.... gudu yake sosai akan titi tana binsa abaya ,yasamu ya karya wata kwana wacce zata fitar da mutun kai tsaye oshodi Express , anan machine dinsa ya tsaya cak yaki tafiya, sai ma hayakin dayasoma fita daga cikin salansar , dan hk ya sauko daga kan machine din ahankali tare da tsaida shi yana dudubawa, har sanda ta iso garesa tayi parking had'e da fitowa daga cikin motarta zuwa inda yake " abun yayi min kyau ba kad'an "gashin nan cikin minti uku kacal nazo na sameka ,"me km yasamu machine dinka ta tmbyta tana dukursowa ta karkashinsa tana kallon fuskarsa cike da matsanancin kaunarsa ,ya mike tsaye tare da rike kugunsa da hannunsa d'aya yana waige waigen ta inda zai samu makaniki kusa ganin babu alamun hk yasa da dungule hannunsa daya ya naushi iska yana furzar da huci mai zafi daga bakinsa ,ita kuma ta matso kusa dashi tana fuskantashi tace"wato fu'ad lokaci yayi da zan baka gudumuwa ,ta hanyar ajiye wannan machine din naka, mai kama Dana masu ACA'ban abbatuwa .
Yana jinta sai dai yayi mata banza batare da ya ko kalli inda take ba har sanda ta maida idanunta akan machine din "uhmmmmm Allah sarki machine dinmu kenan "ko tun yaushe kake dawainiya damu? Kana
Ta matso kusa dashi har suna iya shakar numfashin junansu "kana ji ko fu'ad,Kafin yanzu yaci ace ka kalli duniyar wata ,duba yanayin morar machine dinka dakayi, tazarar dake tsakanin duniya da wata Mil dubu biyu ne da talatin da biyu da d'ari takwas da sha uku ,ta sake matso shi sosai tamkr zata shige jikinsa wanda hakan yahaddasawa zuciyarsa bugawa da karfi yaja baya kad'an "meye hk kike kuqarin yi ?
Sharesa tayi kmr bata manufarsa ba tace "bari na tmbyeka wani abu ra'ayinka ne hawa machin ko me ?
"kinsan acikin duniyar rayuwata ba son takura balle shishigi, Dan hk ki kama gabanki kawai ya wuce yasoma tafiya dan yasan machin dinsa ya rigada ya tashi daga aiki ,da sauri ta biyo bayansa "wai abun yayi maka rashin dadi ne ko me daka wuce kabarni tsaye?
Sake banza yayi daita yacigaba da d'aga kafafunsa batare daya kalli inda take ba "kana jina ko zan sai maka lafiyayyiyar mota kiran zamani saboda kafi karfin ka dinga hawar wannan kwarababben machen din , shi km wannan machine sai ka kyautar dashi amman kafin nan zan saka kanikawa suzo su d'auka domin gyara .
yayi saurin juyowa yana fuskantarta har hucin numfashinsa ya bugi hancinta ,tayi saurin lumshe idanunta kirjinta na mahaukacin bugawa kusan minti biyu suna tsaye suna kallon kwayar idanun juna sannan a kasalance muryarsa ta fito "anan garin aka haifeni na tashi na girma, nasan kowani lugu da sako dake nan unguwar, akwai makanikai idan ina bukata zan nemesu da kaina, "batu na mota km kibar abunki saboda fu'ad bai bukata komai daga gareki .
"no karkace hk mana bayan da dukkanin alamun rayuwarka na bukatar ha.....a matukar tsawace ya katseta ta hanyar cewa "Kimin shiru anan kafin na d'aukeki da maruka ...
"Mari fa kace?"kina mamakin faruwan hknne ? Yayi mata tmbyr yana tsare gira ," Tayi saurin girgiza kanta alamun a,a "ok na d'auka kina mamaki ne kiga aiki da cikawa wawiya kawai sannan ya juya yacigaba da tafiya tayi saurin shan gabansa tana sauke naunayen ajiyar zuciya tareda rike kugunta da duka hannuwanta "ok muje na saukeka a gida tunda baka bukatar taimakona "nagode kije abunki kawai....
"Haba fu'ad me yasa kake min hk, Allah fa shi yasan abinda yake nufi daya had'amu ,kayi hakuri kabari na saukeka..a fusace yace "banaso ko dole ne?
Ta. runtse idanunta ahankali tana jin d'aci da rad'ad'in ,wulakanshi gareta, kusan second biyu tana tsaye agurin tana experience din abinda rayuwa kan zowa mutun batare daya shirya ba ,ko a mafarki bata ta'ba expecting zata tsinci kanta cikin soyayya da irinsa ba ,ta d'an Jima tsaye domin ita kad'ai tasan halin tashin hankalin data tsinci kanta sannan tasoma kok'arin bud'e idanunta taga wayam babu shi babu alamunsa agurin ta kara gaba da sauri ta fito titi still bata ganshi ba ,sai ma cin karo datayi da wasu yara kusan su 6 tsaye abakin titi mutun uku makafai yayinda 3 suka kasance masu ido, da alamun titi suke son tsallakawa , tsawon minti uku tana tsaye tana dubansu yayinda mota ko d'aya batayi kok'arin tsayawa domin basu damar tsallakawa ,sbd idan ba lura kayi da kwayar idanunsu da sukayi sama ba, ba bazaka ta'ba cewa marasa idanu bane ,cike da matsanancin tashin hankali ta karasa zuwa inda suke tsaye tare da d'agawa mota ta karshe dake shirin kunno kai hannuta take motar ta tsaya cak, sannan tasoma tsallakar dasu d'aya byn d'aya, wanda hkn ya faru ne a idanun fu'ad ,ahankali shima ya fito daga inda yake zaune yana jiran ta wuce ya kama gabansa, yak'araso inda sauran yaran ke tsaye, sai waigawa tayi tagansa rungume da yaro daya, d'ayan km rike a hannunsa
bayan sun gama tsallakar da yaran, tasoma kok'arin iskeshi inda yaja ya tsaya rungume da hannunwasa duka a kirji yana kallonta tmkr ranar yasoma ganinta ,tana k'arasowa ta tsura masa idanunta tana kallonsa kmr yadda yake kallonta gabadaya kowanensu zuciyarsa cike take taf da shaukin juna "me yasa kake kallona hk ?
"Na canza maka ne ko kuwa har yanzu kana jin haushina aranka ?tayi masa tmbyr ajare tana sake kallon kwayar idanunsa da suka soma canza launi "a halin yanzu bana jin kiyayyarki cikin raina sakamakon kyawawan halaiyenki ki cigaba abu ne mai kyau taimako da kyatatawa kmr hk.....
yana gama fadar hk ya juya zai wuce tayi saurin riko lauluasar tafin hannunsa cikin nata tana murzawa,ahankali"ina zaka fu'ad kabarni ?
"Dan Allah kagaya min kana sona ko akasin hk saboda ina son na karshen komai a tsakaninmu takarasa mgnr tana cigaba da Murza laulausan tafin hannunsa ."a zahirin GSKY bazan sani ba, ko zuciyata na sonki ko akasin hk amman zaki iya tmbyr ita zuciyarta duk amsar databaki zaki iya d'aukarta amatsayin kaddararki.
Ta narke masa fuska tmkr zatayi kuka alamun shagwaba "ni dai kace kana sona plx tafiya zanyi gobe zuwa Abuja takarasa fad'ar hk tana kai hannuta daidai saitin zuciyarsa dake wani irin harbawa "plz now say something to me "kace kana sona Dan Allah.
"Baza'a ce ba , yasanya d'ayan hannunsa ya zare hannunsa dake rike cikin nata, yakara gaba ya barta tsaye agurin , ita km tsurawa bayansa idanunta tana kallonsa har sanda ta daina ganinsa sannan ta juya ahankali zuwa inda tayi parking din motarta.
tana isa tun daga nesa ta hango safwan zaune akan motarta yana dubanta tare da yi mata kallon kasa da sama sannan yace "sweetie daga ina kike haka? Tayi masa banza ta isa jikin kofar tana kok'arin bud'ewa ya duro daga saman motar tare da riko hannunta ,a matukar fusace ta d'ago kyawawan idanunta ta. Zuba masa tana yi masa kallon kaskanci "cool down sweetie abinda nake son sanar dake akwai kuskure acikin abinda kika aikata a mintunonin da suka gabata, barin mota a irin wuraren nan Sam bai kamata akwai hatsari aciki,gashi kin bar motar dake tattare da sirrikan rayuwarki abud'e "saurin me kikeyi da har kika bar kofar motarki a bude?
Tayi kokari fixge hannunta cikin nasa Amman ta kasa saboda irin rikon da yayi mata bazata iya kwatar hannunta ba ,"karki wahalar min da kanki dan bazaki iya ba ,shiga mota kawai muje gida akwai mahiman bayanan, ko nace magana ta karshe dazamuyi dake ..
Qakarasa maganar yayi tare da bud'e mata kofar motar tashiga ya mayar ya rufe mata, shima ya zagaya ya shiga suka bar gurin, ascot da direbobinsa suka biyosu abaya .
Kai tsaye babban parlour'n gidan suka shiga, tayi tsaye nesa kad'an dashi ta rike kugunta tana cika tana batsewa, ta matsu bai fara maganarsa domin kawowa karshen zancesu ,saboda ita Sam bazata iya aurensa ba , sannan duk duniya a halin yanzu babu wanda zai takurata akan zancen aurenta dashi "kayi sauri kayi maganar sannan idan zakayita ka takaita saboda ina da abun yi ta qarasa mgnr tana furzar da iska ta bakinta "ki duba yanayina ,da yanayin shekaruna Wanda yaci ace zuwa wannan lokacin nasamu natsuwar ajiye iyali atare dani ,mead ina sonki son mai yawa, son da bansa lokacin daya shigeni ba ,amman dai yanzu ajiye wannan a gefe, a ina maganarmu ta kwana dake?
"ta kwana ne, a in da nace maka bana sonka,bazan iya aurenka ba ,ka nemi wata matar ka aura period ta fadi HK tare da runtse idanunta..
Shima runtse idanunsa yayi tare da cewa "Amman ke kad'ai ce a zuciyata ,shekara biyar kenan ina dakon sonki me'ad kuma har yau bansamu wata wacce naji ina sonta kwatankwacin naki ba, sai ke mead.
duk maganar dayake mata ahankali take fita kamar yana mata rad'a ita kuwa har lokacin , kasa bud'e idanunta tayi balle ta sake furta komai ko ta kalli kwayar idanun safwan wanda ke fitar da wani irin abu acikinsa mai kama da kibiyar so ......
jin ya qara yin kusa daita tare da riko laulausar tafin hannuwanta ahankali, shi yasa tayi saurin ja da baya daga tsayen datake.
"safwan idan saboda kyawuna ne I thought kaima kana da naka kyawun daidai gwargwado, sannan akwai yammata masu kyau wad'an da suka fini suke da duk abinda kake gani ajikina dakaji kake sona ka zabi daya daga cikinsu ka aura mana zakaji dadin rayuwarka dasu , zaka samu tattali fiyye da yadda kake tunanin samu a wajena, safwan ina son fu'ad fiyye da son kowa a duniya idan har ka fitar da iyayena "har ni me'ad kin fi son shi akaina yayi mgnr muryarsa na kmr zaiyi kuka?
"daman kai ni ban ta'ba kawowa zuciyata kai a matsayin mi....
yayi saurin janyota jikinsa ta fad'a cikin fad'ad'd'en k'irjinsa inda bai tsaya wata wata ba ya rungume tsam sbd yarigada ya fara rud'ewa daita, "karya kike me'ad bakya son shi ni kike so, shekara biyar din da muka d'auka tare, ban ta'ba jin kin ambaci sunan wani d'a nmj ba ,asalima sunana ne acikin bakinki meyasa kike son ki gujeni yanzu alhalin ina mutuwar sonki ......... ?"ki aureni zan mallaka miki komai nawa dana mallaka ke ko rayuwata kike so zan baki amman karki barni...
Tayi saurin janye jikinta tare da sake ja baya sosai tana fitar da numfashi sama sama sai alokacin ta lura babu mayafi ajikinta balle abinda takama gashinta dashi, ta bata fuska sosai tmkr zatayi kuka "me yasa ka cire min mayafi?ko kayi zaton nima kmr irin mutanenka ce ,to bari kaji na gaya maka nifa ba yar is...
"Me ya kawo wannan batu mead?su waye km mutanen nawa? Yayi tsoki yana dafe gefen kansa daya ji yana sara masa kad'an kad'an sannan yace "ki samu guri ki zauna muyi mgn, naji na janye zance aurenmu hk yayi miki?"kije ki gayawa shi wanda kike son din ya turo iyayensa kawai musha biki .
"da gaske!!! kake safwan ka janye batun aurena ?"sosai kuwa ai nafi bukatar farincikinki akan nawa.."sai me ?" Sai ga me'ad ta dawo kusa dashi ta zauna rike da hannuwansa "nagode nagode safwan Allah yabaka wace tafini "ai kibar wannan adduar me'ad saboda bazan ta'ba samun kmrki ba ,dubi surar jikinki fa meye baki dashi me'ad?
Take ta had'e rai "Ka d'auke idanunka ajikina ,ni dai na.......gode sosai, sannnan ina neman alfarma agurinka "uhmmmmm ina jinki ki roki komai kike so?
"ina son ka gayawa dady ka janye batun aurenmu sannan kayi masa zance fu'ad dan Allah idan kamin hk ka gamamin komai a duniya, kuma zan tabbatarwa kaina lallai kai mai sona ne da son farincikina.
"karki damu swe ...am kanwata an gama, ba sai hira ta barke tsakaninsu ba har inda take gaya masa zatayi tafiya zuwa abuja gobe, amman kwana biyu zatayi ta dawo Dan Allah tana son kafin ta dawo yayi mata kok'ari, har kusan la'asar suna tare makale da juna kmr tun farkon shakuwarsu, kafin shakuwar ta juye zuwa soyayyar da iyayensu suka karfafata, har farfajiyar gidan ta rakashi suna cigaba da tautaunawa da kanta ta isa ta bud'e masa mota yashiga ya zauna yana d'aga mata hannu tana daga masa har motacinsa suka fita daga harabar gidan , safwan ya bar gidan zuciyarsa na wani irin tsalle da zafi tmkr ana zuba masa ruwan dalma acikinta.
**********
ta bangaren sajida kuwa, tana cikin tashin hankali mara misaltuwa ,ganin yadda kullun kwanakin aurenta ke sake. matsowa ,gbdy ta rame tayi baki ta fita haiyacinta ,bata samun ishashen bacci akan mutumin da bai san da zamanta ba ,lamarin aikinta ma tattara shi ta ajiye agefe ,sai zaman d'aki da kuka, har ta kai ga kiran emran dake k'asar London yana aiki da BBC, tana kuka take gaya masa ita tafasa aurensa ba ,shima kukan ya fashe mata dashi yana tmbyrta dalili had'e da rarrashita tare da bata hakuri " idan narasaki sajida Zan iya rasa raina nima ,byn sun gama waya daita,ya kira acp yake gaya masa abinda ake ciki, acp yace" ya kwantar da hankalinsa tare da bashi tabbacin mutuwa ce kawai zata hana yiwuwar aurensu , tunda gashi ma lokaci ya kusa ,a daren acp bai runtsa ba sai daya dangana da d'akinta in da ya sketa kwance tana kuka "yayi mata kaca kaca sannan ya k'ara"matsawar kika butulcewa auren emran bani babu ke ,sai dai ki nemi wani uban Amman bani ba... wannan tashin hankali ke hanata sukuni da walwala tasha gwada kiran fu'ad, amman ko ya d'auka bata mgn ,sai dai ta saurari sautin muryarsa ta kashe, a ranta take aiyana ko ta auri emran zata kashe auren domin cikar burinta.
**********
Dare yayi nisa amman fu'ad ya kasa runtsawa ,shi yasan ya dad'e da tsintar kansa cikin shaukin soyayyarta, sai dai yasan rijiya ba gurin wasan yara bane, dan haka yasoma yaki da zuciyarsa, ta hanyar yakar sabbin kibiyoyin dake hud'a kowanne sako na cikinta. Sai dai duk iya kokarinsa a wannan daren baccin dayake bukatar samu ya gaza samunsa ,surar me'ad kawai yake gani cikin kyakkwan murmushinta ,Dan hk da yayi sallar asubahi ma ya dad'e zaune yana rokon Allah saukin al'amarin amman ina mead ediress takai ta kankane koina na zuciya da kwalkwaluwarsa ta karasa gangar jikinsa bata barshi da ko saqo daya da zai sanya tunanin kansa..
*********
Kmr yadda fuad bai samu runtsawa ba hk rayuka uku nan ,basu runtsa ba mead sajida safwan, safwan na kokarin ganin ya cire me'ad da lamarinta acikin rayuwarsa, ita km sajida tashin hankalinta yadda kullun me'ad take nacin son mallakarsa wannan takaicin ke hanata runtsawa . Yayinda me'ad abubuwa guda biyu ne suka hanata runtsawa da fari farincikin janyewar safwan da kuma tunanin yadda fu'ad zai fuskanci lamarinta, wanda kusan nashi tunanin ne ya hanata runtsawa, abinda tabasayi, shi mike domin yi wato sallar dare, allah yayita da dabi'u mabanbata Amman sai ya tsaida ita,da yawon son ibada acikin zuciyarta, duk iskancinta bata bari alokacin sallah ya wuceta ,wannan kuma Allah shi ya barwa kansa sani akan manufarsa gareta , alwala tayi domin gabatar da nafilfilinta data saba, tana nan zaune har sanda aka kira sallah sannan ta tashi ta gabatar, bata yi yunkuri komawa bacci ba tasoma shirinta, Dan hk washegari byn tayi sallama da iyayenta itace mutun ta farko data yiwa inna sallama a bakin kofarta , tazo ta bud'e ita kuma ta umarci direbanta daya kwaso kayan dake bayan boot din yashigo dashi sannan tasanya kanta cikin d'akin bakinta d'auke da sallama, Zuwansa gidan inna kenan yana kalaci.
Fu'ad ya d'ago kyawawan idanunsa yana kallonta kirjinsa na wani irin mahaukacin buga domin sam baiyi tunanin zai ganta adaidai wannan lokacin ba ,itama kallonsa cikin kwayar idanunsa take wad'anda atake ta gane kankancewar da sukayi gashi sunyi ja alamun rashin wadataccen bacci kmr nata, kada tayi haufi inji zuciyarta shima ya kwana cikin kwatankwacin irin situation din data kwana.
Inna ta shimfid'a mata sallaya, tace "bismillah ki zauna ki kasance tare damu tasoma kok'arin zama idanunta na cikin mayatattun sexy eyes dinsa "tace anya kuwa inna ayi hk?"akan hanyar aiport nake .
"Duk da hk dai yar nan wannan sammakon da kikayi bai isa ace kin sanyawa cikinki abinci ba sai dai idan kalar namu abinci ne bai miki ba...
Tace"wallahi ba hk bane inna ,babu yadda mom dina batayi ba ,Dan na tsaya naci amman idan wannan jikan naki yayi min izini sai in ci ko acikin nasa ne.
Fu'ad ya ajiye kofin shayinsa dayake kur'ba ahankali ahankali ,idanunsa acikin nata yace "idan ni ne sai dai ince kada Allah yasa kici, me'ad da inna suka tsurawa bakinsa ido "kina kallona inna wace bataji mgnr mahaifiyarta ba, Dan me zataji tawa?
Tayi ajiyar zuciya tana mai nunasa da d'anyatsa hannunta" kai ko sannan tayi kasa da murya wanda shi kad'ai zai iya fahimtar abinda zatace "hidimomin tunaninka ne fa ya hana tsayawa na karya .
ya murmusa gently abinda bata ta'ba gani ba kenan a fuskarsa, shiru tayi tacigaba da kallonsa.
inna tace "manta dashi ki zauna kuci tare bari na qaro muku "a,a inna kibarshi kawai Dan banajin yunwa , ga sako can an shigo dashi karki ce bazaki amsa ba dan Allah inna ni dai fatana kin sanya min albarka "fu'ad ya runtse idanunsa Dan dadi yaji dadin abinda tayi amman bazai bari wannan kyautar shiga tsakaninsu ba ,ahankali ya bud'e idanunsa yasanya cikin kwayar idanunta sannan yakira sunanta"me'ad ..
wannan shine karo na farko da hkn yafaru taji sautin sunanta abakinsa wani irin abu taji yana yawo acikin jikinta. Dama kwalkwaluwarta gbdy ta amsa da "na'am fu'ad "ki koma da abinda kikazo dashi mun gode kwarai da kulawa....
tayi kicin kicin da ranta sannan tace "ina ruwanka da abinda na kawo?"inna na kawowa ba kai ba balle kace hk ta waiga gurin inna "inna ni zanyi tafiya zuwa abuja ki min addua sannan ki sanya min albarka, kai kuma sai kaji wayata ta mike tsaye inna na kwararo mata addua sukayi sallama.
Can dare har ya kwanta wayarsa ta d'auki kara yasan babu wanda zai kirashi a daidai wannan lokacin sai ita, ya mika hannu ya d'auka zuciyarsa na beating ya manna a kunnensa a kasalance yace baki kwanta ba ?
Tace "na kasa bacci ne ,na sauka lfy Amman tunani na neman mayar dani mara lafiyar karfi dayaji.
Ya rage muryarsa saboda kada ya tashi su kabeer yace " ke kuwa tunanin me kike hk me'ad?
"Kai tsaye tace "tunaninka?
Yayi ajiyar zuciya mai sanyi cikin ransa yace "nima hk tunaninki ya hanani walwala da runtsawa ,bai san cewa a fili ya fad'a ba ita kuwa kunnuwanta sun rigada sun zuko mata sautinsa, tayi murmushin jin dadi wanda ya fidda sauti, cikin ranta km godiya tayiwa Allah daya takaita mata wahala da rashin tabbas din datake hangowa alamarinsa.
Daga nan sai me? Sai hira ta 'barke tsakaninsu kmr ba fu'ad ba shi kansa har mamakin kansa ya shigayi ta yadda cikin kankanin lokacin me'ad ta tankwasa zuciyarsa ta sauya mata akidar tunaninsa, na bazai saurari kowace mace ba har sai byn ya samu aiki, tare da daidaita a rayuwarsa sannan zai bud'e shafin soyayya.
Amman gashi a wannan daren ya kulla soyayya mai karfi mai ban mamaki da me'ad takai wanda bai ta'ba tsintar kansa ciki ba.
Tun daga ranar kullun sai sun raba dare suna wayar soyayya, har tabaro abuja, yanzu ne me'ad tasan tana cikin shaukin soyayya, ba soyayyar kuruciya ba da'ake son tursasa zuciyarta ciki . wasu emotion ke tangaliliya da rayuwarta da zuciyarta akan fu'ad dake aiki cikin zuciya da kwalkwaluwarta. bata 'bata lokaci ba gurin sanarwa da aminiyarta sajida ba ,wanda wannan sakon yayi gigita ya haukatata har yayi nasarar kwantar daita a gadon asibitin ..
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 55 to 56
.......bata san inda hankalinta yake ba, sai farkawa tayi ta ganta a gadon asibiti ,ta fahimci hakan ne ta hanyar ganin wata nurse a tsaye akanta, dan tana bud'e ido daita tasoma cin karo tana kokarin sanya mata k'arin ruwa.
tayi saurin mikewa zaune tana raba idanu tare da tuna abinda me'ad takirata a waya ta sanar mata wanda shine abinda ya haddasa mata zuwa asibiti , me'ad wace dawowarta kenan daga tafiyar datayi zaune take abayanta tana mata sannu , jikinta a matukar sanyaye, sai dai kallo daya sajida tayi mata abinda ta gaya mata ya sake dawowa cikin 'kwa'kwalwarta da gangar jikinta, idanunta gbdy sun rikid'e sun dawo kamar gauta al'amar taci kuka tagaji dan har lokacin hawaye ke bin kuncinta,tana jin tmkr ranta ake zara gbdy takaicin me'ad take ,a halin yanzu bata jin akwai halitar data tsana sama da emran daya nacewa aurenta sai km me'ad datayi wa rayuwarta karan tsaye ,tana matukar son fu'ad kmr tayi hauka aganinta ita tafi cancanta yaso ba me'ad,saboda tafi tsananin son shi da buk'atarsa .
"Me yasa so yayi mata yanka kauna irin hk?"me yasa idanunta suka had'u dashi? "Ina ma batayi mata rakiya ba a wannan ranar, ranar datayi silar dagulewar duk wani lisafin rayuwarta.....takarasa zance zuci tana sake fasa wani irin gigitaccen kuka tare da fizge hannunta daga rikon da nurse tayi mata,sannan ta bar jikin me'ad ta kakkame misna tana wani irin kuka "shikenan narasa shi ko misna ?
