*After 1 week*
Bayan Sati daya da dawowar Azeema gombe,har kuma yau basu ji wani mgana daga bakin Gadanga ba,koda goggo ta gaji da Fushinta ta kirashi wayarsa bata Tafiya,Itako Azeema bata gayama Goggo Abunda yafaru Tsakaninta da Azeeza ba,saboda batasan taya zata kama lbrin ba,ammh tabi Shawaran goggo ta maida lamarinta ga Allah Shine zai warware komai cikin Sauki,Azeeza kuwa Aranta tana mata Fatan shiriya,Yanzu ta rageyawan kuka da damuwa ammh ba kewa Tare da kaunar gadanga bai bar Ranta ba,kullum dashi take kwana take tashi,gashi Tunda tazo take Fama da zazzabin dare,dakuma gari yawaye sai ta nemi zazzabin Tarasa,gashi bata cikin kwanciyar Hankali ammh taKara haske sosai Fatarta tayi kyau,Kullum sai dai Tasha paracetamol ta kwanta,itama goggo Abun na damunta ammh Sai Azeema tashashantar da zencen Zuwa asibitin,mganar cin abinci kuma bata cika ci ba,sai da yanzu Tafi kauri wajen kayan kwalama,irinsu goriba,wainar Fulawa ta manja,da kuma Danwake wanda kullum cikin yinshi take,goggo dai kallonta kawai take ammh kasan zuciyarta tana zargin wani Abu,Allah yasa hasashenta yazama gaskiya,Shiko mallam lawal kullum zai Fita kasuwa sai ya Shigo sun gaisa da goggo yaga kwanar Azeema,in ko yadawo sai ya Shigo yakawo mata Sakonta nasu goriba da dan Ta matsitsi tunda ya lura tana so sosai,Sune yanzu Abun shanta da Tsamiyar biri,Daga goggo har Mallam lawal sun tabbatar da hasashensu kan Azeema domin alamomi dadama sun bayyana zarginsu.
Ranar Asabar sai ga Kawu bala Shida Ummah suka diro gombe,Murna wajen goggo ba"a mgana tarasa ina zata sakasu saboda murna,kawo musu Wannan kawo musu wanchan,Sai da suka huta sukaji abinci kafin su shiga tattauna Abun yakawosu Goggo tana Fada tana gayama Kawu bala cewa gadanga bai kirata ba,kuma takirashi akashe,mirmishi kawu yayi yana fadin"Kiyi hakuri Suwaiba komai zai Wuce,ninaje wajenshi har cikin barikin na sameshi,kwance baida lafiya abokinsa na kula dashi,ammh yaji Sauki sosai,yace aiki ne yayi musu yawa,tunda Sojojin hadin gwiwan da"a ke sa ran zuwansu gobe ko jibi su zasu bi Tawagar Cheif Army of Staff,suje Abuja su Taho dasu nan barikinsu Tunda kinga babban bariki ne,mai wakiltan Arewacinmu na Nageria,shiyasa ,kuma komai fa Ahankali zamu bi Suwaiba Har Allah ya warware komai"Jinjina kai goggo Tayi kafin tace,"Shikenan yaya Allah ya Shigemana gaba.."Da Ameen suka karba kafin Kawu yace"Suwaiba kiramin Azeeman nayi mgana da ita.."Tashi goggo tayi tashiga ciki takira Azeema wacce ke zaune ta zabga Tagumi,koda Tafito sanye da dogon hijabinta kasa ta durkushe tana kara gaishesu domin sun gaisa sanda sukazo,hakuri ya Shiga bata tare dayimata nasiha mai Shiga jiki,Tare kuma da Umartanta datayi hakuri tadauka wannan Jarabtane daga Allah,gyada kai Azeema ketayi tana Tsiyayan Hawaye,Ummah dake kusa da ita,tajata kan jikinta tana lallashinta kawu ya kalli Goggo yace"Suwaiba mganar jarabawarta zan baki kudi Ranar monday Ki dauketa kuje tare,kiyimata Rigistration Din,Allah ya Rufamana Asiri yakuma bada sa"a.."Da Ameen goggo ta karba tamai godiya,Itama Azeema tashiga mai godiya,yana girgiza kai baice komai ba.
Basu Tafi Aranar ba ,sai washegari da safe suka koma,bayan ya cika goggo da kudi da kayan Nau"in Abinci kala kala,Mallam lawal ma yasamu nashi kason,don daya dawo daga kasuwa yaShigo nan suka hade da kawu,suka Shiga hirar yaushe gamo,Tare sukaci abinci sai wajen goma ya Shiga gida,Aljihunsa cikeda kudin da kawu ya bashi,koda inna Ramatu Tafara Tsiyarta yana gayamata inda ya tsaya da kudin da kawu yabashi harda kayan abinci,washe baki Inna Ramatu tayi tana Murnan sun samu kudi,domin dama idonta fa Anaira yake,Dubu biyu yabata harda dari biyar,sai kaji baki ya mutu ta kalmashe kafa tana mai Hira harda Cemai in Azeema zata koma zata bita taga dakinta,jinta kawai yake yana jinjina son Abun Duniya irin na Ramatu sam bata iya boye kwadayinta.
Ranar monday Tun karfe 8:00am tayi masu goggo a office din principal din mkrantar su Azeema,koda tafadi Abunda ke tafe dasu,Har an bude Littafi za"a Rubuta sunan Azeema,aka Tambayi Sunan dalibar, Azeema tace"Azeema lawal bature.."Cike da mamaki principal ke kallonsu kafin yace"Ai Yayanta yakirani awaya mun gama mgana dashi,haryama Turo da kudin Rigistratin din na both WAEC AND NECO,gashi ma Monday mai zuwa zasu Fara WAEC,gama Time dinta.."Yafada yana zaro wata paper agefensa ya mikama Azeema,Tasa hannu biyu ta karba,Mirmishi goggo tayi kafin tace"Ayyah dana ne,munyi mgana dashi,toh nazata baisamu lokaci bane,dayake yana chan kaduna yana aiki ne,kasan Soja ne.."principal din ya gyada kai yana Fadin"Allah sarki.."Kafin ya gimtse Fuska kadama goggo taga damar kara wata mgana,dariya takusa kama Azeema,da hanzari ta riko goggo suka Fice tana fadin"Tanque Sir..."Goggo ko ajikinta tana tafe tana sakama gadanga albarka harda Fadin da tanajin Haushinsa ammh yanzu ya wankemata Ranta Fes ta yafemai,Azeema ta hadu da yan class dinsu suka tsaya suka gaisa,cikin kulawa wasu kuma sunata mata murnan Aurenta duk da bata gayyacesu ba,goggo ce ke karbewa da cewa",Ai Abun ne yazo a kurarran lokaci,..."Dahaka take kashe bakinsu basu bar mkranta ba,sai wajen goma,sai da suka biya kasuwa goggo ta siyo ogun da alayyahu,wai yau miyar ogun takejin ci,itako Azeema Goriba ta siya da uban yawa,har goggo na mata Fadan yayi yawa,kada fa hakoranta su Mauje Saboda cin Goriba,dariya kawai tayimata kafin suhau Adaidaita su koma gida,Ranar Azeema Wuni tayi cin goriba,sai danwake wanda goggo tayimata,itadai Tuwon Shinkafa tayi da miyar ogun dinta,Azeema ko warinshi bataso sai dai ta shige daki tana Toshe hanci,goggo na dariya tace"Topha Shikuma wannan Audin da Tsirfar dayazo kenan,aiko sai da yayi hakuri don Tuwon kwana uku nayi wlh.."😹
••°°••°°••°°••°°••°°••°°
_Nnmadi Azikiwe International Airpor Abuja_
"Misalin karfe 5:30pm na Ranar Laraba,Jirgin gwannati wanda ke dauke da Sojojin Cameron,chadi,da Niger ya yada zango a babban Filin jirgin Na Nmandi Azikiwe dake Abuja,acikin masu Tarbansu akawai mataimakin Shugaban kasa *PROF. YEMI ASINBANJO..*sai Shugaban Army Of Staff na Nageria gabadaya Wato *LT.GEN.Y.T BURATAI..*,tare dashi akwai *BRIG.GEN. S.U KUKA SHEKA..* Bayansu akwai wasu manyan Sojiji daga Tawaga Tawaga ciki harda Manyan Sojijin da kananun dake *I DIVISION NAGERIA ARMY KADUNA..*Domin suke da alhakin jagorantansu zuwa Kaduna chan barikin,acikin wadannan Sojojin akwai Irin su Captain Jabir da Captain Aliyu Tambari buzu,wanda kowa yasan kwarewarsu wajen aiki da kawoma kasa cigaba,cikin bakin Sojojin da suka sauka harda *LIEUTENANT UMAR ABDULNASEER TAMBARI BUZU..*yarima mai jiran gado.,daganan Filin jirgin sai da suka isa Fadar Shugaban kasa Wato villa, mai Girma Shugaban kasanmu *GEN. MUHAMMADU BUHARI* yayi musu jawaban barka da zuwa tare da mika godiya sosai zuwa garesu mussaman ma Shugabanninsu daga kowani yanki,an Shirya liyafar ban girma acikin Villah fa,wlh anja kaya sosai ba karya anyi Shaye shaye na lemuka kala kala,abinci kuwa anyi yafi na kala dari,kundai san Villa babbar waje ne,so dole ayi babbar Harka,yan TEAM AZEEMA GADANGA Kuwa da suka biyoni Tuni Security suka hanasu Shiga nima din dakyar na samu rabawa,Allah sarki suna waje suna raba ido 😂😹😛Srry in zamu Masarautar Tambari buzu a sakaya ku😂Nan suka kwana sai washagari Suka sake hawo wani jirgin zuwa Kaduna.
__________________
inda suka Faka motarsu wanchan karon,wannan ma anan suka ijiyeta,wato gaba da gidan goggo da kadan,Sun Fito daga motar suna waige waige neman wanda zasu Tambaya don lokacin wajen sha biyun Rana ne,babu kowa alayin,sai ga wani dan yaro wanda bazai Wuce shekara goma ba,da kayan mkranta ajikinsa da alama dai daga mkranta yataso,harya gota su Muneera tayi Saurin kiransa.
"Kai yaro zo nan.."Waigowa yayi kamar bazai zo ba,ganinsu yan gayu sai kuma yaje,ammh sai ya tsaya daga baya baya,mirmishi Muneera tayi kafin ta bude Yar karamar jakar dake hannunta ta zaro Naira dari tamikamai Tana fadin"Karbi dama tambayarka zamuyi.."Da hanzari ya karba yana washe baki,muneera tace"Gidansu wata yar budurwa mai Suna Azeeza,zaka ganta wata mai kiba Fara,idonta asama.."Shuru yaron yayi kafin yace"La Anty Azeeza kanwar Adda Azeema wacce ta auri yaya sojan nan gidan.? yafada yana nuna gidan goggo da hannu,Faduwar gaba ya ziyarci Ni"ima da Muneera atare,Suka kalli juna kafin su kalli yaron Muneera tace"Au dama yayartace ta Auri sojan nan gidan? yaron ko yawashe baki yana fadin"Eh mana gama gidansu Anty Azeezar nan,innansu kawar innanmu ce fa.."Zaro ido muneera tayi kafin tace"Toh mun gode jeka.."
yako zura aguje yana murnan kudin da suka bashi,Hannu muneera ta saka bisa kugunta tana Fadin"Sweetheart anya ba gadar zare yarinyarchan ta Shiryamana ba,kiji fa ance yar uwartace ta Auri captain fa,? ni zuciyata na bani wani Abu dabam..'ajiyar zuciya Ni"ima ta sauke kafin tace"Nima Abunda ya Dauremin kai kenan,ammh karmu yanke hukunci mu Shiga gidan mugani,ammh da mamaki ace in har yar"uwantane kuma taso ganin bayan Aurenta.."Muneera batayi mgana ba,tayi gaba Ni"ima tabiyo bayanta suka Rafka sallama acikin gidansu Azeeza,wanda suka samu inna Ramatu tana Tsakar gida tana gyaran Shinkafa suka Shigo koda ta amsan sallaman tadago tana kallonsu da mamaki don ganinsu yan gayu dasu,mikewa tayi tana musu maraba bakinta duk abude,taga irin Naira,Sannu da zuwa take jera musu Suko suna binta da gidan gabadaya da kallon banza,Tabarma inna Ramatu tashiga daki ta daukomusu Tana kokarin Shimfidamusu Muneera ta dakatar da ita da Fadin.
"No barshi baiwar Allah ba zama yakawomu ba,don Allah mahaifiyar Azeema muke nema matar captain.."Bata Fuska Inna Ramatu tayi ganin Irin yadda suke kallonta tace"Au ita taturo ku kuzo kumin Rashin arziki? kokuwa kunyi batan kaine,ni ba Uwarta bace,uwarta tadade da mutuwa,ni matar ubantace uwar Azeeza,in wajenta kukazo to ku juya ku Shiga wannan gidan na gaba nan take zaune wajen Uwar mara Asalin.."Tafada tana zaro musu ido,Mirmishin Takaichi Muneera tayi kafin tace"Ai dama Azeeza muke nema munyi batan Sunane.."Tafada tana kallon Ni"ima wacce Tun yanzu Nadama suka dirar mata.
Azeeza dake barci adaki sama sama takejin hayaniyar Inna Ramatu,tsaki taja kafin ta Fito daga ita sai wata doguwar Rigar Atamfa bako kallabi,tana hammah da mika atare ta bude labule tana Fadin"Kai inna waike dawa kike Masifa da Rana tsa...."Bata ida mganarta ba idonta ya sauka kansu Ni"ima da Muneera wadanda ke jifanta da wani kallon banza nazakici ubanki din nan.
Inna Ramatu tace"Nida wadanan yan Rainin arzikin ne,wai da Farko sunce wajen Azeema sukazo,sai da sukaji na balbalesu kana suka dawo sukace wajenki sukazo,kiji fa rainin Hankali ina kika sansu ma.."Tafada Hankalinta kwance,Azeeza wacce ta Razana da ganinsu Ni'ima ammh sai ta boye Razanarta Ta Fito tana fadin"kyalesu inna Wajena sukazo na sansu yan sch dinmu ne.."Inna Ramatu ta washe baki tace"Oho ai sai kuyi bayani,kuyi hakuri fa,ke Azeeza kishiga dasu ciki mana sannunku da zuwa.."Tafada tana mikewa zata kawo musu Ruwa,yake kawai Azeeza tayi kafin takoma daki tana fadin"Ku Shigo.."Ai bata gama Rufe baki ba Muneera ta bankada dakin da Sauri Ni"ima tabi bayanta suka tsaya cirko cirko suna kallon Azeeza wacce ke tsaye tana jifansu da wani kallon uku saura kwata,suna tsaye sai ga inna Ramatu ta Shigo da Jug da Ruwa hade da kofuna ta ijiye tana fadin!ku zauna ga Ruwa kusha.."yake kawai Muneera tamata tana Fadin"Toh...Inna bata kawo komai Aranta ba,ta Fice zuwa waje.
Muneera ce ta katse kallon da Azeeza ke binsu dashi tana Fadin"ke baiwar Allah nasan kinsan meke Tafe damu ko,and wht all dis ya akayi kika samu aiki,kuma alhalin Azeema matar captain yaya take gareki,and abubuwa dayawa da bamu gane ba plz u need more explanation fa"Tafada da kakkausan murya,Baya Azeeza taja kafin ta tuntsire da dariya harda dukewa Ni"ima ta kalli Muneera idonta na cikowa da hawaye,itama muneera ita ta kallah,kafin ta maida hankalinta kan Azeeza tace"Lafiyanki kika tasamu kinamana dariya..? tafada tana bin jikinsu da kallo,dariyan Azeeza takara kecewa kan ta tsagaita tana fadin"oh don Allah kiyi hakuri,wlh ba Dariyan komai nake ba,sai dariyan gaku ridaridan yan mata,ga kyau ga iya wanka,ga kudi ga ilimi ammh sam kwakwalwarku bata aiki daidai ko nace ta wawaye ne wlh.."Tafada tana Tafa hannu tana cigaba da dariya,Zaro ido sukayi suna mamakin Furucinta Ganin yadda sukayine yasa Azeeza tacigaba da cewa"Yo eh mana banda Wauta da Saunanci daga ganin mutum yace,kayi Abu kaza,kaikuma dayake gabo ne,sai kayi jiki na rawa,koda yake duk acikin son dakikema captain din ne ko,?don naga Tun kwana hudu da mganarmu Aka sako Azeema tadawo gida duk da ba"a Fallasa Abun ba,inaji nace lalle kinyi kuskuren yarda dani,domin wannan Abun dana sakaki kika aikata na saki ne saboda nakara nesanta yaya captain dake,bayan kin kashe auren Azeema kinga na jefi Tsuntsu Biyu da Dutse daya kenan.."Tafada tana daga musu gira,Muneera da Ni"ima sukayi wani slow suna bin Azeeza da kallo yarda karamar yarinya ta iya Wasa da hankalinsu Ni"ima ce bakinta na Rawa tace"Toh sa..saboda mene...?
Daure Fuska Azeeza tayi kamar ba ita ke dariya ba tace"Ko baku Tambayaba,dama yakamata kuji koda jin bazai muku amfani ba,Yaya captain nawane nikadai,nafi kowa sonshi harda da uwarsa nafita sonshi,Duk duniya bani da wani buri sai na yau na ganni amtsayin matar Yaya captain,nasoshi Tun banso mai ake kira soba,Na rayu da Sonshi na girma da Sonshi,kullum mafarkina na Aureshi,sai gashi kwatsam Adda Azeema tafim Shigar Sauri,saboda shi na tsani yar"uwanta naji bana kaunarta balle nakaunar ganinta da Abun kaunata,Tunda akayi Auren naketa Shiryamata gadar zare,ammh yana Tsallakarta da ita,tadalilin haka ya dauketa daga garin nan ya maidata kaduna,ganin haka yasa na Rasa mafita ammh duk da haka ban hakura ba,kwatsam sai Allah ya jehomin ku,,naganku kuna neman agaji,sai naga kema ai kina son Abunda nakeso ne,nikuma bana barin watama ta rabi yaya captain Shiyasa Na ce ki kashe auren Azeema sabida bani da halin zuwa kaduna,ko kulla wani makirci akanta,nayi hakane kema na gama dake,Bayan ki kullah Abunda kika kullah,daga karshe zan kashe Azeema da hannuna,sai na fadama Goggo cewa kice kikayi sanadiyar mutuwar Auren Azeema bayan nan kuma kika aiko har gida aka kasheta,kinga daga Yaya captain yaji lbri zai makaki kotu a yanke miki hukunci kisa,nikuma yazo ya Aureni ya tattarani mu koma kaduna Duniya Ta budemana Sabuwa..."Tafada harda daga Hannu tana tsallen murna kamar Abun ya tabbata.
