun kofan jin akulle yasa ya sauke backpack dinshi kasa dan ciro pin din....
Hawa kanta Abba yayi cikin gushewan hankali dawata irin maitan sha'awa yawani irin kama kirjinta da hanunshi yana matsawa yana ihu yana mata kiss awuya. "wayyo Allah na Princess wlh kinfi Mummyn ki dadi, kinfi Mummy Zaki, Princess u are bless, Princess kinga ban mama dan Allah, kiban mama dakanki kaman irin ni jaririn ki dinan, wayyo princess ban mama mana haba princess din Abban ta, nine nadake ki to yahakuri oya ban mama" ko kadan baiji alamun anama murza handle din kofa tawaje ba hankalin shi yay nisa sosai, cikin dishewan murya yana matsasu yace "au baki hakuran ba, bazaki ban maman ba shikenan" hanunshi yakai azafafe kan pant dinta yana kokarin janshi kasa aka wani irin bugo kofan dakin aka shigo, afirgice ya tashi daga jikinta kafafunta na oc shi yana kare abinshi dake amike sambal da hannu gabanshi na faduwa dan atunaninshi ma police din daya zubane sukaji hala hayaniyan su sukazo suka balla kofan dan suga kome yafaru, wani irin kunna wutan dakin Marwan yayi haske ya gauraye dakin tun daga katon pooo da kafarshi ke gab da bugeshi yabi da kallo har zuwa kan gadon inda yaga matarshi lying down a sume, looking so helpless babu kaya jikinta sai pant, fuskarta ya kumbura sosai yay molo molo sabida punches din da Abba yamata, gefen idanunta na jini gefen bakinta ma najini, hancinta yay jajir gatanan kaman mara rai. Tun daga kafafun Abba daya ware nata na tsakiyanshi yake kallo zuciyarshi nawani irin tafarfasa data dade batayiba, da wani irin zuciya kaman zaki yay saitin gadon da sauri Abba da jikinshi ke rawa sosai idanunshi kwalale awaje heart dinshi na beating na tsoro ya tusa abin tashi datai kwanciya dole tsabagen tashin hankalin daya shiga ya maidata cikin wando, wani irin finciko shi Marwan yayi yawani irin watsamai mari Mum tana tsaye bakin kofa tana kallo dantama kasa shiga zuciyarta ya mugun tsinke, wani irin marurruka Marwan kemai kaman mahaukaci nan da nan, nan da nan a fuskar Abba, mari left right, left right kawai yakeyi mai kafin yasakin mai wani irin punch a hanci da saida kanshi ya bugu da bango jikake bum idanunshi suka fara juyawa sabida azaba da radadi, da sauri Mum ta shigo dakin ta dago Nadeera tana kuka sosai tana kallon fuskarta ta rungumeta tsamtsam ajikinta tana kiran sunanta ahankali "Princess, Nadeera" da sauri ta warware gyalen kanta ta rufa mata ajiki tasake rungumeta tsamtsam tanajin yanda Marwan ke bugun Abba.
Wani irin tadiye Abba yayi da kafa Abba yay wani irin mummunan faduwa akan tiles din dakin yana kara saiga hakorin shi biyu nagaba akasan tiles, ball ya shiga yi da Abba danji yake ya kashe shi kawai how dare he looked at his wife, ashema ba ubanta bane, mugun ball yay da Abba ya bugu da bango yadena numfashi, yazo zai kara takashi yaji karfin kukan Mum dake rungume da Nadeera yakaru sosai, hakan yasa yajuyo yawani irin kafe Nadeera dake sume da ido ahankali yawani irin tako zuwa wajen ya sauke jakar jikinshi yacire hoodie dake jikinshi, wani irin karbanta yay daga hanun Mum yanajin bakin ciki kaman ya haukace ya samata hoodie yana kallon yanda jikinta dukya baci da amai harda hancinta daya dame da ragowan amai da jini, hijabin ta daya gani akasa ya dauka ya saka mata ya goya jakanshi a zuciye abaya, yawani irin dauketa batare daya kalli ko Mum dake kuka ko Abba dake sumeba yajuya yakai bakin kofa harzai bude kofan ya tsaya chak batare daya juyoba cikin wani irin murya na wanda yay fushi sosai dake stammering i'i'na ayace "te te tel tell this g..goat" yay shiru yana numfashi tsabagen fushi cikin wani irin tsawa yace "wlh ko hanun matata yasake tabawa, warabbul ka'aba! saina kasheshi har lahira" yawani irin bude kofan yafita daga dakin bayan ya jefar da key motan momy dake hanunshi acikin dakin yawani irin sauka kasa yafita tsakar gidan ya tsallake polisawan dahar lokacin ke bacci yabude kofa yafita ya tsallake na waje yay saman layinsu da ita, ahankali yahau machine dinshi ya daurata agaba ya kulle hannayenta abayanshi yasaka hamlet dinshi yawani irin ja machine din da mugun gudun bala'i yahau kan titi.
[9/16, 10:11 AM] Lady: *the mask man, karki karanta in baki biyaba, inkika karanta keda Allah*
*Maman Abd Shakur*
Kallonshi Mum tayi ranta fess ta mike tsaye tadau key din motar ta dake kasa ta dauka ta fice daga dakin ta sauka kasa tai tsakar gida ta shiga motar ta dake waje taja tabar anguwan tana kuka sosai tana danne zuciyar ta Allah kadai yasan me take ji, shikenan Nadeera tagama gane mata sirrin ta, koda Muhsin zai mutu saida ya mutu amma ko Nadeera itace macen daya data rage aduniyan nan saidai yamutu ba aure dan bazata bari ya aureta ba, yarinyar data gama ganin komi na mahaifinshi ina! Koma waye wanan boyayyan mutum din Allah sa ya zamto shine miji mafi alkhairi a gareta, yabasu zaman lpy yakuma shiryan dashi, amma ina! Kasa driving tayi hakan yasa tai parking agefen hanya ta dinga kuka tai kuka tai kuka harta gode Allah, rana daya kawai family ta datai cherishing so much ya tarwatse, Abba ya haukace da Son Nadeera wacce take kusan yar cikinshi bambancin shine kawai bada maniyyin shi aka sameta ba, amma yarinyar daka raina tun tana wata uku mai banbancinta da yar cikinka? Yarinyar da tun kafin tafara zama ka raineta kake daukanta, inta farka cikin dare tana kuka nida shi mu lallasheta wani zubin har goyata cikin dare yake me bambancin ta dayar cikin ka? Kai Alhaji bakama family mu adalci ba, tayaya zamu farama Nadeera explanation bamu muka haifeta ba cewa daga Egypt muka daukota? Menene a Nadeera daya zautar dashi? Ga Muhsin rai hanun Allah, Ahmad ya tsinemai, Princess tafada hanun terrorist ya aureta, innalillahi ina irin dream bikin danake so yima princess ayau? sosai tai kuka tai kuka ta lallashi kanta da kyar, gani take ita taja komi, da kyar ta lallaba kanta taja motar tai asibiti dan taga miss call din Ahmad yakai shida.