Ta furta hkn a bayyane ta sake tafiya luuuuuuu sai gashi ta kifa k'asa daga misna da me'ad har nurse din sun gigice har aka rasa wanda zai yi wani abu akai.
me'ad ta durkushe bisa gwiwowinta tana jijigata cike da matsanancin tashin hankalin ,da kiran sunanta cikin k'araji, yayinda kukan datake ta rikewa tun d'azu ya kwace mata, ita kuwa nurse da gudu ta fice daga d'akin dan kiran likita atare suka dawo wannan karon har da dady da acp da hjy Khadija mahaifiyar me'ad suka biyo bayansa.
likita ya d'agata da taimakon su dady suka maidata kan gadon yayyafa mata ruwa sukayi, sai kuwa ta bud'e idanunta tare da sakin wata ajiyar zuciya da karfi ,idanuta ya d'auro akan mahaifinta da iyayen me'ad "Allah sarki uwa mai dadi,ina ma tata uwar na raye da wata killa tazamo sanyi idaniyya mai share mata hawaye, acikin wannan halin datake ciki.
kallon mahaifinta take tana kuka sosai a zuciyarta ta sake furta "shikenan narasa shi ko?
gbdy suka k'araso gareta cikin tashin hankali saboda jin furucinta a she a filli tayi mgnr batasani ba "waye shi din wanda kika rashi?
me'ad da momy suka rungumeta suna gunji kuka cikin kuka momy tace "sajida waye shi ki gaya mana ko waye shi da kike ikirarin kin rasashi, "a tunaninmu emran kike so kuma yana raye bai mutu ba, asalima yanzu muka gama waya dashi.
Girgiza kai tasoma yi tana fidda numfashi sama sama "bashi ba..bashi nake nufi ba ni kad'ai nasan kowaye ,wanda nake nufi yana raye sai dai narasashi.....
".ki gaya mana kowaye shi zamu san abin yi "a'a khadeeja koma waye shi sai dai ta hakura ,sbd ni bata ta'ba sanar dani tana son wani ba byn emran,wanda itace da kanta ta kawo min amatsayin mijin aurenta, kuma zuciyata ta aminta dashi," kan wani dalili take son maidamu kananun mutane.?
likita ya dafashi alamun rarrashi yana cewa "ka kwantar da hankalinka ranka ya dad'e,ka natsu ka binciketa da kyau idan har batason shi wanda ta kawo din yanxu ,sai a hakura mana , "itace dai zata hakura da koma wani d'an iska ne . "Alamarin na soyayya mafi yawa masu kwalkwaluwa irin tasu su kan d'auketa da tsananin sai daga baya komai ya daidaita, kamata yayi kasamu lokaci kayi zaman sirri daita domin sanin kowayeshi yaron, "wallahi kaji na rantse sajida bata da miji daya wuce emran koda mutuwa ce sai dai ta dauke ad'akinsa Amman...
wata irin zabura tayi hjy Khadija ta rikota da sauri,wanda hkn yayi nasara katse acp ya tsura mata ido, shi kansa dady sai dayayi dayasani furuncinsa,saboda yadda yaga gbdy ta sake firgicewa, likita yayi kok'arin 'ban'bareta da kyar daga jikin momy yana fad'a tana sakin momy ta sake Sumewa alamarin daya d'aga musu hankali kenan kuka kawai suke har da acp ,momy tace wannan wani irin maseefa ne ? A zuciyarta.
" Ga zance me'ad dake soyayya da d'an talaka ,wanda har yanzu mahaifinta bai sani ba ga lamarin sajida.
likita yana bata taimakon gaugawa yace "ban so ka dinga fad'ar irin wand'an maganganun ba,yallabai, irin wannan lamarin rarrashi da nasiha yake bukata da kwantar da hankali yakarasa mgnr yana mata allurar bacci sannan yacigaba "koda zata farka Insha Allahu zata dawo Normal"Allah yasa suka amsa gbdy,lamarin na sake d'aure musu kai.
Cikin ikon Allah kmr yadda likita ya fad'a koda ta farka tasamu natsuwar zuciya , bugun zuciyarta datake jin ya tsananta ,yayi k'asa sosai yasoma dawowa daidai, sai dai kallo daya zaka mata kasan tana cikin matsanancin damuwa. Lokacin da me'ad ta gama taimaka mata tayi wanka da sauransu ta matsa da tambaya.
"waye shi wanda kikarasa sajida ,da har yayi silar kwanciyarki hospital?tayi mata shiru taki cewa komai "to mai ma zata ce mata,tace akan fu'ad tashiga wannan hali ko mai? Ai ma abun kunya ne ita da aminyarta sun kama da soyayyar mutun daya kmr wani almara.
Tsawon lokaci me'ad na tare daita tare da son jin damuwarta amman sam sajida taki gaya mata komai"wato ni ban san ciwon kaina ba kenan danake gaya miki sirrukana da abinda ya shafi rayuwata ba ko ?
"shikenan sai kicigaba da rike damuwarki ke kad'ai mu km zamu cigaba da tayaki da addua, Dan ni tuni zuciyata ta soma zargin kin fad'a soyayya da wani mafi kusanci damu.
"ba karya kika fada...."ina ma zaki bar min shi da har karshen rayuwa bazan manta dake ba?tayi mgnr cikin ranta tana mai runtsa idanu.
Kwananta biyar a hospital likita ya sallamota duba da ganin samu saukin jikinta,domin tayi kokarin tsaida zuciyarta gurin soma cire fu'ad cikin ranta, ta sake maye gurbin gurin da emran kai tsaye gidansu me'ad aka wuce daita bisa umarnin mahaifinta daya bayar.
Kowa a gidan attention dinsa na kan sajida da bata duk wata kulawa tare da sanyata cikin nishadi, hkn nayi mata dadi sosai sai dai har lokacin tunaninsa yaki barinta.
*******
Yau me'ad da kanta tashiga kitchen sa'baninta lokutan baya,ta had'a dinner mai rai da motsi da taimakon ummi sannan tashiga wanka har ta fito ta tsaya gaban mirrow hankalin sajida na kanta tarasa dalilin da hk kawai take jin babu aranta, a game da wanka data shiga, ahankali me'ad tayi shafinta ta shirya cikin wasu had'ad'd'iyar doguwar riga swiss less ruwan zuma tana fesa turare a kowani lugu na jikinta kararrawar shigowa gidan tayi k'ara sannan wayarta ta hau ruri tabbacin fu'ad dinta ya iso kmr yadda sukayi dashi, daman tun a safiyar yau kai tsaye takira masu gadi ta gaya musu tana da baKo su barshi yashigo, tayi taku d'aya biyu taji sautin muryar sajida cikin rauni dayasa ta tsaya batare data juyo ba "fu....fu'ad ne yazo . ?"uhmmm ta bata amsa dashi tana gyara mayafin jikinta "ok ki gaida min shi "zaiji ta sanya kai fice daga d'akin ,mead na fita ta mike tashige bayi saboda kukan daya tunkuro mata mai had'e tari ,tana shiga ta fashe da wani tsumammen kuka.
Me'ad na k'arasawa farfajiyar gidan,ta d'aura kyawawan idanunta akansa sai ta nemi daburcewa , kasancewar wani azababben kyawun dataga ya kara mata, suka dubi juna da wani irin kallo mai kwantar da zuciya, kafin kowannensu ya saki murmushin mai d'auke da boyayyar ajiyar zuciya.
Gaba tayi ya biyota abaya yana kallon kugunta dake juyawa ahankali wanda yasoma tayar masa da boyayyen tsumin shaawarsa da bai san yana daita ba ,da sauri ya d'auke idanunsa zuwa yanayin tsarin gidan , adaidai wani karamin parlour'n baki ta tsaya tare da kaucewa tabashi hanya yashigo parlour'n cikin kodaddiyar shadda mai hasken sararin samaniya gilashin idanunsa fari ne dan siriri, wanda ya fiddo da zahirin cikar kamalarsa na cikakken d'a nmj wanda rayuwa ke yayi ,matsalarsa dai rashin aiki da kudi, ita kanta tana da tabbacin da zai kasance mai aiki a hannunsa, matan da zasuyi rubibinsa suna dayawa da wata killa ma bata had'u dashi ba me'ad tayi nisa sosai a kallonsa, yayi murmushi yasoma busa mata iskar bakinsa a idanunta tayi firgigib ta dawo haiyacinta .
"kallon ya isa hk me'ad ,sosai taji kunya abinda yace, ta wuce ciki suka zauna cikin kananan leather da suka yiwa qaramin parlour'n nasu qawanya.
Tace "sannu da zuwa honey ya hanya? Yayi murmushi tare da lumshe idanunsa kmr bazai amsa ba sannan yace "lfy . tayi D'an jim tana kallonsa sannan suka gaisa gbdy suka kasa boye soyayyar dake zuciyoyinsu sun jima suna bayyanawa juna sakonni zuciyoyinsu daga karshe ta gabatar masa da abinci da abun sha amman Sam yaki ci komai "iya ganinki kad'ai me'ad ya isheni ....taji Dadin wannan furuncin nasa sosai har kasa boye farincikinta.
Sajida takira mahaifinta dayazo ya d'auke da kansa, Dan bazata iya tuki ba, ta gwammaci zaman kadaitan gidansu akan tacigaba da zama tare da mead, wacce bata iya boye son fu'ad ako gaban waye,nunawa take, da yammanci ranar tana kwance tasoma jiyo jinia, ta tabbatar da mahaifinta yazo, har cikin gidan yashigo sun dade da dadyn su mead suna tautaunawa akan yadda bikinta zai kasance ,sannan daga baya yasa akayi kiranta nasiha da rarrashi sosai dady yayi, har gaban motar dazata shiga ya kai ya bude mata da kansa yana sake rarrashita ,dady na tsaye har sai daya ga wucewarsu sannan ya koma cikin gida yana girgiza kai.
********
Soyayya fa mai karfi tashiga tsakanin me'ad da fu'ad, cikin salo mai ban mamaki basu iya sati basu sanya junansu a ido ba ,kullun yana kan hanyar zuwa gidansu idan kuma bai zo ba, suna makale a waya, duk wannan wainar da'ake toyawa babu wanda ya sanarwa dady har safwan dan koda ta tmbyesa ko ya sanar masa "cewa yayi bai samu had'uwa da dady ba,gashi tafiyar gaugawa tasameshi American sai ya dawo tukun.
Bata damu ba, tacigaba da bawa fu'ad kulawa, fu'ad shi din yasan me Nene so? yasan darajar abinda yake son,ya km iya tafiyar dashi ta hanyoyi daban daban, ta yadda duk wanda zata so shi,zata so shine da dukkanin zuciya, ruhi da gangar jiki koda taki Allah shi ba dan bariki bane, amman ga matar dayake so, mugun dan soyayya ne kmr ba indiye dan irin kalaman dayake furta mata azahiri da cikin waya idan ka ganshi a zahiri rantsewa zakayi kace bashi yake fad'arsu ba ,sbd tsare gida da rashin son raini ,Dan hk ne bai sha wahalar sake yiwa zuciyar me'ad kamun kazar kuku ba, bata da wani tunani sai na fu'ad ,bata da wani ra'ayi sai nashi bata da wani buri sai na mallakarsa matsayin abokin rayuwarta har karshen rayuwa.
Gbdy ta mance da wani safwan dake can wata kasa tattare da dakon soyayyarta ,a wani zuwa ne da fu'ad yayi tana zaune gabansa cikin less mai taushi fari sol da zanen silver ,dinki bakaramin kama jikinta yayi Dan har saman dukiyarta yana iya hangowa, shr yayi zuwa wani lokaci sannan yakira sunanta muryarsa a kasalance "mead, na zauna nayi tunani mai yawa akan lamarinmu dake, ni talaka ne sannan d'an talakawa gaba da baya, wanda yake karkashin kulawar kakarsa ,da bata da komai ,bata aje ba sannan bata bawa kowa ajiya ba,gani zaune babu aikin yi ina sonki sai dai bansa yadda zanyi ba idan batun aurenmu ya tashi .
Maganganunsa sun mata ciwo matukar da hk muryarta a d'an zafafe tace "duk nasan da hk fu'ad nace ina sonka.
Ya langwabar kansa tare da tsura mata idanu kmr zai cinyeta sannan ya bude bakinsa da kyar yace "zaki iya zama dani cikin halin babu, sannan bazan iya rayuwa babu innata a kusa dani ba saboda nayi aure, Dan tayi min komai arayuwa, byn kasancewarta kaka gareni uwa ce mai tattare da matsayin uba, ta taka matsayin komai gareni zaki iya tallafawa rayuwata data innata?
Ta lumshe ido cikin wata sabuwar kaunarsa dake mamayarta ta km lullu'be zuciyarta "kada ka damu baka da matsala dani fu'ad soyayyarmu had'in Allah ce ba dan wasu kyale kyalen duniya ba, kacigaba da tafiyar da rayuwarka hk ina sonka hk , ina girmamaka sbd dattakonka,ni fuad din kawai nake so bawani abu nasa ba ,ina matukar sonka ta yadda har bazan iya waiwaya ba, in hango hierarchy dinsa ,yake gani wanda shi so baya la'akari dasu.....sai byn data furta hkn kunya ta lullu'beta Dan ganin irin yadda jikinsa yajike yake tsuma km ya zubawa dan karamin bakinta idanu dake motsi yana fitar da kalamai masu sanyi garesa, tacigaba "ni dai fatana da burina ka rikeni amana ka yardani nima in yarda da kai, Allah yardadamu yabamu ikon mallakar juna idan kayi min wannan, ni km nayi maka alkwarin zama da kai muddin rai cikin kowani irin hali ,akwai ko babu dadi ko akasin sa....da sauri ya mika mata hannunsa tun kafin takarasa.
"shake my hands my love..nagode da soyayyarki gareni, ina rokon Allah ya fiddani kunyar soyayyarki..yabani ikon fita hakkokinta yabani ikon sanin mahimmantata fiye da duk wani alamarin da dan adam ke burin samu suka had'e hannuwa guri daya kmr masu kulla alkwari.
Ta lumshe ido jikinta na tsuma saboda had'uwar tafukan hannuwansu ,domin ji wani abu na fita daga cikinsu zuwa nata naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana sake damke hannunsa cikin nata sannan tace "sai batu na neman aiki fu'ad kabani CV's dinka a samomaka aiki, ina bukatar ganin cikin office honey, ka yarda ka amince min....
Murmushi yayi "kibar wannan issue din, nima ina kan nema da kaina wanda ya amshi takarduna ina sa ransa samu, ki min addua yakarasa mgnr yana saka yatsun hannuta cikin bakinsa, bai tsaya bata lokaci ya fara tsotsarsu domin kwantar mata da hankali, aiko take abinda yake bukata daga gareta ya kau Dan jikinta ya d'auki kyarma dan ji tayi kmr yana zarar ranta da kyar tasamu ta kwaci hannunta fa fad'a jikinsa .
************
An yi bikin sajida na ban mamaki sannan aka kai amarya gidan mijinta dake cikin ajawo estate, 'yan kai amarya mutun Hudu basu tsaya ba ,suna kaita suka juyo bayan kowa ya fita ne ta d'auki jakarta tashige d'aki ta kulle kanta har gari ya waye sannan ta shirya ta fito ta zauna cike da jin haushi emran ita fa fu'ad take so, zuciyarta ta kasa hakura dashi gbdy ango yarasa gane kan amaryarsa, duk yadda yayi daita taki haushinsa take ji, da ganin bai iya komai ba ,komai yayi bai iya ba fu'ad ne ya iya kwata kwata baya burgeta tana zaune emran yashigo yana fara'a wai shi me amarya ya samu gefen kujerar da take zaune ya zauna tare da zura mata ido baya ko kiftawa.
ita kuwa ko kallo bai isheta ba ta juya masa baya dama tagaji da kallon dayake mata kawai sai ta mike tashige dakinta .
yasha mamakin abinda ya faru shi daman tun kafin bukinsu yaga ta canza tmbyr duniya yayi mata taki amsa masa .
Satinta daya a gidan
da yamma emran yashigo yace taxo yana son ganinta, bata kulashi ba dan bai isa ba shi km ya dawo parlour'n ya zauna yana jiranta ya jima yana zaune a parlour'n amman bata fito ba hkn yayi maseefsr 'bata masa rai ya tashi ya koma cikin d'akin yasameta a kwance a inda ya barta batare da niyyar tashi ba ,ya daka mata tsawa da cewar sajida wai me ke damunki ne da har zan dinga miki mgn kina jina byn ba dole nayi miki ba ?
"wai ma me kike nufi ne tun sanda aka kawoki gidan nan kin kasa zuwa ki gaida iyayena, dan baki d'aukesu abakin komai ba,
sannan ko ruwan zafi baki tab'a dafa min kin kawo min nasha ba balle kiyi min girki irin na mata da miji ki kawo naci to kisani bazsn dauka ba..
sajida dake kwance jin yayi shiru yasa ta tashi zaune tana yiwa emran wani kallon tsana tace "amman emran kabani dry dan ina jin kana da matsalar kwalkwaluwa, banda hk ka dubeni da kyau kace wai ni zan maka girki ashe zaka mutu da yunwa bakaci ba,dan ni ba yar aikinka bace kuma ba tun yau ba kasani ko ruwan zafi ban iya daurawa ba, idan kuma ka manta na tuna maka saunawa me'ad na sanar dakai sajida bata iya komai ba?
Dan hk ko ruwan zafi dazaayi wanka dashi ban iya dafawa ba ,kai ko gas ban iya kunnawa ba balle km yin girki dan hk ka nemi wace zata dafa maka abinci sannan zance inje ingaida iyayenka ai basu na aura ba su dan girman kai tinda nazo gidan basu zo ganni ba balle su girmamani amatsayina na matar d'ansu, kaga nima bazanje in gaidasu ba don neman gindin zama bazanje koina ba kaji ko?
idan km sai naje ne sai dai ka sakeni nakara gaba..
"au haka kikace ko?
Emran ya fad'a cikin 'bacin rai "Kwarai na fad'a itama ta mayar masa tana cewa dama kasakeni naje nayi yakin neman auren fu'ad shi kawai zuciyata ke muradi ba kai ba ta fada aranta.
bai kuma cewa komai ba yasanya kai ya fita yana mamakim abinda ya canza masa sajidarsa ,shi ba zance rashin girkinta ne yafi damunsa kmr yadda take nuna kiri kiri bata sonshi yanzu.. idan rashin girki ne ya Dade dasanin hkn, km har yayi tunanin nema musu me aiki amman kwata kwata yarasa meyasa ta tsiro masa da wannan halin to ko dan taga yana maseefsr sonta ne?
amman yasan yadda zai yi mata momysa zai gayawa watakilla yasamu kanta .
yana fita sajida taja wani dogon tsaki ta koma ta kwanta lamo tana tunanin fu'ad.
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 57 to 58
.........Emran na fita kai tsaye bangaren ummansa ya nufa bakinciki duk ya cika masa zuciya,umma ta sarawa d'an nata lokacin daya gaya mata irin abinda sajida take masa .
Umma da kanta taje bangaren sajida domin yi Mata fad'a saboda tana mutuwar sonta kmr yadda emran dinta ke sonta, Amman abinda sajida tace ya kusan sumar umma dake zaune cewa tayi " hjy ai ba nice kawai mace ba a duniya , idan yaji haushi kuma bazai iya da halina ba ya sake aure tunda yana da kudin da zai iya auren ko mata nawa ne,Dan ni ba ruwana ,abinda nake son ya gane kuma ya fahimta banzo gidansa Dan in yi masa biyayya ba,ko wani bauta, shima yasan da wannan, in karya ne ki tmbayeshi gashi nan zaune agabanki .
Umma ta girgiza kai cike da bakinciki sannan tace "shikenan babu komai tunda da kanki kikace yayi miki kishiya zakuwa ayi da yardar Allah, Dan kuwa zan tabbatar da d'ana emrana ya auro santaleliyar budurwa yar gidan mutunci.
"To ni hjy manene zai dameni ,byn nima har yanzu amatsayin budurwa nake babu nmj daya ta'ba takani , ni da zaki taimakamin ma da kinsa wannan d'an naki ya sallemi na huta...
emran ya yunkura ya mike jikinsa na rawa zai d'auketa da wani gigitaccen mari, hjy tayi saurin taresa "kul karka soma ... akwai abinda yafi duka ko mari zafi arayuwar d'an adam, shi yafi cancanta kayi mata ba mari ba Dan ko ka mareta bazaka huce ba.
Gabadaya jikinsa kyarma yake "yanzu har sunzo gurin shi sajida,?wulakantashi da iyayensa zagaye dakin yasomayi zuciyarsa na masa daci da tafarfasa, ita dai umma bata sake cewa komai ba ta tashi ta fita tana jin zafin abinda sajida tayi mata, sai dai tayi kanta alkwarin duk runtse sai ta aurawa emran mata har biyu sai dai idan shine baya so.
Kwana hudu tsakani abinda daya faru da daddare suna bacci kaddara ta fad'o gidan, domin barayi ne sukayiwa gidan diran makiya, saboda jin labarin emran yashigo da wasu makudan kudi masu yawa xshiyasa sukazo dan su amshi rabonsu, gabadaya mutanen gidan suka tara a falo daya, duk sukace kowannensu ya kwanta flat a kasa ,kowa ya kwanta amman banda sajida saboda jin itace diyar acp , taki kwanciya babu yadda emran bai yi daita ba amman taki, babbansu yace" da kyau yar kanwata kinfa burgeni sosai, dan kina da zuciya mai dakiya ke matar 'barawo yakamata kizama bana na maikacin BBC ba , amman duk da hk za'a shafa miki bakin fanti da iya rayuwarki idan kika tuna zaki ji zafi, ke ba iya ke ba har ya'yanki sai bakin fenti ya shafesu, yakarasa mgnr ya kalli wani baki mummuna daga cikin yaransa yace "kai shigar min daita turakar mai gidanta, in sha jinita sannan nayi maganin abinda ke damun kwalkwaluwarta. Take yaron ya isa inda sajida take ya kama hannunta da karfi ya fixgota xuwa jikinsa, tayi waya siririyar kara tare da kiran sunan emran da mahaifinta cikin tsananin tsoro da razana.
Emran yayi saurin d'agowa ya dubi ogan zuciyarsa na beating yace "Dan Allah oga kayi hakuri wallahi duk abinda kake so zan baku in dai zaku kyalemin mata amarya ce ka duba girman aure.
Ogan yayi dryr mugunta yace "kada ka damu abokina zan koyar daita komai sannan zai koya mata hankali da ilimin rayuwar duniya ba cutar daita zaiyi ba, idan kuma ka sake mgn abakin ranka ya afka d'akin daaka shigar daita,shi kuwa emran bai sake cewa komai ba yana jiyo ihun sajida tana kwalla ihu da gudu ya tashi ya nufi hanyar d'akin yana kiran sunanta Amman Kan ya karasa wani ya daki kansa da tsinin bunduga anan ya zube kasa a sume bai sake jin komai ba, sai farkawa yayi ya gansa kwance a d'akin ummansa su km kannensa sun zagayeshi ya dubi umma yaga fuskarta tana cikin damuwa ya sauke ganinsa Kan wasila kanwarsa yace "wasila sun kashe min sajidata ko?
Sun kashe min yar amana," amanarta mahaifinta yabani, sun kashe min ita ko?
Wasila ta girgiza kai tace "kayi hkr yaya basu kashe kowa ba sai dai sunyiwa sajida fyade , wata irin zabura yayi ya mike tsaye cikin takaici, tabbas sajida ta cucesa wata daya da yin aure Amman bata ta'ba zuwa dakinsa ba kullun akwai wulakanci datake masa daban daban akan hakinsa tace"bai isa ya kusanceta, yau gashi wani katon banza wanda bashi da imani yazo har gida kuma har cikin dakin aurenta ya keta mata alfarmar aure, tabbas hakkinsane ya kamata tun baaje koina ba.
Ya dawo da kallonsa wajen ummansa yace "umman yanzu tana ina?
Umma ta d'auke kanta daga kallonsa tace"ina zata? "Tana dakinta mana ,wannan mugun halin nata da kunya bazai barta ta zauna cikin mutane ba .
Emran bai ce komai ba ya mike cikin sanyin jiki tana can kuryar gado ta had'a kai da gwiwa tana kukan nadama da cutar kanta datayi bisa rashin kunya wanda ba halinta bane a da.
Ya tsaya abakin gadon ya tura hannuwansa duka biyu cikin aljihun wandosa "ina ganin bamu ya kamata ki zauna kinawa kuka ba, kamata yayi ki bisu kiyi musu kuka ina tunani hk ne zaifi ,tunda su suka miki laifi ba mu ba, in km baxaki gane inda suke ba ya zame miki tilas kiyi hakuri Dan ba zai yiwu ki cika mana kunne ba.
Sajida tayi saurin kallo emran cikin mamaki ,cikin sanyayyiyar murya daya santa dashi tun farko haduwarsu tace "amman emran ai ya kamata..