Ni"ima da Muneera sunyi matukar shock dajin wannan lbrin,kasa motsi sukayi,Muneera da Ranta ya baci tadaga hannu azuciye zata wanke Azeeza da mari Ni"ima ta damke mata hannu tana girgixamata kai hawaye na kwanroyomata Kallonta Muneera tayi kafin tace"Meyasa kika hanani? kibarni na Sauyama jaka kamanni,Tunda ta iya sakamu muka aikata Abunda ba Halinmu bane.."Danne kukanta Ni",ima tayi Tana fadin"Barta barta Sweetheart bakiji metace ba,zata kashe yar"uwarta da suke uba daya saboda Captain,to mu suwaye da bazata iya kullah mana Sharrin dayafi wannan ba,kyaleta kizo mutafi insha Allahu Allah bazai barta ba.."Tafada tana jan hannun Muneera wacce ke hararan Azeeza,itako Tana musu dariya kamar taga mahaukata,inna Na madafa taga hucewarsu Ni"ima da hanzari,tana musu mgana, ma ko kallonta ba wanda yayi,baki ta rike kafin ta cigaba da aikinta aranta tana fadin"Azeeza duk kawayenta irin tane.."itako suna Fita tafada gado tana murna harda tsalle.
Amota haka Ni"ima ke kuka Wurjajan Tana fadin"Mun bani Sweetheart yanzu ya zamuyi da hakkin marainiyar Allah,wlh nayi Nadama,shedan ne ya zugani da kuma soyayyar Soja wlh.."muneera na driving Tana fadin"Ai komai ya Faru keki kaja,banyi Gardama ba,ammh kika nuna amincewarki game da yarinyar,nidama Tunda naga idon yarinyarnan Atsaye Nasan za"a rina Shegiya zuciyarta kamar ta kafaran Farko.."Tafada tana cije baki,dafe kai Ni'ima tayi tana kuka,kafin tayi zaraf ta dauki wayarta dake kan motar tana fadin"Kafin tafadama Captain Abunda Ta shirya nidakaina zan sanar dashi gaskiyan Abunda ya Faru Sweetheart shine mafitanmu yanzu.."Tafada tana danna wayar,Fizge wayar Muneera tayi tana Fadin"Ke kina da Hankali kuwa,yaushema zai Saurareki balle harya gane Abunda kike nufi,kwabe waje kawai zakiyi kibari mukoma gida sai musan Abunyi kinji ko.."Gyada kai Ni"ima tayi tana kara Damke kanta kamar wacce akace Uwarta ta Rasu.
*****************
*1 DIVISION NAGERIA AMRY KADUNA*
An Sauke Baki abbban sashen dayake cikin barikin,sakamakon al'amarin dayafaru da Captain Aliyu,Toh daga lokacin baida Sakin jiki,ko achan Abuja ma,yana baya baya ne,ko achan villa gefe yakoma shiyasa baima Shiga cikin bakin Sojojin ba,kamar yadda wasu sukayi,Shiyasa Jabir shima duk bai saki jiki ba,ganin Abokinsa kuma Amininsa haka,Yayi alqawarin bazai kara Tambayanshi ba,shiyasa yamai Shuru sai dai baya barinshi yazauna Shuru zai zo ya zauna yana jansa da Hira koda bazai Tankanshi ba.
Shiko Yarima Umar Tunda suka sauka Abuja yake video call da gida yana nuna musu Yadda Nageria take da kyau da Tsari,gabadaya iyalan mai maimartaba zakaga an Taru ana mgana da Umar,har Zuwanshi Villa ma haka,kannensa,Safaratu da Zafira sune yan kwakwan Nageria suna makale da yawa bini bini kadan su kira suna fadin"yaya yarima muyi Video call muga a inda kake yanzu,shiko jiki na bari zai kira,har saukansu barikinsu Aliyu ma Da sukaga kyan wajen,harta maimartaba ba"a barshi abaya ba,dashi ake kallo,shiko yana mgana dasu yana Nuna musu Wajewaje,duk da bai yarda yayi nisa ba acikin barikin don baisan ko"ina ba.
*After 1 day*
Bayan kwana daya da isowarsu Yarima Umar,Da yammah da misalin karfe biyar na yammah Aliyu ya shiga gidan Jabir yace yazo ya rakashi cikin gari gidan kawu,zaije su gaisa sun kwana biyu basu hadu ba,baiyi gardama ya Shirya cikin irin Shigar Aliyun na Riga da wando White and blue,na kamfanin Armani,Suka Fito Ras dasu,amotar Jabir aka Fita,shiyasa shike Driving din motar,Har suka isa gidan kawu bala,Basu waji jima ba,don sun samu kawu agida,Tunda Abun yafaru sai Yau yataka kafarsa zuwa gidan,kuma kawu bai mai mgana ba,sai dai yayimai Nasiha tare da jirwaye,akan yadinga binciken Abu kafin ya zartar da Hukunci,zasu Tafi Ummah ta matsa sai sun Tsaya sunyi Dinner,sai da sukaci suka koshi kana suka baro gidan,ta wajejen Anguwar Rimi din nan,sun kawo kenan sai Danja ta tsaidasu sun tsaya,kamar ance ya waiga gefensa yaga wani Namiji bisa mashin yasaka hulan kwano dayake motar Tinted ne,ba"a ganin na ciki,har zai kauda kai,kawai sai yaga ya cire hular kwanon,kara kallonsa yayi yana Tuna Fuskarsa wanda ko Barci yakeyi Tana mai gizo Tsabar yadda ya haddaceta ido yazaro yana Fadin"Shine..."Da hanzari Jabir ya kallesa yana fadin"Shine wa? shima yana bin gayen da kallo,ganin danja ta saki ne,har yamaida hulan kwanan yafara Tafiya cikin hargitsi yace"Plz Jabir Follow dis bike...."Yafada da karfi yana nunamai Shi,da hanzari Jabir ya bi Mashin din wanda yakara gangarawa cikin anguwan Rimi Da gudu,shima da gudun yatakemai baya.
*Comment and Share...*
#Janafty..#
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Chapter 28*
Aliyu da kanshi ya dauki Azeema da hannunsa ya sakata acikin mota goggo ta Shiga baya,jabir na Driving,su Muneera ma Motarsu, suka Shiga suka Mara musu baya,Mallam lawal Bai bisu ba,yadai bisu da addu"ar Fatan samun lafiya,general Hopital suka kaita,suna zuwa aka karbeta da gaggawa,likitan yana ganin yadda take yafara Sakamata drip tare da wasu Allurai,domin yace ba Suma tayi ba,jikinta ne babu karfi sam,Jininta aka diba First,aka tafi dashi lab,domin gwadawa,itakuma Dama Ruwan daya samata saboda yataimakamata wajen samun karfin jikinta.
Gwajin Farko ya Tabbata da Samun ciki Azeema na Tsawon Sati Takwas koda Resuilt din ya Fito Gadanga aka Damkawa murna kamar bakinshi zai zage,Rumgume jabir yayi yana godiya ga Allah,goggo ko mirmishi take na Farinciki,domin dama Tuni Ta Fahimci ciki ne da Azeemar,itako Azeema batasan wainar Da ake toyaba,tana kwance duk jikinta ba karfi,bata dade ba ta Farka tana Fadin"Goggo Ruwa..." da hanzari Goggo ta bata Ruwa,kafin ta taimakamata tatashi Tana tashi idonta na kan Aliyu wanda yakafeta da ido,yana kallonta lokaci daya da mirmishi bisa Fuskarsa,kauda kai tayi tana amsa Sannun da Ni"ima da Munnera suke mata,amsa musu tayi da kai,tana Kara kallonsu,ita Ni"imar nema ke bata Tsausayi,jabir ne yayimata sannu takarba dakai,Aliyu dayake tsaye chan gefe sai ya matso kusa da ita yana fadin"pretty ya jikin?Kura masa ido tayi tana Tuna sanda yayi Shuri da ita,Runtse ido tayi hawaye na kwararomata,kauda kai tayi tana cije bakinta,ganin haka yasa goggo ta Girgiza kai ta saka kai Ta fice,Jabir ma yabi bayanta Ni"ima ce ta karisa gaban Gadon Azeema tace"Zamu Tafi Azeema,Allah ya baki lafiya.."
"Gyada kai tayi kafin tace"ngd..."Dakyar cikin muryan ciwo,kallon Aliyu tayi kafin tace"Captain zamu Tafi,ina Fata dai An yafemana kuran damuka aikata.."Tafada idonta na cikowa da kwallah,Mirmishi yayi yana kallonta kafin yace"Bakomai Ni"ima buh next time Kada hakan takara Faruwa ko ba akaina ba,ku koyi yaki da zuciyarku don Allah..."
gyada kai tayi kafin ta Share kwallah Tana Fadin"Insha Allahu hakan bazata kara Faruwa ba.."Gyada mata kai yayi yana Fadin"Toh Yayi kyau naji dadin haka,share hawayenki kibar kuka hakanan,komai ya wuce.."Mirmishi tayi batayi mgana ba,sai ta waiga tana kallon Azeema wacce ta Runtse ido ammh kaf Abunda suke Fada akunnanta ne,Dafata tayi tana fadin"Congratulatino Sisto Allah ya inganta.."Daga haka tajuya,muneera dake tsaye itama tayi Fatan samun lafiya kafin su Fice,awaje sukayima su goggo sallama,suka Tafi suna jin zuciyarsu tayi sanyi Tunda komai ya Wuce yanzu.
Suna Fita ya karisa gareta lokaci daya yana harde hannuwansa bisa kirjinsa kallonta yake dakyau yadda Fuskarta tayi Fayau tabashi Sha"awa,Sunanta yakira ahankali.."Pretty..." Tana jinsa tayi mishi banza harda dan nishinta alamar barci takeyi,yana kallonta yar dariya ta kamashi,sai ya saka hannu ya dan,matse hannun Da aka sanyamata Drip,taji zafi da hanzari tajaye hannunta tana Fadin"Wash.."tafada tana Jaye hannunta bata bude ido ba,ta mirgudamai baki,dariya ta kamashi sai ya Rankwafa yana lakucemata hanci yake Fadin"Matar Sunnah bata Fushi da mijinta,kuma in yayimata laifi yakamata ta Sausautamai,koyasamu damar bada hakuri..",tana jinsa tayi mishi banza,sai ma juyamai baya datayi,Kai ya dafe yana Saka hannu abaki,kafin ya Sauke ajiyar zuciya yace"Shikenan ki Adanamin duka Fushinki pretty har na dawo,nayi alqawarin daukan kowani mataki kika Dauka akaina,ammh i want to u to know one Thing i relly miss u so much,and kinbiyani Tunda kikayi Saurin Cafkan sako na,Adaren Farkomu,Allah ya saukeki lafiya.."Yafada kafin ya duka ya bata kissa Ahannunta,ya saka kai Yafice yana mai jin Farinciki,Sai da ta tabbarta da yafita kana ta bude ido tana Dafe kirji tace"Ina da cikin yaya captain yanzu a wannan cikin? tafada Tana dafa cikinta lokaci daya tana Sakin mirmishin Farinciki,hawaye suna zubomata ta sanya hannu ta Share Tana fadin",Allah na godemaka..Ni nan da wata Tara nazama mama"Tafada kafin ta saka dariya ita kadai,shafa cikin take tana mirmishi ita kadai,kafin chan kuma ta Tura baki tana fadin"Ina Sonka,ammh ina Fushi da babanka,duk da kewarsa da Soyyyarsa bazata taba barina Fushina yayi Tasiri Akanshi,Alhamdulillah Allah nagodema.."take Fada tana mirmishi ita kadai.
Shiko Aliyu achan waje,har kasa ya dukama goggo kafin ma yayi mgana tayi Saurin dagoshi tana fadin"Tashi gadanga,Har Abada goggon gadanga bazata yi Fushi dakai ba,konayi baya zuwa ko"ina na yafema Tunranar da naje mkrantansu Azeema Shugaban mkrantar ke Fadamin kagama biyanmta komai,Tun wajen nace na yafema nayita sakamaka albarka,duk da dai Ja"irin ka batamin Rai ammh kadan.."Tafada tana mangaremai kai,dariya yayi kafin ya Fada jikinta ya Rumgumeta yana Fadin"Nayi kewarki goggo.."Kunnensa ta murda tana Fadin"Karya kayi dai kewar matarka ko? ammh bani ba.."Dagowa yayi yana kallonta Kafin ya Shagwabe yana Fadin"Ni Allah goggona nayi kewa.."Dariya tana fadin"Toh naji Nima nayi kewar gadanga ko Tsiyar damuke ankwana biyu ba"a hadu ba..",Dariya suka saka gabadaya kafin Gadanga yace"Goggo zamu koma bakin aiki.."Jinjina kai Goggo tayi kafin tace"Basai kamin bayani ba,yanzu Jabir yagamamin bayanin komai Kuje Allah ya Tsare yakuma bada Sa"a Azeema kuma zan kular maka da ita har kadawo nayi alqawari.."Da Ameen suka amsata mata kafin Suyi mata sallama Su Tafi,daganan Asibitin hanyar gombe suka dauka,dama tawagar da sukazo Tare Tun Sadda zasu kai Azeema Asibiti suka basu Umarnin juyawa gombe,toh Tuni sun damki hanya kilama Sun isa Tundazu.
Koda goggo takoma wajen Azeema tayi barci lokaci,tatasata tayi tana ta zuba godiya Ga Allah,har saida Tafitar da kwallah,Allah sarki Gadanga,shifa Tunda yatashi baisan dadin wani Dan"uwa ba,sai Hisham,wanda kusan yanayin aikin banki da Tsanani da Takura gashi ba sakewa so basu cika haduwa ba,sai dai awaya,haduwarsa da Jabir yasa yasamu aboki sosai,gashi Allah ya ba matarsa Ciki tana Fatan cikin ya zamanto Silar Farincikin gadanga dasu gabadaya.
Kwanan Azeema daya aka sallamota ta dawo gida,bayan an kafamata dokan banda aiki mai yawa,ba daukan Abu mai nauyi,kuma anbata mgungunar Kara jini,dana saka cin abinci don goggo tace bataci,sai cika ciki da goriba,ba"a hanata cin kayan kwalamanta ba,ammh ance ta dinga cin Abinci sosai,tadai Samu ishasshen Hutu da Lokaci mai Tsawo,goggo ko duk taji bayanan likita Shiyasa suna komawa gida ta zage tayimata Tuwon Semo miyar Kubewa dayan,wacce aka daka kifi aciki,duk da bataci dayawa ba,ammh taci sosai,daddaren Mallam lawal ya Shigo duba Azeema yadade yana mata nasiha hakuri da rayuwa,tare da mata gargadin ta rike mijinta da Amana,nan yake Fadamusu Inna Ramatu tun jiya take kuka da Hajijiya tana Rokon don Allah asakomata Azeeza tatuba tabi Allah,yacema bayan Tafiyarsu saiga Baba Ade tazo,har yara Sun kaimata lbrin Abunda yafaru tazo da kukanta ni nayita bata baki,gyara zama goggo tayi tana fadin"Allah sarki ai tabar kuka,don ta kusa samun megida ko Amarya kai kuma Mallam ka Shiryafa jika na zuwa.."Washe baki yayi yana saka albarka yana kallon Azeema,itako Rufe Fuska tayi Duk kunya ya kamata,Mallam lawal yayi murna Sosai yayita Addu"ar Fatan Allah ya Raba lafiya.
__________________
_Kaduna_
Yau kimanin kwana hudu kenan da zuwansu barikin baitaba yin nesa daga Sansaninsu ba,iyakarsa Dan haraban wajen,sai jiya kuma da Sukaje bayan bariki sukayi Atisayen Harbi,yau Tunda yatashi yakejin sha"awar zagaye barikin nan duka duk da baisan ko"ina ba yasan baya bata ba,cikin Kakinsu na chan ya Fito yafara Tafiya duk inda yabi yana Daukan Hoto ko video din wajen da Rantsatsiyar Wayarsa kirar Samsumg,Duk inda ya Shiga sai Binsa ake da kallo Abunda yabashi mamaki Wasu Sojojin jahar ta Nageria har kamemai Sukeyi Saboda Su bihakki da gaskiya Dauka Suke Captain Aliyu ne,duk da kuma da bambamcin Uniform din da Suka gani,Abun ya Daureshi mishi kai,sai yakoma daya Hadu dasu yaga sun Kamemai Sun Saramai,kawai sai ya Daukesu Selfe ya wuce yana dariya,suko suyi ta mamaki don Asaninsu Captain Aliyu baya dariya Sai dai mirmishi ko kaga yadan murmusa kumatu kadan.
Yana Tafe yabada baya yana Daukan wani lafiyayyan Titin daya Shararo,wajen ya burgeshi yadda kasan ba"a Nageria ba,kamar akasar Turai saboda Haduwansa gashi so quit,ga wasu Fulawoyi dasuka kawata wajen,sojojin dasuke wucewa kadan kadan ne,sakamakon Lokacin da Safe ne sosai ba'a Fito Training ba.
Jiyayi ya bangaji Mutum harsaida wayar dake hannun Wanda sukayi karo da Umar din,tafadi kasa da hanzari Umar ya sanya wayarsa a aljihu ya duka ya Tattaroma mutumin wayarsa wacce ta watse yana fadin"Am so Srry did know u are coming Srry...",Yafada yana dagowa karaf ko suka hada ido da Jabir wanda ke Tsaye yana karemai kallo sama da kasa kafin ya zaro ido yana Rike baki yace"Kambu Dude,basaja kakoma kuma,yau Abun naka harda komawa Sojan Niger.."Yafada yana Dariya galala Umar yayi rike da waya yana kallonsa bakinsa na motsi yace"ni..Ni..Bansan meka ke mgana akai ba fa? Kafadansa Jabir ya daka da karfi yana fadin"Kai Dude dawo hayyacinka kasan dai ni bazakamin layan zana bako?any why yau fa kasan akwai Atisayen gudu ina kuma zaka naganga ta nan? Umar ya lumshe ido kafin ya bude,baiyi mgana ya Rike hannun Jabir ya damkamsa wayarsa yana fadin"Ba wanda Kake Tunani bane,Ni Sunana Leuitenant Umar Abdulnaseer Tambari buzu ina daga cikin bakin Sojojin da suka sauka Shekaranjiya.."Kuramsa ido Jabir yayi kafin ya warci wayarsa yana Fadin'Kajimin dan iska,Umar kuma kakoma? Toh in bakai bane waye,Nikaga Tafiyata mallam,dama kai baka Rabo da Maida mutane yan iska..",Yana Fadin haka ya juya ya cigaba da Tafiya ko waigowa baiyi ba,Galala sake da baki Umar ke binsa da kallo kafin ya rike baki yana Gyada kai,mamaki yakamashi,ammh sai bai ba Mamakin matsungunni ba,juyawa yayi yakoma,ammh kuma Abunda yafaru ya tsayamai Aranshi.