Sai wuraren shadaya yakai gida, ahankali ya dauketa kaman baby yabude gate ya shiga ciki bude kofan dakinsu yayj ya shiga, a palo yaga Omari da Abdallah zaune duk sunyi jugum kana ganin su kaga damuwa a fuskokin su ganinshi yasa duk suka mike tsaye sukayo kanshi duk suna kallonta yana kafafunta ke lilo a hanunshi, babu wanda ya iya magana shi kanshi kasa magana yayi yahau stairs suna biye dashi abaya har zuwa dakinshi, kwantar da ita yayi akan gado tareda cire hijabin ya rage daga ita sai hoodie shi daya kai mata cinya yaja bargo yarufe mata har zuwa ciki yana wani irin kallonta zuciyan shi na soyuwa sosai, da kyar ya iya mikama kaninshi hannu da sauri Abdallah ya samai goran Eva water daya dauko duk suka dawo wajen gadon suka tsugunna suna kallonta babu mai iya magana cikin su kaman suyi mata kuka sukeji wanan duka haka, shikuma yana zaune kan gadon gefen kafarta yana kallonta, ahankali ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a fuska dan nishi tayi batare data bude idoba hakan yasa Abdallah da idanunshi suka kawo kwalla sosai dan hakanan yakejin pain din yarinyar, he feel so connected to her, ahankali yace "lemme bring icebag" da sauri yafita baiwani jimaba yakawo ice bag din yabama Marwan karba yayi ya daura akan daya daga cikin inda yatattashi akan fuskarta ya daura akai yana dannawa kadan kadan kirjinshi kaman zai tarwatse, bude ido tayi cikin tsananin firgici tafashe da kuka sosai tana Kalle kalle tace "Abba dan Allah ka yakuri, Abba na shiga uku" tafashe dawani irin kuka tana kallon su Abdallah daya goge hawayen daya zubo mai da sauri dakuma Omari da idanunshi sukai jajir yana kallonta kafin ta daura fuskarta kan Ya Marwan dake zaune kan bakin gadon, wani irin ihu tayi cikin kuka sosai ta tashi tafada jikinshi ta kankameshi sosai tana wani irin kuka tace "mask man kazo, please ka kaini mutafi gidanku, please don't let Abba do anything to me, am scared" tawani irin kankameshi tahau kan jikinshi tana wani irin kuka kaman zata mutu, ahankali Abdallah da Omari suka mike atare suka fito daga dakin suka rufo musu kofa duk sukai dakinsu, wani irin fincikota yay daga jikinshi cikin tsananin fushi ya daga hannu zai dauketa da mari cikin fushi, ta kankame idanunta jikinta na rawa tana kuka sosai, tsayar da hannun yayi yana huci yakasa marinta kafin ahankali yawani irin jata yabude bayi ya shiga da ita agaban shower ya tsaya ya tsayar da ita cikin fushi yawani irin kunna hot shower ruwa yana zuba kansu wani irin tunbuke mask din fuskarshi yayi ya yar ya kalleta da jajayen idonshi dasukai jajajir ruwa nabin kyakywan fuskanshi, gashin kanshi sun wani kwantamai a goshi yana mata wani irin mugun kallo jikinta ko ina rawa yake tana juyamai kai tun kafin ma taji mezaice, cikin wani irin murya dake girgiza zuciya yace "are you mad Nadeera, how dare you leave this house!" yadaka mata wani irin tsawan da saida jikinta yawani irin girgiza tafara komawa da baya tana girgiza mai kai, hanunta yakama yajawota da karfi yana nuna fuskarta da hannu zaiyi magana ya kasa yawani irin dunkule hannu ya daki kan shower aiko roban kan shower yafashe wani irin uban ruwa ya dinga kwaro musu aka, bakaramin firgita tayiba finma na Abba dan ayanda take ganin idonshi wanan zaima iya kasheta, nunata yay da yatsa zaiyi magana yakasa tsabagen yanda zuciya ke cinshi sake fizgota yayi yawani irin daga hanunta sama zai ciremata hoodie jikinta tafashe da kuka, cire mata yayi duka yawani irin dukunkune ya yar da rigan kasa, fashewa tayi da kuka sosai ta tsugunna tana neman abinda zata rufe jikinta dashi ahankali shima ya cire kayan jikinshi yawani irin jefar dasu cikin fushi ya dagota ya fizgota jikinshi yanda taga idanunshi yasa ta rungume shi sosai a mugun tsorace da dishashiyar muryanta tace "please am sorry, please stop looking at me like that wlh am very very very scared dan Allah am sorry" fito da ita yayi daga jikinshi da mugun karfi yana wani irin jin ciwon guduwa datayi daga wurinshi har wani banza yamata wanan abin daya mata wani irin fizgo soft sponge dinshi yayi yawani irin samata ajikin, kankame kirjinta tayi gam gam tana wani irin kuka ta kulle idanunta, wani irin jifa yayi da soson cikin fushi kafin ya fizgo towel ya kashe shower ya daura mata ajiki ya dauketa chak tana kuka yafito da ita daga bayin zuwa cikin daki, wani irin jefata yayi akan gado da gudun bala'i ta runtse idonta dan sai yanzu ne ta ganshi complete innalillahi wa innailaihi raji'un take maimaita tana komawa baya tanajan towel dinta tana rufe jikinta da kyau da muryanta daya dushe sosai tace "dan Allah kayakuri wlh bazan kara guduwa ba please, Allah kaji na rantse ma wlh bazan kara guduwa ba, please am scared kayakuri" fadowa gadon yayi cikin wani irin fushi angrily yajawota ya kwantar da ita tareda zare towel din ya yar yana wani irin kallonta, fashewa tayi da kuka tana wani irin numfashi kaman zata sume tana girgiza mai kai, cikin kunan rai da fushi da tafasan zuciya yace "da wani goat chan ya dinga tabamin mata yana yanda yaga dama da ita gwara I make you mine let him see you with my baby, tonight am gonna make you my woman, my wife, my property" fashewa tayi dawani irin azababben kuka kaman yana yankata, wani irin tsawa ya daka mata da yakusa tarwatsa mata kwanya. "Shut ttt uppp!!!" ko tari bata karaba tadaura hannu akan bakinta tana numfashi sama sama tana gani yau mutuwarta ce tazo, ahankali ya mika hanunshi saman gadon ya kashe wutan dakin, hanunshi ya mika ya daura akan hanunta dake kan bakinta yacire ya ijiye a gefe yana shinshina wuyanta yana goga hancinshi awurin kafin ahankali ya saukar da bakinshi kan bakinta yana wani irin kissing dinta a zafafe, sosai take kuka sound din kukanta da numfarfashin ta akan kunenshi yakara birkita shi sosai, ahankali ya janye bakinshi daga nata ya gangaro dashi ya daura akan kirjinta da farko yayi hakane dan ya tsorata ta karta kara yunkurin guduwa amma sosai yaji bazai iya hakura ba gabaki daya sha'awarshi tawani irin motsa yafara aika mata da sakkonni yana mata wasu irin zazzafan romance tana kuka sosai kaman zata mutu mara kara, addu'an saduwa da iyali dataji yana karantowa da dishashiyar murya irin na wanda ke cikin tsananin bukata yasa ta yunkuro zata tashi zaune yawani irin tureta ya maidata baya ya kankameta yana neman hanya da zafi zafi, ihu sosai tayi dayasa ya taushi mata baki da nashi yana chusa hanunshi acikin wet gashinta murya chan kasa yace "kiss me wife, kiss me Nadeera ahhh" ya rirriketa da kyar kaman mai shirin yin kuka yace "you're so tight please stop crying for me, ahh Sweedy u are.." ya riketa gam yana battling neman hanya dan harga Allah baisan a ina ake sawaba gashi yakasa mata ahankali hawaye na cika idanunshi.
[9/16, 9:58 PM] +227 96 07 81 78: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*
*watsapp 07012181461*
*Maman Abd Shakur*
Numfashi kawai take sama sama kaman zata mutu tana kuka sosai ta mugun galabaita ga zafin datakeji yawuce misali na fuskan ta dana abinda yake mata, da kyar muryanshi na rawa sosai dan kaman ma kuka yake, muryan chan kasa kaman mai whispering yace "Sweedy ina...inane han.." saikuma yay shiru yakasa karashe maganan, riketa yayi da kyau numfashin shi narawa sosai dan he's so aroused, yakai kololuwan bukata abinda baitaba faruwa dashi kenan ba, yakasa gane inane duk inda yake sawa baya shiga, sosai take tureshi cikin kuka sosai dan kaman zai kasheta yanda yake mata kaman wani mahaukaci, da hannayenta dasukai sanyi sosai sukai laushi take turemai bakinshi dake cikin nata tana kokarin magana, kasa barinta yayi dukda ya gane azaban datake ci yadinga kokarin turawa a awajen fitsari yana sheshekan kuka, sosai numfashinta yafara yin sama sama tana kokarin fizge bakinta amma yaki saki sai sha yake, ahankali numfashin ya dauke tai passing out, shima kaman zai mutu ya saketa dan yakasa ganewa yawani irin fadawa gefenta yana nishi hawaye na bulbulomai daga ido cikin shi nawani irin mugun ciwon daya dade baimai ba, da kyar ya iya ya mike tsaye yana dukawa ya bude side drawer yana lalubawa wani tablet ya dauko hakan yasa yafada gadon ya balli biyu ya tura abaki yaa hadiye batare daya nemi ruwaba yawani irin buga kanshi a gadon cikinshi namai ciwo sosai, da kyar yay namijin kokarin tashi yaja bargo yarufa mata kafin yakara buga akai a gado yana numfashi yana cije lips yawani irin jawota ya kankameta sosai kaman zaiyi hauka da kyar wani irin wahalallen bacci yay gaba dashi.