"Yi min shiru muguwa in mugunta ce ai kanki kikayiwa bamu ba, Dan hk tun kan dare yayi miki ki nemi wanda yayi miki fyade kiyi masa wannan banzar kukan naki bani ba ,yakarasa mgnr yana saukar da numfashi zai yi mgn sai km ya fasa ya juya ya fita cikin bakincikinta.
Sajida ta km fashewa da wani kuka yanzu ya zatayi kenan ? Tarasa fu'ad tarasa emran tarasa budurcinta tyi biyu babu.....
**********
Kwana goma kenan sajida bata saka emran acikin idanunta ba ,kai ita kan tana cikin taskon rayuwa duk batagane abinda yake nufi da hkn da yayi mata ba ,ta mike jiki a sanyaye ta nufo hanyar parlour'n inda tasame shi zaune yayi tagumi itama ta nemi kujera kusa dashi ta zauna tana kallonsa kafin daga baya tayi ajiyar zuciya da numfashi atare sannan tace" emran ina son kasakeni....gabansa yayi wani irin bugawa saboda har ga Allah yana sonta ransa a matukar bace yake daita shiyasa ya shareta, amman ji mgnr banzar datake gaya masa,wani kallon wulakanci yayi mata sannan a matukar hassale yace"ai kin san yadda ake yin sake, ki dauko takarda da biyo kiga yadda bazan sakeba, aikin banza kawai yakarasa mgnr yana furzar da iska ta bakinsa.
tsam ta mike ta shiga dakinta ta fito hannunta rike da fallen takarda da biro tazo ta mika masa gashi" ka sauwake min yanzu na bar maka gidanka dan konace zan cigaba da zama da kai ba daraja zanyi ba ,batare da bata lokaci ba ya amsa yasoma rubuta mata yana cewa "idan akwai gaba da gidana kije me ya dameni..
Cikin minti biyu yace "gashi ya miko mata takardarta "na sakeke saki biyu yana gama fadar hk ya mike ya bar parlour'n yana goge zafafan hawayen da suka zowa kuncinsa ,wannan shine karo na uku daya zubar da hawaye akanta Dan tunda yake baitaba jin bacin rai kmr na yau ba yadda ta nuna kiri Kiri bata son zama dashi ,alhalin shiya kamata ya gujeta gashi har yanxu zuciyarsa na tsananin sonta yana fita harabar gidan yakira mahaifinta ya sheida masa daga ya kashe wayarsa da zumar barin kasar a gobe goben nan.
"dady yasoma tsarguwa aKan rashin zuwa safwan gidansa, alhalin yana kasar , amman kiran Gaugauwan da mahaifin sajida yayi masa ya hanashi nemansa a wannan lokacin, yana fitowa mead na fitowa agigice saboda labarin mutuwar auren sajida yasameta atare sukaje, koda ya isa tarin bakinciki ya iske,domin yana xuwa acp ya mika masa farar takarda da sajida ta bashi, yana masa karin bayani "bansan abinda yarinyar take nufi dani ba?
"ta kashe aurenta batare da wani mahimmin dalili ba ," yanzu emran din ya kirani yake gaya min abinda ya faru sam banga laifinsa ba sai na wannan yar iskar yarinyar, ya dubi gefen inda take rukube yace "ba dai zaman gidan kike bukata ba gaki ga gidan ina tabbatar miki har ki kare rayuwaeki bazaki taba samun miji irin emran ba, tunda dady ya rike takadar yake zabga kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "amman sajida baki kyautawa rayuwarki ba ke yanzu a tunaninki zaki samu kmr emran? ita dai kuka kawai take har da shesheka "dady ka rokon mun babana ya yafe min dan Allah nasan fushinsa atare dani babbar matsala ce "kinsa da hk kika ki zama a gidanki byn duk abubuwan da suka faru dake ,a wannan zamani wani nmj zai iya hkn?
fad'a sosai dady yayi mata sannan ya bawa acp hakuri da nasiha "akan hk Allah ya kaddaro babu yadda zasuyi sai adduar, sannan yace tazo ta roki mahaifinta yafiya.
akan hanyar komawarsu gida "yar baba dady yakirata "na'am babana "kwana biyu sai nake ganin wasu canje canje agame dake sannan safwan baya zuwa gurinki ,fatan dai lfy? Dan bana son asamu matsala irin na sajida dake.
tayi shiru tana souronsa batare datace komai ba har ya dasa ayar mgnrsa, a zahirin gasky taso gaya masa gdkyr lamari amman ganin zuciyarsa a hannu take akan lamarin Sajida ,tayi tunanin tabari har su isa Gida.
suna isa gida direba yayi parking atare suka fito tare da dady.
"barka da cikar k'arin shrkara ....me'ad ,saitin data jiyo kenan ,wanda yasa ta waigo daidai inda tafi zaton daga nan sautin ya fito safwan tagani tsaye ajikin motarsa yana mata murmushin mai cike da farincikinki ganinta, da wasu kayayyakin kyauta gareta ,har da cak ,yakarso gurinsu yana murmushi ya mika mata wannan naki mead yayi mgn yana gaisar da dady cike da girmama"aiko dai na gode sosai tare da fadada murmushin fuskarta. dady yace "dan albarka mgnrka nake acikin raina ,suka karasa cikin gidan inda sukayi masauki a babban parlour'n gidan dady ya dubeshi "ya baban naka yake yana dai lfy ko? "yana lfy ,tare da kai cup din coffe bakinsa ita km me'ad tana daga gefen hannun kujerar dady"yana Dai kula da sukari ko? "narasa dalilin dayasa ya kasa barin shan sukari gashi yana tattare da ciwo , ga itama wannan hk take kmr sha xumamu take .
"kai dady yaushe kake barina nasha ,duk wasu abu da suka danganci sukari in dai ba wai baka kasar nan ba mutun yasamu yasha gidanmu ya dawo tmkr sanssani sojoji takarasa mgnr tana me mikowa safwan tiren hannunta "a'a ki ci kawai na gode yayi mgnr idanunsa na kanta "dady bari na baku guri ina zuwa ta mike tashige ciki ,inda hira ta barke atsakaninsu har inda safwan ya zayyanewa dady komai dake faruwa fada dady ya rufe shi dashi "dan me zaka min hk?" idan ka daina sonta sai akace kabata damar cigabada soyaya dan talaka dan matsiyata "dady safwan yakirasa "karka damu wallahi ina son me'ad har yanzu, na dai barta ne saboda akwai taku dana shiryawa lamarin kasan yaran yanzu sai da rarashi da dabaru ta hkn ne kadai zamu samu abinda muke so, yanxu ma hk nazo ne mu fita domin tayata murna karin shekarrata, numfasawa dady yayi duk da yaji dadin rashin janyewarsa amman hankalinsa a matukar tashe yake banda gumi babu abinda ke fitowa daga cikin jikinsa.
Safwan ya mike dady sai kajini zamu fita daita yanzu, km Dan Allah karkayi mata zance "dady bai yunkurin cewa komai ba ya fice yacigaba da zaman tunani da mamakin abinda ya faru agurin ina ai baya jin zai iya hakura da wannan tashin hankali yana zaune yaji tashin motarsu sannan yasamu ya yunkura da kyar gefen kansa na wani irin sara kmr zai rabe gida Biyu..
Washegari
Da misalin Karfe tara na dare ranar ta yiwa fu'ad rakiya ya tafi tana dawowa ta cimma dady, zaune a parlour'n ya zabga uban tagumi yana huci takarasa ta sauke masa tagumi tace "dady'nmu lafiya ka zuba wannan uban tagumin hk? "Har nashigo bakasan nashigo ba.
Ya dubeta sosai da idanunsa da babu sauki a cikinsu yace "mead.
Bata amsa ba illa zuba masa idanu datayi saboda yadda yakira sunan nata cikin kakkausar murya.
"Waye wancan yaron da kika raka yanzu?
Ta sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta sunkuyar da kanta kasa batayi mgn ba saboda batasan abinda mgnr nata zai haifar ba, har da dady ya buga mata tsawa yace "Dan ubanki ba mgn nake miki ba?
cikin sarkewar murya tace "dady kayi hakuri da...daman dady ina son sanar maka ko waye shi, sunansa fu'ad kuma muna son juna dashi dan har mun yanke shawarar yin au....ji kake dau..daun..dady ya dauketa da wani gigitaccen marin har guda uku dayasa ta hantsila tayi bayan kujera tare da ganin wasu taurari sun gilma ta cikin idanunta, take ta nemi ji da ganinta tarasa, dady yana huci yacigaba "yanzu abinda zaki mana kenan? "Tozarcin dazaki mana kenan?
"Karamar yarinyar dake kinsa kan mugunta, kina kokarin yiwa iyayenki bakinciki saboda yanzu kina daukar salary mai tsoka "kina nufin bazaki auri safwan ba mai kaunarki da son farincikinki "me wannan tantirin yake dashi wanda yafi safwan?
"Ke yanzu ko kunya bakiji ba ki rasa Wanda zaki so sai wannan mai wuyan kmr marakin leman dan talakawa Dan matsiyata?
Me yake dashi ? "Me zai baki? Bashi da abinda zai baki tunda shima bai ci ya koshi ba ,wannan rayuwar kike ganin yayi miki daidai?
ga mamakin dady sai jiyo sautinta yayi" ni babu ruwana dady da wani babunsa ,matsayi ko mukami ni shi din kawai nake so, km ni bakin safwan nake ba, kawai dai bazan iya aurensa bane nabar fuad ,ni dai dady kayi hakuri ka amince na auresa shi zuciyata take so muddin ban auresa mutuwa zanyi fu'ad nake so km shine zabin zuciyata"inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yashiga furtawa yana maimaitawa tare da maida idanunsa kan momy da hayaniyarsu tashigo daita da suhailat momy kuka ta fashe dashi ita da suhailat ganin dady na fada tana fada akan nmj da bashi da tabbas .
dady yace yanzu nufinki bazaki auri safwan ba ko me ? Ni dai kuyi hakuri wallahi banason aurensa "ashe kuwa zaki mutu ashe kuwa lokacin mutuwarki tayi kusa matukar baki auri safwan ba sai dai ki canza uba " mayaudariya maci amanar kauna, kin ci amanar safwan ,yaron na yana sonki ba tun yau ba, muryarta cike da shesheka tace "nifa ban ci amanarsa ba amman idan kuna bukatar lallai sai ya auri yar gidan ga suhailat nan kubashi ya aura ,wani marin ya sake d'auketa dashi "kinfi shi ido ne bai ganta ba yace ke yake so shashar banza da wofi maza tashi kibani guri kafin na tsine miki albarka keda zabin naki ...
kafin ta yunkura yayi wani kwallo daita sai ga ta zube ajikin safwan da shigowarsa gidan kenan, tsam ya rungumeta jikinsa batare daya fuskanci iyayenta ba, hankalinsa yayi kololuwar tashi ganin yadda kamaninta ya sauya hawaye ne suka zubo masa lokacin dayaga nata hawayen na tsiyaya daga cikin kumburarun idanun "haba dady zaka kasheta dan tace bata sona?
"Shi fa soyayyar d nan baa ayinsa dole dan Allah dady karka sake dukanta akaina nifa tuni na hakura ya fadi hk tare da mikar da tsaye bisa kafafunta "sorry kanwata kukan ya isa hk babu me miki auren dole"Ba dai fu'ad kike so ba?
Ta daga masa da kyar "to kice ya turo iyayensa "no no karka min hk safwan ba dai iyayensa ba sai dai shi kadan sa tukun , yakarasa mgnr yana juyawa tare da goge hawaye .
suhailat kuka momy kuka hatta safwan kasa rike kukansa yayi ita kuwa uwar gayya ji take idan duk duniya nan zasu taru akanta bazata auri wanda zuciyarta bata so ba fu'ad take so kuma shi zata aura.
********
Bangaren sajida kuwa babu laifi, ta saki ranta kad'an banda murnar rabuwa da emran babu abinda take, sai dai idan ta tuna tarasa budurcinta ,ranta idan yayi dubu yakan baci, acp na zaune a d'akin baccinsa yana sauraron BBC sajida tashigo jikinta a matukar sanyaye tasamu waje ta zauna kusa dashi jigun ranta a dan jagule saboda ganin halin damuwar dayake ciki a dalilinta, kallo daya yayi mata ya dauke idanunsa akanta, sannan cigaban da sauraron BBC, ahankali tasoma magana cikin sanyayyiyar murya" baba kasaki ranka Dan Allah akan yarka, kasamu yakini akaina na maka alkwarin cewar bazan baka kunya baba , ina tabbatar maka babu wani haufi akaina ni kaina nasoma nadamar abunda na aikata ...
"me kike bukatar daga gareni sajida?
"Amatsayina na ubanki nafi kaunar ganinki karkashin inuwar aure amman kika watsa min kasa a ido "Mai kike tunani duniya zatace akaina dake karon kanki?
"Ina dai rokonka baba kayi hakuri ka kasamu yakini acikin zuciyarka akaina ni bazan sake baka kunya ba....ko fushin karya ma bana iyawa dake driya tayi sosai sannan ta mike ta bar d'akin cike da matsanancin farinciki mara misaltuwa .
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 59 to 60
Not edit
........Sajida ta nufi d'akinta ta fad'a kan gadonta cike da matsanancin farinciki ji take tmkr tasamu fu'ad tagama , tunani ne ya fad'o mata a rai ta mike zumbur tayi bathroom tayi wanka, ta canja kaya zuwa wasu hadaddun kananan kaya, riga da siket blue da dan ratsin yellow,tasanya abaya ta yafa mayafi ta fito ,she look very attractive parlour'n kasa ta sauko adaidai lokacin da motocin mahaifinta suka bar gidan,sai aunty nadiya mai aikin da'aka samo musu ce a tun sanda aurenta ya mutu a zaune ,sajida batayi mata magana ba sai ita aunty nadiyar ce tace, dining fa ya kammala .
"No karki damu aunty,zan fita ne but yanzu zan dawo takarasa mgnr idanunta na ga duban agogon bango parloun dake walwalin haske kwan fitila ya sake kara haskawa, karfe 12 na safe yanzu ta wuce, aunty nadiya tace sai kin dawo. .
kai tsaye motarta tashiga ta nufi gidansu misna, kmr koda yaushe momyn misna tana kitchen tana aiki domin akwaita da kaunar girki, wanda hkn ke sata tuno da amminta sam itama hk take da son girkin tsiya dan wani lokacin babanta kance "Kyan 'ya tagaji uwarta amman ke sam baki d'aukota a komai ba...
Ita kuma sai tace masa" ai shi ta gado tunda ba asan nmj da shiga kitchen. ba...
ta gaidasheta kana ta nufi dakin misna straight ,akwance ta tarar daita tana kallo a zeey world misna naganinta ta mike zaune da murnarta ta rungume sajida ajikinta tana jin dadin ganinta cikin koshin lfy bakamar kwanakin baya ba, itama sajida ta rungumeta tana jin dadi aranta, tana matukar jin dadin yadda misna ke nuna mata kauna sajida tace "wani guri mai mahimmanci nazo ki rakani "a tunanin misna ko gurin shakatawa zasu kasancewar tasanta da son zuwa irin wuraren.
da azama misna ta diro daga kan gadonta tare da daura after dress akan riga da wando datake sanye dashi domin fitowarta wanka kenan , tare suka fito misna na rolling mayafin after dress akanta umman misna tace "sai ina adaidai wannan lokacin?
Sajida tace "umma fita zamuyi amman yanzu zamu dawo, umma tace " karfe 1 ta kusa kuje kuyi sallah sai ku zo kuyi lunch sannan rana ta fara yin sanyi sai ku fita, babu musu suka bi umarninta suka koma d'akin sukayi sallah sannan suka ci abinci Wanda sama sama sajida taci dan ta matsu bata isa inda zuciyarta ke bukatar zuwa ba,
sun fito suna yiwa umma sallama tace "karsu dade .
tafiya suke ahankali sajida ke jan motar muryarta a raunane sajida tace "kawata baki tmbayeni inda zamu ba ?
"tambayar mai zan miki byn nasan wata killa wajen shakatawa zaki.
"No kin sa'ba tsaitin tunaninki ,domin kuwa ba nan zamu ba ,kina jina ko a watanin baya da suka gabata kin sha ganina cikin tashin hankali da damuwa wanda kowa ke bukatar son sanin abinda ke damuna alokacin, amman naki bada wannan kofar ,sai dai a yau zuciyata ta aminta da nasar miki da damuwata ,bisa aminta da zuciyata tayi dake, me'ad itace wacce tafi cancata tasan matsala fiyye da kowa a duniya, sai dai al'amarin damuwata ya danganceta..kina saurarata kuwa?
"Ina jinki sajida sai dai maganarki tasanya kuzarin jikina yin rauni .
"karki damu da furucina nasanki, nasan halinki da zurfin ciki duk wuya duk runtsi akayi sirri dake baza ta'ba jinsa akoina ba shiyasa nasanyoki cikin abinda yashafi sirrikan rayuwata.
Taja numfashi ahankali ta fitar tana mai karya kwana wanda kai tsaye inda tasan fu'ad yake zama tare da abokansa ta nufa daga nesa kad'an da gurin tayi parking ta tsura masa idanunta sosai kmr zata fixgosa gareta, yana zaune tsakiyarsu kabeer suna hira wanda ba kasafai yake sanya bakinsa ciki ba.
kallonsa kawai take bata ko kifta ido, ga wani irin kalar murmushi datake masa wanda ita kanta batasan tanayi ba balle wanda ake dominsa, tsawon lokaci tana zaune tana kallonsa taji an hura mata iska a idanunta, tayi firgigib ta dawo haiyacinta tana duban misna dake zaune a gefenta ," misna a yau nake son shearing wani abu daya danganci rayuwata dake "waye wancan dake zaune tsakiyar maza uku din can sanye da t shirt fari da bakin wando?
tayi mata tmbyr tare da d'auke idanunta akanta ta maida kan fu'ad da bai san wainar da'ake toyawa ba .
Ahankali misna tace "Idan dai har idanuna nagani kmr yadda nayi zato fu'ad din me'ad ne zaune.......
"yauwa yar gari sai dai kinyi kuskuren kiransa da fu'ad din me'ad ne ,kice fu'ad din mai raboz saboda shine mutumin da zuciyata ta kamu da matsanancin kaunarsa, shine mutumin daya hanani walwala da sukuni, shi mutumin da tuaninsa ya dusashe tarin soyayyar emran acikin zuciyata ,har nake ganin duk mazan duniya mata ne shi kawai ne tsayayen nmj... "what ..kina mafarkine sajida?
"Idan mafarki kike maza ki farka "karki manta halakar dake tsakanin iyayenku daku kanka, "meyasa zakiyi hk sajida?
"Gsky banji dadin furuncinki ga abinda aminiyarki take so tmkr ranta ba .."nasani misna amman ya na iya da rayuwata, me'ad ce silar faruwar komai "itace ta nuna minshi daga kallo dayan dana masa narasa gane kaina,"yanzu dai ki taimakeni ta yaya kike ganin zan mallakesa shine abinda nafi bukata daga gareki?
Naunayen ajiyar zuciya misna ta sauke da karfi "azahirin gsky ni banida wani taimako da zan iya miki daya wuce kiyi hkr ki hakura dashi domin shine zaman lfyarmu da kwanciyar hankalinmu kafin mead tasan da wannan zance.
"haba haba sam wannan abu baiyi min dadi ba,aminan juna daku kuna son abu daya......."ki hakura dashi sajida ,a gsky banji dadin yadda kikace saboda shi kika kasa zama da emran ba domin emran masoyinki ne na hakika wanda samun irinsa ke wuya .
"shawara nake bukata daga gareki bawani zance emran ba " matukar shawara kike bukata daga gareni ki cire soyayyar fuad acikin ranki ki fawwalawa Allah komai shi yasan yadda zaiyi da al'amarinsa ,babu mamaki akwai manufar da Allah yake nufi daku ,da har yasa kuka kamu da son mutun daya, mutun dayan kum wanda ya kasance bakowa ba face talaka ...
Sajida ta daina sauraron misna ta meida hankalinta sosai gurin cigaba da kallonsa har sai dataji zuciyarta tasamu natsuwar datake bukata sannan taja motarta ta gabansa suka wuce amman bai san ko su waye ba kasancewar glass din motar baki ne, ta sauke misna a gidansu sannan ta koma gida cike da tunanin misna.
"An kuwa zata iya rabuwa dashi?
"idan ta rabu dashi tayi yaya da rayuwarta?
"kenan rayuwarta zata zamo abar tausayi babu emran babu shi babu budurcinta...... ina da sake.
Zuwan fu'ad biyu amman me'ad batayi kokarin sanar masa da sakon mahaifinta ba ,yanzu ma tsaye suke a harabar gidansu tayo masa rakiya motocin safwan suka sanyo kai cikin harabar gidan, tundaga nesan daya hangosu kirjinsa ke bugawa har zuwa sanda suka isa inda aka tanada domin ajiye motoci ,bayan an yi parking,ya yunkura da kyar yasamu ya fito sanye cikin riga da wando sai yar saman suit dake saman farar longselve, ya kirkiro dariyar dole yakaraso zuwa inda suke alokaci daya zuciyar fu'ad data safwan ta buga rasssssss atare batare da suncewa juna komai ba sai me'ad ce ta bud'e baki tana murmushi "fu'ad ga yayana safwan....safwan yayi saurin runtse idonsa sbd zuciyarsa dake na wani irin harbawa kmr zata fasa kirjinsa dan ji yayi kmr an diga masa ruwan dalma, sannan ta juya ta kalli safwan tace "yaya safwan ga fu'ad Dina....ahankali ya bud'e idanunsa ya daura akan fu'ad daya tsareshi danashi idon kana jiki a sanyaye suka mikawa junansu hannu domin gaisawa " mlm fu'ad ya gida da aiki?
"Lfy fu'ad yace atakaice saboda ganin irin kallon kasan dayake masa mai had'e da maxurai da rainin wayo da murmushi ahad'e.
Hannunsu na sarkafe cikin juna safwan yace "gsky kanwata kin iya zabe ..."allah ko yaya? "Kwarai kuwa...da gaske, kin kuwa gaya masa sakon dady ?
Numfashi taja ta sauke da kyar kana tace"Abinda nake shirin yi kenan kashigo "ok kiyi kokari ki sanar masa idan da wata matsala ki hanzarta sanar min "ok yaya na gode da kulawarka .
"No karki damu kanwata any for you ya juya zuciyarsa na farfasa, ya nufi cikin gidan kmr zai kifa tsabar duhun da zuciyarsa tashiga har yayi dayasanin zuwansa gidan bayansa fu'ad ya tsurawa idanu duk bai jiyo ba yana iya ganin yadda numfashinsa ke fita da karfi.
byn shigarsa cikin gidan fu'ad yayi mugu mugun tsareta da ido "kikace wannan mutumin yayanki ne ?
"eh tabashi amsa tana kallon cikin idanunsa.
"Uwa daya uba daya?
" no D'an aminin kuma mai gidan dady ne,"wani abu ne ?girgiza mata kai kawai yayi "yanzu dai kaji da kunnenka dady nason ganinka ya kenan?
"Ok badamuwa zuwa yaushe yake son ganina?
"anytime you are free ,"ok mubarshi nest week saboda gabadaya satinan zanyi busy kema bazaki samu damar ganina ba har sai nagama abinda nake, jin hk yasa ta narke masa fuska kmr zatayi kuka "har next week fa kace , kasan kuwa yadda nake ji idan nayi kwana daya ban sanyaka acikin idanuna ba ?
"Ji nake kmr ana fixgar numfashina ni dai kasan yadda zakayi, ko kazo ko sau biyu ne naganka ,ko kuma ni na sameka inda kake.
Murmushin yayi sannan yasoma rarrashinta sai daya samu ta dawo normal sannan ya wuce.
Kwanakin nan gbdy acikin kunci da damuwa mead tayisa sakamakon rashin ganinsa Dan hk randa yazo da zumar ganin mahaifinta tana ganinsa bata tsaya wata wata ba ta rungume shi ajikinta tana farinciki ,saurin d'auke numfashinsa yayi saboda jin diran nonuwanta bisa kirjinsa atare sukaji tmkr
Wani irin abu yana masu yawo a gabadaya ilahirin jikinsun me kama da shocking wanda take ya haddasawa nata kirjin bugawa yayinda shi km a take kwakwaluwarsa ta d'auki caji , cikin wani irin murya yace " my love you kinzo min da wani irin salo mai tsayawa a zuciya, kar da kisa nayi abun kunya a gidan siriki, a yadda yayi maganar bakaramin rud'ata yayi ba ....jin yanayinsa nason canzawa yasashi zareta ajikinsa yana fitar da wani irin numfashi da kyar da sauri ta ita kuma ta fita daga cikin parlour fuskarta cike da fara'a, itama wani irin kalar numfashi take ,a yanzu ji take ina ma amatsayin mallakinsa take.
"tun bayan fitarta fu'ad yafara jin caji ajikinsa, ahankali yake jin wani feelings na bijirowa a gangar jikinsa ,lips dinsa na kasa ya ciza da matukar karfi kmr zai datse harshensa, sannan yayi saurin batsar da abinda yake jin yana masa yawo ajiki kana yacigaba da zaman jiranta.