Jabir da hanzari yakoma barayinsu yana zuwa kofar Apartment din Aliyu ya ganshi ya Fito sanye da kayan gudu,cogewa yayi agabansa yana kallonsa Abun ya bashi mamaki,toh wannan Aljanine,yanzu fa ya ganshi Aliyu dake tsaye yaga yadda Jabir ke kallonsa Tsaki yaja yana Fadin"Kai fa dan iskane lafiya kawani kuramin ido,bafa wannan kwailar budurwantaka bace"Yafada yana hade rai,Hararansa Jabir yayi kafin yace"Durun uwar kwailar,Ai kwaila bata Wuce Azeema ba.."Dirowa Aliyu daga saman Apartment dinshi ya Naushi Jabir agefen ciki kafin yayi gefe yana fadin"Ai Azeema Ta wuce kwaila Tunda ta iya daukan Nauyi na,har gashi tana Dauke da ciikina,kuma wannan ne last time dazaka kara kiran Sunan matata gatseai ba sakayawa,Tunda ba sa"arka bace.."Jabir dake duke yana rike da gefen cikinshi ya dago yana Fadin"Allah ya isar min mugu kawai,don kaga kai ka fara kokarin ijiye kwanka aduniya Shine ni zakamin mugunta Rasa nawa,ta Allah bata mutum ba.."dariya Aliyu ya saka mai kayatarwa yana Fadin",Au kudai zauna yanzu nagama yima gayen nan Hisham,nace ya zauna aikin banki ya daskararmai da kwan haihuwa,ko kuwa zama waje daya da Wuni cikin Ac,ya Lusarar dashi,sai bayan anyi Aure aji mata ta gudu taga ba bayani"Dashi da Jabir din suka saka dariya atare harda Tafawa Jabir yace"Kai Dude kasan kan Tsiya fa"Yafada yana Fada kadafadansa kafin yace'Kai Dude Seroious Fa,kana aiki da Aljanune,yanzu fa naganka sanye da kakin Sojin Niger,yanzu kuma na ganka da kakin Sojan Nageria kuma banga sanda kadawo harka chanza kaya ba,wai kodai layan zana gareka.."Kallonsa Aliyu yayi yana Fadin"Tsiyana dakai kwakwalwarka bataja,Ni da yanzu Fitowata kenan,kuma banda Abunka meya hadani da Sojojin Niger da har zan sanya kakinsu,..? Rantsuwa Jabir ya jero yana Fadin"Wlh da gaske,wai bakai bane Harfa kacemin Sunanka Umar Abdulnaseer Tambari buzu fa? Har Aliyu ya juya Yafara Tafiya jin sunan da Jabir ya ambata sai dayaji yanayin jikinsa ya chanza,waigowa yayi yana fadin"Ni kuma? kai mallam kafara Rudu wlh,bani bane kaji na Rantse maka ma,yanzu dai duk ba wannan ba kashiryo kazo muje Atisayen gudu da za"a gudanar yau.."Yana gama Fadin haka yayi gaba da dan gudunsa.
Tsaye Jabir yayi yana mamakin wannan al"amarin Hannunsa bisa baki yana fadin"Bashi bane to waye? yafada yana kada hannu Alamar Abun yabashi mamaki,tsaki yaja kafin yace"Mtsewww shege shine fa,so yake yayi Wasa da Tunanina"Fadin haka yasa ya juya yashiga part dinshi da gudu domin Shiryawa domin Atisayen na yau na musamman ne,domin Duka Shuwagabannin kowani bangare zasu Koyar da Atisayen na yau,duk acikin salon Dabarun yakin daza"a koya musu ne, na Tsawon Sati daya duk da su sun dade da kwarewa game da Aikin,ammh dalinlin bakin Sojojin dakuma Turasun da gwannatin Nageria zatayi zuwa wajejen da yan boko haram suka mamaye.
*JANAFTY*😘
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Chapter 29*
""Har aka gama Atisayen gudun Gadanga da Umar basu hadu ba,sakamakon Filin ya cika da Sojojin Nageria,dana cameron Chadi,da Niger,kuma akallah kowacce tawaga zata kai kimanin Mutane Dari uku,shiyasa ba wanda yahadu da wani acikinsu tunda ba"a Batch daya suke ba,Jabir ko shima yayi Dube Dubenshi baiga ga Wanda yagani dazu ba,sai ya barshi atabbas Aliyun yagani ba wani ba,ko awashegari da"aka Sake maimata atisayen Allah bai hadasu ba,Jabir ya sanya Ranshi kawai Raina masa wayau Aliyu keson yi don yasaba tunda Halinsane,kiri kiri kana Tambayanshi Abu,sai yayi maka banza koda yasani,ko yashiga Raina maka hankali.
*Bayan kwana biyu*
_Gombe_
Yau Azeema Tafara Jarabawarta ta WAEC sun Fara da Pratical Chemistry,karfe biyu sukaje suka dawo biyar,koda tadawo duk ta gaji,goggo nata yimata sannu,kan kujera ta Jabe tana cije baki,yanzu bata wani karfin jiki tafiya kadan takeyi taji tagaji Tafara haki,taji Sauki sosai karfin jikin ma babu laifi tasamu mganar abinci ma tanaci shima,duk da ba sosai ba,cin goribane sai Abunda yayi gaba kuma don ba raguwa yayi ba.
Sai dai Abu daya dake damunta Shine Tunda suka dawo asibitin Kewa tare da Son kasancewa da mijinta ke damunta Wani lokacin rasa inda zata saka kanta take,sai dai ta Shige daki tayi ta kuka,tana Jin haushin kanta na yarda ko ada batayi wannan Jarabar ba sai yanzu,kullum dakyar take barci saboda muradi da son kasancewa da Yaya captain ammh Abu yaci Tura,gashi kullum Abun baya raguwa saima gaba gaba yake,haka in Abun ya ciyota zata saci wayar goggo ta Shige Tiolet talalubo Nombar Yaya captain takira,sai Tafara ringing watarana ma harya dauka sai tayi Saurin takashe tana jin haushi datakaicin kanta,yanzu in yadaga sai tacemai miye? Tace yazo tana cikin Tsaninin bukatarsa? haba aiko ba abunda yahadasu bazata iya ba,balle dama Tana Fushi dashi,datayi wannan Tunanin sai tayi Saurin Fitowa tana Share kwallah tayi hanzarin Ijiyema goggo waya a inda ta ijiye,shiko yana ganin kiran goggo,in yana busy ne xai bari daya samu sarara zai kirata,da goggo ta dauka bayan sungaisa sai yace"Goggo naga kiranki,Allah sa bawani laifi nayi ba.."Goggo da mamaki zatace"Kirana kuma? anya bani bace sai dai ko in Azeema ce",Mamaki ya cikasa kullum aka kirasa da nombar goggo daya kira goggo zatace ba itabace to waye"?Azeema ce? Daya Fahimci haka dayagani, zai yanke sai yayi Saurin kira,ammh har takarishi ringing bata dagawa,wani lokacin in yayi sa"a tadauka,ammh mganar Duniya zai mata taki cewa ko Uffan,yarasa meke damun Azeemar,koda ya tambayi goggo sai cemai tayi lafiyanta kalau babu Abunda ke damunta,bai yarda ba,yadai bar mganar ne,zai yi kokarin zuwa koda a asati na sama ne.
Ko yanzu ma datake cije bakin,Abunda ke damunta kenan,Tun amkranta Abun ya isheta,dakyar ta dawo ita wlh tama Rasa wannan Jaraba,ace wai tana Bukatar Namiji Abun kamar wani Asiri,goggo data Shiga kichen ta daukomata Ruwa tazo ta isketa tana yamutsa Fuska tana wani mele baki,kallonta goggo tayi kafin tace"Wai duk gajiyan ne? kwanciya tayi kan kujeran tana Fadin",Eh goggo kaina ke ciwo..'"Tayi karya ijiye Ruwan goggo tayi tana Fadin"Ash sannu,bari na kawo miki panadol bayan kinci abinci sai kisha,sai fa ahankali yanzu keda barin laulayin nan sai ciki yayi kwari,Allah ma ya Soki bakya Miyau da Amai.."Tafada tana komwa kichen,tana Ficewa Azeema taji kuka yazomata ta danne da hannunta bataso goggo tajita ganin kukan yana so yayi karfi,sai tatashi da gudu Ta Shige bedroom ta fada Tiolet kafin ta Fito da kukanta,tarasa wazata Fadama damuwarta,kowani ciwo gareta ne,kodai zata Fadama goggo su koma Asibiti ne? don Tana Tunanin bata da lafiya,ta dade tana kuka kafin ta Tube kaya tayo wanka Ta fito,sai da tafara gabatar da sallar la'asar kafin taci abincin da goggo ta kawo mata Danbun Shinkafa da zogale,yayimata dadi dayake ta bankada yaji,har sai da goggo ta dauke Roban yajin tana Sababi,batasha mganin ba sai da sukayi issha"i kana tasha ta kwanta ammh bawai don tana jin barci ba,cikinta ne juyawa,babu Abunda take bukatar sai lafiyar yaya captain,don Hakurinta yakusa karewa tarasa meya sameta ne,kodai wata Allura akayimata asibitin? gaskiya tanajin da wata kasa😂
Lalle Azeema kina Ruwa😹Toh duk cikin gadanga ne ya jawo haka,ai shi gadanga in yaji lbri Kakarshi tayanke saka😛😂
•°•°•°••°•°•°•°•°••°•°•••°
_Babbar headquater yan sanda na garin gombe_
Ababbar Headquater su na nan garin gombe aka kai Azeema aka sakayata,babu fada ba zagi,ba duka sai dai zaman waje daya da Takura,sai kuma Rashin samun barci ga Sauro kamar mutane,ga kudin cizo ga kwarkwata,da suke bin jikin mutane,sai Rashin abinci mai kyau,watarana ma sau daya ake bata Arana,Tun Azeema na ganin Abun Wasa har ya wuce Tunaninta bata yi Nadamar Soyayyar yaya captain datakeyi ba,ammh tafara Nadamar mugun halinta Da Zigan Shedan gareta,domin Tunda aka kawota take Fama da wani ciwon kai mai Tsanani,ga Nauyi da kirjinta keyi,saboda yadda Abubuwa sukayimata yawa,bata da wani aikinyi sai kuka,Tanaji Aranta indai bata samu captain ba,toh sai dai Tarasa rayuwarta don Tun yanzu Tafarajin Alamun Rashin Captain gareta Abu ne da zai iya sawa tarasa rayuwarta.
Haryau da"a kawota aka sakayata bawanda yakara lekota,balle abi ta kanta batama kara ganin kowa ba,sai Wadanda ke kawomata abinci,basu cemata uffan,itama bata ce musu iyakarsu su ijiye Abinci su Rufeta su kara gaba,Abincin ma sai yazamana ba kullum take ci ba,sai dai tatasa Abinci agaba tana tsiyayan hawaye,Tabbas Azeema tafara Nadamar Abunda ta aikata,ammh wannan Soyayyar datakema Captain babu Abunda yaragu saima karuwa.
****************
_Kaduna_
Yau dai yawon Umar yakaishi har Wajejen da gidajen su captain suke zaune,hakika wajen ya burgesa balle yadda aka Tsara gidajen ajera komai iri daya babu bambamci,kamar wani Estate,wajen yamatukar burgesa sosai Shiyasa yake ta Daukan Gidajen hoto,Yaji yana kaunar Sojojin Nageria domin Sun Fisu moran Abubuwan yaki da Sauransu,Yau din sanye yake da kayan gida,riga da wando black and white,sai ya sanya bakar jaket kansa babu hula sai Nannadaddan gashinsa daya murde waje daya,kana kallonsa zaka san wannan Buzu ne na gaba da baya.
Ta bayan gidajen ya bullo,shiyasa bai Kawo gidan Aliyu ba,sai da ya wuce na Jabir,gidan Aliyu yana Jerin Farko ne,don Shine No5,yazo ta wajen kenan yana Daukan Hoto,tare da video,tsaye yayi cak yana bin wajen da kallo,lokaci daya yaji yanayin jikinsa ya canza,tsayawa yayi yana waige waige kafin kuma ya dawo ya cigaba da Abunda yakeyi.
Aliyu dayake sanye da kayan Jc Riga da wando ya bude kofa ya Fito,kafarsa sanye cikin wani Farin takalmi,domin duka kayan jikinsa Farare ne,yana Fitowa yaci karo Da Umar ya juya baya yana Daukan Hoto,ta bayanshi Aliyu ke kallonshi ammh sai da gabansa ya Fadi,yayi baya yana laluban wayarsa Jabir ya Turama Text da cewa",_Dude come out..I think na kama wani dan leken Asirinmu_.."
jabir dake kokarin Fitowa Jugging yaga sakon Aliyu da hanzari yakoma daki ya sako karamar bindigarsa ya cogeta abayan wandonsa Ya fito,yana Fitowa yaci karo da Umar,wanda yagama Daukan baya ya juyo ta gaba ta wayarsa yana Dauka karaf ko ta cikin Wayar ya hango Fuskar wani kamar Fuskarshi,mamaki yakamashi sai ya zata ko yamaida Abun Hoton ta gabane,ammh kuma wannan ai ba Kayan jikinsa bane,Kara ware ido yayi yana kallon Aliyu wanda ke Dago kai yana So yaga Fuskar Umar din,Da hanzari Umar ya Jaye wayar Hannunsa Fuskar Aliyu ta bayyyana Azahiri agabansa.
Aliyu dayake leken ganin Fuskar ko waye,Umar na jaye wayar ya Daskare Atsaye yana binsa da kallo daga sama har Kasa,Zuciyarsa na lagude,mai kama dashi yake gani,ammh kuma sanye da wani kaya dabam,Umar ma Kallonsa yake Yana kuma kara Bin kansa da kallo,kamar yadda Aliyu keyi,Jabir Tunda ya Fito idonshi ya Sauka kan Umar,yazata Aliyun ne,yafara Taku zuwa gareshi sai kawai ya hangi Aliyu akofar apartment dinshi,ware ido yayi yana bin kowannensu da kallo bakinsa na Rawa yama kasa mgana,sai ya kafe Aliyu da ido na Tsawon Lokaci sai yakoma ya kafe Umar da ido,nan take ya Fahimci Abokinsa na gaskiya ammh fa sai da ya Sha kallonsu dakyau.
Aliyu da Shiga mamaki yafara daga kafarsa yana takowa zuwa ga Umar,wanda Shima yake takowa zuwa ga Aliyu dukkansu sun kafe juna da ido,kowannen Zuciyarsa na bugawa Jabir dake tsaye gafe sai kawai ya saki baki yana kallonsu sanda suke kusanto juna,bala"i wannan wace irin kamace komai nasu iri dayane hatta da Gashin kansu Wlh hatta Fuskarsu iri dayace babu bambamci,sai dai Shi Umar yafi Aliyu jan Fata sosai,sakamakon Mahaifiyarsa Buzuwa ce,shiko Aliyu ya surka da Fatar goggo shiyasa sai yayi Duhu kadan,Kana Aliyu yafishi Tsawo da murdewar jiki,duk da Shima Umar din ba baya ba.
Da gudu Jabir ya karisa ga Aliyu yana Rikemai hannu yace"Shine Dude wlh Shine...",Da mamaki Aliyu ke kallonsa yana bin kuma inda yake Nunamai da hannu kafin ma yayi mgana Jabir ya rigasa da cewa"Shine nagani Ranar,na zata kaine wlh Shine..."Aliyu bakinshi ma yakasa mgana Illah kurama Umar ido dayayi Shima Umar din agaban Aliyun yaja ya tsaya yana kallonsa kur ko kiftawa bayayi,atare kowannensu yanuna dan'uwansa yana Fadin"Waye kai...? Suka Fada bakinsu na Rawa atare.
Mirmishi kowannensu ya saki ganin sun samu Gamuwar mgana atare,Jabir dake gefe yayi tsalle gefe yana fadin"Wlh Allah Dude har mirmishinku iri dayne,wai kodai Ku yan biyu ne,baka sani ba.."Yafada yana Rike haba Abun fa yabashi mamaki,hannu Aliyu ya saka a aljihu yana Fadin"I don"t Think so Dude ai da goggo ta Fadamin,ammh kuma meyasa nakejin wani Abu game dashi,inajin zuciyata na wani Rawa in ta kalleshi.."Yafada yana kallon Umar din.
Umar yayi ajiyar zuciya yana Fadin"Nima haka nakeji Araina,zuciyata tana gayamin Kai din wani ne agareni,ka taba zuwa Niger ne..?Kallonsa Aliyu yayi yana fadin"Kai daga chan kake? gyada kai Umar yayi yana Fadin"Eh ina daga cikin Sojojin gamayayyar nan,."gyada kai Aliyu yayi kafin yamikama Umar din Hannu yana Fadin"Good ni kuma Sojan Nageria ne,am *CAPTAIN ALIYU ABDULNASEER TAMBARI BUZU* Kaifa..? Umar yaciro hannu da niyar yamikama Aliyun ammh jin Furucinsa na karshe yasa yayi Saurin dauke hannunsa kamar ya razana gabadaya idonsa awaje yana nuna Aliyun.
Jabir da Aliyu suka bisa da kallon mamaki kafin Aliyu yace"Lafiya kuwa...?Bakin Umar na Rawa ya nuna kansa yana Fadin"ni...Ni..Ma Suna...na *UMAR ABDULNASEER TAMBARI BUZU* kuma Tambari buzu masauratarmu ce,mukadai keda wannan Sunan ta masaurata,kuma mahaifina Shine *SARKI ABDULNASEER TAMBARI BUZU MAI MULKAN MASAURATAR TA TAMBARI BUZU WACCE KE YANKIN AGADEZ*...!
gabadaya daga Jabir har Aliyu daskarewa sukayi Aliyu dayaji wani Abu ya wucemai ta makogaro,yayi Saurin Riko kafadun Umar yana Fadin"Da gaske kake yi? yafada kamar yafita hankalinsa Umar ya gyadamai kai,kafin ya samu zarafin mgana Aliyu yace"Mahaifinka yataba zuwa Nageria achan baya,ma"ana katabajin lbri..? Shuru Umar yayi kafin yace"Eh Tabbas Abbah ya Fadamin shima yayi Rayuwa A Nageria,ammuh bazai iya Tuna a ina ya rayuwa ba,balle ya Tuna da Wasu Ahali yayi Rayuwa ammh Tabbas koda zan Taho din nan ya jadaddamin shima yayi Rayuwa A Nageria.."
Aliyu da Wasu hawaye masu dumi da sanyi suka wankemai Fuska,yayi Saurin Rumgume,Umar yana Kuka Muryansa abude yake Fadin"Wlh Dan"uwa ne,dan"uwa ne yau naga wani nawa yau na hadu da jinina,yau nazama kamar kowa yau zanji lbrin mahaifina,wanda banta gani ba Tunda nazo Duniya Allah na godemaka Alhamdulillahi..',Yake Fada yana kuka da duka muryansa yana kara kamkame Umar.