Sanyi asuba ne ya farkan dashi daga wahalallen baccin dayayi, ahankali ya kunna wutan dakin dakin yay haske sosai juyo dakai yayi ya kalleta ya kafeta da ido yanda fuskarta da idanunta suka wani irin kumbura fuskan yay ja, ahankali ya matso kusa da fuskar yana wani irin kallon fuskar nata wani irin tausayinta na shigan shi kaman ya dauke mata ciwon yakeji, hanunshi ya mika ya daura akan goshinta zafi yaji sosai alamun tana tattare da zazzabi hakan yasa ya zame hanun yana wani irin jin ciwo aranshi yasa hannu yana gyara blanket din jikinta kafin ya zare jikinshi ahankali gudun karya tasheta ya sauka daga gadon, ahankali yawuce ya shiga bayi wanka yayo sanan yafito daga bayin daure da towel a kwankwason sai wani karamin blue towel a hanunshi yana tsane ruwan kanshi dashi ya tsaya agaban closet dinshi, wani simple white t-shirt yasaka na Givenchy, yadauko wani black wando yasaka ya zira wani flat black palm daya haska white babban kafarshi da kyawawan white kumbunan shi gwanin ban sha'awa, turare ya fesa, jikinshi sai uban kamshi yake yay wani irin kyau kaman mace, lips dinshi da hancinshi sunyi jajir shima sabida kukan dayay jiya gashi shima zazzabi zazzabin yakeji, ahankali ya bude kofa yafito yana kallonta kafin yadau dadduma ya shimfida yahau kai, rakatanil fajiri yayi sanan ya linke yafito daga dakin ya rufo mata ahankali, dakin Omari yafara shiga ya tadoshi sanan ya shiga na Abdallah shima ya tadoshi da kyar yatashi yana turamai baki yace "lemme sleep mana Ya Marwan ai is not yet Time for subhi ko" kunenshi yaja yanadan murmushi, ihu Abdallah yayi yatashi zaune kaman zaiyi kuka yana dafe kunenshi dayaja, ahankali ya zauna kusa dashi ya kama kafadarshi saikuma ya sakeshi ya daure fuska yace "you are sick why didn't you tell me?" girgiza mai kai yayi ahankali saiga hawaye hakan yasa yatashi da sauri zai shiga bayi da sauri Marwan ya rikemai hannu yatashi ya tsaya agabanshi yana kallonshi from head to toe yanda kanshi ke kasa yana share hawaye, ahankali yace "when did you start hiding something from me? Wat is it? Kunyi fada Kaida Omari jiya ne?" girgiza mai kai yayi ahankali hakan yasa yace "den wat is it Abdallah?" yay maganan yana dago habarshi, ahankali bakinshi na rawa sosai yace "Ya Marwan wlh ko, I don't know why but I feel your wife's pain so much, abin nadamuna da kyar nai bacci jiya, please ya Marwan take care of her kaji, kaga yanzu mukadai gareta, she's your wife please ya Marwan love her, banso naga tana wahala, please love her nasan kace you're not in luv but please love her for my sake kaji" dan murmushi yayi idanunshi nadan chanza kala yaja hanun Abdallah ahankali suka zauna abakin gado, cupping face dinshi yayi ya kalleshi shima shi yake kallo dan kawad dakai yayi saikuma yajuyo ya kalli kanin nashi daya kafeshi da ido cikin wani irin murya mai sanyi sosai yace "Abdallah I love my wife so much, starting from the day I saw her awanan hospital, and duk runtse duk wuya I will never leave her alone and I want you to promise me you will keep her company kana janta da hira sabida all her sorrows should varnish ta manta komi, can I count on you to take care of my wife koda bani nan?" gyadamai kai yayi ahankali hawaye nason ya zubomai, dan murmushi yayi yasa yatsanshi ya share hawayen yace "I want to give her a good life, am ready I want to change for her dazar..." yay shiru yana murmushi, ahankali yama Abdallah peck akumatu ya dagashi yace "jekai alwala kazo mutafi mosque" wucewa bayi yayi yana kallon fuskan yayan nashi da duk duniya baida abinda yakeso kaman shi. Omari da tuntuni yake bakin kofan yaji komi ya shigo dakin shima idanunshi yay ja zama yay kusa da Marwan din yana kallonshi yace "what are you telling Abdallah mekake shirin yi Ya Marwan?" yafada yana huci kaman zaiyi kuka, murmushi yamai yace "nothing, but inaso kaje kafara muku processing Visa, u, Abdallah and my wife" zaiyi magana ya dagashi daidai nan Abdallah yafito daga bayin daure da alwala jallabiya yasaka suka fice sukai masallaci.
Inspecta ne yafara bude idonshi arude yana zaro bindiga da sauri daga masakalar bindiga yana pointing gaba, da sauri ya bubbugi na kusa dashi shima ya farka arude yana "yes sir" da hannu ya nunamai gate yace "jeka duba su gen lemme check Alhaji I think kidnapper daya dauke yarinyar ne yadawo" da sauri yay cikin gida kofan dayagani abude yasa ya shiga ciki da sauri yay sama da gudun bala'i yay upstairs yana kwalama Abba kira. "Alhaji, Alhaji" shiga dakin dayagani abude yayi yanabin ko ina da kallo kafin yaga Abba dake kwance da dan gajeren wando jini na fita daga bakinshi da hancinshi a sume ko motsi bayayi da sauri ya buga uban ihu yana kiran sauran polisawan yana dube dube inda zai saman mai riga yasa mai amma bai ganiba, daidai nan sauran polisawan suka shigo daki da sauri suka cucibeshi suka fita dashi suka sashi amota sukakaishi wani hadadden private hospital da sauri aka karbeshi aka dukufa akanshi likitoci na kokarin ceto rayuwan shi, inspecta kuma yafita dan kiran commissioner.
Ahankali Muhsin ke bude ido da asuban fari wuraren karfe hudu, sosai yaji kanshi namai nauyi da kyar ya iya bude ido duka ya kalli gefenshi Ahmad ne zaune kan kujeran ya kifa kanshi akan gadon yana bacci, dan ajiyan zuciya ya sauke komi na dawomai wani irin hawaye mai zafi ya gangaromai hakan yasa ya runtse ido da sauri yanaji kirjinshi namai zafi sosai kaman an zuba garwashi, hanunshi yaji an kankame ana shafa gaban goshin shi hakan yasa ya bude ido Mum yagani tsaye akanshi sanye da hijabi idanunta sunyi jajir sun kumbura kana ganinta kasan kuka tasha sosai, hanunta yarike gamgam murya chan kasa irin na mara lafiya nan yace "Mummy Nadeera, I want to see her" ahankali Mum takai kanta ta sumbaci goshinshi tareda rungume kanshi tsam a kirjinta wani irin tausayin shi na shigan ta bana wasaba takai kusan 3min ahaka sanan ta dago kai ta sakeshi tanamai murmushi dukdan ta danne abinda ke cinta tace "how are you feeling Son? Bari nakira Dr yaduba ka" ta mike zata wuce da sauri ya riko hanunta hakan yasa ta juyo ta lumshe idanunta dan bataso tai kuka tai breaking heart dinshi dan dago kai yayi zai tashi da sauri tace "no, no no no karka tashi" tai maganan hawaye na gangaro wa daga idanunta, cikin raunanniyar muryan shi yace "wat is it Mum maiya faru wen I was unconscious?" zata girgiza mai kai ya riketa ahankali yace "please tell me Mum naji sauki, I can handle anything" shiru tayi kafin ahankali ta zauna kan kujera ta rike hanunshi gam takira sunanshi tace "Muhsin" kallonta yayi kafin ahankali yace "Na'am Mum" dan murmushi tamai sanan tace "inaso kamin wani abu da jarumi kadai zai iyamin shi kuma nasan d'ana jarumi ne, jarumin namiji nahaifa dan haka zaka Iya" shiru tayi takara kallonshi sanan tace "inaso ka yakice son Nadeera daga ranka Son, cus your father have ruined everything for you, tayaya zan bari ka auri yarinyar da mahaifinka keso, to bayan auren dawani ido zai dinga kallonma mata? Muhsin understand me am saying all this for your own good daga kai har princess din, koda ace yau babu aure akan princess wlh mahaifinka bazai taba barinmaka itaba ayanda yake jinta aranshi dinan nashi, mahaifinka dabai taba daga hannu ya nunamin ba for 33 years da aurenmu akan princess yadakeni Muhsin" ta share kwalla tacigaba tace "mahaifinka dake sonku kaman ranshi yabude baki ya tsinema Ahmad jiya akan Princess, mahaifinka da his family is number one yanzu bama gabanshi he's only after princess" shiru tayi tana kallon Muhsin dake kallonta asanyaye yana sauke wani irin ajiyan zuciya ahankali ta kama hanunshi tace "Son! I know, I know, I know nice to be blamed for everything that happened, I know am responsible for koma me Baban ku yadawo ayau, but wanan difficult phase dinan damuke facing kaddara ce da dole zai faru, yanzu abinda yakamata muyi shine mu yarda da kaddarar, mukuma nemi taimakon Allah, son zakaso ka auri yarinyar da baban ka try to rape? Try to molest? Zakaso ka auri yarinyar data gama gane sirrin ubanka? Zakaso ka auri yarinyar da mahaifin ka yagama gane sirrinta ne? Zakazo ka auri yarinyar da baban ka is going gaga for, zaka so ka dinga takaran kishi da mahaifinka? Wani zubin ana barin halaliya dan kunya da kawaici dakuma yakamata, and besides Princess dinma yanzu matar aure ce, banaso tasan we are not her parent abun zasu mata yawa, bantaba tunanin akwai rana dazata zo da zaisa mufada ma princess we are not her parents ba, ubanka yariga ya aurar da ita dudda guy din gangster ne, but naga affection dayake having mata, and wherever there's affection love definitely exist there, and inhar akwai So! to their Love can conquers everything, karkai mamaki kaga sanadin princess ya shiryu yadawo good man sunyi building family maiban sha'awa, addu'a zamu mata da fatan alheri kaji Muhsin, kahakura da Nadeera dan matar wani ce and babu kyau kana son matan wani" ta karashe maganan tana kallon idanunshi dasuka ciko da kwalla sosai ya tsaya yana kallonta kaman wata madubi, gyadamai kai tayi ahankali tana kokarin mayar da kukan datakeji ta shafa kanshi tace "talk to me Son wanan look din na breaking heart dina, yimin magana Umm my Muhsin, are you okay" wani irin tashi yayi daga kan gadon yafada jikin Mum ya kankameta yafashe dawani irin kuka sosai mara kara sosai hawayen na diddiga ajikin Mum, kankameshi Mum tayi tana patting bayanshi tace "cry, cry kaji ko zuciyarka tarage nauyi, I know how much you love princess, nasani, nasani son, kuma naso nabaka ita, I love you so much Son and am sorry is all my fault, duk laifi nane" sosai yake kuka jikinshi na rawa zuciyarshi namai wani irin zafi, daci, cikin kuka sosai yace "I love her, Mum wlh I love her so much, Mum bantaba yin budurwa aduniyan nan ba sabida I have Nadeera, Mum I love her so much, Mum I love her, Mum I love her, Mummy I love princess so much wlh" yanda yake kukan kaman zai shide ajikinta yasa ta ciro shi daga jikinta tana sharemai fuska da hijabin dake jikinta, ahankali Ahmad da kanshi ke kife dan duk maganganu dasuke yanaji ya goge hawayen dayake yi na tausayin wanshi, batun yau yasan Muhsin nason Nadeera ba dudda bai fadamai ba amma yaga sonta a idanunshi, sharemai hawayen dasuka kasa dena zuba mum tayi tana girgiza mai kai idanunshi sunyi jajir jikinshi yadau zafi, ahankali yarike hanun Mum da muryanshi data dishe tsabagen kuka yace "Mum zanbar kasar, lemme just go back to Toronto inda nai karatu idan na cigaba da zama anan ina ganin Abba I can die wlh" daidai nan Ahmad shima ya daga kanshi yana goge kwalla yace "am going with u" kallon yaran nata Mum tayi jitake kaman ta kurma ihu da kyar da taimakon ta dana Ahmad Muhsin dake ganin jiri sosai yatashi suka kaishi bayi ya dauro alwala yafito sai yahau kan dadduma yana salla yana share hawaye zuciyarshi na tafarfasa, a raka'a na biyun kawai ya yanke jiki yafadi sabida wani irin duhu daya gani dakuma kunenshi dasukai dummm!.