Cikin wasu yan mintunoni da basu wuce biyar ba ta sake dawowa karamin parlour'n dayake zaune zaman jiranta "taso muje zuwa ga babban parlour'n dady inda anan dady zai ganka ,bakinsa d'auke da sallama yashigo cikin hadadden parlour'n ,inda suka iske parlour'n empty babu kowa cikinsa sai k'aran tv plazma dake manne da bangon parlour'n yana aiki acikinsa hannunsa ta kamo zuwa kan kujera "ka zauna yanzu dady zai shigo, gyaran murya yayi mata batare da yace komai ba illa idanunsa dake yawo a sansar jikinta, ta juya cike da rausaya ta nufi cikin gidan tana daddana number safwan kira daya ya dauka "ya'akayi ne kanwata?
"kazo yanzu ga fu'ad yazo dan Allah nafi son duk abinda za'a yi kana nan domin nasan zakayi controlling din dady . Tunda tasoma mgn numfashinsa ya nemi dauke amman yayi saurin sanyawa jikinsa jarumtar cewar"ok karki damu gani zuwa just give me some mint.
byn kmr minti 30 sai ga dady yashigo parlour'n yana dingisawa fu'ad naganinsa yayi saurin mikewa tsaye cike da girmamawa yana mai gaishe dashi "uhm kawai dady ya iya cewa sannam ya zauna tare da cewa "kana iya zama.
fu'ad ya Zauna zuciyarsa na d'ardar dan ganin yadda mahaifin me'ad ke kallonsa kasa da sama wanda hkn yake nuna alamun bai yaba da ganinsa ba .
yayinda me'ad tasake dawowa parlour'n tare da tsayawa a bakin kofar shigowa ta tsurawa fu'ad ido dady ya yi gyaran murya kana yace "me za'a kawo maka?
shayi ko lemo ko... "no no dady ba sai an kawo min komai ba ,nagode "uhmm kasha wani abu mana kai kuwa ?
cike da in ina fuad yace "to ruwa ma kawai ya isa .
"ruwa fa?
mahaifin me'ad ya fad'a yana jinjina kai .fuad yace eh shi kawai ya isa.
kai kuwa "ya zakazo gidan masu abun kace ruwa kawai zaka sha any how mead kawowa bakonki abinda ya bukata ta juya, jiki a sanyaye ta nufi kitchen dan sam bataji dadi irin tarban da dady yayi masa ba, byn fitarta dady ya fuskanci fu'ad yana tsare idanu tun kafin yasoma magana safwan yashigo cikin parlour'n cikin sallama sanye cikin kananun kaya wad'anda suka mugun amsar jikinsa sai kamshi dadden turarensa yake bazawa ya gaishe da dady sannan yakarasa ya mikawa fu'ad. Hannu"barkanmu da warhk?
Shima fu'ad Hannu ya mika masa suka gaisa sannan ya samun guri ya zauna shima yana fuskantar fu'ad , yasanya hannunsa daya yayi tagumi yana cigaba da kallon fu'ad "me yafi shi har da me'ad ta zabesa ta barshi?
kyau ilimi tattare makudan kudaden da shi kansa bai san adadinsu ba, duk yafi wannan dake zaune a gabanshi..
"a ina kake da zama sautin muryar dady ta karade parlour'n zuwa cikin dodon kunne fu'ad "ina zaune a gbegulori dake kan titi capito road "uhmm anan kake zaune tare da iyayenka?
"eh ana nake tare da kakata dan tun daga haihuwata mahaifiyata ta rasu byn wani lokaci shima mahaifina ya rasu yanzu dai ina tare da kakata nake zaune.
"ayya ina mai jajanta maka Allah ya jikansu.
"Ameen na.. na gode dady. Cikin hk mead tashigo ta ajiye tire dake dauke da nauikan abinci ta juya tanayiwa safwan alamar ya taimaka komai yazo karshe sannan tabar gurin.
Dady yacigaba"da dukan alamum kakarka tana riritaka dayawa ?
fu'ad yayi muushin jin dadi tare da sakin jikinsa kad'an dan da adirice yake ,sannan yace azahirin gsky hk ne Sabod tana matsananci sona sosai "ya isa me kakeyi ahalin yanzu aiki ko karatu?
"gsky babu abinda nake ahalin yanzu ina dai kan neman aiki a tun bayan dana gama digri Dina Amman har yanzu ban samu ba shiyasa na yanke shawarar soma sana'ar kasuwancin..
"idan na fahimci maganarka baka Da aikin yi, kai mutun ne dakayi karatu amman baka da tsayayen aikin yi, safwan kana ji fa da sanar da bai kai ga samu ba yake neman diyar babban gida ko dai baiyi karatun bane?
"a'a dady digre gareni nasan zuwa yanzu nasan abinda kake son kace amman na rantse maka da Allah zan kular maka da me'ad sosai fiyye da yadda kake tsammani "uhm kace kayi karatu geo ko history ka karanta? "aa kasuwanci na karanta zaka iya kallon abun wani iri Amman muddin me'ad na tare dani kusan babu abinda bazan iya mata ba, ko maye zanyi domim na bata farinciki da.....
"ya isa hk malam dady ya katseshi yana mazurai da "Karka cikani da wannan surutain banza da wofi "meye matsayinka? "kai fa ka kasance yaro ne mara zuciyar neman na kansa wanda kakarsa ke ciyar dashi tare da bashi kudin kashewa, yayi gantali yayi can yayi gantali yayi nan rayuwar kenan wadan nan takalman da kayan jikinka da machine din dakazo dashi da kudin wa kasiya? mu dubi komai a zahirance mana sannan musa gsky a hurumunta mana "ta yaya kake tunani zan dauki diyata me'ad nabawa mai matacciyar zuciya irinka?
"na d'auki diyar dana fi so na aurawa ga wanda gabadaya rayuwarsa sipili ce a tunaninka hkn zai yiwu?
fu'ad da kansa ke sunkuye ya dago a matukar firgice yana duban dady kamin yayi magana dady yace "ysushe kasan me'ad? "karkari tsawon wata shida.
ran fu'ad ya sake kaiwa kololuwa gurin tashi ganin ga safwan zaune amman yaki takawa dady burki gashi dady bashi alamun saida zancesa hkn kuma still safwan na kallonsa A wulakance yana masa murmushin da bai san ko na mene ba, ya bude bakinsa da kyar yace "yallabai ni dai nasan idan kabani auren yarinyaka zansata farinciki "me kake bukata atare da mutun adali ince na natsuwa nagarta mai kamun kai mara shaye2, to duk ina cikin abinda na lisafa maka, ince duka matsalar akan ta rashin aikin yi ce? "ka zuba ido kagani nan gaba da kayan aiki zakaganni ,zan tabbatar maka da kai.. "meye abun tabbatarwa yaro byn gaka agabana da shirman rayuwarka zaka tabvatar min da kanka ko me?
dady yakarasa mgnr yana murmushi safwan kaji fa, "wai shin wani shirin wasan kwaikwayo akeyi anan ne ko me?
"wai tabbatar da kansa yake son yi wa uban me'ad yakarasa mgnr yana dry "babban magana kenan "mai yawo a gari babu aiki yake son tabbatar da kansa shi dai safwan bai ce ta tafar ba illa dryr dayake ta kunshewa saboda gabadaya maganganun dady sun matukar yi masa dadi da sanyaya ransa.. "kasani diyata me'ad nada alkwarin auren wani akanta attajiri Wanda ya fika a komai na rayuwar duniya dan hk kwarya tabi kwarya a gidan baka da matar aure period mgn ta karshe kar na sake ganin kafarka gidana..
fu'ad yasoma kokarin mike tsaye "sai anjima yallabai nagode da lokacin daka bani wani irin kallon kaskanci dady yake binsa dashi yayinda har wannan lokacin fuskar safwan kumshe take da dryr mugunta.
jiki a sanyaye fu'ad yakarasa mikewa yana gyara rigarsa ta baya sannan yasoma daga kafafunsa kmr kazar da kwai ya fashewa aciki ya nufi inda yayi parking din machin din kabeer daya aro, ya hau ya zauna amman ya kasa tadashi sai dai ya kwantar da kansa kan mashin din, bai yi auni va sai jin danshi yayi akan fuskasa ya mika hannunsa ya shafo hawaye ne, shi kansa yayi makakin dalilin zubarsu akan mead ne da zai rasa ko kuma akan tozarcin daaka masa ne ?
yafi minti talatin a haka kamin yasoma kokarin tayar da machine ,masu gadi suka bude masa kofar get ya fita, ya yarda bazai samu me'ad ba har abada. shi ba aure yadamu dashi ba da wuri kasancewarsa saurayi da bai taba aure ba, km ba shashanci yake ba balle ya tancance yanada bukatar mace yanzu ko aa, me'ad din kawai yake so, soyayyarta ce tasanyasa son yin aure a halin yanzu.
meyasa mead tayi masa hk ?"me yasa ta boye masa akwai alkwarin auren wani akanta? tayi masa wasa da zuciya da hankali har ya iso gida bai san inda hankalinsa yake ba kuma tmbyr dayake son yayi mata kenan "hakika tayi masa wasa da zuciya, dan bazai iya cewar ta yaudaresa ba ,dan ya yarda da son datake masa na gaske ne, sannan na tsakani da Allah ..
Da yammacin ranar sai ga mead tazo gidansu sakamakon abinda safwan yagaya mata daya yayi masa, da kunneta km taji lokacin da safwan kebawa dady hkr da kokarin shawo kansa daya amince da auren albashi sai su tsaya masa yasamu aiki,inda ta lsamu fuad zaune kofar gidan inna ,yana kallon sararin samaniya, da yadda hadari ya hado agarin,a zahirin gsky zaka dauka yana nazarta yanayin zuwan ruwan saman ne, amman sam abun ba hk yake ba tunanin rayuwa yake, tunani yadda rayuwa take shirin tagaliliya dashi yake, har sanda takaraso garesa bai sani ba sai jin laulausar tafin hannuta yayi saman nashi, wanda hkn yasa shi juyowa ahankali tare da sauke naunayen ajiyar zuciya ganin itace ,sai dai ganinta ya zafafa mikin dake cikin zuciyarsa, atake ransa ya sake dugunzuma, ya cire hannunsa daga nata yana mai basarwa sannan muryarsa a dakile yace"mai ya kawo gareni?
"Dan Allah kibar nan tun raina bai gama dagulewa akanki , banason kusancina dake."to saboda meye fu'ad? "Saboda kin kai ni ga mahaifinki ya tsarkafeni da sarkafaffun tmbayoyinsa marasa maana da tushe , ya bata amsa a matukar fusace yana mai maida idanunsa sama jin har ansoma yayyafi.
"karkayi wannan maganar fu'ad daman irin tambayar da iyaye sukayi kenan , kasa kanka amatsayin mahaifina ka duba Alamarin....dan Allah dan Annabi malam ya isa hk kawai kin gayuaceni zuwa gidanku dan aci mutuncina akaremin tanadi da tozarci ,shi kuma wannan tantirin safwan din yana zaune agurin yana min dariya "ka daina magana ta shirme mana safwan mutumin kirki ne karka tuhumaishi acikin wannan matsalar "oho ni kuma mutumin banza wanda bayada aikin yi, dan jagaliyar titi daya fada soyayya da yar babban gida, in da kace masu kudi kawai suke da alhakin da yancin fadawa soyayya ,da soyayya tayi karanci a duniya, fuad ka daina daga murya mana kana jawo hankali mutane garemu.
"Gara na daga sautin muryarta ansa kece kebibiyata har kikayi silar da yau aka tozartani, banki kowa yafito yasani ba, kece kika tallata min kanki akan soyayyarki ina zaman zamana cikin rufin asirin Allah "dan Allah karkayi magana cikin fushi har da kake wani shir...datse harshenta tayi da karfi takasa karasawa.
".Kwarai kuwa dole kice hk tunda kina son kare gidanku da ahlinki, an wulakantani sam baki damu ba suna kina sona kin wani kwaso shirmen jikinki kinzo kina kara gaya min maganganu banza, sai danazo na fuskanci mahaifinki nagane irin kuskuren danayi ,ba dai aiki ba,to bazan nemanba ,km Zan aureki da rashin aikin nawa domin na tabbatarwa mahaifinki ko babu aiki zan iya kula dake yadda yakamata .
wai mgnr tawa ahlin gidanku suka meida abar dry, wanda wannnan abun daaka min ina da tabbacin safwan yana da hannu aciki kuma shine ya ziga babanki akan hk.
"Fu'ad ka daina magana hk mana, domin magana cikin fushi bashi da fa'ida, sannan ni ina da tabbacin babu ruwan safwan cikin wannan matsalar, "ai magana ce ta gsky idan tazo a fadeta baka da aikin yi, ko kana da? Ta jiho masa tambayar tana kallon cikin kwayar idanunsa wani irin kallo yayi mata ..
"Kuji wawiya da wata wawiyar magana ya furta hkn adaidai lokacin da ruwan sama ya sauko kmr da bakin kwarya,yacigaba "ai ban tabasanin cewar ke din shasha bace sai yau, tun farko da kika nacewa sona aikinsa bana aiki ko baki sani ba ? Shima yayi mata tmbyr yana tsare gira da kamewa "oho zuwa yanzu soyayya da mutuntakan dake tsakaninki da safwan zai iya sa ki mance hk ba..?
"Bari kiji nagaya miki abinda bakisani ba nasan komai tsakaninki da safwan, tundaga farko har karshe ko last week da kuka fita yawon celebrating din birthday dinki ina sane...nasan kunyi soyayya dashi ...,a yanzu kuma yaudararki yake,da furuncin ya janye batun aurenki, kina sona zaki aureni amatsayin danake. .ki tabbatar da kin rabu da safwan rabuwa ta har abada, idan ba hk ba kisawa zuciyarki fu'ad ba rabonki bane na wata ne ,yana gama fadar hk ya juya yasoma daga kafafunsa.
jikinta na rawa tabiyo bayansa tana kiran sunansa fuad ka tsaya dan Allah ...
Bai tsaya ba har sanda ta isa garesa ta riko hannunsa ya juyo a fusace yana dubanta "idan na tsaya na miki meye?"narigada nagama magana period sannan ki tsaya daga nan domin idan kikayi gangancin biyoni,har kikayi silar shigar innata damuwa zan miki abinda bakiyi expecting dinsa daga gareni ba.
juyowar nan da zaiyi yasanya hannuwansa ya goge fuskarsa sai yaga innarsa tsaye a bakin kofa tana kallonsu ,wacce tun da zu take tsaye agurin juyawa tayi cikin gidan, nan shima yashiga ya samu guri ya zauna agefen gadonta batare daya cire kayan jikinsa ba,inna dake sharar hawaye takaraso garesa ta dafa kafadarsa ahankali sannan tasanya dayan hanunta bisa kansa, inda gbdy ta fashe da wani irin kuka mai cin rai tare da rungume kansa a kirjinta shima kukan yake son yi amman ya dake.
***********
Yadda fu'ad ya kwana bai runtsa ba ,haka mead ta kwana juyi akan gadon ta,duk inda ya juya maganganun mahaifinta ke masa kuwa ya yarda ya amince ya saduda ya amince mead ta haramta garesa, soyayyarsu tazama mafarki mai dadi irin wanda dan adam kanyi, ya farka yana mai cizan yatsar kasancewarsa, tunda har mahaifinta yayi wannan hukuncin, dreams are conceived but not all dream 'a are born alive some are aborted, others are stillborn ya juya ya kalli su jabeer baccinsu kawai suke cikin sukuni alamun basa cikin matsalar rayuwa sannan basu san menen kalmar da ake cewa so ba .
aganinsa babu masu saa aduniya kmr su ,tunda basu zuki gardi da dadin tattare da dacin dake cikin so baz gashi dai sun fisa rawar kai akomai amman basuyi gangancin sanya kansu cikin soyayya ba balle har tazo ta damesu tazame musu kmr cutar cancer, wanda abu ne dake yawo yayi can yayi nan tunda yana faruwa da zuciya ne kawai, amman daga baya sai ta kurda cikin kasusuwan mutun ta gyaraye koina bargo jijiya da jinin jiki har da gabadaya gangar jikin Dan Adam. wayarsa dake wuriri akarkashin pillow'NSA yasoma ruri ,tunin ya gane msi kiransa mead ce adaidai wannan lokacin yaki dauka hk tayi ta kararta tagaji "mai zata ce masa da zai fahimta?
Bazai sake yarda ta luguiguita masa zuciya ba, ya yarda ya amince tunda har mahaifinta yayi furuncinsa garesa bazai bashi auren yarinyarsa ba .
Ta kirasa yafi sau goma amman bai dauka, daga karshe ma yaka kashe wayar gabadaya ya kife kansa jikin pillow tare da lumshe ido cikin halin tausayin kansa, Dan ganinsa ita mead ba abar tausayi bace ....
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
page 63 to 64
........Wannan ihun da karen ke yi babu kaukautawa ,yasa gabadaya jami'an tsaro dake harabar gurin, yi masa caa aka tare da saita bakin bindugunsu a daidai saitin kwalkwaluwasa suna mazurai da idanuwa tmkr zasu cinyesa .
nan take tsoro da matsanancin firgici ya bayyana a Kan fuskar fu'ad, ba iya zuciyarsa kad'ai ke rawa ba hatta gangar jikinsa kyarma yake, tsabar firgici da tashin hankalin daya tsincin kansa ciki a karon farko a rayuwarsa, sai zare manya idanunsa yake yana duban tarin jami'an tsaron dake zagaye dashi yake.
Kai tsaye jakar kayansa aka soma bincika , abin mamaki ana buɗewa sai ga cocaine , ba ƙaramin tashin hankali fu'ad ya sake tsintar kansa ciki ba ,zuciyarsa ta tsaya cak na wani lokaci ta daina bugawa ,kafin daga baya tasoma bugawa da karfi karfi kmr ana buga mata guduma , nan da nan aka yi arresting din shi, duk ƙoƙarin da yayi don nuna musu ba shida hannu a laifin da ake tuhumarsa dashi basu saurare shi ba, suka tasa keyarsa aka wuce da shi wajen Binciken manyan laifuka.
Tsaye yake agaban shugaban jami'an tsoro na jahar gbdy, hannuwansa duka goye abayansa, yana kallon mutumin dake gabansa kmr yadda shima yake kallonsa, tsawon minti goma sannan sir kola saraki ya d'auke idanunsa akansa yace ,"fu'ad sunanka ko?
Cikin sauri fu'ad yace "eh yallabai.
"Ka natsu ka kwantar da hankalinka ,yanzu ka gaya mana suwaye suka sakaka wannan aiki?
"ina mai tabbatar maka matsawar ka sanar mana da ko su waye suka saka ,zan sa a sakeka salin alin batare da wata damuwa ba .
"Wallahi wallahi!! yallabai bansan komai ba akan abinda ake tunhumata dashi ba ,salima ban san yadda akayi wannan rud'anin ya faru ba ...
"Dakata malam ,karka mana karya mana, ko bakason ka tsairatar da rayuwarka ?"yimana karya daidai yake da salwantar da rayuwarka a gidan yari. ..
Cike da matsanancin tashin hankali fu'ad yace "wallahi ni dai babu wanda yasani ,sannan bansan lokacin da hodar ibils tazo cikin jakata ba,ka taimaka yallabai wallahi bansan komai ba yakarasa mgnr hawaye nabin kuncinsa......
Sir kola yayi shiru kawai yana kallonsa yana nazarinsa batare dayace masa komai ba ,tabbas alamomi sun suna kmr bashi da masaniya akan abinda ake tuhumarsa, amman kuma zai iya yiwuwa yakasance yana sane tare da sanya hannunsa ciki , Dan kusan mafi akasarin wad'an da ake kamawa da wannan laifin kowa haka yake cewa.
Kai tsaye sir kola yace a fita dashi, ana fita dashi d'akin horo akayi dashi ,aka shiga dukansa domin ya fad'i gsky Yin duniya akayi dashi Amman yace shi bai san komai ba ,Dan haka akayi magark'ama dashi, ranar sam bai runtsa ba ,tunanin duniya yayi akan lamarin Amman ya rasa ta inda wannan abu ya faru dashi..
*************
Bayan watanni uku da faruwar wannan al'amari, me'ad na xaune tana kallon labarai sai kawai ji tayi an ambaci sunan fu'ad tare da cewa ana tuhumarsa da babban laifin xuwa ƙasar England da hodar iblis, ba ƙaramin tashin hankali me'ad ta shiga ba, gaba daya ji tayi hankalinta na kokarin fita daga gangar jikinta ,saboda damuwa da halin da fu'ad ke ciki, ihu mai ƙarfi ta saki ta zube kasa sumammiya, bata tashi farkawa ba sai ganinta tayi a gadon momy ,tana tambayar ta
"Tunanin me kike yi haka me'ad kike so ki jefa Rayuwar ki cikin haɗari?
idan wani abu kike buƙata kamata yayi ki fad'a mana amma ba ki rika ƙoƙarin hallaka kanki da damuwa ba.
Cike da ƙarfin hali ta d'ago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta kalli momy dashi sannan ta bude bakinta da kyar momy"ina cikin tashin hankali da damuwar da ku kad'ai ne xaku iya yi min maganinta, amma nasan ba lallai ne ku lura da halin da nake ciki ba"
Cike da tausayawa momy ta tambaye ta "fada min ko menene Ni kuma nayi miki alƙawarin xan yi miki maganin matsalar ki matuƙar dai Abin bai fi karfina ba"
Muryarta na had'ewa tace "momy fu'ad nake so shi nake son gani a tare da Ni shi kad'ai ne farin cikina idan baki nemo min shi ba hakan xai iya xama silar ajalina"
A razane momy ta kalleta "Amma ba ki da hankali me'ad ban san har yanzu ke shashasha bace sai da kika yi wannan Maganar me xaki yi da fu'ad ?
"yaron da aka kama shi da babban laifi irin wannan, yaron da ƙarshensa mutuwa ce makomarsa me xaki yi da gawa me'ad?
A daidai wannan lokacin da suke magana dadyn me'ad ya shigo, cike da nutsuwa yake takunsa har ya karaso inda suke.
"Lafiya momyn me'ad me yake faruwa?"
Sauke ajiyar zuciya tayi, "wai yarinyar nan har yanzu bata hakura da yaron nan fu'ad ba, a kansa xata jefa rayuwarta cikin haɗari, anya yaron nan haka ya bar me'ad kuwa abin yayi yawa haka"?
Dady na jin abinda momy ta fad'a fuskar sa gaba ɗaya ta canja babu annuri ko kad'an a tattare da shi.
"Me'ad!!!"
A hankali ta d'ago ta kalle shi tare da cewa "Na'am daddy"
Gyara tsayuwarsa yayin "indai Ni na haife ki nayi rainonki na hidimta miki kamar yadda kowane uba yake yiwa d'ansa baki isa ki auri fuad ba ko da hakan xai yi sanadiyyar mutuwar ki, don haka ki sa a ranki babu ke babu tarayya da ɗan matsiyata mara tarbiyya,mai safarar hodar iblis.
Cikin ƙarfin hali me'ad ta tashi daga kwanciyar da tayi bata san lokacin da bakinta ya buɗe ba ta fara zazzaga bayani.
"Daddy baxan iya rabuwa da fu'ad ba har abada saboda ina son shi, duk wannan halin da ya shiga ku ne sanadin sanya shi a wannan hanyar saboda kun nuna bakwa son talaka kuma baxa ku bashi aurena ba, saboda ba shi da abin duniya, xan sadaukar da raina da Dukkan farin cikina wajen ganin na fitar da shi daga Wannan halin da yake ciki"
Tashi tayi ta sauka daga kan gadon da kyar tasoma kokarin barin bari d'akin sai taji dukkan ciwon da ke damunta ya tafi, sai ma wani ƙarfi da taji a jikinta.
Kai tsaye wajen wani abokin karatunta ta nufa ,wanda yakasance lawyer ne mai zaman kansa, tana xuwa ta labarta masa halin da fu'ad yake ciki ba ƙaramin tausaya masa yayi ba, ya kuma yi alkawarin xai bi diddigin shari'ar har a gano mai gaskiya.
Ba a ɗauki lokaci mai tsawo ba lawyer ya fara aikinsa, inda aka je airport din da aka kama fu'ad aka gudanar da bincike mai tsanani, cikin ikon Allah aka gano cewa akwai hannun wasu ma'aikata a Cikin laifin waɗanda aka biya su don su kullawa fu'ad sharri.
A ranar da Court xata xauna don xartar da hukunci aka shigo da wadanda ake tuhuma, ba tare da bata lokaci ba kowannen su ya amsa laifinsa kuma suka shaidawa kotu cewa Safwan ne ya basu kwangilar yin haka, a nan take kotu ta bada umarnin a tafi a taho da Safwan, Cikin kankanin lokaci aka xo da Safwan, Lokacin da aka karantar masa laifinsa bai musanta ba sai dai ya nemi kotu tayi masa sassauci.