Umar dake tsaye,yaji Shima hawaye sun kawomai,ya kamkame Aliyu shima hawayensa na diga bisa bayansa yake fadin"Hakika zuwana Nageria yana da Babban Sanadi,da kuma sila,ammh babban dalilin Shine,domin na warwarema Abbah mafarkinshi na Shekara da Shekaru,hakika Kana da nasaba da damuwar da maimartaba ke Shiga na mafarkin wata mata da Da'n ta suna halin Neman Taimakonsa da bukatarsu,kaine Wannan Fassarar mafarkin kai ne wlh.."Yake fada yana kuka Shabe shabe,Aliyu yana jin Abunda Umar yace sai wasu hawaye suka kara gudunmai bisa kuncinsa yana Dariya da kuka ya dago yana Fadin"Kai dan"uwa ne yanzu? Ashe zanga wannan Ranar? yafada yana kara kamkame Umar din Shima kam ya rikesa yana Fadin"Ba Dan'uwa kadai gareka ba,kana da kanne da iyayye bayan mahaifa da wasu Ahali masu yawa" Kukan Farinciki Aliyu keyi kamar wanda akace zai Shiga aljannah.
Jabir dake gefe shima Sharen kwallah yake yana dariya,kawai baisan sadda ya saka hannu yana basu Tafi ba Raf raf,Aliyu ya dago yana kallon Jabir,yadda yaga yana hawaye ga Dariya yana yi lokaci daya Hannun ya mika masa yana Fadin"Taho Dude taho,Katayani murna nima yau naji lbrin Ashe nima da,ne kamar kowa ina da uba.."Yafada yana dariya da hanzari Jabir ya isa garesu Aliyu ya hadasu ya Rumgume yana Ta hawayen Farinciko,kafin ya sakeshi ya Riko hannu Umar yana Fadin"Taho muje cikin gida mganganun bana Tsayawa bane.."Yafada duka hakoransa na waje,Rikesa Umar yayi yana Fadin"Toh *YAYA..*...."Wani Farinciki ya lulllube Aliyu wanda baisan sadda ya jawo kafadan Umar ba yana mai mirmishi mai kayatarwa,Jabir dake biye dasu shima yana mirmishi Farinciki ya cikashi yana mamakin Baita ganin kukan Aliyu ba,koda kowa mai zai Faru dashi,ammh yau kam yaga kukan Farincikinsa.
__________________
*Kwana Daya daya wuce*
*Agadez masarautar Tambari buzu*
Da Sulasainin Dare ni,wajen karfe uku da Rabin agogon Niger,Maimartaba ne ke kwance bisa kayatattacen gadonsa yana barci,gefensa kuma gimbiya Fasilatu ce,don ita keda Turaka Aranar.
Kamar mafarki taje muryan Maimartaba yana kiran wani Suna,bata maida kai ba,sai tajuya zata koma barci,ammh sai taji mganar maimartaba tafara Fita yana kiran Wani Suna wanda bata gane ba,kuma da alama Sunan mace ne,da hanzari ta mike tana jijjiga Sarki take Fadin"Ranka ya dade..!Ranka ya dade.."!ammh Shuru sai Rike kansa yake yana motsi da bakinsa wani Suna yake kira,ammh bata Fahimtar meyake fadi,ai da hanzari ta diro daga kan gadon,ko alkyabba bata tsaya sakawa taja katon Mayafinta ta Rufa ta fice da gudu,tana zuwa Kofar Shashen maimartaba Fadawa suka taso Hankalinsu tashe ko Sauraransu Gimbiya Fasilatu batayi ba takama gudu sai Shashen Ummah mai babban daki,masu tsaron kofarta suna ganin gimbiya na gudu suka dare,suka bata kofa ta Shiga,Ummah mai babban daki na zaune kan sallayatar ta idar da sallah kenan tana Addu"a Gimbiya Fasilatu tashigo tana haki take Fadin"Ummah kizo maimartaba wani Abu yafaru dashi..."Da hanzari Ummah ta mike tana fadin"Innalillahi wa'inna Alaihirraju'un..Meyafaru dashi? tafada tana Jan alkaybbanta ta sanya tayi gaba tana kiran Sunan Allah,kuyangu duk suka Firfito da Fadawa suna raba ido,basa fatan ace wani Abu ne ya samu maimartaba da gudu gudu sauri Sauri suka karisa shashen nashi yadda ta barshi haka sukazo suka sameshi sai da wannan karon da karfi yake kiran Sunanta" *SUWAIBA...* "Ummah da Gimbiya fasilatu suka kalli Juna kafin su maimata Sunan atare"Suwaiba kuma...? Hawa gadon Ummah tayi tana Rikoshi addu"a take tofamai tana Shafamai bisa kai,cikin ikon Allah ya zabura ya Farka yana kuka yake fadin"Wlh na Tunata,na Tuna *MATATA SUWAIBA...* Yafada yana rike hannun Ummah.
Dukkansu sandarewa sukayi saboda namaki Ummah tabishi da kallo kanshi na bisa cinyarta,atare Ummah da gimbiya Fasilatu sukace"Matarka kuma...? gyada kai Maimartaba yayi yana Fadin"Eh na Tunata,yau Allah ya nunamin Fuskarta Suwaiba ce,lokacin dana bar gida ummah,dasu na zauna har mahaifinta ya Auramin ita,daganan ne kuma Ummah Tunani na ya Shafe na Rasa awani yanki ne ?wani gari ne,?na kasa Tunawa ummh ammah yau tabbas na Tunata Suwaiba ce wlh..."Yake Fada yana dafe kansa.
Ummah da Gimbiya Fasilatu suka kalli Juna kafin su bisa da kallo,Girgiza kai Ummah tayi kafin tace",kira Likitanshi yazo ya Dubashi yanzu...'Jin haka yasa ta Fice da Sauri ammh kalaman mai martaba Sun bata mamaki,kamar yadda suka saka Ummah cikin Rudu.
*Janafty....*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
_* Oh ni Jikar Fati😿Gabadaya yau ba"a barni nayi barcin Safe ba,gabadaya Anki barina nayi Sukuni ko"ina naje GADANGA..GADANGA...Toh gashinan Dai kada asamu masu cinyeni danya ban gasu ba😂 Nasan in ban sakoshiba,Akwai masu zuwa har zaria sucini Tara,irinsu TEAM AZEEMAR GADANGA😘Happy Lahadi day😂😜Asha karatu lafiya Masoyan kwarai*_💞💖
*Chapter 30..*
""Gimbiya Fasilatu ta kira likitan mai martaba Tasanar dashi ko mintigoma baiyi ba, ya iso masauratar,kai tsaye akayi mishi iso shashen maimartaba,koda ya isa ya iske maimartaba nata sambatu yana kiran Sunan Suwaiba,bai bata lokaci ba ya nemi da su Ummah su bashi wajen don yasamu damar gudanar da aikinshi,suna Fita ya karisa gamai maimartaba wanda ke zaune yayi Tagumi yana Ta so kwalkwalwarsa Ta tunamai Sauran Abubuwa ammh Abu yaci Tura,Likitan baiyi mgana ba,illah bude akwatin kayan aikinsa ya Fito da allurai ya harda harda ya juye a Siriji yayi mai martaba ita,wanda ko minti biyar bai karaba ya sulale yana barci,koda likitan ya Fito baice masu Ummah komai ba,illah sanar dasu dayayi"Da zaran ya Farka zai Dawo daidai Ranki Shi dade.."Sallama sukayi yatafi wanda dama Likitan Shima zuru"ar Mairtaba tsohon sarki ne,da yake ga Sarki Abdulnasser din.
Har garin Allah yawaye maimartaba Bai Farka ba,yana ta barcinsa Hankalinsa kwance,Tuni lbrin ya ishi kunnen sauran iyalansa da kuma Shamaki tare da waziri da galadima,su suka sanar da Fada cewa sarki bazai samu zama ba yau sakamakon baitashi da jin dadin jikinsa,Fatan samun sauki akayimai sai Waziri ya Karbi sarki Aranar aka cigaba da gudanar da Mulkin.
*********************
Suna Shiga cikin gidan Aliyu,suka zazzauna,Aliyu bakinsa yaki Rufuwa saboda murna wayarsa yazaro yana Fadin"Dude ni nama Rasa wazan Fara kira goggo ko kawu? yafada yana Danna wayar dariya Jabir yayi kafin yace"kira kawu first shine ke kusa goggo kuma,in son samu ne ayimata Big Suprise kawai..."Dariya sukayi gabadaya.
Umar yace"Nikuma sai komai ya kammallah zan kira video call na hadaka da maimartaba nagani ko yaya zaiyi..? Shuru Aliyu yayi yana mirmishi daidai lokacin da Kawu ya daga kiransa yana Fadin"Aliyu Gadanga ya"akayi ne? Bakinsa duka abude yace"Kawu yau Allah ya gwadamin dan"uwa na,kawu yau naji lbrin dangina,Ashe nima Da"ne kamar kowa ina da uba da yan"uwa da kanne da yayye.."Yafada idonsa na cikowa Da kwallah.
Kawu Bala dake zaune a office yayi Saurin mikewa yana Fadin"Aliyu are u Serious....? Da hanzari yace"Wlh kuwa kawu kazo barrak dinmu yanzu kaga wani Abun mamaki.."Kawu bai jira cewarsa ba ya datse kiran,alokacin yana da tattaunawa da yan jaridu,ammh ya tsallake Shida tawaganshi Suka Shisshiga mota sai bariki,tun amota yake addu"a Allah yasa Abunda Aliyu yafadamai da gaskene.
Aliyu najin karar Jiniyar motocin Kawu ya Fito da gudu,baima jira yakai ga Fitowa ba ya bude mota ya Riko hannunsa yana fadin",Taho kawu kaga wani abu.."Yafada yana Jansa zuwa cikin gidan,da hanzari ya Bishi yana kara saba babbar rigarsa Suna shiga cikin Falon kawu yaci karo da Umar zaune yana mai mirmishi Zaro ido kawu yayi yana bin Umar din da kallo,Kafin kuma yakoma yana bin Aliyun da kallo,Kawu yayi tsaye kafin ya Durkushe kasa kawai yana Fadin"Sarki ya tabbata ga Allah Shugaban kowa da kowa.."Yafada yana kai goshinshi kasa yadade kafin ya dago,koda yadago hawaye ne sharkaf bisa Fuskarsa,Aliyu ne yadagosa yana Fadin"Kaima kayi kuka ko kawu,wlh nima nayi,banta zaton zan yi Farinciki irin na yau ba,kawu kaga kamana dashi ko,kuma muna using da Surname iri daya His Name is Umar Abdulnaseer Tambari buzu..."Hannunsa Kawu ya riko ya karisa ga Umar yariko hannunsa ya hada dana gadanga yana Fadin"Ka sanar dani wani Abu game da mahaifinku Shin Abdulnaseer na raye acikin Duniyar nan"?Mikewa Umar yayi yana Fadin"Tabbas Maimartaba na Raye,ammh kuma yana rayuwa da mafarkin dakuma damuwarku,koda da darana daya Abbah bai taba Fidda rai da Allah zai bayyanamai Sirrin boye ba.."Ido Kawu ya zaro yana Fadin"Naji kace maimartaba kuma? dariya Umar yayi kafin yace"Eh Shine Sarkin dake mulkan *MASARAUTAR TAMBARI BUZU DAKE YANKIN AGADEZ..* Baya kawu yaja yana Fadin"Allah mai hikima da kari,babu wanda ke tsarawa kuma ya zartar lokaci daya sai Ubangiji.."Ya fada yana jinjina kai,kafin ya zauna sukoma suka sakashi atsakiya Kawu ya kalli Umar yace"Kabani wani lbri game da Abdulnaseer...'Nan Fa Umar ya basu lbrin Abunda ya sani game da mafarkin da maimartaba keyi,dakuma fadamai dayayi yayi Rayuwa A nageria ammh bazai iya Tuna awani gari bane,ako awani yanki bane,Shidai lokacin da Hankalinsa ya dawo ya Tsinci kansa ne awani gari,ammh kuma har mutumin daya taimakamai ya kawoshi har masarautarsu bai fadamai awani gari bane alokacin,ammh kullum cikin mafarkin wata mata da Danta yake,suna ahalin neman Taimakonsa..."
jinjina kai kawu ketayi yana fadin"Kaji hikimar ubangiji ko Aliyu,Ai bakowa Allah ke Nunamai ba Sai Suwaiba dakai,Allah mai hikima" Kawu ke Fada Haryanzu yana mamakin al"amarin Jabir Shima na gefe yana Jin Abun kamar amafarki,Umar yasaka hannu a aljihu ya zaro wayarsa yana Fadin"Bari na kira waya zuwa gida.."Aliyu ya mike da hanzari yana Fadin"Kawu zan Sanar da goggo.."Rikosa kawu yayi yana Fadin"kyaleta ba yanzu ba,kasan Suwaiba bata iya Rudewa ba,kabari mufara ganin Abdulnaseer din mugani ko zai Shaidamu..."Yafada daidai Lokacin Zafira ta daga kiran Umar hoton ta ya bayyana Tana Fadin"La yaya Soja sai yau zaka Tuna damu ko,Safaratu taho ga yaya Soja ya kiramu daga Nageria.."Da gudu ko tataho tana Murna tana Fadin!"La yaya Sojan mutan Nageria,take fada daidai lokacin da hotonta ya bayyana Yanmatane,daya nada Shekara sha takwas daya kuma nada Sha biyar,Dukkansu kammansu daya Sai dai su suna da dan jiki,ammh yadda kaga Umar haka suke,Sai dai su yanayin idonsu da karan hancinsu yafi iri daya dana Ali zaki
Mirmishi yayi musu yana Fadin"Aiki ne yamana yawa Shiyasa ban kiraku ba,ya gida,ina ummah mai babban daki,kucemata nayi kewarta ina mommy nayi ta kiran wayarta bata daga ba..",Bata Fuska sukayi suna kallon Juna ganin haka sai hankalinsa ya tashi ya mike yana tambayansu"Lafiya meyafaru kowani Abu yasamu mommyne?Saurin dakatar dashi sukayi Suna Fadin"A"a yaya dama Abbah ne fa..."Afusace yace!Me Abban yayi me..? ganin yadda ya daka musu Tsawa ne yasa Zafira tayi Saurin cewa"Bafa wani Abu bane yaya Dama Abbah ne Tun Shekaran jiya bayi da lafiya,su mommy ma dasu Ummah chan Shashensa suke wuni.."Kai ya dafe yana ambatom Sunan Allah,su kawu dasuka koma gefe sukayi Tsuru suna binsa da kallon mamaki,Aliyu kuwa kamar ya warce wayar yaga Yaran dake mgana domin Sosai muryansu ke saukarmai da wani Farinciki,ammh jin Sun Ce Abbah bai da lafiya sai da yaji Faduwar gaba
Da hanzari Umar yace"Ku tashi maza ku Isa Shashen Abbah yanzu ku hadani da mommy"Dako hanzari kowacce ta mike dama suna sanye duka da alkyyabansu suka Fice suna ta mai Surutu,suna bashi lbrin ciwon Abbah ammh shiko jinsu bayayi burinshi su isa su mikama Mommy wayar,suna isa barayin na maimartaba suka isake Gimbiya Fasilatu da mahaifiyarsu gimbiya Razeenah sai Ummah mai babban daki wato kakarsu kenan wacce ta haifi maimartaba Suna zaune bisa Wani lafiyayyen Cafet,kowacce taci alkayabba takame,Ummah ce kadai ta sanya wani katon lullube,sai maimartaba dake kwance kan gadonsa idonsa biyu,kansa na bisa cinyar Ummah mai babban daki,suna Shiga suka isa ga Gimbiya Fasilatu sukace"Mommy ga waya yaya Soja nasan mgana dake.."Sukace suna mika mata wayar,Amsa tayi tana Fadin"Allah yasa baku Fadamai ba..? baki Zafira ta tura tana Fadin",Tambayanmu yayi muka Fadamai gaskiya."hararansu Tayi kafin ta maida hankalinta ga wayar inda taga hoton danta ya bayyana mirmishi tayi tana Fadin"Yarima mazan Fama.."Gimbiya Razeenah dake gefe ta yamutsa Fuska ta kauda kai.
Umar ya Shafa kanshi yana Fadin!"Mommy meyafaru da Abbah ne...? Dan muskutawa tayi Tana Fadin"Wlh bawani abun tada hankali bane Umar,kawai mafarkin daya sabayi ne tun Shekara jiya ya Farka yana ta kiran wani Suna,yana fadin wai matarsa ne,ammh ya manta awani gari take wai sanda ya bar gida ,a inda yajene ya aureta,kuma yafadi wajen,yakasa Shine fa Tun Ranar jiki yaki dadi,yakasa daina sakama kansa damuwa gashi har jininsa ya hau,baka Tunanin kawai Kwakwalrsane Bata samun hutu...!Tunda Tafara mgana Umar ya kafeta da ido,yayinda Aliyu yaji jinin jikinsa ya daskare,shiko kawu baki kadai ya rike yana kara tabbatar da ikon Allah.
Bakin Umar na Rawa yace"Wa...Wani Suna yake kira Mommy.."Tabe baki Tayi kafin tace"Ko Saddiqa ko wama,kamar dai *SUWAIBA* ko..? tafada tana kallon gimbiya Razeenah wacce ke kallonta ta wutsiyar ido,banza da ita tayi,don ita akwaita da iko ne wani lokacin,jin Sunan da Tafada yasa Umar Saurin Fadin"Mommy ku tada Abbah ku basa wayar wlh Allah ne ya Turoni nan don na cikema Abbah ragowan Abun da ya Shigemai Duhu,ku basa wayar na gano wadanda yake nema.."Dayake video cll ne,kowa naji,ai maimartaba dake kwance kan ciyar Ummah sai gashi ya mike kan kafafunsa ya diro daga kan gado,kafin ma Gimbiya Fasilatu tayi wani Abu ya Fizge wayar Fuskarsa ta bayyana yana kallon Umar yace"da gaske...Da gaske Umarun Faruqu ka ganinmin Suwaibata..? yafada cikin muryan dattako ammh ta Shake saboda damuwa.
Umar dake kallon mahaifinsa yaji hawaye sun kawomai,kai ya dagamai yana saka hannu ya yafito kawu bala yako zo da Sauri Wayar Umar ya mikamai Shiko yakoma baya yana Fadin"Abbah ka gane wannan dake tsaye..? Maimartaba dake tsaye, yayi Turus yana bin Fuskar kawu da kallo,wanda ke tsaye shima yana Bin Fuskar maimartaba da kallo,Kawu bala yakurama Abba ido yana kallonsa yaji hawaye sun kawomai komai Shekaru da dadewa bazai manta wannan Fuskarka ba,jikinsa na Rawa ya daga hannu yana Shafa Fuskar maimartaba yana Fadin"Abdul...Na...Naseer..."Bakinsa na Rawa Maimartaba dake tsaye,matansa da Mahaifiyarsa sun zagayesa tun sadda sukaji Umar na Fadin Ya gane wannan? Maimartaba ya Fashe da kuka yana Fadin" *BALA*.