[9/18, 12:06 PM] Lady: *karki karanta in baki biyaba*
*Maman Abd Shakur*
Saida gari yadan yi haske kadan yafito daga masallacin yabar su Omari achan ya shigo part dinsu, kitchen ya wuce straight ya bude fridge ya dauko ice bag ya rufe yafito daga kitchen din yana tafiya a natse dan har yanzu cikinshi nadan ciwo ciwo yawuce sama dakinshi ya bude ya maida kofan ya rufe tareda kafeta dawasu irin idanun kaman zai cinyeta, ahankali ya karaso jikin gadon ya tsugunna agabanta yana kallon yanda fuskarta yatashi ga idanunta sun kumbura tsabagen kuka, hawaye sun bubbushe akan fuskarta tsabagen kuka, hanunshi ya mika ya janye dogon kalabanta daya sauka agaban fuskarta ya maidashi baya yanadan sauke ajiyan zuciya kafin ya daura icebag din akan kumburin fuskan nata yana dan danewa.
Saukan wani irin sanyi dataji akan fuskarta yasa tabude ido ahankali kanta nawani irin sarawa, hada ido sukayi yana wani irin kallonta da idanunshi dake mata wani tsir ajiki kaman yauce rana tafarko daya fara ganinta, da sauri ta maida idanun tarufe gabanta na faduwa sosai kaman zai fashe gawani irin zazzabi da ciwon kai dataji tanajin sosai gakuma sanyi datakeji sosai shima kasusuwan jikinta namata wani irin shocking, ga zafi datake ji akasanta dan tama kasa hade kafafunta kaman taji ciwo wurin takeji, ahankali yake daddanna mata ice bag din akan fuskarta zuciyarshi namai ciwo sosai yana wani irin kallon long eyelash dinta dayaga sunmai kama dana Abdallah sosai, ajiye ice bag din yayi akan side drawer ya dagota ahankali yana wani irin kallonta da sauri ta rurrike blanket din tana wani irin jin zafi ko kadan batada karfi kodaya, rabonta da abinci tun wanda Ya Ahmad ya sai mata, daukarta yayi a hannu a firgice ta rirrike riganshi tana nishi, bayi ya shigar da ita batare daya cemata komiba yana kallonta har lokacin idanunta a kulle, ajiyeta yayi a wurin wanka yajuya yafito ya kullo mata kofar, tadade atsaye tana rawan sanyi kafin ta bude ido tana kallon ko ina ganin baya wurin yasa ahankali tafara wanka da ruwa mai zafi sosai tana komi a sannu danko kadan bata da karfi sosai, zazzabi ga ciwo kai ke cinta bana wasaba, da kyar ta iya tai wankan tai tsarki da ruwan zafi da sosai wurin ke mata zafi bayan tagama tadanji ya rage zafin, ajiyan zuciya tayi hawaye na rolling down her chicks shikenan yanzu ko, sake share hawayen tayi kafin tai brush sanan taja towel ta daura ta zauna rike wani towel ahanunta tana tsane gashin kanta, saida tagama sanan ta ijiye tafito tana tafiya tana dafe bango tana dingisawa sabida zafi ga jirin datake gani gakuma sanyi, kasama tsayawa tayi a closet tanemi kayan dazata saka sabida yanda kanta ke juyawa tabude kofa jikinta na rawan sanyi tafito tana layi da sauri ya dago kai dan karanta Magungunan da Omari yaje yasiyo mata yake, ajiye maganin yayi da sauri ganin yanda jikinta ke rawa kaman tana shirin fadi da sauri yazo wurin zai riketa cikin tsoro sosai da mugun firgicewa ta zame ta tsugunna bakinta na rawa sosai tace "p..please am so sorry, bazan kara guduba I promise kaji, dan..dan..please don't beat me" takara she maganan tareda dago kumburarren fuskanta tana kallonshi a mugun tsorace tana kuka mara kara, dan kawad dakai yayi batare daya cemata komiba saikuma ya mika hannu ahankali ya dagota ya zaunar da ita abakin gado ya lulluba mata bargo tundaga kai ganin yanda take rawan sanyi sanan yawuce ciki tana binshi da kallo, bai wani jimaba yadawo rike da simple doguwan riga yellow mai spaghetti hand dakuma black hoodie dinshi dawani white pant ya ijiye mata kusa da ita ya wuce kan kujera ya zauna yana bubbude kayan tea zai hada mata, ahankali tabi kayan da kallo kafin ta share hawayen daya zubo mata tadau doguwan rigan tareda janye bargon da hannu daya ta ajiye akan gadon ta saka doguwan rigan akan towel din jikinta a zaunen sanan ta sanya hoodie dinshi dake kamshin shi sosai ta mike tsaye ahankali tana cije lips sabida zafin datakeji taja towel din taciro tareda jan rigan kasa tana ganin jiri, rike towel din tayi tajuya zata bayi tana tafiya a mugun hankali tana dan wawware kafa tana lumlumshe ido luuuu tai baya zata fadi sabida wani irin jiri daya dibeta da sauri yawani irin taso ya riketa tafado jikinshi rirrikeshi tayi tana nishi idanunta na juyawa sosai, karbe towel din yayi ya ijiye tareda daukanta chak yayi kan kujera da ita ya zauna ahankali tana kan jikinshi tai lamo tana sauke ijiyan zuciya, tea daya gama hada mata ya dauka yakai bakinshi saida yaji zafin daidai sanan ya dago kanta da dayan hanun yakai cup din bakinta, kawad da kanta tayi hawaye na zubo daga idanunta tafashe da kuka mara kara tana kara lumshe ido tarasa inda zatasa kanta taji dadi, azaba da radadi takeji tako ina, duka jikinta ciwo suke mata, sosai tawani irin bashi tausayi hakan yasa ya ijiye cup din ya dago kanta da duka hannayen shi murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" girgiza mai kai tayi zata fashe mai da wani sabon kuka ya shafa gefen fuskarta dake da dan lafiya yace "don't cry for me" gyadamai kai tayi ahankali tana lumshe ido, daukan tea yayi yakai bakinta yace "yasha so dat u can take drugs" gyadamai kai tayi tabude bakinta ahankali hakoran ta na rawa yasamata tasha kusan rabin cup sanan ta matsar da kanta tana nishi kaman zatai amai zuciyarta nawani irin tashi, chusa kanta tayi a kirjinshi tana shakkan kamshin dayake yi zazzabi nawani irin cinta, magungunan ya ballo pain relief dasu paracetamol ne dawasu kuma yadau bottle water ya dago kanta yasamata abaki ya kafa mata ruwan da kyar ta iya ta hadiye tana yatsine fuska ta ture ruwan tasake komawa kirjinshi tana nishi sosai ta kankameshi, ahankali yace "sanyi kikiji?" kasa magana tayi saima wani irin ririkemai riga da tayi tafashe da kuka sosai tana nishi cikin kuka sosai tace "mutuwa zanyi umm" tafashe da kuka sosai tana kankameshi tana juyi kaman zata suma ga cikinta dataji shima yafara mata wani shegen ciwo alamun MP zaizo, kaman zaiyi kuka murya chan kasa yace "sorry Wife" fashemai tayi da kuka sosai zata sauka daga jikinshi ta zauna akasa da sauri ya riketa gam ajikinshi yana bubbuga bayanta yama rasa mezai mata saikuma ya dauketa tareda kashe wutan dakin ya kwantar da ita akan gado arude ta yunkura zata tashi ya rikota fashewa tayi da kuka tana girgiza mai kai kaman wata baby tace "wlh bazan kara guduwa ba, I promise you please karka karamin wlh da zafi am sorryyy" kwantar da ita yayi ahankali yahau kanta batare daya sakin mata nauyi shi ko kadan ba ya daura goshinshi akan nata ahankali yace "are you sure?" gyadamai kai tayi da sauri cikin kuka da tsoro, hakanan tsoron yarinyar nawani irin burgeshi, murya chan kasa yace "bazaka kara gudu daga wajena ba?" gyadamai kai tayi cikin kuka mara kara tace "Allahhh" tawani irin ja sunan jikinta na rawa ga zafin ciwo, bikin shi yakawo saitin bakinta danhar lips dinshi na gogan nata yana wani irin kallonta yace "who am I to you?" fashewa tayi da kuka sosai dan kallonshi namata wani iri ajiki sosai da bataso, girgiza zamai kai tana tanaso takoma baya amma ko kadan bata da karfi cikin rawan murya sosai tace "m..my h..my husband" wani irin murmushi yamata da ita kanshi saida tai mamakin murmushi, light kiss ya sakinmata abaki mai kara batare