A ranar aka saki fu'ad shi kuma Safwan da tawagarsa aka tasa keyar su xuwa gidan yari.
Ba karamin farin ciki me'ad tayi ba ganin yadda Allah ya fitar da masoyinta daga cikin tsaka mai wuya, godiya mai yawa fu'ad ya yiyawa me'ad a lokacin ya tabbatar da cewa me'ad son gaskiya take yi masa, har gida ta raka shi, sannan ta tafi gidan su.
Bayan ya samu nutsuwa ya ƙara rubuta application na neman aiki a wani Company, cikin Sa'a Allah yasa aka ɗauke shi ana biyan shi naira dubu saba'in 70,000 kowane wata.
***********
Bayan wani lokacin fuad ya sake zuwa ma ,mahaifin mead da batun aurensu, amman still mutumin yaki amincewa, ita kuwa me'ad tace duk duniya babu wanda ya isa ya hanata auren abinda zuciyarta ke so, da kyar momy tasamu ta shawo kansa inda yace bisa sharadin, zai amincewa aurensu, momy tace "wani sharadi ne dady?"ni naso ka hakura ka barsu su auri juna tunda shi wanda kake son ta aura ga yadda takasance dashi.
"Babu ruwanki da yadda takasance dashi saboda nasan ba halinsa bane, yayi hkn ne bisa wasu dalilai, amman tunda kema bayan diyarki kike ba damuwa kuyi duk abinda ranku yake so ,ni dai sharadina duk runtsi duk wuya ko wata matsalar mutuwar aure kar me'ad ta sake ta dawo gidana amatsayin ni ubanta ne idan ta amince da haka fine gobe ma ya turo a daura musu aure.......
Momy ta kalli mead itama momy din take kallo zuciyarta cike da matsanancin tsoron abinda dady yace Amman take wani bangaren daga zuciyarta ta shiga hasko mata babu abinda zai faru sai alkairi a tsakaninta da masoyinta fuad.
Dan hk muryarta a sanyaye tace "shikenan dady Dan wannan ba zai zama da matsala ba ,na amince .
"Okay kice ya turo iyayensa wani sati da sadakinsa kawai nake bukata Dan nasan bashi da abinda zai kawo, yana gama fad'ar hk ya juya ya bar parlour'n a fusace kmr zai tuntsura.
Sati na cika kuwa mahaifin kabeer yazo masa amatsayin wakilinsa ,inda aka saida zance mai karfi, akan sati mai zuwa za'a aure, batare da 'bata lokaci ba satin na cika wanda yakama ranar asabar din karshen wata, aka d'aura auren me'ad ediris takai da fu'ad Muhammad argungu bisa sadaki dubu talatin.
A ranar da aka d'aura auren, a ranar mahaifinta yace bazata kwanan masa a gida ba tunda an d'aura taje can takarata .
Da sauri me'ad ta durkusa agabansa tana kuka tana bashi hakuri, batasan cewar tayi kuskure ba sai a lokacin datake ganin zatayi nisa dasu gashi har lokacin mahaifinta na fushi daita "dady kayiwa Allah kayi hakuri ka yafe min , Dan Allah kasanya min albarka acikin rayuwar aurena ,kamin fata alkhairi kada na tafi kana fushi dani, na tuba dady ba laifina bane so ..so...ne .
Komawa yayi ya zauna a bakin gadonsa cikin daga murya yace " aure kike bukata kuma nayi miki , addua ko sanya albarkata ce dai bazan yiwa auren dana banaso ba ,kuma banga wanda ya isa yasani aikata hkn ba ki tattara kibar min gida sannan karki manta duk wuya duk dadi karki nufo gidana ....
Momy ta janyota zuwa Kan kujera ta zaunar daita kusa daita tana kuka itama mead tana kuka "kukan ya isa haka me'ad ni mahaifiyarki ce ,naji na amince na yarda ina son abinda kike so ,kuma ba zan tsinewa aurenki ba ,San sanya miki albarka cikin rayuwar aurenki, shima dady nasan daga baya zai sanya miki albarka, sai dai zance da zan miki yanzu bai wuce, kinsan rayuwa aure, ba rayuwa ce irin wanda kika saba bace , akwai bambamci dayawa acikinsa, hakuri shi ke Jan ragamar rayuwar aure, dan hk ki zamo mai hakuri Allah yayi miki albarka da rayuwar aureki.... takarasa fad'ar hkn a daidai lokacin da kanwarta hjy rahmatu ta turo kofa d'akin tashigo.
"Taso muje me'ad kowa yashiga mota ke kad'ai ake jira.
Ta mike tsaye jikinta na rawa hjy rahmatu ta janyo hannunta ta riketa gam dan karta fadi, momy tabi bayansu tana wani irin kuka shi kuwa dady ya koma saman gadon ya kwanta lamo yana tunanin, Allah ne kadai yasan halin daya shiga a wannan lokacin, ta yaya rayuwarsa zata cigaba da gudana batare da me'ad dinsa na cikin jin dadin dayakeson ya ganta ciki ba ?
,rashin Jin dadinta a yanzu ya zame masa babban gibi .....
Kai tsaye sai gidan mijinta dake new okoba estate, wanda da tarin gudunmuwarta aciki aka kama hadadden 3 bedroom flat din aka nufa daita.
Tana zaune a tsakiyar gadonta lullu'be cikin mayafi sai baza kamshi take cikin hadaddiyar gezner, yayinda su misna da wasu daga cikin kawayenta ke zaune gefenta suna hira sama sama amman ban da sajida data gocewa zuwanta, wanda ita kanta mead din take cike da mamakin rashin hallararta .
ango da abokansa suka shigo d'akin cike da barkwanci bayan sun siyi bakin amarya kmr yadda yazama al'ada suka wuce gabadayansu tare da kawayen amarya ,gidan ya saura su kad'ai .
Ahankali K'arasowa gareta , ya zame mayafin dake lullu'be da kanta, ya tsura mata Mayan idanunsa , itama kallonsa kawai take,bata ko kiftawa ,ga wani kalar murmushi datake sakar masa wanda ita kanta batasan tana yinsa ba,ahankali ya hura mata iskar bakinsa da sauri tayi kasa da kanta, take wani irin kunyarsa ta rufeta, gbdy jikinta ya d'auki rawa ta ja baya kad'ai ta zuro kafafunta kasa domin saukowa daga Kan gadon, cikin sa'a ya riko laulausar tafin hannunta, kasa juyowa tayi ta kalleshi, saboda wani irin kwarjini daya k'ara mata.
Cikin wani salo yakira sunanta "me'ad my love my everything, yau kuma ni kike jin kunya ,sannan ina zaki tafi kibarni a daidai wannan lokacin da nake tsananin bukace dake?
"Wannan ranar farinciki ce garemu gbdy , bazan ta'ba manta wannan ranar ba saboda mahimmancinta ,ina sonki....
A yadda yayi maganar da kuma yanayin sunan daya kirata dashi bakaramin rud'ar daita ya sake yi ba,cikin wani irin shauki ya janyota zuwa jikinsa rungumeta ajikinsa tsam yana shafa bayanta tare da aika mata wani salo na musamman mai tsayawa a zuciya ,wanda hakan ya saukar musu da kasalar da ba basu ta'ba jin irinta ba ajikinsu, kusan minti Goma suna rungume da juna suna aikawa junansu sakonnin soyayya sannan suka je sukayi alwala domin sake godewa Allah daya nuna musu wannan ranar, bayan sun idar fu'ad ya dade yana masu adduar zaman lafiya mai dorewa haka zalika itama tayi musu addua sosai inda yayi mata tambayoyi Akan addini ,yayi mamaki kwarai da gaske saboda tasan komai ta fanni abinda ya shafi sallah da tsarki ,ta wannan bangaren ya jinjinawa iyayenta .
Da kansa yashiga gabatar mata da kayan tand'e tand'e da kuma kazar amarci kmr yadda al'ada ya tana da, sai daya tabbatar data koshi sannan ya barta .
ya shiga bathroom dinta ya watsa ruwa ya fito d'aure da towel inda ya isketa inda ya barta zaune "ki shiga ki wasa ruwa ,ina zuwa, yanzu zan dawo nayi miki massaging Dan nasan a matukar gajiye kike ko?
Ta kashe masa idonta daya batare da tace masa komai ba .
Yana fita ta mike ta cire gabadaya kayan jikinta ta daura towel tashige bathroom bata dauki wani lokaci ba ta fito ta shirya cikin wasu hadaddun riga da bata wuce iya cibiyarta ba mai matukar shara shara ya kwanta ajikinta luf sai Dan Wandon rigar mai bud'ad'en baya wanda ya shige tsakiyar bombom dinta ,ta sake bin jikinta da bayan kunnenta da kasan noniwanta zuwa cinyoyinta da hadaddiyar humra lungu da sako ta mulke sannan ta haye gado ta kwanta zaman jiransa.
Shima tsab yagama shirinsa cikin rigar bacci ya fashe ilahirin jikinsa da turaransa me tada hankali ya nufo dakin inda ya iske cikin yanayin dayafi bukata, tsayawa yayi cak yana dubanta tamkar yaga wata halita davan, lumshe idanunsa yayi, kana yayi saurin hadeye wani busashen miyo , saboda ganin halittar kirjinta a bayyane a gabansa yana hangowa muraransa abinda bai ta'ba gani ba kenan a zahirance ,take yanayin jikinsa ya sake sauyawa tsigar jikinsa suka mike ,jikinsa d'auki kyarma batare da bata lokaci ba ya isa gareta bayan ya kashe wutar d'akin ya zagayo ta bayanta ,tare da kamo laulausar tafin hannuta cikin nasa yasoma mata massaging "my love sorry kinata jirana ko?
"Uhm kawai ta iya furtawa saboda hanusa dake tafiya a sansar ajikinta wanda ya saukar mata da jin wata muguwar kasala mai hade da sha'awa, haka ya dinga shafa jikinta ahankali yana hadawa da romacing dinta har ya raba da kayan jikinta, ahankali ya kwantar daita ya hadeta da kirjinsa yasoma kissing wuyanta zuwa saman nonuwanta a zafafe in a romantic waya ya dinga murza Kan brest dinta kafin daga baya ya sauke bakinsa akansu, yasoma tsantsan Kan nononta yana lumshe idanunsa tamkr yasamu loly pop ,ya dade yana tsotsar kan nononta sannan yayi kasa tare da sauke harshensa cikin kasanta yasoma sucking dinta, wani irin d'auke numfashi tayi da sauri sannan ta dawo dashi tare da ajiyar zuciya, sai da fu'ad ya rud'ata ya cukud'ata ya gama kashe mata jiki tsab Wanda ko yatsan hannunta bata iya dagawa sannan suka fad'a duniyar ma'aurata .
Fu'ad bai barta ba har garin biyun dare yana juyata akan bed ,sai daya tabbatar data murzu iya murjuwa ta gamsar da kansa sannan ya barta duk wani sha'awarsa sai daya fitar daita batare da wata tausayawa sannan ya koma gefe yana fidda numfashi da ajiyar zuciya, murmushi yake ta faman yi Dan yasha zumar da bai taba shan irinsa ba . Tabbas mead ta cika macen da duk wani nmj zai so ,hamdala yakewa ubangiji daya mallaka masa zahra amatsayin matarsa Dan iya cikar mace ta cika har zarta niimarta ta dabance, babu abinda fu'ad yake sai sambatu har cikin zuciyarsa cewa yake in babu me'ad bazai iya cigaba da rayuwata ba .
Ita kuwa ta galaibaita sosai hawaye ne kawai ke zuba a idanunta Dan ko iya daga hannunta batayi ,baa jin sautinta sai sheshekan kukan datake mirginowa yayi kusa daita cikin sanyayyiyar murya yace "sorry love Allah yayi miki albarka ya biyaki dukkan abinda kike nema duniya da lahira magana yake mata Amman bata San abinda yake cewa va.
Gani yayi kmr bata cikin haiyacinta, ya tabata jikinta yaji zafi rau, tashi yayi ya hada ruwan zafi sosai daidai yadda bazai koneta ba ,ya dawo ya dauketa duk jikinta a sake, sata yayi cikin ruwan zafi ta fasa ihu tare da sakin marayar kuka ta kamkameshi ajikinta har da kiran sunan dady .
"Ki zauna zakiji sauki, girgiza masa kai tai alamun bazata iya ba,"ya Allah ya furta cikin zuciyarsa, anya kuwa ba ciwo yaji mata ba?
Cikin muryar kuka mai cike da ban tausayi tace" Dan Allah kabarni hk bazan iya ba ,zan mutu idan naciga da zama cikin ruwan nan .."ok shikenan bari na gyara miki jikinki kai kawai ta iya daga masa.
Ahankali ya dinga mata wayo yana tsomata cikin ruwan zafin har ta daina jin radadin sannan ya gyarata da kyar ta iya wankan tsarki ,daukota yayi, ya cire bedsheet din daya baci yasa wani duk da ba iyawa yayi ba haka yasa ya Dan gyagyra ya kwantar daita ya mata rufa da blanket ya kwanta kusa daita yana shafa mata kanta zuwa bayanta, kuka take har lokacin Dan ji take kmr kara mata wani azabar yake da hannunsa a haka har bacci ya dauketa Wanda da gani bana jin dadi bane, shi km ya zame jikinsa yaje yayi wanka yadauro alwala ya fara nafilfili nagodewa Allah daya mallaka masa mead amatsayin matarsa ta sunna, addua yayi tayi musu da samun zaman lfy a tsakaninsu Dan farinciki dayake ciki bazai misaltu ba shirin bacci yayi ya kwanta kusa daita tare da kankameta ajikinsa kmr Wanda zaa kwacewa ta hk bacci shima ya daukeshi cike da matsanancin farinciki.
A satin sam fu'ad bai bar mead ta sarara da bukatarsa ba ,gurzarta yake kmr yasamu tuwo, Allah yagani shi nmj ne da yi daya biyu baya isarshi ita kuma sam ba hk take ba, ta dai yi hakurin barinsa yaci angoncinsa a tunaninta da bai saba yi bane yasa yakeyi kmr zai cinyeta.
Aurensu da wata daya fuad yace inna ta dawo gidansu tinda 3 bedroom ne amman Sam inna taki yarda tace "banda abunka fuad ina ni ina zama tare daku,?"kudai kuyi zamanku lfy Allah kade fitina kubarni nan ni dai ka dinga zuwa ina ganinka.
*BAYAN SHEKARA DAYA*
Me'ad ce kwance a cinyar fuad yana shafa gashin kanta, "Na tabbatar da cewa nafi kowane namiji sa'ar abokiyar xama, Yanzu nake ƙara tabbatar da cewa yar halak na aura, tunda muka yi aure babu wanda ya taba jin kanmu, muna rayuwa mai cike da farin ciki, duk yadda aka yi kokarin xuga ki a kan ki rabu da ni,amman baki yarda da hakan ba, dole na gode miki me'ad na kuma cigaba da kula da ke har karshen rayuwata.
Murmushi me'ad tayi tare da shafa kwantaccen sajen da ke kewaye a fuskarsa, na gode da yadda na samu kyakkwan yabo daga wajenka fuad, insha Allah babu Wanda xai ji kanmu har abada, soyayyar su suka ci-gaba da yi mai cike da ban sha'awa ,har zuwa lokacin da suka samu haihuwar nasreen , Wanda tun daga lokacin suka Dan fara samun rashin jituwa atsakaninsu adalilin rashin kulawa da yarinyar, ganin hk yasa inna ta dawo gidansu da zama domin cigaba da kula da yarinyar, daga nan komai ya daidaita, inna ce komai na yarinyar Sam me'ad batasan meye kula daita ba, abinda ke had'ata da yarinyar shan nono shima idan tana gida ,idan zata aiki kuma, sai dai ta tsiyaya mata nono ta ajiye mata ta kama gabanta ,idan kuma tana gida system ne agabanta bata da wani lokacin kowa ,dan idan ta zauna tana daddana system sallah kadai ke tadata, sannan duk wanda ke zaune kusa daita yazama bawa koda kuwa fu'ad ,Dan ta dinga aikesa kenan ,shi kuma tsakani da Allah baya kin mata a ganinsa duk cikin soyayya ne .
Zamansu da inna gwanin dadi da kulawa saboda tsananin kaunar me'ad din datake, komai mead ,aiki idan taga yayi mata yawa zagewa take ta tayata, ita kanta mead na tsananin son inna da bata kulawa Sam bata kaunar abinda zai bata mata rai ,duk abinda zai faranta mata shi take, saboda yadda take kula daita Dan wani lokacin har abincin yi musu take kafin su dawo aiki , sosai mead ke jin dadin zama tare da inna ,bata da mataslar komai ko ta fannin mijinta da kowa illa ta rashin lafiyar yarinyarta saboda tana girma ciwonta na sake bayyana ajikinta, zamansu tare da inna bai d'auki wani dogon lokaci ba, zazzabi kwana daya da yini tal yayi sanadin barinta duniya ,acikin dare inna tace ga garinku, mutuwar da ta kusan haukata fu'ad da mead, sun yi kukan da tun sanda sukazo duniya basu yi irinsa ba ,aka shirya inna zuwa gidanta na gsky.
Bayan rasuwar inna mead tasha daukar masu aiki sai dai ,abun baya zuwa koina, take sallamarsu saboda bala'I datake musu duk abinda sukayi sai taci gyaransu .
Har takai ga rokon ummi mai aikinsu ta gida momy tabata, itama zuwa wani lokaci tace kallon mijinta take da sauransu ta tattarata ta meidaita ,a haka da yau ta canza wannan mai aikin ta kore wancan har nasreen ta girma.
Wannan shine takaitaccen had'uwar mead da fu'ad .
Back to the story
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 65 t0 66
......nasreen kwance akan gadonta lullu'be cikin bargo mai taushi, tana sharar baccinta ,hankali kwance take fitar da numfashi yayinda me'ad ke zaune a gefenta tana gyangyadi , minti daya minti biyu zata bud'e idanunta, taga halin datake ciki, can dai taja naunayen ajiyar zuciya sannan ta bud'e idanunta gabadaya tana furzar da numfashi tana girgiza kai tare da furta "fuad kenan ....
Amman babu komai , komai zai zo qarshe, ba dai gobe Monday ba?" zan sa ido inga yadda gobe zata kasance garemu " how could you ask me to stop my work?
"For what.?
" ai abinda ba zai ma ta'ba yiwuwa bane yake fad'a idan nabar aikin sauran abubuwan da aikin nawa yake taimakawa agidan fa ?
"Shi nawa yake amsa albashinsa da har yake kokarin cewa na ajiye aiki na zauna gida, ta taja tsaki,ba laifinsa bane zan je d'akinsa yanzu nasamesa muyita tak'are .
Jin motsin fitowowarsa yasa ta yunkura ta tashi had'e da kai hannunta saman sumar nasreen ta shafa ahankali sannan tak'arasa mikewa tsaye tana gyara zaman rigarta ta fito daga d'akin .
lokacin da fito parlour'n da niyyar nufar d'akinsa jikinta ne yayi mugu mugun sanyi sakamakon ganinsa kwance datayi akan doguwar kujera cike da matsanancin damuwa, amman sai ta kau da abinda ta gani atattare dashi tashiga aika masa da wani irin kallo kana tasoma takowa zuwa inda yake kwance tana kiran sunansa cikin d'aga murya"abban nasreen!!!
Duk kiran da take masa yana jinta sarai yayi mata banza tamkr bada shi take ba har taka'raso ta zauna kusa dashi ta shafa hannunsa zuwa wuyansa... "fuad still shiru yayi mata sai numfashinsa da yayi saurin d'aukewa dan ji kmr ta jona masa electric ne ajikinsa, ahankali ta kwanto jikinsa har nonuwanta na ta'bo fuskarsa ta saita fuskarta danashi tana shakar numfashisa domin son tabbatar Da baccin yake da gsky ko dai wani shirin ya fito mata dashi....
saurin sake d'auke numfashi yayi saboda zuciyarsa datayi saurin bugawa adalilin jin abinda yafi kauna atare daita sun kawo masa ziyara wanda take yanayinsa ya sauya,lokaci daya zuciyarsa da joystick dinsa tasoma harbawa ....
Ta d'ago daga jikinsa tana yatsina fuska da tsaki "yanzu kai har kaga gurin bacci?" koda yake kana sane fa kakeyi kmr kana bacci alhalin nasan ba baccin kakeyi ba 'amman no problem I will give you as you want it...takarasa fad'ar
tana mai gyara zamanta zuwa kwanciya a gefensa.
"Nasan cewar kana da kafuri taurin kai, Amman idan kace kana da taurin kai nima mahaukaciya ce ,gurin taurin kai har ya zarta naka ,kaima kasan da wannan, kasan halina fa ,kasan halin wacce kake zaune daita ba sai na sake gaya maka ,nasan Kana sane kake wani baccin manufurci saboda bakason akawo karshen matsalar nan dake kasa saboda mugunta ,kasane kake yin abubuwa iri iri so that ranar monday sai gidan ya saura daga ni sai yarinyata ko Dan dai ka 'bata min rai ?
" to wallahi baka isa ,Dan ba yarda zanyi ba ,shine ka wani zo ka kwanta Dan da gari ya waye ka lalla'ba ka shirya da wuri ka wuce aiki batare da nasani ba .."so that I will not have any choice than to stay at home with our child...saboda kasan zuciyata ba zata iya d'aukar barin yarinyata a gida ita kad'ai ba,that's why you are playing different prank, am really ready for you..." wallahi tallahi kaji na rantse da Allah kowa zai gaya min zance ni yakamata na zauna tare da nasreen a gida bazanji ba infact I will not listing to any body ,kai koda kuwa ubana ne zai tako kafafunsa gidan nan adaidai wannan lokacin wallahi bazan yarda ba...
"kai ko inna ce zata ta fito daga cikin kabarinta tabani hakuri bazan hakura ba ,kai kuma daman kasan ina da wannan taurin kai fiyye da naka both of us must iron out the issue on ground before everything could have mess up.
shine kazo kana wani baccin gulma baccin tsiya, baccin munafurci, kai yanzu bacci ne agabanka?
"bansan yaushe ne kake son komai namu yazamo daban Dana sauran mutane ba ...yanzu kai abun alfaharinka ne nasreen tazo tasameka shame shame anan wai kai ubanta kana bacci alhalin ana bukatar solutions ga rayuwarta, ka bud'e idanunka kaga yadda ni bacci ya kaurace nawa idanuwa ....
"But no problem na godewa Allah da yasa yarinyata ta samu bacci ,ni kuma daman ina da lokacin kowani irin wahala coz am ready for trouble tare zamu kwana anan har garin Allah ya waye, bazan baka chance din tashi da wuri ka gudu aiki ka barni da yarinya a gida ba, kana farkawa daga wannan tsinanen baccin naka da kakeyi da kwayar idanuna zaka samo cin karo dashi zaka san dani kake zance zan tabbatar maka da me'ad din dakasani tana nan bata canza ba ,in dai akan wannan matsalar ne bazaka ta'ba samun yadda kake so .
"You know me and I know you uhmmmmm wallahi yau bazan runtsa ba ballanatana bacci ya d'aukeni sai mun samu maslahar wannan matsalartamu tukun .
shi dai fu'ad juya mata baya yayi yacigaba da kwanciyarsa, can wuraren karfe 3 na dare ,wani naunayen bacci ya kawo mata ziyara bata San lokacin data bingire agurin tasoma sharar bacci ba ,shi kuma lokacin yasamu damar mikewa tsaye da kyar yana mika had'e da salati yana dubanta yace "wahalalliyar mata kawai, wa yagaya miki ana yiwa bacci wannan salon iskanci?
"" muna nan mu zuba inda ke zamuga wanda zai ci riba, wallahi matukar nine mijinki ,kuma ni nake rike da igiyoyin aurenki sai kin zauna gida kin kula da gida da yarinyarki zance zuwa aiki nayi cancelling dinsa inga dinsa kuma banga uban da ya isa yasani janye raayina ba yakarasa fad'ar hk tare da shigewa d'akinsa.
ba ita ta farka ba sai gurin asuba ta bud'e idanunta wayam taga babu fu'ad babu al'amunsa, Dan haka kai tsaye ta nufi dakinta..
Washegari bayan tayi duk wani abinda ya zama al'adarta ce sallah, wanka ,girka abinda zasu ci, ta tsaya kan wanka nasreen da shirinta ta bata abinci taci ta koshi da bata magungunanta ,sannan ta zauna ta kamo tafukan hannuta cikin nata suka zauna a gefen gado tashiga karanto mata aduoi iri iri na neman tsari da lafiyar jikinta ,ta tofa cikin ruwa ta bata tasha sannan tacigaba da yi mata addu'a yadda zan fita na barki cikin gidan nan lfy ,hk zan na dawo na sameki gidan nan lafiya lau cikin koshin lafiya da kuzari kina wasanki koina batare da wata damuwa ba albarkacin Annabi Muhammad s.a.w.