..."ya fada hawaye suna zubomai Kawu ma kukan yake yana Fadin"Abdulnaseer dama kana raye ina ka Shigeni Muda mallam mun nemeka har mun gaji.."Maimartaba yace,"lbri ne mai Tsawo bala,mubar wannan sai nazo zakuji komai ammh yanzu ina Suwaiba don Allah karkacemin Suwaiba ta rasu.? yafada cikin Rawan murya Mirmishi kawu yayi yana Fadin"Suwaiba bata mutu ba,tana nan da Ranta ammh yanzu bata kusa tana gombe tana zaune..." Maimartaba ya maimata"gombe...? gyada kai Kawu yayi yana Fadin"lbrin yana Tsawo bazai yuyu ta waya ba.."Maimartaba yace"Hakane,ammh don Allah bala ka Fadamin gaskiya da gaskene,bayan Tafiyata Suwaiba ta haihu,a mafarkina ina ganinta da da,kuma hakan yanunamin ina da nasaba da Abunda Allah ke nunamin..."Kawu baiyi mgana ba,illah jawo hannun Aliyu dayayi wanda ke gefe yana Tsiyayan hawayen Farincikin jin muryan wani dattijo da sunan mahaifinsa,yana jawosa ya tsayar dashi kusa da Umar,Maimartaba da Sauran su Ummah suka daskare atsaye ganin wani mai kama da Umar sak,da badon Umar din na tsaye awajen ba tabbas zasu karyata suje umar ne,Aliyu ya dago kanshi yana kallon Fuskar Mahaifinsa wanda Manyatane kadai ta bambata danashi,ammh hatta tsawon da gashin kansa duka dayane,harda hancinsa da Shape din Fuskarsa,Sai fuskar kakarsa wacce ta haifi maimartaba itama kamar tashi Fuskar,sai Fuskar kannenshi mata wadanda yadda kikasn dukkansu sun Fita daga mahaifa daya,Kallonsu yake wani hajijiya na yawo dashi Don gani yake kamar ba gaske ba,Zafira da Safaratu da mamaki ya kamasu suka daka tsalle suna nuna Aliyu suna Fadin"La Abbah kalli mai kama damu ku kalli mai kama da Yaya yarima...? Maimartaba da gaban Rigansa ya jike da kwallah ya daga hannu ya shafa Fuskar Aliyu ta jikin wayar yana Fadib" yanzu Suwaiba ita ta haifamin kai da gaske...? yafada yana sakin yar dariya Aliyu ya gyada kai shima yana mika hannu kamar zai tabo mahaifinsa nasa yace"Ab...Abb...Abbbah....!!!Yafada muryansa na hadewa Jabir dake gefe yana leke shima yana kwallar,Aliyu saboda murna baisan sadda ya fada jikinsa kawu ba yana kuka kamar karamin yaro,don saboda yadda Farinciki yayimai yawa ji yake kamar zai iya kashe rai saboda yadda yakejin kansa,Umar dake hawaye ya karbi wayar yana Fadin"Abbah Ashe nima ina da Dan"uwa Shima Soja ne Shugaba nane,Sunansa * CAPTAIN ALIYU ABDULNASEER TAMBARI BUZU*.." Ihu su Zafira suka saka murna sun samu wani dan",uwa Ummah kuwa mai babban daki,amsan wayar tayi tana Fadin"Allah Shine mai hikima Umar Ashe dalilin zuwanka Garin kenan,tabomin sabon megidana nakara ganinshi don yanzu bana yayinka.."Tafada tana dariya Aliyu dayaji haka ya dago yana kallonta yadda take dariya yasa ya karbi wayar yana Fadin"Nima bani so akai kasuwa..",Dariya su zafira su saka sanya,maimarbata na tsaye Shima yana dariyan.
Gimbiya Fasilatu,kuwa daskarewa tayi lalle Tsugunne bata kare ba tana Tunanin cewa itace Tauraruwa awajen sarki itace ta haifan mai magaji,ashe akwai wani boyayyen Sirri da basu sani ba,ashe akwai wata mace wacce take da babban mtsayi azuciyar Maimartaba,uwa uba ga kuma bayyanar wani da'n gareshi wanda ya D'arama Umar akomai,Turkashi,Itako Gimbiya Razeenah murna tacika cikinta ko bazan yanzu bakin gimbiya Fasilatu b zai mutu,kullum cikin Fariya take itace uwar magajin Sarki wato Yarima Umar,Saboda takaramata haushi itama Shigewa tayi cikinsu Ummah suna ta hira da Umar da Aliyu harda Jabir wanda Aliyu ya nunama maimartaba amtsayin Amini garesa,Nan fa akaita hira ana dariya su Zafira murna kamar ta kashesu sun samu sabon yaya,Duk rashin mganar Aliyu sai gashi ya zage yana Surutu da kannensa kamar bashi ba.
Jabir ne aka kira akace su Fito Atisayen harbi,Dalilin daya sanya Aliyu cewa"Ok kiddo's matas,mommy,kubari mudawo yau kwana zamuyi muna mgana,yanzu zamu tafi wajen atisayen harbi ne,"Maimartaba ya karbi wayar yana Fadin"Kubama Bala wayar,Tundazu kun hanamu mgana.."dariya sukayi kan su mikama kawu bala wayar nan Maimartaba ke Shaidamai cewa!Gobe in Allah ya yarda dashi da duka iyalansa zasu sauka a gombe,.." baki Kawu ya washe yana Fadin"Masha Allahu.."Maimartaba yace"ina neman alfarman kada ku sanar da Suwaiba komai,kawai sai dai taganni" gyada kai Kawu yayi yana Fadin"Hakan ma yayi nima gobe zamu hadu a gombe duka nida iyalaina.."jinjina kai maimartaba yayi yana fadin"Alhamdulillah Allah Abun godiya...",Kafin suyi sallama su yanke kiran Babu bukatar wani bayani su Aliyun sunji komai basu bata lokaci ba sukayi sallama da kawu Suka Fito,suka wuce wajen atisayen harbi,shikuma ya juya zuwa gida Shida tawagansu Don lbrin dake cikinsa bazai iya komawa office ba.
Shiko maimartaba suna yanke wayar ya Rumgume Ummah yana murna su Zafirama suka Rumgumeshi sunamai murna hakama gimbiya Razeenah ke nuna murnanta afili,Gimbiya Fasilatu dai na gefe tana yaken dole ranta duk ba dadi,itako Gimbiya Razeenah tana kallonta Farinciki yacika ranta,Maimartaba ya dago yana Fadin"Akiramin sarkin gida,..."Yafada da dan karfi,nan da nan fadawan dake waje suka isar da sakon sarki kan kace kwabo sai ga sarkin gida ya iso,Falon Shashen maimartaba ya tsaya inda maimartaba ya Fito ya sameshi da kafarsa Jikinsa da kuzari yana mai nuna murnansa Sarkin gida ya mike yana fadin",Allah Taimaki sarkin Agadez mai mulkan Masarautarmu Ta tambari buzu Allah dai yakarama Sarki lafiya,Gani kiran Adalin sarki ba"a yimishi jinkiri...",Dariya maimartaba yayi yana zama kafin yace"Sarkin gida katashi yanzu katafi kakira waya zuwa Nageria,inaso in sanar dakai kakira Waya zuwa Masarautar garin gombe ka sanar cewa zan zo kasarsa dakuma jaharsa agobe,Ammh kabari sai waziri yazo munyi mgana dashi ashiryamana jirgin masaurata in yagamaka lokacin dazamu isa sai kakira wayar..",Jinjina kai Sarki gida yayi yana Fadin"Allah karamaka yawan Rai,angama...",Yatashi da hanzari zai Fice sarki yace"Ka fadama Waziri yazo yanzu inason ganinshi..." Sadda kai Sarkin gida yayi yana fadin "Yanzu kuwa Adalin sarki.." yafada yana Hucewa.
*JANAFTY*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*I DASH D WHOLE PAGE 4 U INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION..😘Son So Fisabillahi*👄😍💞
*Chapter 31*
""Koda Sarkin gida ya isa Fada ya sanar da waziri sakon maimartaba da hanzari ya mike ya isa zuwa ga Sarki,inda maimartaba yake Shaida masa ashiryamsa jirgin masaurata shida duka iyalansa Tafiyan ta mussaman ne,shiyasa zai Tafi da Sarkin gida,Da shamaki,shi waziri zai zauna ya maye gurbin sarki saboda adokar Gidan Sarauta ba"a barin Fada babu wani Shugaba,Sarki baiyi wani Nauyi baki yafara warwarema waziri kadan daga cikin lbrin Abunda zai kaishi Nageria,Mamaki yakama Waziri Kiran Sunan Allah kawai yake yana Fadin"Ammh Allah yasakama ka Ranka yadade,domin sun cutar dakai babu Shakka Sihirin dasukayimaka babba ne mai daukan Lokaci mai Tswao bai saki mutum ba..".
Mirmishi maimartaba yayi kafin yace!"Koma miye sun ma kansu waziri,yanzu bagashi Allah ya warware komai,ka hanzarta so nakeyi ayi komai da hanzari,gobe Tun safe mu kama hanya.."Gyada kai Waziri yayi kafin ya mike yana Fadin"Angama Ranka ya dade.."Ya fice yana gyara zaman Rawanin kanshi,daganan Maimartaba cikin gida yakoma,Ummah yafara gayama cewa Ta Shirya gobe zasu Tafi Nageria,koda yagama Matan nasa Gimbiya Razeenah ce kadai Da ya'yanta suka Nuna murnansu Afili itako Gimbiya Fasilatu Ranta baiso ba bata da yadda zatayi kawai tayi Shuru ammh datana da iko datace bazata ba,Gimbiya Razeenah ita ta umarci Jakadiya data sanya bayin barayin Ummah mai babban daki dasu Shiryamata kayanta,sai takoma shashen ya"yan nata ta umarcin Shugaban bayin nasu data Zabi wadanda zasu Shirya musu kayansu dakuma bayi guda uku dazasu Tafi dasu,jiki na rawa shugabam bayi Uwani ta shiga Shashen bayi tana bawa kowa umarnin kowa yatafi barayin da zata turashi yin aiki,ita dai gimbiya Fasilatu sai da taga Fada ta rude da Shirye Shiryen Tafiyar maimartaba Nageria agobe ne yasa Ta Umarcin bayinta da suhada mata kayanta,kuma ta zabi bayi har biyu wadanda zata Tafi dasu,kaji hadama😜Tun adaren Sarkin gida yayi waya zuwa Fadar Shugaban kasan Nageria ya da sakon maimartaba,kana yayi waya zuwa Fadar maimartaba Sarkin gombe ya Shaidamusu zuwan maimartaba agoben,Jirgin Masaurata aka Shirya za"a tafi dashi,domin ababbar Masarautar ta Tambari buzu akwai jirage kama da Aeroplane da Helicopter,Kowane An Rubutamai *TAMBARI BUZU PALACE* Toh daga daya daga ciki aka Shirya tafiyan Kuma duka matuka Jiragen suna da kwalinsu na kammallah babbar mkranta amtsayin pilot,wato dai Sun karancin Abun kenan.
_________________
Kawu da wannan lbrin ya isa gida yadda Ummah ta ganshi yana Fara"a tasan akwai Abunda yafaru,bai tsayama amsa sannu da zuwan datakemai ba yashiga kwararamata lbrin Abunda ya faru,tagumi Ummah ta saka tana kallon Kawu bala,tana jin Abun kamar al"amara,lokacin dayake Fadamata Mahaifin gadangan yanzu Sarki ne,garin Agadez,mikewa Ummah tayi ta saka hannu bisa hanci tana Sakin guda harda rawa da juya tana Fadin"Allahu akabar Suwaiba Matar sarki dole mu kiraki gimbiya,Shikuma gadanga yazama yarima Allah yakaimu wannan Masarauta muma mu nuna tamu Rawar..."Tafada tana dariya kawu kallonta kawai yake yana girgiza kai,bai Fadamata zuwan Maimartaba din sai da yaga ta natsu kana ya sanar da ita gobe Maimartaban zai iso gombe,so dukkansu zasu Tafi gombe,ta kira Ya"yanta awaya ta Fadamusu,yanzu Shima zai kira Haisam hardashi ataho,Nan yake Fadamata Goggo batasan Abunda ke Faruwa ta gargadi ya"yanta kada ta kirasu ta Fadamusu su kira goggo taji mganar daga sama,ai Saboda murna goggo ko Sauraransa batayi ba,ta Runtuma daki tan laluban Madina awaya,ita tafara Fesamawa Ihu tasaka tana Fadin"goggo a palace wow..."Take Fada kafin tace"Yaya captain kuma yarima,and kuma Azeema She is now a princesss..."Take Fada tana dariya,Ummah ta Shaida mata sakon Mahaifinsu na Tafiya gombe gobe,tsalle ta saka tana Hango gobe taga yadda za"ayi Rumgumar yaushe gamo Tsakanin goggo da Maimartaba Sarkin Agadez,kafin su yanke sai da ta kwabe kan karta kira goggo,suna gama waya ta kira Mardiya itama ta Shaida mata,Guda mardiya ta saki tana Fadin"Ummah Ashe muma munada jibi da jinin Sarauta no wonder yaya captain keda wasu dabi"un jinin Sarauta ashe itace ke yawo ajikinsa Allah mun gode maka.."Itama din sakon Kawu bala ta sanar da ita,kafin kuma ta kwabe akan kartakira goggo don batasan meke Faruwa ba Tukun,Sun rabu akan yanzu zata kira maigidanta gobe da Safiya ita da yara zasu tanan sai su wuce,tunda ummah ta Shaida musu Mahaifinsu yace suzo gidane,don ajirgi zasu je gomben.
Koda Ummah takira Haisam,saima shiyafara mata murnan Abunda ke Faruwa yace,Tundazu Aliyu ya kirashi ya sanar dashi yanzu hakama yana hayar tahowa yasamu An barshi yazo,ammh kwana2 kawai zaiyi Shiyasa ya zabi ya taho yau gobe in sukaje gombe,jibi sai yakoma bakin aikinsa,Murna ummah tayi tana tamai Addu"an isowa lafiya,Ummah fa kamar tayi hauka ta kira wayar Aliyu yana dagawa ta Shigamai kirari da Fadin!"Allah ya taimaki yarima mai jiran gado,Allah ya taimaki dan Sarki jikan Sarki Takawarka lafiya dan Masaurata,..."Dariya Aliyu yana Shafa Kanshi,Amsata mata yake yana Fadin!Ummah duk nikadai.."Ummah tace"Eh don ma banda algaita ai da kaji busa,dariya kawai yayi Nan,ta Shiga mai murna tana Fadin"Sai goben in sun hadu agombe don ita zata so yin ido hudu da Sarkin Agadez din"Dariya kadai Gadanga kemata don indai Ummah ce yasan hali macece da babu Ruwanta wlh haka take So Simple,Suma su gadanga Adaren Ranar sukayi Shiri,domin gobe Tun Safe zasu dau hanyar gombe don su zasu riga su kawu isa tunda su Tafiyar mota ne,shiko kawu yafadamai Cewa Jirgin karfe goma na safe zasu biyo,suko suna saka ran Kafin goma ma suna Falon hajiya Suwaiba Goggo mai Shagalin Duniya.
****************
*WASHEGARI*
_Gombe_
""Azeema Tun bakwai da Rabi na safe tatafi mkranta don yau suna da jarabawa,Pratical biology suke dashi, dakyar ta tsaya ta karya ,shima din sai da goggo tayi da gaske,kana ta iya tsayawa ta danci kwai sai Ruwan Tea datasha,donma takima goggo taso tasakamata akula wai tatafi dashi,in an Fito jarabawar taje massllacin mkrnatar taci,Abun dariyama yabata tace ma goggo"Kai goggo kamar wata yarinya..!dakuwa goggo tayimata Kafin tace"To dah ke waye in ba yarinya ba,mekika sani na game da Rayuwa, ai Shikenan tunda kin Raina kokarin danayi miki!"Goggo Tafada tana Tura baki kamar wata yarinya dariya Azeema ta saka kafin ta Rumgume goggo tana Fadin"Kai goggota kada kibata rai mana,Toh naji ammh ki ijiyemin in nadawo zanci.."Ko kallonta goggo batayi don wani lokacin goggo akwai kulewa,Azeema na dariya ta Fice da hanzari ta kusa makara.
Karfe 8:00am su Aliyu gadanga suka baro kaduna,Gudu sukayi tayi amota kusan Tafiyan maza ba daya dana mata ba,suna Shigowa garin gombe sai da suka fara biyawa wani hotel suka kama ma Umar daki,suka ijiyesa har sai su maimartba sun kariso,wanda Shine zai sanar dasu anguwan dasu Aliyu suke bayan sun sanar dashi,basu dade anan ba sukayi mishi sallama suka Shigo cikin gari.
Karfe 10 da wasu mintina motarsu tayada zango akofar gidan goggo,tana tsakar gida tana Tsingan zogalenta don yau miyar zogale take sha"awar ci, taci kwalliyarta cikin wata Atamfa Super,wanda Aliyu ya dinkamata riga da zani,tadaura dankwalinta Ram akanta ga karamin Radio ta agefe tana jin daya daga cikin Fm dake gombe Aliyu dake gaba ya rafka sallama Jabir na biye dashi,dukkansu suna sanye da Farar shadda riga da wando,dukkansu dinki muhammed,kana aikin jikin Shadda baki ne,hakama Zanna bukar din dake kansu,ga kuma wani ubansu Sawu ciki na fata,hatta da agogon hannunsu na Fata ne,wanda kamfanin Rado tayishi.