daya raba lips din nasu ba yace "I want to make the sickness go away" kissing lips dinta datake numfashi dashi yayi slowly kafin ya sakeshi kaman bazai sakiba dan saida yawani jashi sanan ya saki ya kalli yanda duk jikinta ke rawa sosai hawaye na bulbulo mata daga ido, ahankali yana kallon kwayar idonta dawani irin low murya yace "I read one article, ance romance na boosting immune system and when ever we cohabit immune system dinki tunda ke you are sick zai dawo kaman nawa, kinga ni am fine ko and I wanna make you fine umm" gyadamai kai tayi arude dan tsabagen tashin hankali bama tasan meyake cewaba, lips dinta yacigaba da kiss kafin ahankali ya tsaya batare daya raba bakin nasuba kaman mai whispering yace "stop crying for me" da sauri tasake gyadamai kai tana wani irin sauke ajiyan zuciya, maida bakinshi yayi kan lips dinta yana kissing dinta passionately shi kanshi besan mesa baya gajiya dayin hakan ba, yasa hanunshi yaja doguwan rigan jikinta sama sosai har zuwa cikinta, aiko jikinta zafi sosai sai numfashi take da sauri da sauri, janye bakinshi yayi daga nata yana kallon fuskarta ya dagota zaune ya zare doguwan rigan duka ya jefa gefe fashewa tayi da kuka sosai tana kulle hanunta a kirjinta dan dakin babu wani duhun kirki kasancewar ranan safiya tafito, kankance wa idanunshi sukayi yakai yatsunshi ya daura akan hanun nata data daura akan kirjinta yafara mata wani irin tafiyan tsutsa yana wani irin kallon ta, wani iri taji hakan yasa tasaki hanunta da sauri kafin tawani irin fada jikinshi ta kankameshi sosai tana masa kuka kasa kasa tana girgiza mai kai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke dan yakusa suma sabida yanda tafada jikinshi, ahankali ya tura hanunshi ta gefen cikinta yana shafawa yana kaiwa sama.
[9/20, 8:10 PM] +227 96 07 81 78: *idan baki karanta ba karki biya*
*Maman Abd Shakur*
Bakinshi har wani irin rawa yake yana kallon hoto da mugun mamaki yace "R...Ra..Rahma!!" sake juyawa yayi yace "Rahma, Rahma" ya kira sunan har sau biyu yana rungume folder a kirjinshi, binshi Mum tayi da kallon mamaki irin lafiyan shi kalau kuwa, da sauri ya ijiye folder akan table yana wani irin fito da papers din dake ciki dai, dai, yana barbaza su akan dining din yana karantawa da sauri yace "Egypt" saikuma ga address din din motherless home din da bazai tana macewa ba arayuwanshi, gidan daya rabasu da kanwar su, wani irin dafe heart dinshi dake beating fast fast yayi da sauri Mum tace "are you okay Marwan, bakada lafiya ne?" girgiza mata kai yayi batare daya iya yay magana ba idanunshi suka sauka akan hotunonin dake file din da sauri ya kwashe su ya mike tsaye yana duba wa da sauri da sauri, na farkon wacce take ita kadai ne tana karama ranan agabansu ma aka mata hoton, wani irin hawaye ne yaciko idanunshi sosai, yacigaba da dubawa sauran nasu Mum ne rike da ita ga Abba dasu Muhsin tareda su, kafin yakai na karshen wacce take hanun Ameera dake sanye da bakin jallabiya saisu Mum agefenta, ahankali ya ijiye hotunan yawani irin kifa kanshi a table kirjinshi na bugu sosai, he's just can't believe it all this while yana tare da Rahma bai saniba, dudda yanajin yarinyar sosai aranshi baitaba zatan itace Rahma ba, sosai Mum ta shiga damuwa ta tsaya tana kallonshi, yakai kusan 2min ahaka sanan ya dago yakai kasa yay sujjada yana mai mika godiyan shi ga ubangiji daya bayyana mai Rahma, ahankali yatashi yasake kallon hoton bakinshi na rawa sosai yace "Rahma" dan gani yake kaman mafarki yake, kallonshi Mum tayi da hoton Nadeera dayake ta kira da Rahma tace "wai wacece Rahma Marwan dakake tafada?" kallon Mum yayi yarasa tayaya zai matama bayani, farin cikin dayake ciki bazaima iya barin shi yin magana da kyau ba, da wani irin sauri yabar dining din yay hanyar stairs Mum ta bishi da kallo tace "ikon Allah! Nadeera ce kuma Rahma kodai hoton yamai kama da hoton wata baby daya sani ne?" ahankali ya bude kofan dakinshi ya tsaya yana wani irin Nadeera dake baccin ta sosai, dan baccin yay mata dadi sabida magungunan zazzabin datasha, ahankali ya shigo ya maida kofan yarufe yana kallonta, karasawa yayi har wajen gadon yana wani irin tafiya kaman bazaikai wajenba yana kallonta wani sabon shafin sonta na dira aranshi, ahankali ya tsugunna yasa gwuiwowin shi akasa yakamo soft hanunta yarike yana wani irin kallonta kaman zai cinyeta, sai yanzu yake ganin kaman ta da Abee danshi fatarshi ba fari kar sosai kaman na Umm bane, Umm ce fara sosai, su Omari da Abdallah da Umm suke kama, itakuma da Abee, jiyayi kaman ya dagata ya rungumeta so tight ta yanda babu wanda zai isa yaraba su kuma again, hanunta yakai kan bakinshi yamai kiss kafin ahankali ya mayar yaja bargon yana kara lullubeta yana kallonta kafin yatashi ahankali yana kallonta ya duko dakai ya sumbaci goshinta sanan yajuya yabude kofa ya shiga bathroom, agaban closet ya tsaya ya bude wani kofa wata yar safe ta bayyana, da code yabude safe din yafito da wani file sanan yabude kofa yafito yana kallonta still kafin yajuya yafita daga dakin ya sauka kasa, ahankali ya mikama Mum dake ta kallonshi file din, karba tayi hanunta nadan rawa tace "menene wanan Marwan? Naganshi kaman file ko me aci..." shigowan su Omari dakin suna dariya Abdallah yarikemai riga yasa tai shiru tana kallon su tana mamaki ashe suna wasa, da hannu Marwan dake tsaye yamusu alama da "come" da sauri sukazo sabida yanda sukaga yanayi kiran, tattare abubuwan file din daya barbaza akan table yayi ya mikama Omari, ahankali Omari ya karba yana kallon wannashi ganinshi wani iri, kafin yabude file din yafara karantawa, wani irin tuge mask din fuskarshi yayi ya jefar yana kara kwalalo ido sosai yana kallon hoton Rahma kirjinshi na bugawa sosai kafin ya dago kai surprisingly yana bama Abdallah folder yace "Ya Marwan a ina kasamo dis?" batare dayay magana ba ya nuna mai Mum dake rike da folder daya bata takasa budewa balle ta karanta sai kallon su take wondering maiya faru dasu suketa kallon folder Nadeera data basu, da sauri Omari da idanunshi suka cicciko dawani irin hawaye yace "Nadeera is our lil sis Rahma?" gyadamai kai yayi ahankali, dawani irin sauri Omari ya fada jikin wan nashi yana wani irin kuka, Abdallah ma daya gama karanta abun ya fada kan Omari dake rungume da Marwan yana cire face mask dinshi suka rungume wan nasu, sai kuka kuka kaman ba manyan samari ba, da sauri Mum da duk mamaki ya cikata tace "wai menene? Meke faruwa ne? Naga kunata kiran Nadeera da Rahma tamuku kama da wata ne?" Abdallah ne ya saki Omari ahankali da fuskarshi dahar ta chanza kala sabida kuka abunku da farin mutun ya kalli Mum wasu hawayen nabin fuskarshi yace "Nadeera kanwar muce, Nadeera kanwar muce damuka dade muna nema, Nadeera kanwar muce da aka rabamu da ita tun tana yar 2month, Nadeera is our baby sis and sunanta RAHMA!!! " kallonshi Mum tayi tana kokarin sarrafa maganganun Abdallah akanta, gadai yaron nan Masha Allah dazaran ka ganshi kaga balarabe dan baiyi kama da dan Nigeria ba amma ta kasa fahimtar meyake cewa, kaman yace Nadeera kanwar su ce ko, ahankali Omari yasaki Ya Marwan dayamai alama daya sakeshi ya kalli Mum yana zama a kujera ya nuna mata file din daya bata yace "go through it" zama su Abdallah sukai kusa dashi suna