"mugun ji da mugun gani Allah bazai sa naji ba ,na godewa Allah dayasa zuwa wannan lokacin kina raye sannan muna raye dake, ina sake godewa Allah , Allah yacigaba da karemin ke ya raya min ke yabaki ingantacciyar lafiya mai daurewa, duk maganar datake da adduointa a kaikaice nasreen take kallonta tana furta ameen acikin zuciyarta har sanda me'ad tagama ta sakar mata murmushin tare da kokarin mikewa tsaye nasreen tace "a'a momy ,are you going out?
Tace " me zan miki idan kina bukatar wani abu just tell me?
"Ni kawai banason kije koina stay with me mummy..
" what do you mean by that ?
" today is Monday nasreen zan tafi aiki am going to work.
" but momy....
"Uhmmmmm nasreen karki damu dad'ynki na gida and he is going to take good care of you .
"Guses what?
Nasreen ta narke fuska tamkar zatayi kuka Dan ita tafi son mom dinta ta zauna gida kmr yadda sauran iyayen friend's dinta keyi..
"Karki damu bby nah, zan dawo aiki yau da wuri ni dake zamuyi kallo a zeey world muna cin popcorn da chocolate tak'arasa mgnr tana dry tare da mikewa ta kamo kanta ta bata kis a goshi "be good for dady dont disturb my husband "bye bye my dear Ta rataya jakarta na dubanta kmr tasamu pictures "love you bby, say bye to mummy nasreen ta d'aga mata hannu tana mata bye bye..
"bye my love ...
Mead na fita daga d'akin nasreen ta sake bata rai sosai tamkar zatayi kuka,ta rungume duka hannuwanta, a kirji ta jingina bayanta da abun gado tana turo baki gabadaya ranta in yayi dubu to abace yake , zamewa tayi ta kwanta batare datasan abinda ke mata dadi.
Me'ad kuwa kai tsaye keyn motarta ta d'auka a inda ta saba ajiyewa a parlour'n, ta nufi kofar fita, ta kai hannu da zumar murd'a handle din kofar, sai me?
ba sai kofa taki bud'ewa ta sake murd'awa still the same cike da matsanancin mamaki tashiga jan kofar tana kiran "a'a .... da iyakacin karfinta tana mamakin yadda hakan ya kasance,cikin hk taji sautin muryarsa daga bayanta yana cewa "kamata yayi kiyi tsale da fukafikinki ki tsallake ki bi ta cikin kofar ne ki wuce daga gidan ,ba wai ki tsaya 'batawa kanki lokacin ja ba .
cak ta tsaya tare juyowa ahankali tana dubansa rike da key'n kofar a hannunsa yana takowa zuwa inda take tsaye tmkr an dasata..
" a she baki da kunya me'ad?
Sannan bakisan abinda ake cewa kunya ba a al'adar hausa fulani..,"anya ma kuwa ke kina daga cikin cikakkun jinsin hausa fulani kuwa, wad'an da suka San darajar aurensu data ya'yansu?
"No no bazaki kasance haka ba coz you're so shameless and now how dare you dress up and go to work?
"What about your daughter whom you abandoned to?
" ,I mean yarinyarki da kika Haifa acikinki wa kike tunani zai kular miki daita?
"Dan Allah fu'ad ka ajiye wannan maganar agefe saboda mu rigada muyita before bai kamata kana dawo mana da hannun agogo baya ta katseshi ta hanyar fadar tana cika tana batsewa .
"Oky kya fadi hk mana tunda Ke ba uwar arziki bace, Dan duk uwar arziki datasan ciwon kanta bazata fadi hk ba .
"Kai ke Sam ba uwa bace wallahi, idan kuma uwace ke kina daga cikin asararrun iyaye, wallahi tallahi ita kanta nasreen datasan irinki ce uwarta daba ta roki abar kartazo duniya ...
"Fu'ad.......ta kira sunansa a zafafe tana tsuma sai kuma tayi shir tare da ciza lips dinta.
"Ki fad'i maganarki kai tsaye ba sai kin kira sunana ba .
Sai Dataja numfashi ta sauke kana tace "Plz it's too early on a Monday morning...
"Really ? Ya fada yana dage mata girarsa daya tare da rike kugunsa da hannu daya yana dubanta.
"Ina rokonka da had'aka da girman Allah, just give me the key and let me be on my way to work.
"Key gashi a hannuna ki amsa mana ki fita nagani ,which kind of woman are you?
"What sort of mother are you?
Your daughter is sick and the doctor said someone has to be with her for thirty days ...but you are expect me to stay at home with her ..
" me kake magana akai fu'ad?
" ko ince me kake kokarin cewa?
" nice zan zauna a gida har na tsawon kwanaki 30 domin in kula da yarinyarmu ko me?
"No karki zauna ki kula daita ,ki zauna gadin gidan ne ,da wata shashar tambayarki.
Cike da izza da jin kai tace " I will be home stay with her not go to work ?
"Exactly abinda nake bukata kenan, ki zauna gida ki kula da yarinyarki ,your common sense didn't tell you that as a woman, you need to stay at home and take good care of her.
"For what reason? Ta fad'a a matukar fusace tana matsoshi kmr zata shige jikinsa....
"For what reason fa ki kake ce? "To for matsayinki na shashar mace kuma uwa, kinsa Allah wallahi ba zaki wannan tsinannen aiki ba.... shima ya fad'a a matukar fusace suna fuskarta juna kowanensu na shakar numfashin juna zuciyoyinsu na wani irin bugawa da karfi at the same time suna kallon cikin kwayar idanunsu cike da zallar 'bacin rai....
"Me kake nufi dani ne fu'ad?
"Fu'ad you are the one you will stay indoor with your daughter and take care of her while I go to work and make money for us....meye salary dinka zai mana da rayuwarmu gabadaya idan na zauna gida ?
"kai kasa common sense dinka kayi tunani Dan haka don't don't west my time plz..
" I don't have anything to tell you any more ,just take off your clothes and go sit there and watch over that girl shine kawai abinda bazan gaji da gaya miki ba amatsayinki na shashar uwar ......
"Ni kake cewa shashar uwa saboda ina son inganta rayuwarmu data tilon diyarmu? Kana tunani bansan ciwon kaina Dana yarinyata bane ko me you should mand your taught fu'ad ka daina gaya min duk any stupid maganar daya fito daga bakinka saboda bani kadai nake da yancin zama na kula daita ba ,kaima ubanta kana yancin zama ka kula daita..
"Short up there *YANCINKI* ne sha sha daki kula daita duk wata uwar data san yancin kanta Dana ya'yanta kije ki tambayeta zata gaya miki gskyr danake gaya miki, a yau mead kin rasa mai fuskantar ya gaya miki gsky saboda kina amsar albashi da bai taka kara ya karye ba .....Sam iliminki bai amfanar miki da komai ba ke haka naki iyayen suka miki, ?
"da kace sun fifita aikinsu akan rayuwarki da yanzu bakiyi takama da wannan banzar aikin naki ba yakarasa mgnr yana busa mata numfashi wanda yasa ta lumshe kyawawan idanunta sannan ahankali ta bud'esu tare da tsura masa ido tana kallonsa...kusan minti biyu tana manne da fadadden kirjinsa zuciyarta na rawa sannan ta bude bakinta da kyar ta kira sunansa cikin sanyayyiyar murya .
"Fu'ad ka rabu dani bana son wata matsala da kai ayanzu ,kaga koda na tashi a safiyar yau din nan, ban shiga lamarin kowa ba acikin gidan nan , saboda na yiwa kaina magana am telling you kuma na gayawa ubangijina ,Allah yana jin a halin yanzu haka, na bud'e bakina sannan na d'aga hannuwana duka garesa "nace Allah yadda nake son tafiya aikin nan ,bana son wahala kuma banason nayi fad'a da kowa ayau din nan in particular, "am sure my God has answered my prayers I beg you for God's sake don't let me be influenced by paternal linage custom "ina rokonka ka barni karka barin aljanun gadon gidan mahaifina su taso a yanzu su tsinkareni na shuka maka rashin mutuncin da ban ta'ba maka ba a iya tsawon rayuwarmu.....
"Su taso Dan kutumar ubansu aljanun sun dade basu taso ba ,,idan aljanun gadon gidan ubanki basu taso sun tsinkareki ba ,ki bari na gidan gadon uwarki kiyi adding dinsu ajikinki sutaso, a shirye nake da duk wani iskancinki , wuce ciki ki cire wad'an yan iskan kayan da kika saka ki zauna ki kular min da yarinyata you are going nowhere.......
"Me fu'ad....?
"Yes of course..
"Fu'ad Dan girman Allah kabani key sannan kabarni na kama gabana bana son wata matsala da kai ...
Ya furzar da iska ta bakinsa mai dumi sannan yace "It seems you are going insane common sense dinki bai gaya miki GSKy ,da abinda yakamata yakarasa mgnr yana ta'ba saitin 'kwa'kwaluwarsa ,kalli bari na tmbyeki wai na rokeki ne kafin ki aureni ko me you tell me da kika zabi galazawa rayuwata data yarinya?
" baka rokeni ba amman aurenka danayi shine the most worse kuskuren danayi arayuwata, a halin yanzu na fara regreating aurenka. ...
"Ni zakicewa haka?"ni zaki ce kinyi da kinsani, ni bance nayi danasani auren shashar uwa irinki ba ..."
you mate are out there begging me to marry them wallahi ba irinki yakamata na aura ba mistake nayi ,kuma na godewa Allah da har yanzu lokaci bai kuremin ba ...
"Wani irin girgiza tayi mai had'e da ihu ta saka ta furta "what mistake fa kace ?
"Abinda kunenki yaji shi nace ba irinki yakamata na aura ba mistake me I just favoured you, idan kin mata na tuna miki ....
"Ji ..kuji min mutamin nan , ni kayiwa favoured ?" Ka manta taimakawar danayi maka , na tsaya tsayin daka da rayuwata da aljihuna da komai nawa duk ka manta ba ..
"koma da me zakice nima nayi miki taimako tunda na aureki ban barki kin wulakanta ba, kmr sauran kawayenki, ke yanzu kawayenki nawa ne suke zaune a gida suke neman miji irina basu samu ba ,ke Dan kin ga kina dashi a hannunki shine kike iskanci , aikin nan naki Allah yasa aljannah zaki siya dashi tunda nace bazaki ba,bazaki ba ..
"Ai kuwa baka isa ba wallahi.... kai din butulo ne sannan mai manta alkairi ne, da baka manta alkairi da wad'an nan zantuttukan basu fito daga cikin bakinka, Akan taimakon junanmu da albashinka ba zai mana komai ba ..
"Dan Allah malama matsa kusa dani ....
"Babu inda zani come on ka bani key nakama gabana ,
mutumin nan ina gaya maka kabani key takarasa mgnr tana cakumarsa tare rike hannunsa da key'n yake ciki .
"Ke... ke..ke !!! Meye haka kina hauka ne?
" ko mai ke damun tunaninki?
"Zan ji miki ciwo fa sakar min riga kinsan dai bana dukan mace ko, karki bari na fara saboda I will beat you badly "ka fara mana ina ruwana ,what I need is to give me the key nakama gabana..
"You are looking for my trouble me'ad zan miki dukan mutuwa fa ,ya daga hannunsa da niyyar kai mata gigitaccen mari ya hango fitowar nasreen daga d'akinta tana tahowa garesu da kyar take daga kafafunta rike da goshinta. Dan hk ya fasa abinda yayi niyya yasoma kok'arin banbare mead ajikinsa data cukurkudeshi Amman ina me'ad taki yarda ita lallai sai ya bata key kafin ta sakeshi .
Ganin me'ad taki sakinsa sai ihu take ya bata key nasreen takira sunansu atare"mummy, dady.. kawai tayi luuuuuu ta zube kasa summammiya a take mead ta sakeshi tayo gurin nasreen tana ihun kiran sunanta "nasreen nasreen!! Dan Allah ki tashi karki wa momynki hk plz, Dan Allah ka mamin ita mukaita hospital kokarin daga yarinyar suke amman ina ko motsi batayi wani ihun ta saka,"Iam done for..... ba tak'arasa ba taga ya nufi d'akinsa daita ya kwantar daita akan gadonsa ta shigo d'akin aguje Zata isa ga nasreen ya dakatar daita "stop there I don't want see you here, ba aiki zaki ba ? " You can go for now, out of this room before I pieces you right now ya nuna mata hanyar fita da yatsan hannunsa, ganin tana tsaye kikam taki fita sai idanu data tsurawa nasreen tana kuka yakaraso gareta ya kamo hannuta yashiga janta Amman taki tafiya har sanda ta numfashin yarinyar ya dawo daidai lokacin daya turata da hannunsa duka har sai daya fitar daita waje ya bugo kofar da karfi ya dawo d'akin cikin sosai daidai wannan lokacin nasreen ta sauke naunayen ajiyar zuciya da atishawa da sauri yakaraso gareta ya rungumeta ajikinsa yana mata sannu "dady ina mumy take ta tafi aikin ko?
Girgiza mata kai kawai yayi alamun aa, ta runtse idanunta hawaye nabin kuncinta "dady kace momy tazo plz ina son naganta ina sonta kusa dani ....
Hawaye ne ya gangaro bisa kuncinsa "yaya mead take son yayi da rayuwarsa data yarinyarsa?
Hawaye yake zubarwa sosai kmr yadda nasreen ke zubarwa kusan minti 30 tana rungume ajikinsa sannan bacci ya d'auketa ahankali ya kwantar daita , ya tashi ya fito zuwa parlour'n abinda ya bashi mamaki bai wuce rashin ganin me'ad ba ya nufi d'akinta da sauri, bata nan ya sake dawowa parlour'n yana duba key amman bai gani ba .
runtse idanunsa yayi gam zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri sauri yana jin kmr ya furta mata abinda zai natsar daita tare da gigita rayuwarta da komai nata ,amman ya kasa ya koma ya zauna Kan kujera ya rafka uban tagumi yana tunanin mataki na karshe da zai d'auka akanta karar wayarsa da'ake kira tun minti goma da wuce ya dawo dashi daga tunanin daya lula ya ciro daga aljihun gaban rigarsa yana dubawa private number ce aka kirasa dashi ,yayi shiru kmr bazai dauka ba ,sai kuma yayi tunanin d'auka muryar daya ji ne yasashi cire wayar yana sake kallon screen din wayar "sajida ya furta sannan ya mead wayar kunnenshi yayi shiru yaki cewa komai..
Bangarenta kuwa cewa tayi "my favourite ya kake da jikin bby nasreen hop she's getting better for now? "Sannan a ina makomar maganarmu ta tsaya?" plz ina son sani , fu'ad idan narasaka a wannan karon zan mutu ,wallahi mutuwa zanyi plz karkace min a'a ka taimaki rayuwata ka yantota daga shingi Dan...
"Dakata malama karki cika ni da shirme din banza, wai me kika d'aukeni ne ?shasha lusari ...?
"Ko ance miki nima sauna ne da bansan ciwon kaina ba ?
"To bari kiji ingaya miki nayi kurakurai da dama arayuwata amman bazan ta'ba kuskuren amincewa aurenki ba sajida koda kuwa ke kad'ai zaki saura a duniya..
Muryarta na cracking tace plz fu'ad don't do this to me zuciyata na wa..
"Short up wawiya kawai ,ya katseta ta hanyar fadar hk, wai ma ance miki ina da bukatar k'ara aure ne ko me, da kike kokarin takurawa rayuwata?
"Ina son matata tana sona wannan matsalar ce kawai ke damun rayuwarmu kuma ina tunanin zamu samu solutions akai, Dan haka zaki iya barin rayuwata Dan babu abinda zanyi dake idan ma aure nake da bukata nasan inda mata suke ya fad'a yana katse kiran gbdy yashiga juya kai da wayar hannunsa tare da jijiga kafarsa daya. .
Bangaren me'ad kuwa Koda ta isa company dinsu duk wani ma'aikaci dake aiki acikinsa ya hallara, ita kad'aice batazo ba, Dan haka cikin sauri sauri ta daidaita tsayuwar motarta a inda aka tana domin parking ta fito mataimakinta mudansir na hangota ya k'araso da sauri ya amshi mukulin motar yana gaisheta "good morning ma.
"Morning kawai tace tayi gaba abinta ,inda dubbanin ma'aikata ke gaisheta tana amsawa da kyar har tashiga makeken office dinta tare da zama akan kujerarta zamanta ke wuya, tayi wata irin zabura ta mike tsaye jikinta na rawa, take kuma zufa yasoma ketowa jikinta kmr babu iskar dake kadawa acikin office din ,cike da matsanancin mamaki ta sake zama Kan kujera da sauri ta sake mikewa saboda tiririn da kujerar keyi, Dan haka tasa hannuta taji Amman sai taji sanyi me gyaraye Dana ac na shiga tafin hannunta tayi shiru zuciyarta na wani irin dokowa.
shigarta office din babu wani dadewa mudanrsi yashigo rike da jakarta da wasu file Amman yadda ya ganta tsaye sa'banin koda yaushe idan tashigo mazauni take fara nema ,ya bashi dry sosai ,sai dai yayi kokarin dakewa, abun yayi masa dadi sosai daman kuma malamin ya gaya masa zai yi mamaki , but bai zaci da wuri haka ba.
Jakar ya ajiye akan table dinta da file file sannan ya nufi office dinsa yana kwashewa da wata uwar dry "shegiyar maseefaffiyar mata kawai karshenki yazo zamuga yadda zaayi zaman aiki ana takama sauran abokan aikinsa yakira suka hadu suka dinga zaginta .
**********
Yau kwana biyu kenan da zuwan suhailat gidan me'ad Amman Sam hankalinta yaki kwanciya akan matsalarta, Wanda tasan a kashi dari yayarta ce mai ragamar laifi acikin dukkanin abinda ke faruwa, tayi zurfi sosai cikin tunani dan gashi har yau monday batasan yadda lamarin zai kasance ba ,sun daidaita ko kuwa har lokacin suna Kan ra'ayinsu ,tana nan zaune har sanda momy ta fito cikin shirin fita tana mata sallama , har ta kai bakin kofa ta dawo ta tsaya akanta ta kira sunanta "suhailat lafiyarki kuwa tun d'azu ina miki magana ?
Firgigib suhailat ta dawo haiyacinta tana sauke naunayen ajiyar zuciya kana "tace wallahi momy ina cikin matsanancin damuwa , gsky banso gaya miki ba saboda banason ke ma damuwar tashafeki amman nayi duk wani nazarina naga ke kika fi cancantar nagayawa..jin haka yasa momy ta samu guri gefenta ta zauna "me ya faru? "Menene ki gaya min damuwarki.?
Wani ajiyar zuciyar ta sauke sannan tace "shekaranjiya danaje gidan aunty me'ad tun daga harabar gidan na dinga jin haiyaniyarsu .Amman tunda fita zakiyi yanzu ki bari idan kin dawo zan gaya miki komai..
"Kinga gaya min yanzu, Dan gabadaya hankalina a matukar tashe yake..
"Momy ki tafi kawai idan kin dawo zan gaya miki.."ke dakata bam ma son sake jin wani exucuse saboda duk inda zani zuciyata bazata samu natsuwa ba can zuciyata zata koma ni dai gaya min koma menene...
"Shikenan momy lokacin da naje gidan basu san na shigo ba ,ina daga waje na dinga jin ita da mijinta suna jayayya sosai, mutsu fa sosai ita dashi har ma sun fara yin fad'a atsakaninsu ..
"Sun fara fad'a fa kikace ?
"To me kuma zai hadasu fad'a su da suke zaune lfy?
" ni dai lokacin Dana shiga shine aunty me'ad take koramin abubuwan dake faruwa duk dai akan matsalar rashin lfyr nasreen, ni dai na fara jin tsoro kar yadda suke sainsan nan kar yazamota daga karshe yazo ya saketa fa ...
" uhm Allah ma ba zai sa ba,InshaAllahu babu abinda zai faru atsakaninsu sai alkairi ,irin wannan gidan bazai ta'ba hargitsewa ba ,balle wani abu shi saki ...
"Ki daina saurin kawo zance saki cikin lamarinsu ,karki sake fad'ar hk Dan ba haka ake magana ba ,koda yaushe ki dinga yiwa yayarki fatan alkairi arayuwar aurenta..
"Yadda nake ganin kansu ahad'e kmr zasu cinye juna ina farinciki da murna Allah bazai kawo abinda zai shiga tsakaninsu ba, albarkacin annabi Muhammad s.a.w mugunji da mugun gani bazasu ganshi ba ,badamuwa dai InshaAllahu zan kirasu.
"A'a momy kira fa ,ai wannan matsalar ta wuce a tsaya akira, koda ma zaki kira miijinta zaki kira kice zaki zo duba lafiyar nasreen Dan banason tasan ma nagaya miki kin dai San halinta....
"Oh ni khadeeja wannan wani irin tashin hankali ne ?"Allah ka taimakeni akan lamarin yarinyar nan, kai na ma fasa zuwa koina bari na koma ta mike ta nufi hanyar step.."ki tafi inda zaki mana koda zuwa gobe hk sai kije, irin hk fa yasa tun dana dawo naki fad'a miki..
"Ke nace ban zuwa na fasa gbdy ma na rikice narasa gane kaina gara kawai nayi zamana..
"Oky kawai suhailat ta fad'a itama tattara kayayyakinta tayi d'akinta.
Wunin ranar me'ad kusan a tsaye tayisa acikin office dinta, wanda daga karshe shi kansa office din yasoma mata tirarin azabar azafi ata koina ajikinta ,idan tayi yunkurin zama saman kujerarta sai taji kmr ana tsira mata allurai ga km tiririn azaba zafi haka ta dingaye office din har ta hakura ta fito daga cikinsa. Yayinda idanun mudansir Dana abokansa ke kanta sai lekenta suke suna kwashewa da dry. .
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
Page 67 t0 68
....gabadaya Kasa xaman office din tayi, ta shiga ta fita ta yi haka yafi sau ba adadi, ga tarin aiki birjik a kasa zaman jiran sanya hannunta amman kasa aiwatarwa saboda ji take kamar ana xuba mata tafasasshen ruwan xafi a jikinta, idan tayi yunkurin zama a kujerar kuma sai taji kamar ana sukarta da allura, haka ta dinga sintiri tana shiga tana fita, yayin da kuma su tahir da da ma'aruf da mudassir suke kyalkyale mata da dariyar mugunta.
Mudassir ne ya dafa kafadar Tahir, "mutumina kana ganin matar nan fa gaba ɗaya ta rasa sukunin rayuwarta"
A jiyar xuciya ma'aruf ya sauke tare da cewa "Kai dai bari ai yau ina ganin ikon Allah dama akwai irin wadannan Malaman a duniya, wanda suke aiki kamar yankan wuka, ai ni duk tunanina zancen da muka yi da kai wlh ya bi ruwa, baxa a taɓa samun malamin da xai iya yi mata aiki ba da jikinta zai dinga irin wannan tururin xafin gaskiya malamin nan gaske ne"
"Ai kaɗan ka gani ma domin ni malamin nan ya tabbatar min da cewa Wannan aikin da take tunkaho da takama da shi har take wulakanta mutane a kansa sai ya fita a hannunta, na tsani yarinyar nan saboda irin wulakancin da take yi mana, da sannu sai aikin nan ya dawo wajen mu"
Murmushi Tahir yayi tare da cewa "Fatana aikin nan yana fita a hannunta wajena xai dawo, ni ne xan dawo Manager Kuma bana so ku yi kin baƙin ciki, idan matsayinta ya dawo hannuna fa kamar komai yana wajenku ne tare xamu juya Kamfanin nan yadda ranmu yake so"
Kallonta suka yi suka ƙara bushewa da dariyar mugunta, haka suka xauna suna ta tsine mata albarka a wajen nan duk juyin da tayi sai sun mata dariya, ta koma sai kace zautacciya, sai kaiwa take tana komowa duk wanda ya ganta sai yayi mamakin ganinta saboda abinda ba a taba gani bane a history din rayuwarta, saboda a kullum me'ad taxo office tana xuwa take shigewa ta xauna sai dai idan wani abu ne mai matuƙar muhimmanci yake fito da ita amma bata irin Wannan zaryar.
Tana cikin wannan halin ne tayi wani tunani, da tsayuwar nan da take yi me xai hana baxa ta kira sudais ba, (sudais aminin fu'ad ne dama kuma sun yi magana da kawarta sajeeda cewa xata kira shi ta faɗa masa matsalar da take ciki a gida ko akwai abinda zai iya yi a kai)
Wayarta ta dakko a gida ta shiga duba number sudais, tayi Sa'a kuwa kira ɗaya tayi masa ya ɗauka, bayan sun gaisa ne ta faɗa masa cewa tana son ganinsa yanzu a gida akwai magana mai matukar muhimmanci da take so su yi da shi. Amsa mata yayi da xai zo kamar yadda ta buƙata
Suna gama wayar ta nufi bakin motarta da sauri ta shiga tayi mata key ta nufi hanyar gida, tana cikin driving taji wayarta tayi ƙara tana dubawa taga number mahaifiyarta ne, ɗauka tayi cikin ladabi ta gaisheta, tambayarta tayi jikin nasreen, amsa ta bata cewa jikin nata da sauki, magana mahaifiyarta ta cigaba da yi.