Goggo na ganin Aliyu ta mike tamusu maraba bakinta har kunne,Rumgumeta Aliyu yayi bakin har baka yana Fadin"Gimbiya goggo..."Bayansa ta dan buga tana Fadin"Oh ni Suwaiba wai kuma wani sabon suna na samu,Jabiru sannunku da zuwa kunsha hanya fa.."Tafada tana Sakin gadanga,har kasa jabir ya duka yana gaida goggo ta karba tana tambayanshi iyayansa,ya amsa da suna lafiya,daki ta nuna musu tana Fadin",Ku Shiga bakin Sassafe,koda yake shifa gadanga ko shaho nan ya barsa da sammako,in zai taho yadako sammako,in zai tafi ma haka,to fa sai dai ko shayi zaku sha don,munciye komai na Diyata kadai yarage kuma namata alkawarin Zan ijiyemata hartadawo.."Jin Abunda ta ambatane yasa Alliyu tsayawa cak kafin ya waigo yana Fadin"Goggo wai kina nufin pretty? ina taje hala? yafada yanayin Fuskarsa na chanzawa,Kallonsa goggo tayi adage kan tace"Meye kuma Furata? dariya takama jabir yanayi yace"A"a goggo ba Furata ba,pretty yake nufi,wai Azeema..."Tsaki goggo taja tana Fadin"Mtsewwww kaji iskancin banza yarinyar tanada sunanta na musulunci kamaida mata na Kafurai,wai Furata,A"a kwarota ne ba Furata.."Tafada tana Shigewa daki ta barsu nan ba jabir ba hatta Aliyu sai da ya dara,dakin suka Shiga suka zazzauna kan kujera,kichen goggo ta Shiga ta daukomusu Flaks din Ruwan zafi da kayan Tea din,sai takoma takara Soya musu kwai ta hado musu dashi,Aliyu ya riga yasani goggo bazata taba basu wanda tace ta ijiyema Azeema ba,haka akidan goggo yake tanada kafiya wani lokacn ,nan suka baje suna karyawa ita kuma goggo tana waje tana cigaba da aikinta,Shiko Aliyu kurban tea din yake ammh gabadaya Ransa da zuciyarsa suna ga Tunanin Azeema,toh ina taje,? donshi baizata sun Fara jarabawar ba,tunda ba lissafi yake ba.
karfe 11:00am Azeema ta Shigo gidan duk agajiye,hannunta cike da leda ta Siyo goribanta,Tana Shigowa da sallama su Aliyu dake daki sukajita,goggo ma dake tsakar gida ta amsa tana Fadin"Har kin dawo.."Saboda yadda tagaji,gakuma halin data ke ciki,don yauma arike ta dawo Akasa tazauna tana yamutsa Fuska goggo ta bita da kallo tana Fadin"Tsiyana dake rashin jin mgana Azeema.."Tura baki Azeema tayi tana Fadin"Me kuma nayi goggo..? kai tsaye tace"har saunawa zance kidaina zama akasa? zaki sha takaichi ne sanda sanyi ya shigeki wlh,bazan hana gadanga yo miki kishiya ba,tunda sakarcinki yajamiki.."Jin Abunda goggo Ta Ambato na sunan gadangan datayi yasa Abun yayomata shar arai,Tuni taji idanuwanta sun cika da hawaye,aranta tana Fadin tafi kowa bukatar yaya captain,adaidai wannan lokacin don Tafara gazawa,haka hawaye suka zubomata Shar,Goggo dake aikinta taji Shesshekan kukanta ta dago tana kallonta haba ta rike tana Fadin",Oh ni Suwaiba daga wasa sai kuka,toh maza share hawayenki,dake kadai gadanga zai zauna ke daya tilo kamar Fitilar Besfa.."Dariya takama su jabir dake ciki ita kanta Azeemar sai da ta dara hijabin jikinta data cire,ta mike ta daureshi a kugunta kanta ko dankwali babu taja ledar goribanta ta Shige daki tana Tura baki,tsabar rigima ko takalman dake wajen bata lura dasu ba.
Tana Shiga kamshin Turarensa na MAN yayi mata maraba,ko acikin barcin kamshin ya sabamata gizo cak ta tsaya tana lumshe ido,don bata so ta farka ta daina jiyo kamshin, Jabir da Aliyu da suka kuramata ido suna kallon Abun mamaki,Aliyu ne ya kafeta da ido ganin yadda tacika kirjinta yakara tasawa sosai ba kamar zuwan dayayi ba juyawa yayi yana kallon Jabir shima kallonta yake ganin haka yasa ya mike da hanzari ya isa gareta babu tsammani taji Wani hanu ya jawota,mai Taushi ya direta awani jiki mai kamshi da Samun Natsuwa,yadda taji kanta yafara juyawa ne,kamshin na kasheta da dadi yasa takara lafewa harda rumgumoshi lokaci daya ledar goribanta na Subbucewa ahannunta,shikuma ganin yadda take Shigemai ne yasa yayi mirmishi yana Saka kunnensa wajen wuyanta yake huramata iska,wani zir...Zir takeji abunka ga wanda ke kan gaba Kawai sai ta kara makaleshi Ganin haka yasa yajuya yana kallon Jabir,wanda ya kauda kai yana dariya.
Kanta ya haushafawa yana Fadin"pretty...Pretty.."Yake fada ahankali,jin muryansa daf da kunnenta yasa tayi hanzari bude ido,tana kallonsa wanda yazuramata bashi idon ya kafeta da mayen kallonshi,Kuri tayimai tana lasan lebenta Farinciki ya mamaye Ranta tuni ta manta da wani Fushin datakeyi,Tayi wani luuu da ido tana Fadin"Da gas..Ke kai ne nake gani agabana?."Tafada tana rarraba ido,Gyadamata kai yayi kafin yayi mgana ta tattara takara Fadomai ta kamkameshi tana Rawan jiki,don lokacin ji take kamar zata mutu.
Goggo ce ta shigo dakin,sai taci karo dasu awajen kamkame da juna,baki ta rike tana zaro ido tace"Wai yau naga ja"iran banza,don mai garinku in Rumgume Rumgumeneku zakuyi baku kebe kanku,wai naga lalatan yaran zamani"Aliyu najin goggo,ya kalli Azeema yaga bata cikin hayyacinta kawai rikosa take tana cije baki,Baiyi Shawara da kowa ba ya ciccibeta sai dayan bedroom din goggo,jabir dake gefe sai Dariya yakeyi goggo tayi kasake tana bin Su Aliyu da kallon mamaki,kafin ta juya tana Fadin"gadanga shi ya lalatamin Azeema,ammh har yaushe wannan badalan agaban mutane.'Take fada tana Sababi,shiko jabir aransa Fadi yake dole shima yama kanshi Fada yatafi zuwa aure,abunda ya dakatar dashi Mami tace yabata lokaci.
Bai Direta ko"ina ba sai kan makeken gadon dake dakin,Yana ijiyeta yadago zai tashi da hanzari Azeema ta rikomai wuyan Riga tana kallon cikin idanuwansa,ganin yadda take kallonsa ne,yasa ya dan Fada kanta,ammh bai sakarmata Nauyinshi ba,Kallon cikin idanuwanta yake yadda suka chanza kala,mgana yayimata ahankali yana Fadin"Pretty,wht wrong..? yake tambayanta kai ta kauda idonta cikowa da kwallah,Binta yake da kallo yana mamakin meke damun Azeema.
Ganin yana neman tashi daga kanta yasa tayi Azeeman Riko kansa ammh bayan ta runtse ido,takai lebenta saman nashi tana Tsotsa,shiko kafeta yayi da ido bayan ya rikota sosai yana tayata kissing dinshi datakeyi,Gabadaya Azeema ta haukacema Aliyu don Tuni tafara kokarim Rabasa da Rigar Shadda dake jikinsa,Riko hannunta yake tana Fizgewa idanuwanta arufe suke,tana abu kamar irin Wani Abu na damunta Rikemata hannu yake tana kwacewa ganin yahanata curemai riga sai kawai ta mike tana kuka ta cire rigar mkarantan dake jikinta Farar vest din dake jikinta ta bayyana itama Fuzgeta tayi ta Cire,idanuwanta suka bude suna masu zubba ruwa, tajawo hannu gadanga ta dora bisa Fararen boobs dinta wadanda suka cika taf,gasu atsaye cur,Hannunsa take gogawa bisa kirjinta tana wani matse jikinta zuwa gareshi,zaro ido kawai yayi yana kallonta,yama lura jikinta rawa yakeyi,Rikota yayi sosai,kafin ya daidaita hannuwansa yafara murza mata ahankali,yana kallon duka motsinta,Cikin hanzari ya Shiga bad romamce da ita,shi azatonshi Abun Azeemar na wasa ne,ammh ina Azeema tayi nisa don wani karfi takeji da karfin tsiya ta rabashi da wandon jikinasa tana kuka take kara Shigema,sai alokacin Aliyu ya Fahimci Abunda Azeema ke Nufi mirmishi yayi kawai ya Hau gadon dakyau ya Tarairayota yana fadin"Kinga pretty Natsu,am here For u kinji..? Yana Fada yana kissing dinta ganin bazata Fahimcesa ba yasa kawai yayimata Rumfa,yana karanto addu"ar saduwa da iyali yazaiyi Tunda dai Haka Allah yayi dashi Kashe arna adakin goggo.
Kusan minti talati kafin dukkansu su samu Natsuwa,Rumgumeshi kam Azeema tayi tana ajiyar zuciya,shiko yana kallonta,hannu yasanya yana Sharemata guntayen hawayen da suka bushe mata Afuska,kasa dagowa Azeema tayi ta kalleshi,yana taso su hada ido,ammh taki bari,sai ma juyamai baya datayi tana Kokarin Rufe jikinta da blanket,baki gadanga ya rike yana Fadin"Eh lalle kya juyamin bayamana Tunda kingama cin moriya ganga mana.."yafada yana dariya,tana jinsa,sai yanzu kunyar Abunda ta aikata ke dawo mata,ammh babu komai ko ahakan ma ita keda riba😜
Yana kokarin tashi yaji wayarsa dake chan yashe gefe cikin aljihun wondonsa tana nemam dauki da azama ya diro daga gadon,ya dauko wandonsa nasa ya ciro wayar yana duba mai kiran ido ya zaro ganin kawu ne,mai kiran kuma harta yanke,wajen 12missds cll yagani jikinsa na rawa yakirasa Ringing daya kawu ya daga yana Fadin"mun sauka fa Afilin jirgi,kuna gombe ne?Aliyu na Shafa kanshi yace"Eh kawu.."Kawu yace"Alright muma gamu nan zuwa,ga motocin Kwamishinar yada lbrai na jahar gombe nam yazo daukanmu sai mun iso.."Yana Fadar haka ya yanke kiran.
Da Azama ya ijiye wayar akan gado ya Fada tiolet dake dakin jikinsa na rawa yayo wankan tsarki kafin ya Daurayo jikinsa ya Fito,Azeema na dunkule cikin bargo,ammh tana kallonsa ta gefen idonta,Agurguje ya maida kayansa wayarsa ya dauka yana Fadin"Pretty kitashi kiyi wanka,Tunda ki taramana aiki,gasu kawu nan zuwa..",Yanagama Fadin haka ya Fice da hanzari,jabir dake zaune Falon Shida goggo sukabi Aliyu da kallo,wanda ya Fito yana kare Fuska Shaddar jikinsa duk ta yamutse alaman dai anyi Abubuwa,Jabir ne ke kunshe dariya,itako goggo kallo daya tayimai ta kauda kai tana salati Aranta,Ficewa yayi da hanzari,motarsa yaje ya dauko makullin Shashensa yazo ya bude ya Shiga ya Chanzaa kaya,yana kokarin Fitowa yaji zuwansu kawu,goggo dake daki ta Fito cike da mamaki tana Fadin"Umaimah,a"a ga madina ga mardiya ga Haisam,la yaya.."Take Fada tana dariya da murnan ganinsu,ya"yansu Madina suka isa gareta suna fadin"Oyoyo goggo..."Suke fada suna dariya goggo fa baki yaki Rufuwa duk suka shiga daki ana gaisawa Jabir da Haisam suka Rumgume juna,suna murnan ganin juna,Goggo tarasa ina zata saka da bakinta Takawo musu wannan takawo musu wanchan,suko su madina na Faman zolayanta da gimbiya goggonmu,Tsiya ta hauyi tana Fadin"Kajimin ja"irin yara meye wani gimbiya kamar wata matar sarki haka ja"irin yayanki yazo yanamim Shegantakan nan"Dariya suka sakamata dukkansu,Sai ga Aliyu ya Shigo yana Shigowa jabir ya sakamai dariya yana kallon jikinsa ganin ya canza kaya,Aliyu na ganinshi yana ma Haisam rada akunne yayi kamar bai gansu ba,ya isa yana gaida kawu da ummah,su Anty mardiya suka gaisheshi,ya'yansu suka nufeshi suka Rumgumesa suna Fadin"Uncle ina Anty Azeema.."Rikosu yayi yana karisawa kusa dasu Jabir,kafadan Haisam yadaka yana Fadin"Dude long Time ..."Dariya Haisam yayi yana Fadin"Wlh ya Amarci.."Harara Aliyu ya jefama jabir yana Fadin"Amarci Alhamdulillah,gama aikina kenan kuka iso,shiyasa nakeso kuma kiyu ku auren nan,ko kwa daina wankan Asuba ba dalili.."Yafada ahankali yadda bamai jinsa,dukkansu suka kaimai mangari,suna dariya,ba wanda yabi ta kansu saboda sanin halinsu.
Azeema ko dakyar bayan tayi wanka ta iya Shirya ta Fito,cikin wani dogon Hijabi tana ta Faman sunne kai take gaishe dasu kawu,amsawa sukayi cikin sakin Fuska,Su hibba suna ganin Azeema suka saki Aliyu suka nufeta suka Rumgume suna murnan ganinta,dariya take itama tana rikosu,Gaishe dasu Anty madina tayi kafin ta waiga tana gaida Jabir da Haisam,Haisam kadai ya amsa Shiko Jabir cewa yayi"Sai yanzu kika ganni madam"Yafada yana wani bata rai,kunya takama Azeema ta sunne kai Su Anty madina na kallonta suna Fadin"Masha Allahu Allah ya raba lafiya( Don Tuni lbrin yakai musu).
°•°•°••°••°•°••°••°••°••°••°••°
Karfe 12:30am na Safe Jirgin su Maimartaba yayada zango a babban birnin Tarayyah Abuja, mai girma Shugaban kasamu *GENERAL MUHAMMADU BUHARI* da kanshi yazo ya tarbi maimartaba Abdulnaseer Tambari buzu tare da iyalansa da Kuma wasu daga cikin Masu kula da masarautarsa,kamar irinsu Shamaki, da Sarkin gida sai kuma bayin da"aka zo dasu mata da maza,daganan gidan gwannati,sukawuce sai da suka huta sukaci abinci maimartaba suka kara gaisawa da Shugaban kasa kafin kuma,jirgin ya kwashe su zuwa Gombe.
Koda karfe biyu Tayi jirginsu Maimartaba Tuni ya yada zango Afilin jirgin dake gombe,inda anan ne mai girma gwannan Jahar gombe tare da maimartaba Sarkin gombawa suka zo suka tarbesa,Sai da suka fara zuwa gidan gwannati kafin su rankaya zuwa Masarautar gombe,achan ne sukaci abinci suka huta bayan an Shiga dasu Gimbiya Razeenah Shashen matan sarki bayi kuma ankaisu barayin bayi,shiko maimartaba yana tare da Sarkin gombe suna tattawa,bai boye masa komai ba yadan gutsira masa kadan daga Abunda yakawosa,Maimartaba Sarkin gombe yayi murna sosai,sun jima suna tatttaunawa sai bayan sun yi la"asar a babban masallacin Cikin Masarautar kafin Maimartaba Sarkin Agadez yayima dansa waya Wato Yarima Umar yana Fadamai gashi sun iso,wani anguwa ne Suwaiban take zaune,ba bata lokaci ya sanar dashi Sunan anguwan da Aliyu ya sanar dashi,Maimartaba ya sanar da sarkin gombe wanda ya jinjina kai yana Fadin"Anguwan marasa hali ne,anguwan tana cikin garine bari ashirya motoci yanzu sai ku tafi.."gyada kai Sarki Abdulnaseer yayi yana ma sarki godiya.
Shiko Yarima Umar suna gama waya da maimartaba yakira Aliyu ya sanar dashi wanda yana cikin falon goggo yaga kiran Umar,din da hanzari yafice jin Gasu maimartaba nan karisowa yasa yakira jabir awaya yace asameshi awaje,yana Fitowa Aliyu ya wurgamai key din mota yana Fadin"Maza kaje kataho da Umar,gasu Abba nan zuwa.."Jin haka yasa jabir chabe key din yana fadin"angama Angon Azeema.."Yafada yana dariya kan ya Fada motar yabata Wuta ya Fita daga layin da gudu,cikin gida Aliyu yakoma yana kallon goggo yadda ta ware cikin ya'yan yanuwanta anta hira,Wani Farinciki yakeji aransa,domin burinsa bai Wuce ganin goggo cikin Fara"a ba.
Ba dauki minti talatin ba, Tambari tare da busan algaita suka cika anguwan
*KAGARAWAL* Motoci ne masu rai da lafiya daga Fadar sarkin gombe guda Bakwai suka jero cikin anguwan,daya daga cikin wata doguwar Farar motace wacce maimartaba Sarkin gombe ke hawanta,itace Sarkin Agadez ke ciki Shida iyalansa,Ga kuma yan Sanda harda mobile police,Saboda yanayin cinkuson anguwan sai da Fadawa suka sassauka suna dan bin motan da dugu,Fadawan sun hada dana Sarki gombe ne,dakuma na Sarki Agadez,jin wannan busan algaita,yasa kowa yayi waje yana kallon Abun mamaki,sarki guda a anguwansu,Harda mata masu leke ta gadanga,Daidai lokacin motar Aliyu ta Shigo Layin Wanda Jabir ke ciki Shida Umar,ganin yadda wurin ya cinkushe yasa Umar Fitowa yakarisa da gudu ga motar mai martaba yana Nuna ma Direba kwanar gidan goggo,atare motocin suka dinga shan kwana,suko Su Zafira take cikin mota sunata kalle kalle Suna Fadin"La ga yaya Yarima.."Suke Fada suna nunasa murna ta cikasu,itako gimbiya Fasilatu wani kallo takebin anguwan da kallo,Aranta tana Fadin"Kaskanci ne Sarki guda ya Shigo wannan anguwan.."
Su goggo na gida suka Fara jiyo Jiniya da algaita,ba wanda yanuna mamaki,sai goggo wacce ke fadin"To kuma yau wani babba ne yazo anguwan Tamu,Allah yasa mai girma gwanna ne yazo mganar gyaramana mana Titin anguwa haba abu duk ya lalace"Dariya aka sakamata itako ko ajikinta,Motocin mai maimartaba basu ja Tunga ba sai akofar gidan goggo wanda makota dana kusa dana nesa kowa ya Fito ganin Abun mamaki ciki harda inna Ramatu wacce ta Fito ko mayafi bata dashi,duk ta rame saboda Rashin Azeeza ido ta zaro lokacin data ga Fadawa da Sauri Sun Fito dawani katon Capet dogo sun warwareshi Tundaga Kofar gidan goggo har cikin gida inda Sarki xai taka kenan,suko suna cikin gida sukaji shigowar Fadawa suna Shimfida capet,gabadayansu sukayo waje,goggo ce ta zare ido tana Fadin!Wannan daga ina? yaya kamar Kayan Gidan Sarki ne ajikinsu,munbani me mukayi kuma? tafada cikin Rudewa,Kawu ne ya riketa yana Fadin"Natsu Suwaiba babu Abunda zai Faru sai alheri.."