duk suna kallon Mum din dasukai confusing dinta, ahankali Mum tabude file tana karanta wa passport din yara hudu tagani uku maza dasuka dan tasa, sai Nadeera wacce take baby itama an makala nata a file din da sauri ta dago kai ta kalli Marwan, gyada mata kai yayi yace "nine I was 12, sai Omari dake da 8 da Abdallah dakeda 6yrs and baby Rahma da alokacin tana a month and half ranan da akamana hotunan a motherless home din, bayan Umm ta rasu wacce take maman Brothers dina da Rahma wani ya daukemu aka kaimu motherless home dan nan Umm tace muje kafin ta rasu, tai hakane because some people killed my Uncle, Abee! Wayanda suka kashe mai company dayake aikine suka kashe shi dan yanada video yanda suka kasheshi a office dinshi, he showed Umm dani video kafin yaje ya boye awani wuri dakomu bamu saniba yace idan komi yalafa zaikaima police, so after sun kashe Abee dankar ya tonasu, saisuka biyomu da kyar muka samu muka gudu mukabar gidan" yay dan shiru sanan ya fuzar da iska yace "I don't know reason Umm data hana mukai karan police station, muka dinga gudu har tafara nakuda ahanya wata tsohuwa ta taimaka mata ta haihu ta haifi lil Rahma, to bayan mun fara zaman motherless home din dan nan Umm tace muje nadinga tunani bamu da yan uwana dazamu bar gidan marayun muje sabida hankalina yaki kwanciya da gidan, ni parents dina sun rasu tun ina 7yrs banda any siblings, my Mum yar Oman ce babana balaraben Egypt ne, babana shine brother baban su Omari su kadai iyayen su suka haifa kafin su rasu so bamu da inda zamu komun bar gidan, ahanun Umm da Abee na girma agabana aka haifi Omari aka haifi Abdallah da Rahma, bamu taba sanin cewa suna saida yara ba, suna trafficking yara batare da gwamnati tasani ba, Rahma was two months old aka saidamu, mun tashi mun ganmu awani babban gida babba na gaske dan zai iya kai girman wani karamin village, kaman boarding house gidan yake a Nigeria, yarane daban daban da bamujin yaren dasukeyi, yarane gidan da yawa suke da duk siyosu sukayi daga different kasashe, sai su dinga training dinsu su zama terrorists masu musu aiki, kidnappers, killers, and d rest, suna turasu suna different abu dan adinga blaming government, wani babban politician ne yasiyemu, bashi kadai bane yanada partners dayawa da suma politicians ne manya manyan politicians ma, this people are very very wicked and heartl....." yay shiru yakasa karasa maganan, dafashi Omari yayi ya matse kafadarshi yace "is okay Ya Marwan let it go basai kayi maganan ba" ya kalli Mum yace "I don't want my brother to be remembering his past, but duk wani azabtarwa da wahala dakika sani aduniyan nan Ya Marwan yasha shi dama wanda yafi haka, ko punishment za'a mana Ya Marwan baya bari amana, za amai nashi, amai nawa, sanan amai na Abdallah, kinsan kacha?" gyada kai Mum tayi tausayin yaran nawani irin shiganta tun kafin ma tagama jin labarin yace "dashi ake dukan ya Marwan, Ya Marwan dana zuciya ga taurin kai, he was small then amma we are his life, daki tabamu gwara kin kasheshi gashi har an sanmu, da sanyin safiya za'a fitar dashi waje tun irin karfe biyar dinan acire mai kaya abarshi da boxer adinga watsa mai ruwan sanyi harda Ice aciki ana dukanshi mercilessly kuma ogansu kesa amai haka because yaki yarda muyi training din guns da ake so afara mana, sanan munki yima kowa magana dudda ana mana magana da larabci dan ansan bamujin hausa amma munki mu amsa, and kullum attempting guduwa muke sabida tunanin kanwar mu Rahma, koyaya take oho, Ya Marwan yakusa mutuwa sabida azaban wahala, saida mukaga zasu kashe Ya Marwan dakeda wani irin taurin zuciya mara misali yasa muka fashemai da kuka muka sakashi agaba dan mu kadaine weak point dinshi mukace ya yarda zamu dinga yin abinda sukace, koma miye zamuyi yadena bari ana dukanshi dan kasheshi zasuyi sanan ya yarda" ahankali Omari ya sauke ajiyan zuciya yadan goge hawayen daya zubomai yace "mun wahala, mun wahala, munga rayuwa da bazata faduba wani abun saika gani da idonka zaka yarda, wani hisabin alahira kadai za'a iyayi, idan yaro yana rashin lafiya suka bashi magani baya responding to treatment kasheshi sukeyi, ahaka mutumin yasamu a makaranta wanda na aminin shine dasuke siyan yara tare har muka gama body guards kusan 6 ke kaimu, har University yatura mu, private university abokinshi, Ya Marwan ya karanci computer engineering, nikuma na karanci economics sai Abdallah daya karanci accounting, ko mutum daya ba'a bari muyi magana dashi, security dasuka saka mana yawuce tunanin ki" shiru yayi ya goge hawayen daya zubomai yana girgiza kai yakasa cigaba wa, Abdallah yace "fashi, arm robbering, da kidnapping babu wanda basu koya mana, babu wanda bamuyiba base on his order, haka mukeyi kullum muna neman hanya dazamu gudu muje wurin kanwarmu Rahma, ko munyi yunkurin guduwa saisun kamamu dan sun samana trackers ajiki, da kyar da taimakon wani mutumi wani ma'aikacin gidan, daya daga cikin kuku dake girki dake son Ya Marwan sosai yabar mishi kitchen a bude bai rufeba, shiga Ya Marwan yayi asabe batare da kowa ya ganshi ba, duka gas din ya ciccire pipe dake bama top din gas, ya ijiye pipe din akasa hakan yasa gas din yadinga fita yabar kitchen din da sauri yazaya ta bayan window kitchen din dayake a kulle yaje ya kunna ma wata rigar shi wuta ya ijiye jikin windon kafin yabar wajen da sauri yay ihu yaje wajen guards din gate yana cemusu fire da sauri sukai wajen sukaja rigan wutan suna kokarin kashewa dayan kuma yabude window dan yaga ko akwai wuta a kitchen din aiko wurin yabada wani irin buuuu, wuta ci kawai take hakan yasa da manya da yara duk suka fito kowa yana neman hanyan fita wasu guard na binsu gudun karsu gudu, bude musu gate Ya Marwan yayi kowa na gudu ana fita ya bude jakarshi yacire spherical bomb ya kyasta ma bakin wuta da lighter ya wurgama guards din dake shirin binsu aiko da sauri suka dare yajamu muka fita daga gidan da gudu munabin dajin, da kyar muka sabe muna gudu adajin nan some guards na binmu ana harbin mu, Ya Marwan kawai yafadi ya sume ashe an harbeshi agefen ciki, rudewa mukayi muka rirrikeshi nida ya Omari muna gudu har mukakai titi, wani mutumi ya tai makemu ya tsaya ya kwashemu yakaimu asibitin ana treating Ya Marwan muka fadin mai komi yafadinma polisawan akai tracking gidan gwamnati, akadau hotunan yaya Marwan anata watsawa a media banda mu, bayan komi yalafa gov. tabiyamana kudin jirgi ta maidamu kasar mu Egypt, direct gidan marayun nan mukaje muka tarar da Ameera mukace mata ina sister mu ganin tana neman maidamu wawaye mukai reporting to police station da kyar tai confessing tace anyi adopting dinta and mutanen yan Nigeria ne sukai adopting dinta, sosai ranmu barin ma Ya Marwan da kaman ya kasheta ya baci, akai kaita prison, da kyar muka samo wanan file din dat contain actual profile dinmu da ranan damuka zo, gwanati tai transferring yaran zuwa wani gidan marayun aka rushe wanan aka kama ma'aikatan dan duk dasa bakinsu, bayan kwana biyu muka wuce bank inda Abee ya biyoma Ya Marwan gadonshi da iyayen shi suka barmai dan ko kwandala bai tabamai ba, yaje karbo bayan dogon bincike aka bashi kudin shi kudin dayawan gaske rasa yanda zama muyi da kudin mukayi, ya zuba dayawa a account sanan muka fara shirin