Insha Allah da misalin karfe 4:00 xata xo ta sameta a gida tana so ta duba jikin nasreen.
dariya tayi bayan gama sauraron bayaninta kaf "mead am so disappointed of you "Meyasa kike son maida mijinki bawa ko ince mijin hjy ni haka kikaga ina yiwa naki uban dan baki da kunya kike cewa maganar da mijiki ya fada ba maganar arxiki bce.
"ence yarinya bata da lfy likita yace lallai sai daya daga cikinku ya ajiye Aikkns ya zauna tare daita domin kula da yarinyarta amman saboda maseefar son aiki kina kokarin batawa mijinki duniyarki kuma aljanarki rai .
"idan baki sani ba maganar aiziki mijinki yayi miki dayace miki kece yafi dacewa daki zauna bashi ba domin baki taba ganin inda akayi haka ke ko a garin mahaukata baa taba yi ba miji ya zauna gida ya kula da lamuran gidan.
"ke tsaya yanxu ko mijikin bai tsaya gaya miki abinda ya dace ba ke amatsayinki na uwa bakisan kece yafi cancata ki tsaya agida ba?
indai ke uwar arziki ce indai ba akasin haka ba .
"to yanzu me kike expecting mijinki ya tsaya yayiwa yarinya yar shekara goma?
"beside if your husband is taking care of the Child and you go to work what do you expect people to say?
"they will defiantly be misjudged, za'a ce kin maida mijink mijin tace ,mijiki ke kula da gida daga karshe zaginki duniya zatayi Kuma duk wanda yabaki wannan shawarar cutarki zai yi.
"wallahi bari kiji kece kika fi dacewa ki ajiye aiki ki kula da yarinyarki, nasan abinda ke damunki fa da matsalarki, bakomsi ba saboda wadan yan kudaden da kike amsa ya fi nashi shiyasa kike behive haka...
ke yanxu bakisan ceawar abarka dake cikin zaman aurenku da rashin damuwa shine komai ba?
duk wani abinda ke cikin duniyar nan albarka shine kan gaba ko mutun na amsar naira daya albarka yashiga ciki wallahi zai yi abinda msi amsar one million bai yi ba.
"haka ne momy inji cewar fu'ad.
kinga idan kika bi umarnin mijinki kika ajiye aikin nan kika zauna a gida domin ki kula da lafiyar yarinyark zaki ga abun mamakin da zai biyo bayan biyayyar da kikayi ko bama haka ba mead wannan dutyki ne banashi bane ,abinda fa nasan bazan yarda ayiwa fsn ba bazan bari kiyi fu'ad, haka zalika idan shine yake son cutar dake sai inda karfina yakare, dan haka yazama dole ki zauna ki kula da NASREEN....
sudais ya gyara zamansa tare da cewa "momy kiyi hkr da katse miki hanzari danayi kinawa yarinyarki fad'a, "we throw the stone to the direction of the flow of the bird .....
yauwa dan albarka, Allah yayi maka albarka sosai naji dadin furucinka dan allah kasamun baki acikin zance yarinyar nan..
"no momy kar tunanin yake inda bana nan make nufi ba... ai abokina yakamata ki bari muyi masa fad'a.. muyi masa magana ta gsky akan wannan matsalar ba me'ad ba .
fu'ad yayi saurin bude idanuwansa gabadaya ysna duban sudais cike da matsanancin mamakin jin furucinsa.
abun mamaki shi dayake daukar dubu dari kacal yayinda matarsa ke d'aukar 55,000 par month...
"kaga dan Allah malam it's going to be 15000 because 50k will soon be added, dan haka kayi saurin gyara wannan banzar maganar taka .
"koda an maka karin 50k akan 100k yakai yawon nata ne?
a"tamyarka nake ya Kai Nata ne kuma zata muku..
"idan kai bakaga abinda zata mana ni san abinda zatayi da wata shashar maganarka, ka gyara maganarka sannan kasan irin maganar dazaka min sudais yakarasa mgnr yana jan tsaki.
"duk ma abinda zakace bazai dameni ba, gsky ce dai bakaso kuma wallahi ko zaka mutu sai na fad'a maka tunda karasa mai gaya maka, gsky fu'ad kai bulo ne basan arziki ba sannan baka iya cin arziki ba bakasan mutunci ba , yanzu wannan bawar Allah da ta dinga wahala akanka kmr zata mutu akanka rayuwarta ce kawai vata baka ba, kai yAnzu kan wannan yar karamar matsalar har sai duniya tasani abinda yakamata atsakaninku kuzuyi abunku ka yarda ka amince ka zauna agida ka kula da yarinyarku ba sai kowa yasani ba, kai yanzu idan ita ta'ajiye aikinta kai zaka iya biyan school fees din NASREEN? "ok sai yanzu na fahimci abinda kake nufi yarinka dake karatu a makarantar kudi kakeyiwa bakiciki ta bar private school zuwa public school wallahi you are not thoughtful ,in da kana da cikakken hankali irin nawa a yanzu zakayi kokarin ajiye aikinka ka zauna ka kula da yarinyarku.
"In dai irin wannan hankalin naka ne wallahi tallahi gara bani dashi ka fahimceni ?" ,me ye amfanin wannan banzar tunaninka gareni ?
"Meyasa Sam kai baka da tunani mai kyau acikin kwakwaluwarka? "Jifa yadda kake magana kmr wani sauna wanda bai San ciwon kansa ba ,wai bula bula kmr shasha "kodayake kai fa a gidanka mijin hjy ne kamata yayi nayi maka uzuri?
" if not da kana da kwakwaluwar maza da baka fad'i abinda ka fad'a..har kake wani tsayawa yi min magana akan abinda bazai ta'ba yiwuwa ba "malam kaajiye magana ta fahimta kuma a inda ta dace ahalin yanzu promotion is going on in my office now and my salary would be increased by 50k ,that not all ,I may be assured the position of the manager ..i will be overseeing the whole company, when workers resume, yayinda idan mutane sunzo zasu dinga girmamani gud morning sir gud morning sir!! Ni zaa dinga girmamawa haka .
"You are a fool fuad.....
"What........?
Suka hada bakinsu gabadaya har sudais gurin furta hakan tare da juyowa suka fuskanci inda take zaune rungume da hannuwanta duka akirji tana cika tana batsewa..
"Mead ni kika cewa haka ?"it seems you are mad .
"You're crazy you're foll kmr yadda na fada me zakayi na fada maka me zakayi ,?
"You don't have anything to do than ihun banza da wofi..
"Momy kina zaune fa kina jinta kina jin abinda take gaya min ni kike gayawa wadan nan maganganun ke har kin isa how dare you talk to me like that?
"Amman zaki gane kuskurenki zan saita kwajwaluwarki ,zan koyar dake darasin dake cikin rayuwar izayar aure da bakisan dashi ba ki sawa zuciyarki iskancinki yazo kashe...."mead me nake ji yake fitowa daga cikin bakinki kina hauka ne ko kin sha wani abu be mijin naki kike gayawa haka ?
"Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wannan wace irin masefa ce haka?"daman irin zaman da kukeyi kenan?
"Dan Allah kayi hakuri fu'ad nasanka da hakura ka kara akan wanda kake da zan mata fada "momy kina bani hskuri Akan furucinsa yanzu momy wannan matar arziki ce ? Yakarasa fadar hk yana taba daidai saitin kwalkwaluwasa.
"Ennnnnnn don't talk to me touching head I don't like it , Kafin ka sake harzuka kwalkwaluwata kasan na sha yi maka warning akan banso kana magana kana taba saitin kwalkwaluwarka idan kasa hannunka saitin kwalkwaluwarka yana birkita nawa brain din takarasa mgnr tare zabura ta Mike tsaye tana fuskantarshi don't ever talk to me touching head..
" wallahi da alamun ciwon hauka yasoma taba tunaninki, ke kanki kina bukatar gani doctor personally, ni kike gaya magana haka? Ni ni kirjinsa kawai yake nuna wa yana furta kalmar ni ni...shima ya mike tsaye jikinsa na rawa yasoma kokarin karasowa indatake momy tayi saurin shiga tsakaninsu tana bashi hakuri kmr zatayi masa sujada...
" ooooooo ta d'aura hannuta abakinta, wallahi kaji kunya fu'ad kuma asirinka ya tono,kuma wallahi bazan daina furta maka kalma fool ba ,sannan duk inda ake neman nmj mai abun kunya idan akazo gurinka ansamu angama shameless man....oooooooo..
"Ba laifinki bane ,laifina ne wallahi, da barki danacinki ban aureki ba da yanzu ina zaune lfy danasani aurenki nayi yafi sau ba adadi.."Dan Allah malam kayi mana shiru mai abun kunya yanxu kai saboda yes sir yes sir kake son kaki zama ka kula da tilon diyarka, kasani duk duniya bakada kowa sama da nasreen uwa uba dangi duk babu sai nasreen Amman saboda karin girma da yes yes yasa ka kasa zama ka kula daita wallah shem on you kaji kunya matsayinka na uba Sam baka San yancinka ba, automatically we are not supposed to be having this argument in dai kai nmj da hankalinsa yacika ne
..idan kai cikakken nmj mai cikakken hankali da tunani ne ,nmj da yasan yadda ake amfani da kwalkwaluwa ne bai kamata mu tsaya muna jainja akan matsalar nan ba balle argument kawai kana embarrassing your self..
Momy tayi saurin fuskantar fu'ad jikinta na wani kyarma gabadaya ta kasa furta komai illa kirjinta datake shafawa alamun ya kwantar da hankalinsa yayi hakuri zatayi wani abu akan lamarin, shi kuwa wani irin tsuma yake gbdy kokarin cafkota yake but momy ta kasa ta tsare
Mead ta zabga masa wata katuwar harara "ok anayi maka yes sir yes sir agurin aiki ni bana ce maka yes sir yes sir agida ?
"If you call me, how do I respond to you? Bada girmamawa nake amsa maka ba ?
A matukar fusace yace "kin gadama fadar haka da kinsani karkice sir , Like you have a choice ,aikin me kika amsa agurina dakikiyar banza kawai da batasan ciwon kanta ba ..
" tambaya aikin Dana amsa kake, if I want to sarve ur food ,don't I always kneel down?
" you should have stood and placed it on my head stupid kawai, wannan ba aikin bane ..,"ok wannan aikina ne ko ba abinda kake nufi kenan ba ..?
"Naji aikina ne , idan nagama naje gurin aiki ta buga hannunta tana rike karamin Dan yatsanta "karfe nawa kake tashi ,karfe nawa nake tashi?
"Did you tell me? " zuwa wannan lokacin I will wake up early, I would have gotten to work by past seven, seven din da tuni na kammala da break wanda kai sai alokacin zaka tashi kace wanka zakayi "wai bazakiyi shiru ba me'ad ina tsaye kike gaggayawa mijinki mgn son ranki Amman ina mead taki yin shiru inda take shiga bata nan take fita ba Dan haka momy ta sake juyowa ta fuskanci fu'ad kmr zatayi kuka "kayi hakuri ..."karki damu momy, tayi duk abinda tagadama ba har gorin banda dangi tayi min ba ..
"An yi maka gori har da goroba ma, indai akan wannan banzar promotion din dazaka samu ne na yes sir yes sir wallahi baka ga komai acikin gidan tun duk wahalar danake akan baka gani nayi maka hidimar gidanka tsab nagama na tafi aiki nagama dukkanin wani wahala Wanda kai alokacin karfe hudu agida zata maka, you always get home by 5pm and be watching football match Chelsea man you here, ni zan dawo gida around 6 PM Wanda kafin na dawo idan nasan bamu da abubuwan amfani a gida haka zan tsaya a kasuwa na tsiya kayayyakin damuzamuyi amfani dashi da sauransu sannan na kamo hanyar gida kuma alokacin zance zan shiga kitchen kai duk kana zaune kana kallo ...
" no karkije mana kiyi zamanki, ni kike expecting naje miki kasuwa na tsiyo miki abubuwan amfani? "Meye aciki idan kaje da wannan zaman kallon da kake ,ai zaka iya zuwa kai har girkin ma sai kayi meye aciki ?"ko kai sudais meye baka wa matarka idan bata nan , I think har momy kake kiranta dashi ko ba hk ba ? Sudais Yayi saurin girgiza mata kansa sannan yace "Exactly ...
"Ok kana ji ai da kunnenwaka, kodayake AI abakinka na fara jin momy sudais dayake kiran matarsa dashi yayinda kai har wani zaben kalar abinci dazakaci kakeyi ni pounded yam zanci, ko kaza zanci banason kaza kalli yadda hannuna ya dawo agidanka ,ko haka ka aureni da shayayen hannu ,my arms got bigger as a result of pounded yam I pound every night..
"No karki tuka ai da kince bazakayi ba kin jira nazo nayi da kaina,shasha banzar kawai ?
"Momy bai tsaya anan ba fa ..I will wash press and pack my daughter school uniform ready for school the next day ,gajiya zata kamani zanje nayi sauri nayi wanka domin na kwanta akan gado na huta nayi bacci har da min shari, lokacin ne shi kuma zai zo min da shegen jikinsa yace tashi tashi ni kiba hakina ni kuma zance ya kyaleni nagaji dayawa, Amman Sam bazai yarda zai ce shi hakinsa yake so...
"Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun fuad yasoma furtawa acikin zucciyarsa yayinda gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus wata irin kunya ta kamashi yaji kmr kasa ta tsage agurin yashiga, ya kula bashi kad'ai yaji kunyar maganarta ba har momy,ganin taki yin shiru tanata zubo zance, yaga kunyar mara kunya hasara ne ,yayi saurin katseta ta hanyar cewa "wannan shirmen da kike fad'a bashi bane ainihin matsalar da'ake magana akanta ,idan kuma shi zaki meida topic ,but before komai yagama tabar'barewa atsakanimu bari kiji.....
"Me zanji babu?" Ai babu abinda zanji ,kai banson jin komai daga wannan bakin naka fu'ad ,kamin shiru dole na zayyane abinda ke cikina asan ba zuwa aiki kawai ne amfani ba cikin gidan ,gbdy rayuwar danayi da kai azaba kake gallaza min naje aiki na dawo nayi maka girki ,dare mahutar bawa zan huta amman kazo min da matsalarka ,bani da ikon cewa nagaji kayi fushi, idan kuma na baka had'in kai ka meida kmr bad'ad'ashiyar kaza akan bed, you just starte laying with me bama kayi cike da tausayawa ba a,a ka dinga channise dani kenan akan bed......
Wata irin razananniyar tsawa ya buga mata ba wannnan surutun naki yayi matter ba ,ki ajiye wannan maganar banzar mara ma'ana da tushe , me'ad mead !!! Wallahi kina bani tausayi saboda zaki had'u da fushina da....
" ba fushinka zan hadu dashi ba, ka kasheni idan zaka iya, karya ne bakayi duk abinda na fad'a, Baka d'aukar kafata ka jefata can dayar ma ka jefata can ka d'auki kaina ka dukar kasa, kafafuna suyi ciwo, hannuwana su rike gbdy jikina ya d'auki caji sannan washegari zan tashi zuwa aiki byn nagama girki
" kai let me tell you something you are ready for it wallahi sai ka zauna acikin gidan ka kula da yarinyarmu..
"This all rubbish you are saying is nt the issue on ground shasha kawai mara hankali da tunani ai ni bansa mahaukaciya nake aure ba ..
"Aaàaaaaaa ya isa ya isa but am telling sai ka zauna mutuwa ce kawai zata dakatar da haka, Amman babu D'an kutumar babakeren da zai hana hkn kasancewa kai you must stay at home, even your mother dare not....
"Ummmm my mother? Ya fad'i haka jikinsa na sake d'aukar kirma"my mother Zan sakeki fa ,wallahi me'ad zan sakeki kuma saki na har abada.
"I will surprise you with divorce lest bet ki rubuta ki ajiye zan sakeki daga karshe na kara aurena za kiga ikon Allah ba dai ni kikewa wannan wulakanci Ba?" zan nuna miki ba zuciyata ce banida ba, abubuwan da suka faru abaya nake duba amman wallahi zan sa...
Wata irin firgiracciyar k'ara ta saki da karfi wace tasamu nasarar karad'e ilahirin parlour'n ,take gumi yashiga keto mata ta koina a ilahirin jikinta , nan take jikinta ya d'auki rawa kar..kar.. zuciyarta ta nemi tsayawa na wucin gadi ,wani irin tsalle tayi sai gata agabansa tana huci "let giv you good news your great grandmother dare not..baka isa ba fu'ad wallahi idan ka isa ka sakeni shigiya nake you dare not ganin yadda jikinsa yake rawa yasa......
momy tayi saurin shiga tsakaninsu tare da rufe mata baki jikinta na sake d'aukar rawa, zuwa lokacin kuka momy take da idanunta "kiyi shiru me'ad kar bakinki ya jawo miki maseefa ..
Wani irin gumi ne sake keto mata "momy shi bakiji abinda yace ba daga wannan yar magana sakina fa yace ,wallahi fu'ad your grandmother not dare bazan saku agareka..
"Ba uwata da kakata kika zaga ba, sai dai taki uwar, yakarasa mgnr yana d'auketa da wani gigitaccen marin dayasata durkushewa kasa da sauri dafe da kuncinta "uwarki kike zagi stupid kawai.
Jikin momy na rawa tace."na nagode ko ka zageni fiyye da haka fu'ad bazai min ciwo ba ,AI kamin mutunci kuma ka mutuntani nasani. "kiyi hakuri momy ba dake nake ba Amman yau sai naci uwar uwar me'ad acikin agidan nan" ba uwata kika zaga ba har da hadawa kakata,?" wallahi sai kin gane kuranki.
"ai nice uwarta kama zageni babu abinda za'a yi amman dai kayi hakuri Dan girman Allah ka duba mutuncina karka biyewa wannan yarinyar wanda zata kashe take nema.
"kiyi hakuri momy "no don't worry fu'ad kana damar zagina ma,ka daina bani hkr waja min har ga Allah banji ciwo...
"Hakuri me kike bashi momy byn zaginki yake, ba uwata kazaga kasan wanda kazaga ,momy ta buge mata baki kiyi min shiru yar iskar yarinya mara hali,ba dai kina biyewa yan iskar kawayenki ba ,zasu kaiki su kaiki su baro, ke gari zai waya idan kikayi kuskuren daya sakeki wallahi babu ruwana babu hannu sai dai ki karata da matsalarki, ni wannan mugun halin naki bansan inda kika samo shi ba....iya tashin hankali momy tashiga sai faman hakuri take bawa fu'ad , yayinda Sudais yayi wuki wuki da idanuwa yana zaro su waje ya had'a uwar gumi yana kadawa fu'ad kai saboda gbdyya kasa mgn yayi illa idanu dayake zarowa, shi kansa cike yake da matsanancin mamakin me'ad yana ganin rashin mutuncin matarsa a she a she akwai mamanta a rashin sense..
"Ba dai kina biyewa kawaye ba zakiga abinda zan miki wallahi sai kinyi mamakina "ni momy babu wasu kawaye dake zigani gsky na fad'a kuma daman shi baya son gsky ..
" gsky gidan uwar wa kika fad'a, fuad ya furta hakan a matukar fusace yana duban sudais "kai kuma k'aramin D'an iska bawan mata ai kagama had'in husumar data kawoka ko ,sai ka kama gabanka tun ban had'uku tare ba ,"kodayake da alamun kmr kana sonta ne ko ?
"bawani yana sona ,kai dai gidan ne bakason zama sai kuma ka zauna gida ko kaki kokaso you will stay at home.
Cike da rawar jiki da murya sudais yace " wata irin mgn ce hk fu'ad?" wallahi ba abinda kake expecting bane karka manta da .....
Fuad Yayi saurin katseshi da cewar "no karka damu kai dai kajira na saketa sai ka aurenta..
Momy tayi saurin had'e hannuwa guri "Dan girman kabar zance sakin nan , wani irin mgn kake gayawa abokinka da babu dadin ji..?
" momy bakiji duk maganganunsa ba ,saboda shi soko ne a gidansa juyasa akeyi tunda sonta yake ni kuma zan saketa so that shi sai ya aureta ..
"Oooooooo let me tell you another good news fu'ad..ko ka sakeni bazan ta'ba sakuwa ba ,matsawar akan wannan matsalar wallahi bazan sakuba you are my husband for life bazan saku ba mutu kara ba....
"Ke da wa kike wannan mgnr ?
"ke ai ba matar mutu karaba bace saboda ke ba matar arziki ce...
"Kina ji kina gani zan sakeki kuma nayi aurena , kuma idan kin zauna kula da nasreen uwarki da ubanki zina sukayi suka haifeki, ai idan na sakeki dole kowa yakama gabansa ,ki sa ido kiyi kallo this time around I will surprise you yakarasa mgnr yana kokarin juyawa ..
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
page 69 to 70
........sudais ne yayi saurin kamo hannunsa cikin kid'ima "dan girman Allah fu'ad kayi hakuri ,karka yanke hukunci cikin fushi, ba'ason mutun yayi saki alhalin yana cikin fushi, idan sakinta zakayi kabari ka natsu, hankalinka ya dawo jikinka amman ba acikin wannan halin da kake ciki ba.. ...
A matukar tsawace me'ad tace "meye haka ne sudais ..?
"kana hauka ne ko ka fara shaye shaye ne bansani ba,da har na d'add,akoka cikin maganata?
"wani irin maganar banza ne yake fitowa daga cikin wannan banzar bakin naka irin na marasa hankali da tunani kuma 'yan shaye shaye?"saki ko me ..ko me naji kake maimaitawa ,?
" wayace maka sakina fu'ad zaiyi da kake wani shirmen hauka anan .?
"wai naga kmr... "short up there ......."kaga kmr me ai idan ma 'kwa'kwaluwarka na hasasho maka saki tsakanina da fu'ad maza kayi saurin cirewa domin tsakanina dashi babu wannan kalmar har abada, mutu karaba tare zamu qarasa rayuwarmu dashi har tsufa his my husband for life.... dan ko ya sakeni bazan ta'ba sakuwa ba, kuma babu inda zani, zama daram sai dai nida shi muyi zaman daduro ,amman wallahi bazan saku ba agurinsa zama daram agidansa no going anywhere.... Dan hk kazo ka wuce ka bar gidan yanzu bana bukatar sake ganin wannan fuskartaka fool kawai ....
a matukar harzuke fu'ad yace "dan ubanki idan na sakeki karki tafi ,ki zauna zaki ganewa idanunki kowaye Asalin fu'ad, zan sakeki.. sai dai idan na sakeki ki fad'i ki mutu amman sai kin d'and'ani radadin da zafin saki arayuwarki ,"kuma karkiyi tunani idan na sakeki zan dawo dake wallahi wallahi me'ad matsawar na furta na sakeki ,na barki kenan har abada sai dai idan mutuwa zakiyi kiyi shashar banza shashar wofi kawai da batason ciwon kanta ba ,"nayi danasani nayi danasani aurenki arayuwata, ban san haka zaki zamemin ba, wallahil azim da ban aureki na gur'bata zur'iata ba, domin aurenki bashi da wani faida da amfani agurina facce tarin bakinciki da nadama," a gaban mahaifiyarki gaban abokina kike bayyana sirrin da Allah ya boye, tur da masu hali irin naki ...."Amman babu komai da sannu zaki gane kuranki Dan komai yazo karshe atsakaninmu... ya sake juyawa fuuuuuuuu... daidai lokacin da sudais ya isa bakin kofar barin parlour'n yana kokarin fecewa....
"fu'ad yayi taku daya biyu ya jiyo sautin muryar momy cikin kunnenshi wanda yasa take ya tsaya cak agurin , zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri sauri, tsayuwa yacigaba dayi agurin batare daya juyo ya fuskanceta ba har sanda ,
momy ta sake kiransa " fu'ad ka dawo ka zauna dan girman allah ba dan ni ba .......
runtse idanunsa yayi gam saboda yadda zuciyarsa ke tafarfasa ,domin ahalin bakin cikin dayake ciki Allah Allah yake yak'arasa d'akinsa ya aiwatar da niyyarsa gareta, ko zai samawar zuciyarsa sukuni, amman yadda momy tayi masa magana bazai iya wulakantata ya wuce ba,ko babu komai tana da wata daraja da kima agurinsa, dan hk ya juyo ahankali ya zauna yana huci tmkr mayunwacin zaki.
momy ta numfasa ta koma ta zauna tana fuskantarsa sosai cikin mayunwacin hali da ita kad'ai tasan halin tashin hankali datake ciki , sannan tasoma magana atsanake cikin tausasshiyar murya "kayi hakuri fu'ad, wanda aka cuta shi ake bawa hkr, kayi hkr dan girman allah ba dan na kasance suruka ko mahaifiyar matar gareka ba , dan wannan yar iskar yarinyar bata bani wannan girman da matsayin ba, kayi hkr saboda girman allah da kuma girman da Allah yabani dan nasan a haife na haifi kmr ka in dakace nayi haihuwar wuri.