Awaje kuwa Umar ne ya kariso dakanshi ya budema maimartaba kofa,Mutame kuwa baki suka bude suna kallon Abun mamaki,don su Azatonsu Umar Aliyu ne fa,Shiyasa Abun ya dauremusu kai,su duk atunaninsu Sarkinsu ne yazo gidan goggon,Basu cika da mamaki ba Sai da Sarki ya bayyana awajen,Fadawa kuwa sai kareshi suke suna kirari da cewa"Allah ya taimaki Sarkin Agadez..Allah ya taimaki Adalin Sarki mai mukin Masarautar Tambari buzu takawarka lafiya sarki jikan Sarki,kuma ka haifi sarki da yardan Allah..."Hannu kawai Maimartaba Sarki gombe yake daga musu yana Sanye cikin wata alkayaba mai kyau da tsari,ga wani Farin Rawani,wanda ya Kafemai bisa kai,daga wajen bakinsa Farin Rawanin yadan Rufemai baki har zuwa hancinsa kafarsa sanye cikin wani ubansu Takalmi na Jinin Sarauta,Kana kallonsa kwarjinsa zai dakeka,koda yake cikin Rawani kana iya hango hasken Fatansa da Karan dogon hancinsa,Mutane sai Wage baki suna kallon mamaki,don dai koda kallon Farko sunsan wannam ba Sarkinsu bane,Gabadaya Su Ummah mai babban daki suka Fito kowannesu cikin Shigar kayan Sarauta,suma bayinsu da da Fadawan masarautan Agadez suka jera layi,suna zuba kirari,mutane basu kara tsorata ba,sai da su Zafira da Safaratu suka Fito,dukkansu cikin Wasu alkayabba masu ruwan Zaiba,sunyi matukar dacewa dasu,Abunda yaba mutane mamaki kamaninsu da gadanga Zahirin gayinan ya bayyana,suko sai bin mutane suke da kallo,don basu saba Fita waje ba,ko mkrantarsu acikin masarauta take.
Ana zubama maimartaba kirari,Fadawa na karesa Umar ya bashi hanya yafara taku zuwa ciikin gidan goggo hannunsa rike da wata sandar zinare,ta gidan Sarauta Jabir dake baya yana leke,baki ya rike yana fadin",Tabdijam wani Abu sai gidan Sarauta.."mutane kowa harda masu zubar da yawu saboda kallo,ciki harda su inna Ramatu,wacce saboda kallo,harda Faduwa tayi, idonta take murzawa don ita gani take kamar mafarki take,ammh sai me agaban idonta Sarkin Agadez ya Shigo gidan goggo bayanshi kuma su Ummah mai babban daki,dasu gimbiya Razeenah sai gimbiya Fasilatu sai su Zafira dasu Jabir kana bayi da kuma su Sarkin gida daga baya.
Goggo ba inda jikinta baya Rawa,kirarin Fadawa yafaramasu goggo maraba,Kafin sarki ya bayyana acikin dan Filin Tsakar gidan,Goggo wace ke Rumgume da kawu tabi Su da kallon mamaki,daidai lokacin da Su Gimbiya Razeenah suka gama Shigowa sai gasu Zafira,sai yarima umar ya bayyana yana mirmishi,Aliyu dake chan baya ya dagama hannu alamar jinjina,Goggo data tsaida idonta kan Umar tayi wani shock ya shigeta A gauggauce ta Fizge jikinta daga na kawu tana nuna Umar,kafin tama samu Zarafin mgana gadanga ya bayyana agabanta,Yana mirmishi Azeema ma dake gefe,Ma ware ido take tana kallon mai kama da mijinta ballema Su Madina da suka daskare,hannu goggo ta sanya tana riko Gadanga,Umar take nunamai da hannu tana so tayi mgana takasa,idontane ya sauka kan Zafira cak goggo ta tsaya tana wani Nuna hannu kamar tafita daga hayyacinta,shiko Sarki Abdulnaseer Tsaye yake cak yana bin goggo da kallo,ko Shekara Dari Suwaiba zata yi bazai taba mantawa da Fuskarta,Tuni yaji hawaye sun tahomai,Baisan sadda ya Furta "SU...WAI...Baaa....."Yafada hawaye suna zubomai,Wata murya goggo keji wanda ko mutuwa tayi tadawo bazata manta mamallakin muryan ba.
Ido take warewa taga daga ina muryan take,Maimartaba dayaga haka sai ya sanya hannu,ya yaye Rawanin dake kansa duka Fuskarsa ta bayyana Tuni fadawa suka Zube suna Fadin"Allah karama Sarki hakuri,Allah ya Huci Ran maimartaba Ayimana Afuwa munga Abunda baidace mugani ba kai tsaye wato Farar Fusjarka mai cike da haiba da zati,Tuba muke Ranka ya dade.."Goggo data kafe idonta kan Maimartaba Taja baya da Sauri Tana Nuna hannu,Maimartaba take Nunawa tana so tayi mgana takasa dakyar ta iya Furta"Ya..Yaa...Kassn wa...Na..Ke ...Ganii...."Tafada idonta na Kafewa lokaci daya bakinta ya Subuce ya Furta... *AB...DUL....NA....SEEEEERRRRRRR......."Kafin kawai ta Sulale zata zube kasa kafin Aliyu ya isa gareta maimartaba yayi Sufa zuwa gareta ta Sulale bisa jikinsa.
*Janafty...*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_
*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_
*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*
_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_
*Intelligent Writers Association*✏
*Chapter..32...*
""Gabadayansu sukayi kan goggo wacce ta sulale bisa jikin maimartaba,dagota yayi yana jijjigata yana kiran Sunanta"Suwaiba..Suwaiba.."Ammh ina ko motsi batayi,gadanga ne ya Runtuma daki aguje ya dauko ruwa yana zuwa ya duka,maimartaba ya mikasa Tafin hannunsa yana kallonsa kai Tsaye ya tsiyayamai Ruwan ahannunsa yayarfe kafin ya Shiga Shafe fuskar goggo dashi,lokaci daya ta saki ajiyar zuciya kafin tafara kokarin bude ido,tana budewa taci karo da Gadanga,sai kawu sai Umaimah da Haisam,sai Jabir dake gefe,chan ga Mardiya da madina,sai Umar dake durkushe gefe,jin ta ahannun wani ne,yasa ta dago ido Fes ta saukesu kan Maimartaba wanda ke kallonta yana kara godema Allah...
Zabura goggo tayi daga jikin maimartaba tana Raba ido don ita azatonta mafarki take,Nunashi Tahauyi tana Fadin"Yaya kaga Abunda nake gani kuwa.."Da hanzari kawu bala ya karisa gareta ya rikota yana Fadin"Nagani Suwaiba ki Natsu kikuma godema Allah dayasan zaku kara ganin juna dukkanku kuna raye.."Fashewa da kuka goggo tayi tana lafewa jikin kawu,tamaki kara dagowa ta kalli maimartaba.
Aliyu ne ya Shiga daki ya Fito da wani kafet,babba da wasu manyan Tabarmu yazo su Haisam suka kamamasa ya Shimfida atsakar gidan,saman kafet din nan maimartaba yazauna da iyalansa sai Tabarmu su Kawu bala suka zazzauna wanda ke rike da goggo yana lallashinta,Da hannu Maimartaba ya yafito Aliyu,Jikinsa na rawa ya mike ya isa ga mahaifinsa Yana kokarin zama,Maimartaba ya rikosa yana Fadin"Aliyu..."Yafada yana shafa sumar kanshi,Ummah mai babban daki ta riko hannu Aliyu tana Fadin",Sannu sabon megida.."Mirmishi ya saki yana binta da kallo,Kusa da maimartaba ya zauna yana kallon Su Zafira,wadanda ke dagamai hannu suna dariya,shima dagamusun yayi yana mirmishi gimbiya Razeenah ta Dafa kan Aliyu tana mirmishi tace"Sannu magajin Sarki.."Tafada tana kallon gefen gimbiya Fasilatu wacce ta cika ta batse kamar ta fashe
Goggo ce ta dago tana kallon Aliyu,wani harara ta zabgamai kafin tace"Yana raye,ammh Shine yabarmu baitaba waiwayanmu ba tsawon wannan lokacin? Tafada tana Tsiyayan hawaye sai wajen ya dauki Shuru kukan goggo kadai akeji,Ana cikin hakane sai ga mallam lawal Shida inna Ramatu Sun fado gidan,domin inna ramatu na ganin Abunda ke Faruwa takoma gida ta sako mayafi tatafi kasuwa ta fesama mallam lawal,tatasoshi kuma agaba saboda in ba dashi ba,bazata samu damar Shiga gidan goggo ba balle hartaji mai ke Faruwa,kawu na ganinshi yatashi ya rikosa yana Fadin"Alhamdulillah barka da zuwa mallam lawal kazo akan gaba don kaima kana da jibi da wannan Ahalin..",Yafada yana kariso dashi gaban maimartaba yana Fadin"Ranka yadade,wannan mallam lawal kenan uba yake ga matar da Aliyu yake aure,kuma uwa uba shi na damkama amanar Suwaiba tun bayan dana kawota garin nan,su sukayi hidima da ita har zuwa haihuwar Aliyu,mallam lawal kai kuma wannan dake gabanka Mahaifin Aliyu ne,kuma Sarki ne na Kasar Niger"Ba mallam lawal da"ake ma bayani ba inna Ramatu ce,wacce ke tsaye ta zabura tana dafe kirji da karfi ta Furta"Mahaifinsa? kuma sarkin Niger to ya akayi haka? Tafada cikin Rudewa..
Kowa kallonta yake,yana mamakin kalamata,su Maimartaba ma sun zata mahaukaciyane,ganin yadda ake kallonta ne,yasa Tayi Saurin dukar dakai tana Raba ido,Fadawa ne suka dakamata tsawa suna Fadin"Hattara dai Diyar talakawa ba"a mgana indai sarki bai bada izini ba hattara Dai..."Inna Ramatu da jikinta ke rawa ta duke ta kyarma ganinsu da bulalai,kawu ne yasa baki yace"Ku kyaleta maidakin mallam lawal ce"Shiko yana gaban Sarki durkushe kamar ya kwantamai,idanunsa sun cika da kwallah,Mikasa hannu maimartaba yayi yana Fadin"Mu gaisa Tukunnah..."Kasa mikamai hannu Mallam lawal nokewa yakeyi yana Fadin",A"a Ranka ya dade,Talaka kamata baidace na yi hannun dakai ba,Allah yakarama yawan Rai.."Mirmishi kadai sarki yayi yana Fadin"Ina Surukata take.."Yafada yana kallon goggo,wacce kanta ke duke tana Sharan kwallah.
Azeema dake Gefe tana Raba ido,Kowa yasama ido ganin yadda suke kallonta ne yasa duk taji kunya,sai tahau Sunne kai,Hannu maimartaba yadaga yana Fadin"Taho diyata taho nan ki zauna.."Jikin Azeema amace tamike ta isa gaban maimartaba ta durkushe kanta ya Dafa yana sakamata albarka,nan Ummah mai babbar daki tajawota tana Fadin"Taho nan kishiyata,dani zaki zaman kishi don kinganni nan,inba Aliyu ba sai Rijiya mai gaba dubu..",Dariya aka saka,itama Azeemar yar dariya tayi Kusa da gimbiya Razeenah ta zauna ta Sunne kai,itako gimbiya Razeenah ko ajikinta ta Rumgume Azeema tana mata rada akunne,tsam naga tatashi takoma kusa dasu Zafira wadanda ke gefe sun kame,Su jabir dake Facing dinsu su suka kurama ido suna yaba tsari da kyan yan matan,Washe baki sukahau yi Suna Fadin" Our princess daya tilo A masarautar Tambari buzu.."Dan ware ido tayi tana kallonsu kafin ta Shiga tambayan sunayensu suna Fadamata tana gyada kai...
Kawu Bala ne yayi gyaran murya yana Fadin"Ranka ya dade zamu so muji meyafaru ne,Tun bayan aiken da mallam yayi maka baka dawo ba,munyi nemanka har ba Adadi har muka cire da cewa baka da rai ne.."Maimartaba yayi Shuru kafin ya gyara zama yana Fadin"Ko baka Fadamin ba, Nasan cewa Allah ya karbi Ran mallam da inna..",Gyada kai Kawu yayi yana fadin"Dalilin Shiga damuwar Batanka da bullowar ciki ajikin Suwaiba Shiyayi sanadiyar Jininsa har ya hau,bai dade yana jinya ba,Allah ya karbi Abunsa itama inna bata dade ba tabishi Tsakaninsu kwana 52 ne.."Yafada yana Share kwallah,don ji yake kamar yanzu Abun ke Faruwa..
Goggo ma kuka take sosai,domin mutuwar iyayan nata sun dawo mata sabuwa,Maimartaba daya dukar dakai ya dade bai dagoba yana dagowa Sai ga hawaye shar suna zuba Fadawa keta kirari suna Fadin",Allah huci Zuciyar maimartaba,Allah ya sanyaya zuciyar Adalin Sarkinmu.."Hannu ya sanya ya share kwallar yana Fadin"Hakika munyi Rashi,Allah yajikan mallam da Inna Allah ya sanya sun Huta.."Da Ameen aka amsa,wajen yayi Shuru kafin Maimartaba yayi gyaran murya yana Fadin"
"Kamar yadda kuka sani Nazo garin nan bani da kowa,nazauna a hannun mahaifinku har na tsawon wasu Shekaru,kafin yarda da aminci yasa ya dauki Auren yarsa yabani.." yadanyi Shuru kafin ya Numfasa yacigaba da Fadin"Tabbas koda nazo garinnan bani a hayyacina sakamakon kurciya da"akayi min,kuma aka hadamin da Sammu,wanda zan manta Asali na ,banda sunana ba"a barni na Tuna komai ba..",Gabadaya suka zubamai ido suna kallonsa,bai wani damu da kallonsa da sukeyi ba,har goggo wacce ta maida hankalinta kanshi,tayi tagumi da hannu bibbiyu,Ya cigaba da Fadin.
*SHEKARUN BAYA*
_LABARIN MASARAUTAR TAMBARI BUZU_
_Ashekarun baya Anyi wata Masaurata Akasar Niger a yanki Agadez,awannan yanki anyi wata masarauta mai Dimbin Tarihi,Tun Ada Masauratane datafito daga tsatso mai Asali,tsatsoce ta jinin sarakai,tunkan zuwan Addinin musulunci,Mutane dadama sun mulki Garin,Adalai masu kaunar talakawa da kawoma Masarauta cigaba,Wannan Masarautan Sunanta MASARAUTAN TAMBARI BUZU,Sunanta ta samo Asali ne,daga sudin buzaye ne gaba da baya,kuma sunkasance dukkansu Farare ne,dogaye masu zati da haiba,suna da jarumta uwa uba kuma Masarautane mai Dimbin Tarihi na Kudi da Arziki ko ada chan,suna da hadin kai da Sanin mutumcin juna,ba"ta samun Sabani ko Rabuwan kai ba,sai da Manya suka Fara tafiya Mulkin yafara komawa hannun kananan_
_Masarautar ta samo Asali ne Daga mulkin Sarki ABDULGANIYU D'AN HASHIM,wanda ya mulkin Garin na Tsawon Shekaru arba"in da wani Abu kafin Allah ya dauki Ransa,bayan mutuwarsa aka Nada babban D'ansa Wato BADAMASI D'AN ABDULGANIYU,amtsayinsa na babban Dansa,kuma ya chanchanta da zama Sarki bisa la"akari da duk Abunda ake bukata ya mallakesu,Kuma yakasance Shikadai ne Namiji Awajen Sarki Abdulganiyu,Sauran Duk matane_
_Shekaransa goma ne akan karagar mulki Ya rasu,Bayan Mutuwarsa Anyita Rigima kafin Anada Wani sarki Wato YAKUBA D"AN BADAMASI ,Jika ga ABDULGANIYU D"AN HASHIM,Wand Shibashi daga cikin wadanda suka nemi Sarauta alokacins saboda baya Ra"ayinta kwata kwata,kuma Shine na hudun ajerin mazan,kuma duka yayyin nasa su uku ba wanda bai Nemi Sarauta ba,ammh basu samu ba sakamakon basu chanchanta ba,kwatsam sukaji an nada YAKUBA bisa chanchantarsa shi yakasance yana da ilimin boko har matakin masters,duk da bai yawaita ba awanchan lokacin,sabaninsu na Arabi"an kadai garesu,sannan yafisu sanyi Hali,duk dayake karami acikinsu Adai komai ya chanchanta Toh wannan al"amari Shine tushen komai don Shima yasama Sauran yan"uwansa hassada da kyashi Aransu,acikin yayyin nashi akwai IDRISA, sai KAMALLUDEEN Sai NASAR Sune manya kuma sune suka nemi Sarautan aka hanasu,kuma gabadayansu ba ya"yan mutum daya bane,Tunda alokacin matan Sarki hudu,Mahaifiyar yakuba ne karama_
_Su aganinsu yaya za"ayi Adauko Yakuba abashi mulki,Alhalin gasu,an nuna musu yan ubanchi,daga wannan lokacin Zaman lafiya ya kare awannan masarautan inda su Idirisa sukasha alwashin ganin bayan wannan mulki na Yakuba,bayan an Nada Yakuba,Talakawa na jin dadin mulkinsa,sakamakon yayi gadon mahaifinsa akyawawan dabi"u,ba yadda baiyi ba don ya sansanta da Yan"uwansa ammh ina Abu yaci Tura,Har Sarauta yaso ya ijiye, yatarama manya masu ruwa da tsaki a masarautar,su suka nunamai Ahir dinshi,saboda shima bayason Abunda zai kawo Rabuwan kai shida yan"uwansa,mahaifiyarsa akullum Addu"arta Allah ya tsaremata da'nta toh Ana wannan Hali Allah yayi mata Rasuwa mutuwar data girgiza sarki Yakuba yazama maraya gida da waje,toh daman yana da matansa ,uwargidansa UMMUKHAIRI yar wani tsohon Wazirin Sarki Badamasi ne,sai GIMBIYA KILISHI yar wani Sarki dake gaba da yankinsu,bayan An danashi Sauratane Yacike da MASHASHATU itama yar sarki ce sai takarshensu yar wazirinsa ne ya Auramasa ZULAIKA_
_Allah da ikonsa Da"n sa Namiji kwara dayane tak Duka haihuwan da Matansa keyi wabi suke Uwargidansa UMMUKHAIRI ita ta Haifasa masa Shi Wato ABDULNASEER,sarki yakuba ya dauki Son duniya ya dorama Abdulnaseer,kuma hakan ya samo Asali ne daga soyayyar dayakema mahaifiyar Abdulnaseer din,girman Yaron ne aka gane babu inda Hallayar mahaifinsa Yakuba Natsuwarsa da son Talakawa Shine dalilin dayasa mutane suke kiransa da MAGAJIN SARKI,toh wannan shiya taso da Wutar kiyayyar Dake tsakanin Yakuba da yan"uwansa,akan bazasu yarda Wani dan yakuba yazo ya mulkesu ba,suka dora daramar Kwatar mulkin kota halin kaka,awannan yanayin Masarautar Tambari buzu tatashi da wani Firgici na Mutuwar Sarki Yakuba,an kwanta dashi lafiya kalau Akatashi akaga gawarsa Bisa binciken likitoci sun gano cewa ta hanyar Filo aka kasheshi tunda gayinan akokarin kasheshi da Filon har sun jimai ciwo awuya alamar sai da sukayi kokuwa da makashin_
_Topha wannan al"amarin yasa Jama"a Dadama acikin Rudani,Ummah tayi kuka sosai,ita da tilon da'nta kai ba ita kadai ba kaf Masarautar Tambari buzu sai da ta girgiza,balle talakawan dake Yanki na Agadez,Harga Allah Ummah ta zargi wani Abu ammh sai ta boye,wanda Tun sarki yakuba na da Rai akecemata Ummah mai babban daki,sakamakon itace uwargidan sarki kuma mahaifiyar Yarima Abdulnaseer,Bayan mutuwar Sarki Yakuba aka Fara mganar Nadin sabon Sarki Alokacin Nagama Digree na akan political Science,karatun Addini kuwa Tuni nayi nisa_
_Azama na Farko An tabbatar dacewa anine mutum na farko da"aka kawo wanda ya chanchanta abani Sarautar masauratar Tambari buzu,domin na gaji mahaifina,wannan Shiya kara harzuka su Idirisa,wanda sun kara neman mulkin akaro na biyu,Manazarta da magabatan Zauren wakilai na zaban Sarakai basu tsaya bata lokaci ba suka Fitar da sunana amtsayin Sarkin Garin Agadez,harga Allah bani so,kuma mahaifiyatama bata so,Saboda tana zargin mutuwar Mahaifina yana da nasaba da Sarautar garin,Abisa wannan dalilin aka Fitar da Ranar daza"ayi min Nadin Sarauta amtsayin Sarki,sai Aranar Nadin Sarautar aka wayi gari da magajin Sarki an nemi ko sama ko kasa ba"a ganni ba,har angaji anfidda rai,dalilin an kwashe wajen wata biyar bani ba lbrina yasa aka Nada IDIRISA Masaurata tazo hannunsu sai yadda sukaga dama da ita_
_Bacewata ta girgiza Zuciyar mahaifiyata wanda na kasancemata Da daya tilo Aduniyan nan rashi biyu alokaci daya,mahaifiyata tadauki dangana tare da maida kukanta ga Allah,tana Fatan in ina raye Allah ya karematani,ya kaddara saduwarmu,wannan Shine dalilin barin gidana,zuwana Nageria da Fadowata hannun Mallam duk banda masaniya akansa,Nasan dai na zauna daku,kun rikeni tamkar dan"uwanku har zuwa bani Auren Suwaiba da Mallam yayi_
Gabadaya wajen aka sauke ajiyar Zuciya,Kawu ne yayi Saurin cewa "Ranka ya dade ka yanke wani Abu daga cikin lbrin,yaya akayi sammun da kurciyan suka sake ka har ka iya komawa gida,har tsawon wannan lokacin..? Daman tambayan dake zukatan mutane kenan.