dawowa Nigeria dan daukan fansa, a tunanin mu wayan nan politicians din dasuka sayemu susuka sayi Rahma saisa mukace saisun fito mana da kanwar mu and they will pay darely, aboyayyen Mutum ya Marwan yadawo sabida akwai hotunan Shia media, nan muka gida wanan gidan atsakiyar dajin nan, muka fara fita operation muka addabi politician hartakai ga su kansu tsoron fita daga gidansu suke, d worse part is basusan waye Ya Marwan ba, ya Marwan yay planing accident din mutumin nan na asibiti dan shine mutumin daya siyemu bayan yama ya Marwan wayanan tabon jikin nan nashi, mun daukoshi yace bashi ya dauke Rahma ba, shi maza yake siya baya siyan mata, zuciya ya debi ya Marwan yakusa kasheshi da kyar muka ceceshi muka maidashi gida yan uwanshi suka ganshi aka kaishi asibiti shine Ya Marwan yabishi har asibitin da aka kwantar dashi danya kasheshi aranan ne kuma Yahadu da Nadeera data chanza komi nashi, yarasa sukuni, baya iya fita operation, yadinga zazzabi, mu kanmu munyi mamakin shi ashe destiny ne, Allah yaga zukatan mu, Allah yadawo da kanwar mu da tun kafin ahaifeta Abee yafada agida inhar Momma mace tahaifa to yabama Marwan ita, ya aureta, unknowingly Allah dakanshi ya kaddara auren su, auren da yayishine danya taimaka yay saving dinta daga mahaifinta, ashe itace Rahma mu, ashe sister muce, oh Alhamdulillah, Allah nagode mun godema, am so happy, am a happy brother today I can't wait ta tashi nabata brotherly hug omg" ya share hawayen daya zubomai ya rungume Omari dake gefenshi, sosai Mum takafe Marwan dashi kadaine sanye da mask da ido, ahankali tace "can I see your face Marwan?".
[9/20, 8:09 PM] +227 96 07 81 78: *karki karanta in baki biyaba, in kina son novel dinan, zaki turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din danake posting kullum*
_Acc no 3107021073 first bank aisha Muhammad_
*Kokuma zakiyi chatting dina up ta watsapp number na 07012181461 saiki turamin evidence of payment*.
*Maman Abd Shakur*
Shiru yayi yana kallon Mum he has so much respect for the woman sabida yanda yaga tanason Rahma saisa bazai iya mata gardama ba, ahankali yasa hannu ya tuge mask din ya ijiye akan table idanunshi akasa, wani irin kallo Mum takemai tana mamakin kyau haka ko wata macen albarka tana ganin su Abdallah kyawawa ashe shi wanan kankat ne, bakinta har rawa yake tace "masha Allah, kunga haka fa Allah ke abinshi dama nataba ganin news din a aljazeera an rushe motherless home dinan sabida suna saida yara, oh Allah kasa mugama da duniya lafiya, kunga yanzu hankalina yakara natsuwa wlh na natsu sosai Allah yakawo wayanda suka fimu iko da Nadeera naga yanda Abba zaiyi" tadanyi tsaki kafin ta dago ta kallesu ta hade hannayen ta tace "kuyafe mana, kuyafema baban su shirin shedan ce nasan yay babban laifi, amma kuyafe mana, to ya akayi Nadeera batai kama dakuba naga dukkun fita hasken fata?" murmushi Abdallah yayi yace "da Abee take kama fatarshi ta dauko mu farin momma ne" murmushi Mum tayi tace "ikon Allah amma am so happy kaman an ciremin wani stone azuciyata nakeji wlh, to yanzu tayaya zamu sanar da Princess? How is she going to take and accept wanan babban labari haka?" ta kalli Marwan tace "tayaya zamu sanar da ita Marwan?" dan dago kai yayi ya kalli Mum kafin ya mayarda kanshi kasa anatse yace "dazaran taji sauki" tashi yayi ahankali daga kan table din yace "bari nadubo ta" yawuce sama batare daya jira amsan Mum ba, ahankali ya bude kofan dakin ganin ta bude ido yasa yarufe kofa da sauri yay cikin dakin yana tafiya ahankali yana wani irin kallonta, daga kwance datake take mika hannu agajiye tana kokarin janyo doguwan riganta dake gefe tana rike cikinta dan mugun ciwo yake mata bana wasaba, hanunshi dataga yariga nata ya dauko rigan yasa tawani irin ja numfashi cikin tsoro tareda kulle idanunta tanajin mayen kamshin dayake yi kaman ya juye turare ajikinshi, zama yay ta bakin gadon tareda sa hannu ya dagota zaune, nishi tayi cikin ciwo kaman zatai kuka tace "cikina" da sauri yasa hannu ya juyo da fuskarta tareda hura mata iska a fuska hakan yasa ta bude ido ahankali hawaye na taruwa a idonta, bakinta har rawa yake kirjinta na bugawa tace "p..please zan shiga bathroom" gyada mata kai yayi yanajin kaman karta dena mai magana, rigan yadaga yasa mata awuya da sauri tana kara rike bargon jikinta ta zura hanunta daya kafin ta karbi dayan hannu ahankali ta saka kirjinta na bugawa tajashi kasa, tashi daga kan gadon yayi ya mika mata hannu ahankali yace "come" dan kallonshi tayi da sauri ta dukar da kai dan kwarjinin shi yamata yawa ta mikamai hanunta dake rawa ya dagata sama ahankali yanabin inda ta tashi da kallo itama wajen takebi da kallo da sauri ta fizge hanunta daga nashi a mugun tsorace dudda uban ciwon dake cinta ta tsaya agaban gadon tana kokarin yaye bedsheet din tace "please am sorry I was sleeping saisa bansan yaz..." hanunshi dataji akan waist dinta yawani irin rungumota ta baya yasa takarsa karashe maganan hawaye nason zubo mata, daura kanshi yayi agefen wuyanta murya chan kasa yace "you are on your period ko I guess?" gyadamai kai tayi atsorace wani irin sanyi na shigan ta, dan juyo da ita yayi tai facing dinshi wani irin kallon dayake mata daya bambamta dana kullum yasa tasake saukar da kanta kasa da sauri matseta yayi ajikinshi yana taba wuyanta ganin har yanzu jikinta da dan sauran zafi amma ba kaman na dazuba dayake kaman wuta, bakinshi yakai saitin kunenta dan lashe kunen yayi slowly da sauri tai yunkurin janye kunen sabida yanda taji tsirr, ahankali yace "wat do you need for the period, tell me" idanunta alumshe batare data bude suba tace "sa..sanitary pad and drugs" gyada mata kai yayi ya maida kanshi kan wuyanta ya tura hanunshi a aljihun bayan wandonshi yaciro wayarshi ya kawo ta gabanta ya daddanna ya shiga inda zai taypa ma Abdallah message ya mika mata murya chan kasa yace "write it down" gyadamai kai tayi hanunta na rawa ta karba sabida wani irin shafa mata ciki dayake yi gashi ya matseta da kyar ta iya ta rubuta sunan pad da magungunan datake amfani dashi duk lokacin mp agida, idanunshi akan screen din ta mikamai ahankali ya karba ya hada da hanunta yarike ya rubuta get it now sanan yay sending message din ya mayard da wayan aljihun shi yana wani irin juyo da ita tareda daukan ta yana kallon fuskarta data lumshe ido tana ajiyan zuciya da sauri da sauri kaman zai mata wani abu ya shigar da ita bathroom ya zaunar da ita kafin ya tsugunna yariko hanunta ahankali yace "Rahma" da sauri ta bude idanunta tadan kallai irin Rahma kuma ganin kallon dayake mata yasa ta saukar da kanta kasa tana marmar da ido ahankali yace "namiki wankan cuz u are not strong?" da sauri ta girgiza mai kai tasa hannu tana goge hawayen dake zubo mata, ahankali ya mike tsaye yajuya ya tsaya wajen kofa yace "15 minutes nabaki" fita yayi ya rufo mata kofan gadon yaje ya cire bedsheet din yakai shi ya ijiye akan kujeran dake tsakiyan closet wani hadadden zanin gado yaciro ya shimfida ya gyara ko ina dudda dakin ba datti kuwa dakin yahau kamshi, knocking kofan akayi Ya bude Abdallah ne rike da babban ledan wani pharmacy, karba yayi yaja kunen Abdallah dake mai murmushi yajuya yabar wajen yakoma kasa wurin Mum, shikuma yakoma daki yarufo kofan.
Bude kofan yayi ya ijiye mata pad din akan kujeran dake tsakiyar closet din yafita ya ijiye maganin akan gado ya zauna yana jiranta, tadade tana wanka da ruwan zafi, sosai taji dadin jikinta barinma fuskarta dataji ya sake mata sosai, taji da dinshi bakaman da daya daddaure mataba, dauro towel tayi tafito tana tafiya ahankali, pad din data hango kan kujera yasa taji hankalin ta ya kwanta sosai, shiryawa tayi tsaf tasaka wata atampa da aka mata riga da sket blue da pink ne atampa aiko tai kyau ta daura dankwali babu komi a fuskarta but tayi kyau bana wasa ba looking so simple and sweet, ahankali ta bude kofa da sauri ya daga kai yana kallon kofan fitowa tayi tana jan gaban dan kwalinta danya rufe mata kirjinta dasuka taso ta gaban rigan sosai da kyau, kafeta yayi da ido hakan yasa ta tsaya kyam takasa shigowa falon sai wasa take da yatsun ta, ahankali yabude hanunshi yana wani irin kallonta cikin sauki dawani irin so yace "come" dago kai tayi adan tsorace ta kalleshi da sauri ta dauke kai sabida wani irin kallon dayake mata kaman zai hadiyeta, ahankali tafara tafiya harta karasa gaban kujeran takasa fadawa kanshi kaman yanda yake nufi gefenshi tayi zata zauna yawani irin fizgota tafado jikinshi harsaida tai kara tace "wayyo" sassauta riko dayamata yayi tareda gyara ta ajikinshi, murya chan kasa yace "sorry" zare dan kwalin kanta yayi ya ijiye gefe yanabin gashin ta da kallo kafin ya saukar da idanunshi kan kirjinta dasuka ciko kaman zasu fito daga rigan, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yadan lumshe ido yana sauraran yanda kirjinta ke bugawa ahankali yace "I have a surprise for you, kinason kiga surprise din?" yay maganan yana dago habarta ta kallai yanda ya tsareta da ido yasa ta gyadamai kai ahankali, murmushi yayi yace "okay" ya shafa inda ya kumbura a fuskanta abin namai ciwo kafin ya kalleta kwayar idanunta yace "meke miki ciwo yanzu?" marmar tai da ido tana shirin kuka ya girgiza mata kai yace "don't cry for me, crying queen" jawota yayi sosai yana gyara kwanciya tareda daure hannayen shi abayanta yana kallonta yace "tell me meke miki ciwo yanzu?" ahankali tace "my stomach" lumshe ido yayi da sauri dan yanda tai maganan chan kasa kaman wacce muryanta ya shake yasa yaji ya shiga wani irin yanayi bukata ahankali yabude idonshi dasuka dan chanza kala ya daura akanta tareda kamo lips dinta nakasa batare dayay sucking ba yace "I will make it stop, zai dena miki ciwo kinji" gyadamai kai tayi ahankali tanason ta fizge lips dinta ya shiga kissing dinta da sauri da sauri wani irin ajiyan zuciya ta sauke kaman zata sume itadai ta banu, ahankali yakai hanunshi bayan riganta yana kokarin zage zip dinta tafashe mai da kuka dan kwanciya kawai take so tayi tahuta sosai cikinta ke mata ciwo, da kyar ya saketa tareda matseta ajikinshi yana sauke ajiyan zuciya yace "don't cry for me please" yasa hannu yana share mata hawayen datake yi, dagata yayi shima yatashi shima yakaita ya zaunar da ita abakin gado yana kokarin saita kanshi ya dauko magungunan ta yabata yana murmushi yanda yaga dukta takure waje daya yace "lemme bring your surprise for you matsoraciya" dukowa yayi yama lips dinta kiss ya dago yana murmushi da sauri tasake sunnar da kai kasa, ahankali ya dago yafita daga dakin yana waigenta.
Ya rufo mata kofan yay kasa yatarar da Mum dasu Abdallah nata mata hira dago kai duk sukayi suna kallonshi ahankali yace "ta tashi Mum lemme take you to her" tashi Mum tayi tana murmushi ta nunamai jakanta tace "ga abubuwan ta nanma nakawo mata" wurin jakan yayi yaja yahau kan stairs Mum biye dashi tana kallon ko'ina ya tsaya gaban kofan dakinshi ya bude yana kallonta har lokacin tana zaune inda ya barta tana wasa da yatsun ta yaja jakan ya shiga ciki Mum ma ta shigo tana murmushi tana kallonta ita kanta tai kewan yar tata ahankali tace "Princess" dawani irin sauri Nadeera ta dago kanta ta kalli hanyar kofan jin kaman muryan mum dinta, ganin Mum dinta yasa tawani irin mike tsaye tana kallon Mum da mugun mamaki, dawani irin gudun bala'i dan tama manta da rashin lafiyanta tawani irin yin tsalle tafada jikin Mum ta kankame ta tasaki kuka sosai kaman wacce bataga mum nakusan shekara dayaba, tsayawa yayi chak yana kallonta daga ita har Mummy datake neman tafadar waka cikin kuka tadago kanta a shagwabe tace "Mummy na kece?" gyada mata kai Mum tayi hakan yasa takara mayar da kanta jikinta ta kankameta tana sauke ajiyan zuciya tana kuka sosai tace "kinzo kitafi danine Mummy?" dagota mum tayi tasa handy dinta dake hanunta ta share mata fuskanta ahankali gudun karta kama mata ciwon fuskanta tace "is okay dena kukan, keda bakida lafiya kinji Princess zomuje mu zauna" gyada mata kai tayi Mum taja hanunta suka shiga dakin suka zauna akan kujera, da sauri tasake fadawa jikin Mum tawani irin rungumeta ta kankameta sosai, murmushi Mum tayi itama tai hugging dinta back, ahankali ya juya zai fita daga dakin yadan zuyo ahankali daidai itama ta juyo da kanta hada ido sukayi da sauri ta lumshe ido tana rirrike Mum tana murguda mai baki, dan murmushi yayi yabude kofa yafita daga dakin yarufo musu kofan yana sake murmushi dan abunda tamai ya bala'in bashi dariya da sha'awa dakin su Omari yawuce yana murmushi shi kadai kaman an mai kyauta.
Ahankali Mum taciro ta daga jikinta tana taba inda ya kumbura a fuskanta tace "kinsha magani kuwa?" gyadama Mum kai tayi ahankali, kaman Mum zatai kuka tace "mai yake miki ciwo yanzu princess?" a shagwabe tace "marana ke ciwo sosai Mummy na" "kinsha magani to princess?" girgiza mata kai tayi ta nuna mata maganin akan gado tace "gasu chan bansha ba" hararanta Mum tayi kafin ta dagata daga jikinta tace "oya sauka kasa kije ki dauko ruwa kizo kisha daganan ma ki dauko yogurt da cup kizo dashi da spoon akwa wani abu dazan baki kisha" turo baki tayi Mum ta mike tajayo jakan tana kwantar wa akasa tace "jeki dauko kizo" murmushi tayi tana kallon akwatin tace "Mum kinzo tafiya da nine?" hararanta Mum tayi ta nuna mata kofa hakan yasa tajuya tana tafiya ahankali Mum tabita da kallo bude kofa tayi tafita tana kallon ko'ina a tsorace gashi ko hijabi batasa ba, ganin bataji hayaniyan kowaba yasa tai hanyar stairs tana tafiya ahankali sabida zafi tana sauka kasa, babu kowa afalon hakan yasa tai hanyar dining zata shiga kitchen idanunta suka sauka akan files har guda biyu an ijiye su akan table arufe, bin files din tayi da kallo harta bude kofa ta shiga babban kitchen din tana Kalle Kalle, babban tray ta dauko tana yatsine fuska sai cup da spoon dukta daura akan tray din tabude fridge din tadauko farm fresh yourgurt da ruwa tarufe fridge din tafito tajuya tafito ta maida kofan ta rufe tana kallon files din ahankali kaman wacce ake janta ta tsaya agaban table din tana kallon files din, ajiye tray din tayi agefe kafin tadau daya daga cikin file din tabude ahankali.
0 comments:
Post a Comment