Maimartaba yayi mirmishi yaciga da cewa………"
_Daman Na fadamuku kurciya sukayimin na barin gida,tare da sammu bazan Tuna asali na ba balle har wadanda zasu tsinceni suyi Tunanin maidoni gida,Bayan mallam ya aikeni da kudi nakai sako,nidai nasan na hau mota har nasauka,sai dai kafin na karisa cikin kasuwar wani al"amari yafaru dani,naji kamar Amciremin wani Abu atsakar ka,na zabura ina bin ko"ina da kallo,lokaci daya ina kallo kaina,kaina ya Daure,meyakawo nan,nan dai ba garinmu bane,nan ba Masarautarmu bane,kuma sannan wadanan mutane ban garinmu bane,kuma suma din ba Ahalina bane to ina ne nan?Tambayan dana dinga yima kaina kenan,ammh bansamu wanda zai bani amsa ba,inda Abun ya sakeni,daganan bankara daga kafata ba,tsaye nayi ina ta zare ido,kana ganina zaka Fahimci bana cikin hayyacina ga damuwa data bayyana zahiran acikin idanuna,wani bawan Allah ne yazo wucewa sai yaganni kamar cikin damuwa,koda ya tambayeni meke damuna ina zani? ban iya mai mgana ba illah FasheWa da kuka danayi,hankalinsa ya tashi ya Shiga tambaya Abunda ya faru,bazan iya maida komai illah na sanar dashi ina Tunanin Sato ni akayi,domin ni dan Niger ne,ayanki Agadez,jin wannan lbrin nawa yasa yatafi dani gidanshi da alqawarin Taimakamin nakoma gida,kwana biyu nayi agidanshi,kuma har nagama kwanakina banta tambayansa wani gari bane,kudin da mallam yabani na aike dashi mutumin yayimin kudin mota zuwa niger bayan na tabbatarmai da zangane gida,Sauran kudin kuma na dankamai,Tunda ni duk Atunani daga Masarautarmu aka satoni da wannan dukiya,Allah bai basu sa"ar cinma burinsu akaina ba,cikin dare na isa garin kai tsaye masarauta na dosa,ina kuma Shiga sashen mahaifiyata nafara isa,wacce na isketa tana tsayuwar dare,ganina datayi bata razana ba,takamani ta Rumgume tana kuka tana godiya ga Allah,tace tasan cewa zan dawo ko bajima ko badade,bawanda yasan lbrin dawowata gida sai washegari da safe,kuma adaren Ummah na Tafadamun duk irin mulkin kama karyan da IDIRISA Yake aikatawa Tare ta taimakon yan"uwansa,da irin yadda suka lalata komai na Masarautarmu,koda ummah tatambayeni ina naje,kuma awani gari na zauna,Abu daya na iya gayamata Cewa mutumin daya tsinceni ya sanar dani ina Nageria ne,ammh bayan nan bazan iya dora komai ba game da barina gida ba_
_Bata Fadama kowaba sai Awashegarin An zauna zaman Fada kwatsam sai gani na Shigo,gabadaya Aka mike ananeman guduwa,don kowa ya cire rai da ina raye,nan take kuma Sarki ADIRISA yamike jikinsa na rawa daga kan karagar mulki,yana nunani da hannu,yana so yayi mgana ammh yakasa,nan da nan sai bakinshi ya karkace yafadi yana makyarkyata anan take yasamu ciwon Shanyewar barin jiki,wanda hakkina ne ke bibbiyarsa da kuma asirin da sukamin na barin gida,Domin da bakinsa yafadi Abunda suka aikata agareni dasa hannu yan"uwanshi da iyayensu mata,da Hadin bakin Jakadiya suka kashe mahaifina Sarki YAKUBA,Tare da yimin kurciya na bar kasar gabadaya bayan sun hadamin da mugun sammu,wanda banda sunana da kasata bani da ikon Tuna komai,kuma ko bayan kurciyan ta sakeni sammun dake jikina bazai barni na Tuna wani Abu bayana ba,sai wanda zai Faru agaba,Sun sanar damu cewa sammun yana dadewa jikin mutum kafin ya sakeshi,shine dalilin daya samu damar hayewa karagar mulkin MASARAUTAR TAMBARI BUZU,jin jaka yasa al"ummah yankin Agadez da Masarautar Tambari buzu tayi tir dasu,Sarki IDIRISA Kuwa sati daya yayi Allah yayimai Rasuwa,saura yan"uwansa kuma hukumar gidan Sarauta ta hukuntasu,harda jakadiya wadanda ta yanke musu hukunci kisa ta hanyar sare musu kai,suko iyayansu mata masarauta ta koresu daga yankinta gabadaya Fadawa suka rakasu har wajen gari suna jifansu da Allah tir dasu,bayan an gargadesu da har abada kada sukara tako kafarsu zuwa masarauta_
_Bayan lafawar komai,akama bama mai wuri wurinsa ma"ana akayi min Nadin Sarkin Yanki Agadez Amsarautar Tambari buzu wanda aka kwana ana shagali,wanda al'ummah suka nuna Farincikinsu,Talakawan Agadez sun nuna murnansu sosai wanda aka dau tsawon sati daya ana Shagalin Nadin Sarautata,zuwa wannan lokacin da"a ka nadani amtsayin Sarki nakasa gane meke damuna,inaji ajikina akwai wani babban al"amari dake damuna ammh nakasa gane komiye shi,dama kuma ba"a Nadani Sarki ba sai da Na auri GIMBIYA FASILATU wacce ta kasance diyace ga sarki yankin Yamai,dake kusa damu,Bayan Nadin Sarauta ta kuma na Auri GIMBIYA RAZEENAH,wacce ta kasance jikar sarki Dosso ce,Bayansu bankara jin ina sha"awar kara aure ba,duk da sarakai suna ta kawomin Tallar Auren ya"yansu ammh na Fadama ummah cewa subarni haka bana bukatar kowa ayanzu,bayan hawa mulkina nayi canje canje sosai kama daga jakadiya dakuma masu zaman Fada duk munafukan dake tare dasu Sarki IDIRISA saida na saukesu nayi sabon Nadi tare da sabbin mukkarabai_
_Akullum matana da mahaifiyata sun san ina da damuwa Araina Ni kaina ko sun tambayeni bani da amsan da zan iya basu,nikaina cikin wani sarkakiyane nakasa gane meke Faruwa,shekara ta daya Da komawa gida nafara wani mafarki wanda ke tsayamin arai,amafarkin ina ganin wata mata da danta suna kuka suna mikomin hannu,nikuma ko ina da niyyar Zuwa wajensu domin taimakamusu sai wani hayaki ya lullubesu koda hayakin zai washe,sai na nemesu na rasa,Tundaga ranar inda zan kwanta barci sai nayi wannan mafarki,kuma Allah baita nunamin Fuskar matar ba,kullum cikin mafarkin nan nake,tun Abun baya damuna haryazo yana damuna,balle matana wadanda ke tare dani,mahaifiyata tashiga damuwa sosai,tayi tasakawa ana kawo mata malamai wai suyi mata duba su gani meke damuna,ammh ko sun zaunar dani sun Tambayeni bana iya cemusu komai,Nidai Abu daya na sani babu maiyi sai Allah toh gareshi na maida al"amarina Shi zai yayemin duhu zuwa haske,na dau tsawon Shekara talatin ina wannan mafarkin Allah baita warwareminshi ba,sai acikin wannan Sati Allah ya bayyanamin Fuskarki amafarkina Suwaiba ina ganinki na Tuna,bayan na Farka ina kiran sunanki,Sai matana da mahaifa suke ganin kmar nayi gamone,kwana biyu akwance ko Fada bana zuwa,ina zurfafama kaina Tunanin kozan iya Tuna awani gari muka zauna dake,ammh tabbasa na tuna kedin matatace,toh ina cikin wannan halin sai na samu kiran Da'na Yarima umar ya sanar dani Ragowar Abunda ya Shigemin Duhu,na ganin yaron da kika haifamin,bayan Tsananin kamaninsu kuma suna amfani da sunan mahaifi daya tare da sunan Masarauta,Aranar hadda Bala munyi mgana bayan ya tabbatarmin da kina raye,ni na hana agayamiki komai nafison nazo dakaina ki ganni na ganki bayan na baki lbrin duk Abunda yafaru Shekarun baya,Wannan itace mahaifiyata yafada yana nuna Ummah mai babban daki sai Matata ta fari Gimbiya Fasilatu ita ta haifarmin yaro namiji mai suna Umar gashinan,sai gimbiya Razeenah mahaifiyar su Zafira da Safaratu kenan,Bayansu bankara haihuwa ba,bani da wasu ya"ya bayansu,ina Fata da wannan bayanin zaki dubeni da idon Rahama Suwaiba ki yafemin barinki danayi na tsawon lokaci batare dana waiwayeki ba.._
Gabadaya wajen yayi tsit harda masu kwallah irinsu madina da mardiya da Ummah,Goggo kuwa kanta na bisa kafadan Kawu tana Fitar da kwallah,hatta Azeema sai ta koka,Maimartaba ma kukan yake ammh yana saka gefen Rawaninsa yana Sharewa ammh idonsa kur akan Suwaiba,Ummah mai babban daki ta mike ta isa ga Suwaiba ta dafa kadanta tana Fadin"Dago kanki Diyata...",Jiki asanyaye ta dago tana kallon Ummah mai babban daki wacce idonta ya cika da hawaye tana Fadin",wlh tallahi duk tsawon wannan Shekarun Abdulnaseer baiyishi cikin kwanciyar hankali ba,muma namu hankali ba"a kwance yake ba,kullum rokom Allah nake ya bayyana mai koma miye shi,gashi yau Allah ya amsa rokonmu kiyi hakuri kiyafamai nayi miki alkawarin bazai kara barin ki ba.."Tafada hawaye suna zuraromata Goggo da jikinta yayi sanyi ta dago tana kallon maimartaba wanda yake kallonta da tsausayawa kafin ta maida hankalinta kan Gadanga wanda ya hada hannayensa yana nuna mata alamar roko,Komawa da kallonta tayi kan su Madina taga suna gyada mata kai,balle kawu dayake ta murza kafadanta alamr lallashi,Kanta ta mayar kasa kafin ta share hawayenta tace"Shikenan...Na yafemai Duniya da lahira.."Ummah ta rumgumeta tana dariya Gabadaya wajen kowa ya sauke ajiyar zuciya harda maimartaba wanda yaketa maimaimata Alhamdulillah Aransa ashe afili yakeyi,gadanga ke kallonsa yana kunshe dariya.
Ummah mai babban daki ta dago Fuskar goggo tana fadin"Sai wata alfarma daya danike rokonki Suwaiba.?."Akunyace goggo tace"Mene ita..? Ummah na kallon Fuskar maimartaba tana Fadin"Ki Amince amaida aurenku da Abdulnaseer,In zamu koma Masarauta kibi mijinki ki koma tare dashi..."Gabadaya wajen aka Tsurama goggo ido,wacce kunya ta kamata kamar ta nutse,gimbiya Fasilatu kuwa kamar ta mutu saboda bakin ciki da kishi,Gimbiya Razeenah kuwa mikewa tayi ta isa ga goggo tana zauna tana riko hannunta take fadin"Kiyi hakuri karki ce A"a domin Maimartaba hankalinsa bazai taba kwanciya ba,balle har ya iya zaman Fada ba balle har ya gudanar da sha"anin mulki ba sai dake,don Allah ki amince amaida aurenku in zamu koma mutafi dake masarauta muzauna mu Rumgumi mijinmu don Allah..."Tafada tana kallon kwayan idon goggo,wacce saboda kunya kamar ta nutse,in tace bata son mijinta tayi karya,Shiko maimartaba idonsa na kan goggo gabansa na Faduwa kada Suwaiba tace"A'a..."
goggo ta dago kanta ta bude baki zata yi mgana kenan su gadanga dasu madina suka hada baki suka ce",Karki ce A"a goggo..."Suka Fada kamar zasu kuka,kawu yace"Toh kinji suma ya'yanki suna miki sha"awar komawa Rayuwar aure wacce zaki rabauta da ita har gobe kiyama.."Yafada cikin siyasa Ummah dake gefe ta dinga Kyaftama goggo ido😂wai ta yarda goggo na jin kunya ta dago tana kallon maimartaba wanda ya Langwabe kai,alamar ki yarda dani,Saurin kauda kai tayi tana Fadin"Na Amince..."Ai gabadaya wajen ya dau ihu,Ummah ko ta ware ta dafa hanci ta saki guda,suko Fadawa nan suka fara busa algaita suna Fadin"Angaisheki giwar sarki,Angaisheki Gimbiyar Sarki...Sarkinmu na godiya ga Amincewarki Allah yabar soyayyah..."Dariya akasa gabadaya Goggo ko kunya kamar ta nuste,shiko mai martaba dariya yake har hakoransa suka bayyana waje yana kara godema Allah,addu"a Gadanga yayi aka Rufe taro da addu"a kafin abude shashenshi su Maimartaba aka Saukesu anan,itako Ummah mai babban daki tana dakin goggo ita da jikokinta ana shan hira da dariya,Ita dasu jabir da Haisam suna Fadin suma fa dole su garzayo masarauta sunga iri😜😿Ummah mai babban daki tana Fadin ba wanda zata bamawa,Suko su Zafira suna makale da Azeema wanda suke tare dasu Anty madina,Ummah ko natare da goggo wacce gimbiya Razeenah ta Shige cikinsu ana hira,Shiko maimartaba yana shashen gadanga,suna hira shida Kawu da Mallam lawal wanda kawu yake bama maimartaba lbrin Abunda ya Faru bayan tafiyan shi da dalilin barowarsu zaria yazo ya saima goggo gida anan,Maimartaba ya jinjina al"amarin kuma nan take yace zasu zaria har anguwan da suka zauna,dagachan sai ya wuce Fadar maimartaba Sarkin Zazzau,Gimbiya Fasilatu kuwa tana dayan bedroom din Gadanga tana Fama da bakinciki,Bayi kuma mata,dakin dake tsaKar gida aka Saukesu Maza kuma akwai wani daki a shashen gadanga ammh yana da kofa ta waje shi aka bude musu,inna ramatu tanajin sadda goggo tace ta amince da Auren sarki ta sulale ta fita tana zufa kafin kace kwabo tabi anguwa ta yada lbrin mahaifin gadanga Ashe sarki ne,goggo kuma matar sarki zama amaida aurensu tabishi chan masarauta.
Shiko kawu ta waya yayi mgana da kwamishinar yada lbrai na jahar gombe yayi Narrating komai ya sanar dashi yace yana so,abuga lbrin akowacce jarida bayan afitar da sanarwa akowani kafafan yada lbrai,harta kaduna sai da yayi waya ya sanar kuma yace kafin gobe yake so lbrin ya karade duniya gabadaya Maimartaba yaji dadin haka sosai,saboda masu son Shegenta masa da,yau sun sani cewa Captain Aliyu ba Shege bane yanada cikakken Asali,kuma Asalin ma daya fi na kowa.
Anty madina da Anty mardiya da Azeema da su Zafira suka Fada kichen domin yin girki saboda yau dai Ahalin yayi albarka sai wanda ya gani.
_*Ina bukatar Addu"anku daga bakunanku masu albarka,ina cikin damuwa,tare da Fuskarta wata jarabawan Rayuwa,kumin Fatan Allah ya bani ikon cinye jarabawata,in kuma Alherina ne Allah ya Tabbatarmin dashi ya kauda duk wata Fitinar dazai Tunkari al"amarin*_🙏
0 comments:
Post a Comment