"bazan hanaka sakin me'ad ba har idan kaji bazaka iya cigaba da zama daita ba saboda tayi maka abinda ya cancanci saki agurinka, sannan bazan hanaka cigaba da zama daita ba saboda nasan har yanxu kuna matsananci son junanku, iya shekarun aurenku ban ta'ba jin kanku ba sai a wannan lokacin, yanxu tunda abun yazo da haka ni adawo da NASREEN gurina nacigaba da kulawa da lafiyarta tunda ni zaune nake yanzu bana aikin komai ko kuma nasa akawo muku kanwar ummi tsohuwar mai aikina tazo ta dinga kula da nasreen, yarinyar na da natsuwa da hankali sosai .... amman me kagani akan NASREEN ta dawo gidana ko kuma nasa akawo najma........ ?
naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da numfashi da karfi, ba zai iya rabuwa da NASREEN ba ballatana har ya kaita gidan makinyinsa da bai sonsa da kaunarsa sannan bai kaunar jininsa, duk duniya agurinsa bashi da wani makiya sama da mahaifin matarsa, tun daga haihuwar NASREEN har kawowa rashin lafiyarta bai ta'ba jin surukin nasa ya bud'e bakinsa da sunan yi musu ya jikin yarinyarsu ba, idan zatayi ciwo sau dari sai dai momy ko suhailat suzo dubata amman banda shi, dan haka bai ga haukan da zai kaishi wannan kasadar ba ,wasu zafafan hawaye ne suka cicciko idanunsa "duk fa rashin gata da galihu ne yajawo masa wanan tozarcin da kaskanci "Allah sarki inna.........
" ina ma tana raye dayasan abubuwa bazasu yi masa tsanani haka ba, ahankali kalamanta na karshe garesa suka dinga zuwa masa daya byn daya "fu'ad ka kasance mai tsananin hakuri arayuwarka ,da kuma rayuwa tare da me'ad ,kayi hakuri kayi hakuri daita dan Allah ta maimaita kalmar hakuri tafi sau ba'adadi ,kayi hakuri daita domin tayi maka hallaci arayuwa ,duk runtse duk wuya karka yarda ka rabu daita saboda furucin mahaifinta gareta, wannan alfarmace da zan nema agurinka ba dole zan maka ba saboda rayuwa komai Kan iya canzawa D'an adam, Amman nasan zaka min wannan alfarmar ,Allah ya albarkaci rayuwarka data zuriarka .......
saurin danne hawayen dake makale acikin kwarnin idanunsa yayi zuciyarsa na wani irin harbawa kmr zata buga ta fito daga cikin kirjinsa.
"wayyo inna kmr kinsan wannan tashin hankali zai faru byn babu ke a duniya ..." "Allah nagode maka da banyi saurin zautar da hukuncina akanta ba, bugu da k'ari ma tace kona saketa bata saku ba sai dai ayi zaman daduro, shi abinda bazai so faruwarsa kenan ba "amman wallahi ko bai saketa ba sai ya d'auki 'kwa'kwaran mataki akanta ta yadda zata dawo haiyacinta.
tsawon lokaci yana zaune agurinsa dafe da ha'barsa yana tunanin rayuwa gbdy ya kasa cewa komai har sanda momy ta sake kiran sunansa "fu'ad bazan maka dole ba, sai dai akwai dalilin dayasa kaji na kawo wannan shawarar bazan so ku rabu da junanku ba duk da bansani ba ko me'ad ta ta'ba gaya maka gargadin mahaifinta gareta da sharudd'ansa akan aurenku , amman zabi yarage naka ka saketa ko kuma nasa akawo muku najma... .......
"dan ko agabana ka saki wannan jairar yarinyar mai shegen taurin Kan ba zai min ciwo ba ,saboda ita ta jawa kanta, son abun duniyarta ne ke neman rufe mata ido har take kok'arin manta abinda ya faru daita abaya.. ..
tunda momy tasoma magana nadama da danasani sukayi mata diran makiya wani irin mahaukacin bugu kirjinta keyi, yayinda tsoro da matsanancin fargaba suka mamaye ilahirin jikinta, hawaye ne suka shiga gangarowa daga cikin kwarnin idanunta zuwa bisa kuncinta tana gogewa wasu na sake biyo kuncinta "meyasa tayi abinda tayi a yanzu ?
"meyasa idan zuciyarta ta hau sama idanunta ke rufewa ta dinga aikata ba daidai ba......? "Why why why!!! Mead why did you do this to ur husband..?
"Ya Allah ka taimakeni kar ya sakeni, idan ya sakeni yaya zanyi da rayuwata ,ga kuma tarin kaunar danake masa ..?
"Allah na tuba, Allah ka ceceni ka sanyaya zuciyarsa kar ya sakeni, dan ina son mijina banason abinda zai rabumu....numfashi ta sauke da karfi kana muryarta cike da kuka tace "momy ki daina cewa son abun duniya ke damuna duk wannan wahalar fa danake saboda wa nakeyinta....?
" I think saboda shine da yarinyarmu nakeyi , kaso d'ari acikin albashina agidansa da yarinyarsa suke tafiya, nifa nasan abinda nakeyi momy kuma kema kinsani idan na zauna abgida rayuwa zata mana tsauri dayawa,yanxu idan wata matsalar ta taso ba fata nakeyi ba wa zai taimaka mana?
"momy bamu da mataimaki fa sai Allah, kinsani nasani momy shima kansa yasan da haka , babu wanda zai taimaka mana , da d'awainiyyar rashin lfyr nasreen ma kawai akabarmu ya ishemu fama "nawa muke siyan maganinta ?
"Magani daya akwai wanda muke siya more than 100k ban da sauran magunguna "yaya yake son nayi da rayuwata idan dai ba kasheni yake son yi ba?
" wannan aikin nawa shine rufin asirinmu ........ tak'arasa mgnr tana zubda hawayen nadamar abinda tayi masa...
Momy dake fuskantarta ta gyara zamanta kana tace "nasan da haka me'ad amman ai baki biyo ta tsarin daya dace ba sam, yanzu dai kiyi shiru muji ta bakinsa" fu'ad me kace akan shawarata?
runtse idanunsa ya sakeyi zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu da kyar yasamu ya iya bud'e bakinsa "shikenan momy azo da mai aikin kawai dan gsky bazan iya rayuwa babu yarinyarta a kusa dani ba......
"nagode nagode !! da mutuntaka fuad Allah yayi muku albarka ,ka girmamani kuma gani kai mai Allah yasa ayi maka fiyye da yadda kamin "ameen momy.
nan momy ta juya tashiga yiwa me'ad fad'a ta inda take shiga batan take fita ba, fad'a sosai tayi mata, hawaye sosai me'ad take daga karshe momy tace "kije ki durkusa gaban mijinki ki rokesa gafarar abinda kikayi masa ,idan kina bukatar rayuwarki ta daidaita, wani irin kuka mead ta fashe dashi sannan ta durkusa kasa tashiga Jan gwiwowinta domin isa garesa, yayi saurin dakatar daita da hannunsa"no momy ba sai ta bani hakuri........
"Karkace haka fu'ad ,kuskure ne tarigada tayi kayi hakuri ka yafe mata" ki karasa garesa kibashi hakuri shashar banza kawai mara mayo da tunani,da sauri ta k'arasa zata rike kafafunsa yayi saurin janyewa yana watsa mata uwar harara , tana kuka tace " kayi hkr honey na tuba bazan sake ba .......
batare dayace mata uffan ba ya mike tsam ya fice abunsa yana Jan tsaki Dan yasan da wuya ta canza halinta .....
bayan fitarsa fad'a dai momy tacigaba dayi mata, akan ta rike mijinta gam gam akwai mata akan titi suna neman irinsa basu samu ba ,sannan a wannan duniyartamu babu nmj irinsa , dan da wani nmj ne da yanzu zance ya sha bambam, "yanzu yarinyar nan da za'a kawo miki , kiyi kokari ki zauna lfy daita karki Mata mugun Dan nasan halinki,ko ki koreta idan kika koreta i don't have any option sai dai kinsa yadda zakiyi da rayuwarki dan bazan bari matsalarki ta kasheni ba...
Har bakin mota me'ad ta raka momy still fad'a take mata da Jan kunne ,tana tsaye har sai data ga tashin motarta sannan ta juya zuwa cikin gida kai tsaye d'akinta tashiga tayi showel ta fito ta canza kaya zuwa riga up shoulder iya gwiwa, wacce aka tsaga gabanta har zuwa gwiwan kafarta ,ta nufi d'akin nasreen har lokacin bacci take ,dayake cikin magungunanta akwai wanda ke sata bacci sosai , kwanciyarta ta gyara mata ta sake lullu'beta tare da yi mata kiss a goshinta ta fito ta shiga kitchen domin girka musu abincin dare ,abinda tasan yafi so shi ta fara prepare din d'orawa ,wato doya Wanda zata sarrafa shi zuwa pounded yam ,da miyar egusi ,da busashen kifi da naman kaza, tana cikin aikin taji sautin k'arar wayarta dake ajiye agefe daya ta karad'e ilahirin kitchen din , ahankali ta bar abinda take tana duba screen din wayar, sunan data gani ne yasata d'aukar wayar ta manna a kunne "hello kawata ykk ,ya kwana biyu ?
Bangaren sajida tace "komai lfy ya mai jiki kuma?
"Da sauki kawata yau dai in gaya miki yakin karshe akayi agidan nan .
"Allah kawata me ya faru kinje aiki kenan inji cewar sajida?
"Me zai hana kuwa, ai zuwa aiki a yazama Dan ada, it most be dole ,naje bayan an gama bura'uba ba takarasa mgnr tana murmushin daya zame mata jiki.....
Sajida ta kyalkyale da wata uwar dariya kana tace "da kyau kawa, shiyasa nake mugun sonki wallahi akwai saurin d'aukar action akan Abu ,wallahi karki sake ki yarda ,duk borouban da za'ayi kiyi Amman karki yardar masa ,ta yaya ma yake expecting ki ajiye aiki ki zauna agida, nifa kina ganina babu aikin da zan iya bari akan wani miji saboda ba duniyarsa nazo...
"Haka ne wallahi kawata yanzu dai mai aiki za'a kawo mana ,nan tashiga labarta mata komai, sajida nagama jin bayaninta tace "kash ni kuwa banso kin sake d'auki yar aiki ba wallahi.."to ya zanyi sajida ni kaina banaso daukar masu aiki saboda tsaro duk I trust my husband bazai ta'ba yin abinda bai dace ba ,amman dole na d'auka ko dan momy data tashigo cikin zance ,ni kuwa sajida ina son yi miki wata magana so very important." Ina jinki kawata"
"A gsky ya dace ace zuwa yanzu kinyi aure zaman ya isa hk getting to 11 yrs now kina zaune without married ga emran har yayi yara uku Amman ke kina zaune "me yasa bazaki samu wani ki aura ba tunda nasan barasa masoya kikayi ba ...
"Ai mijinki ya kanainaye koina acikin zuciyata bazan iya auran wani ba ..ta fad'i hk a zuciyarta.."kina jina sajida ?
Naunayen ajiyar zuciya sajida ta sauke sannan tace "ina jinki kawa mazan ne sai a slow duk Wanda yazo ba maganar aure ke kawosa ba, wani abu suke nema ni kuma bazan iya raba gindi ba ,acikin mazan duniya mutun daya nagani me nagarta, shiyasa nake addua a kullun in samu miji kmr naki..dip me'ad ta d'auke wuta tare da tsaida aikin datake tayi shiru zuciyarta na wani irin beating fastly, mgnr sajida tayi matukar bugar mata da zuciya "wai meyasa take kwad'ayin son auren miji kmr nata ?
abun na maseefar taba zuciyarta da gangar jikinta.
"Me ma maganarta take nufi da guda daya tagani me nagarta shiyasa take adduar samun miji kmr nata......
"hello hello.."ina jinki, sajida "wai me yasa kike kwad'ayin mijina ko kina son shi ne .....?
Tayi mata tmbyr muryarta na rawa.
"Uhmmmmm ammm ko daya ,ina dai son me nagartarsa ne kawai bawai ina.."dakata dakata !!sajida for the last warning banason muna magana kina nuna kwad'ayinki akan mijina, idan babu dama mu daina zancensa dake plz Dan maganganunki akwai rainin sense ciki, haba da zarar anyi mgn sai kece kina adduar samun miji kmr nawa ....idan kina sonshi ki fito ki gaya min than I will know what do ..
"no no ki fahimci me'ad "babu abinda zan fahimta acikin mgnrki baya ga tsabagen rainin hankali takarasa fadar hk tana me katse kiran gbdy ta ciza lips dinta da karfi zuciyarta nacigaba da bugawa, ahankali tashiga jujjuya wayar hannunta, tunanin tashiga yi "anya kuwa babu ayar tambaya akan zantukan sajida ..?
"Kai da wuya wannan abun yakasance ,Sam wannan lamari ba me yiwu bane "ta yaya sajida zata so mijinta?" kawai sha'awar me irin halinsa take bawai nufinta tasoshi ba ..
da wannan tunani tacigaba da aikinta atsanake har ta gama taje tashirya dining ,ta sake fad'awa wanka wanda zuwa lokacin tuni nasreen ta tashi, bayan ta fito ta shirya cikin wasu had'add'u kanan kaya riga da siket ,sai bakin hular tauban data sanya akanta, ta nufi d'akin nasreen,inda ta isketa zaune fitowarta kenan daga bayi, tana hango momynta ta shagwa'be fuska alamun fushi , me'ad takaraso da sauri ta rungumeta ajikinta tana shafa sumar kanta "har kin tashi baby nah?
" I really miss just for same hours"
"Nasreen tayi mata banza Dan haushinta take ji har acikin zuciyarta saboda ta fita aiki tabarta tare da dadynta alhalin ita tafi son kasancewa tare daita , kuma tayi mata alkwarin karya,na Cewar zata dawo da wuri su kalli tv tare suna cin popcorn gashi duk babu wanda sukayi aciki.
Zaunar daita tayi a gefen gadon sannan ta nufi bathroom ta dibo ruwan dumi acikin karamar roba da farin towel ta fito ,goge mata jiki tayi kasancewar wanka daya ake mata saboda yanayin jikinta ta canza mata kaya, sannan ta nufi parlour daita ta bata abinci taci ta koshi da maganinta .. tajata zuwa Kan doguwar kujera tana janta ajiki suna kallo a TV "baby feel free with momy now nasan abinda ke damunki kina tunanin ban dawo gida da wuri kmr yadda nace ba ko?
"Ki tambayi dad dinki idan ya dawo 4:00 for gidan tayi min ,even grammar tazo duba jikinki kina bacci ahankali ahankali ta dinga janta da hira, tsakani uwa da d'a kafin kace me tuni nasreen tasaki jikinta har da kwanciya akan cinyar mamanta .
Suna zaune har Goma ta wuce , wanda zuwa lokacin nasreen tayi bacci amman fu'ad bai dawo ba ,gbdy mead ta tashiga damuwa Dan duk runtsi tara acikin gidansa take masa tun iya tsawon aurensu bai taba wuce wannan lokacin ba sai yau.
zuciyarta cike da tunani iri iri babu abinda zuciyarta bata kismamata ba ,Amman haka ta dakewa zuciyarta tare da aiyana fushi tayi me tsanani daita but zata sauko dashi, domin yau da kanta zata kai kanta garesa domin faranta ransa dan ita Kan a hannu take.
**********
Misalin qarfe 12:00 daidai na dare , me'ad ta farka Dan kyar tasamu runtsawa Dan ta dade tana juyi akan makeken gadonta kafin bacci yayi gaba daita , kishin ruwan ne ya tasheta daga baccin daya d'auketa abazata bayan tagama zaman jiran dawowar fu'ad bai dawo ba , mika tayi had'e da salati ,bathroom tasoma shiga tayi fitsari tare da sake wanke bakinta ta fito,ta bud'e karamar dispersed dake gefen gadonta ta tara karamin cup tasha ruwa sannan ta sake bin ilahirin jikinta da sanyayyen turare mai dadin kamshi da fitina sannan ta nufi d'akinsa inda taci sa'ar samun kofar a bud'e .
Tana shiga ta tsaya akansa tare da tsura masa idanunta tana kare masa kallo lafiyayyen nmj sak wanda samun irinsa keda matukar wuya, yana kwance yana baccinsa hankali kwance ,sanye da gajeren short niker iya cinyarsa, wani irin yanayin ta tsinci kanta ciki wanda yaushe rabon dataji hakan ajikinta, ahankali ta dinga takowa tsigar jikinta na sake mikewa tsaye ,dan har lokacin idanunta na kansa ,ta hawo saman gadon ta kwanta tare da janyosa jikinta tasoma kissing din wuyansa zuwa bayan kunnensa zuwa ripples dinsa , ahankali in a romantic way take murza Kan nipples dinsa dake zagaye da gashi ,har ta gangaro zuwa kasanshi tasanya harshenta a saman santala santalar cinyoyinsa dake sheki kwance da wadataccen gashi tasoma lasar cinyarsa ahankali ahankali yayinda hannuta ke kokarin bud'e zip din wandonsa.
ta d'aura bakinta Kan joystick dinsa tasoma tsotsa ahankali da ya'yan marainansa tana tsotsa tana murza Kan nipples dinsa cikin wani irin shauki.....
cikin bacci yaji kmr ana romancing dinsa tare da suckling dinsa mika yayi ahankali joystick dinsa na sake mikewa sambar kmr Kan kaciyarsa zata tsinke saboda karfin shaawa, dan har ya fara jinsa yana yawo agajimare sai dai tunaninsa yafi bashi akan mafarki yake yi ,Amman yayi kok'arin bud'e idanunsa, fessss idanunsa suka sauka akanta kyakyawar fuskarta tana tsotsar joystick dinsa while hannuwanta na Kan joystick dinsa ..
Da sauri ya tureta daga jikinsa yana mai dafe Kan joystick dinsa dake zillo ... ......
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
'YAN CINKI
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
MRS ADAM
( YAR MUTAN KAGARA)
page 71
......mamaki ne fal bayyane akan fuskar me'ad ,domin abinda yayi ya bata mamaki matuka, Amman sai tazaci ko cikin magagin bacci ne yasashi yin hk, ahankali tasoma kok'arin sake shigewa cikin jikinsa tana ta'bo sandar girma...
a matukar tsawace ya dakatar daita"stop don't don't touch me, don't ever touch me in your dity life....
cak ta tsaya had'e da tsananin jin wani sabon mamakin abinda yace ,jikinta na wani irin rawa ta hau laluben wutar d'akin ta kunna sa'banin d'azu da haske bai gama haske d'akin ba.
idanunta ta tsura masa tana kallonsa cike da matsanancin mamaki abinda ke faruwa ,mafarki take ko kuwa a shirin film ne wannan abu dake faruwa daita?
" idan azahiri ne anya kuwa fu'ad dinta ne me tsananin son kulawa da jarabar son sex ke zaune agabanta ?
shi kuwa ko ajikinsa, yake kallon cikin kwayar idanunta tare da bata tabbacin shi din ne bawani ba.
muryarta a tsarke takira sunansa "abban NASREEN wai har yanzu fushin kakeyi dani alhalin nabaka hakuri?
"dan Allah kayi hakuri ka yafemin na tuba bazan sake ba .
"kinga dan Allah malama karki dameni bacci nakeji kibani iska plz I want to rest....
"saboda nazo d'akinka yau shine kake neman ka haukatani da wulakañcinka ko ?
"Ke kika fara ni kuma InshaAllahu zan karasa miki, duk abinda kike ji ,nafiki jinsa.
Tayi shiru na tsawon minti biyu tana dubansa sannan ta sake bud'e bakinta da kyar tace "to dan Allah kayi hakuri ,wallahi nayi nadamar abinda na aikata maka ta k'arasa mgnr cike da shagwa'ba had'e da kamo hannunsa ta d'aura saman kirjinta dake cike da nonuwa kmr baitace ta haifi nasreen ba ,cike da kirsa tasoma shafa hannunsa akan nononta ahankali ahankali ,ai kafin kace me tuni joystick din fu'ad ta sake mike gal tana fitar da ruwan dadi, nan da nan sabuwar sha'awarsa ta sake motsawa, joystick dinsa ta tsaya kyam kmr mashi kanta sai zuba walkiya yake.....
yayinda har lokacin idanun me'ad ke kanta tana kallonta tare da sake lailaya nononta da hannunsa,wani irin shork yaji ajikinsa tamkar ajona masa electric ,da sauri ya fixge hannunsa dake Kan nononta ya mayar kan joystick dinsa tare da dafeta dan karta cigaba da mikewa banda hucin numfashi babu abinda Yake fitarwa ....
murmushin gefen baki me'ad tayi saboda ganowa datayi yana cikin tsananin bukata Amman yanason tauye kansa muryarta ahankali ta fito "dan Allah Honey kayi hakuri nasan tsananin 'baci ran dana haifar maka ne yasa kake jin .....shiiiiii I don't want to here anything from you just get out ya fad'i hk yana nuna ma hanyar fita da d'an yatsanasa "ko dole ne sai nayi ...?
"nace bana bukatarki ,kije ki jika kayanki kisha bana ci...
"Wato ga tsohon maye kin wani kwaso jiki tsuki tsuki kin biyoni , to banayi bana bukata ,kina tunanin duk wannan salon iskancin naki zai karyar da zuciya fu'ad ne ?
"you better stop this nonsense saboda bazaki samu abinda kika zo dominsa ba .."sannan karki d'auka gabadaya magannunki suna nuna min kinyi regret abubuwan da kikayi, no no i know you me'ad, i know ,you can't change ur attitude, kin sha min wulakanci saboda jikinki , yanzu i change my mind kije ki jika kayanki kisha zan kawo wacen da zata bani naci enough na koshi batare da wulakanci ba ......yakarasa fad'ar hk sannan ya koma yayi kwanciyarsa tare da juya mata baya had'e da matse kafafunsa jikinsa na tsuma "idan kingaji da zaman jiran tsammani kina iya fice min daga d'aki useles kawai .
"wai meye hk ne honey?
" me kake nufi dani ne da zantutukanka gareni?
A matukar fusace ya zabure ya Mike zaune yana huci kmr kumurci "ubanki nake nufi dake tare da d'auketa da wani gigitaccen marin dayasa taga gilmawar taurari ..
"Ka mareni fu'ad akan hakina ?
"An mareki ko zaki rama ne?
" idan kika sake furta uffan agurina wallahi azim sai na miki abinda baki ta'ba tsamani daga gareni ba oya out of the this room......
me'ad da tunda yasoma gaggaya mata mgn had'e da d'auketa da mari tayi sakaton tana dubansa tana tsiyayar hawaye da sauri ta yunkura ta mike jikinta na rawa tafita daga d'akin.
Bangarensa huci ya hau saukewa cike da matsanancin takacin wawancinta, tayi masa kowani irin hauka da wulakanci ya d'auka ,daga wannan babin sai wannan, babu irin rashin mutuncin dabata tsiro masa dashi ba akan hakinsa Amman dayake yar rainin sense ce shine ta wani kwaso jiki ,ai ko maye ne shi wallahi ya hakura da jikinta bazai sake wata mu'amular aure daita ba,har sai ya huce wulakanta garesa, zai koya mata lesson's da wannan tunanin ya koma yayi kwanciyarsa yana sake dafe Kan kaciyarsa dake wani irin harbawa bal..bal....
tana shiga bedroom dinta ta fad'a kan gadon ta rushe da wani tsumammen kuka, nadama tayi sosai a game da abinda zuciyarta ta tunxurata ta aikata, zuciyarta tasoma hasasho mata fu'ad dinta tare da wata.... "no no it can be possible fu'ad dina nawa ne ni kad'ai danshi kad'ai aka halicceni, haka shima dan ni kawai akan haliccesa 'bacin rai ne yasashi yi min hk,Amman Nasan ba zai ta'ba iya kara aure ba alhalin gani a raye, "ya Allah ka taimakeni allah na tuba,takarasa fadar hk tana wani irin kuka "wallahi na tuba ....ganin kukan bazai fusheta ba gashi sai faman juyi take akan makeken gadonta yasa ta mike taje ta d'auro alwala tazo tashiga jera nafilfili da neman gafara agurin Allah, tana nan har akayi kiran farko .
***********
washegari ta shirya tsab cikin wata hadaddeyar doguwar rigar har kasa wace tasha tsone work ,rigar tayi matukar amshi surar jikinta sai kamshi take zubawa , yayinda gbdy gidan ta turaresa da kamshi turaruka daban daban , sannan ta shirya NASREEN ta nufo parlour'n tana rausaya fuska d'auke da murmushin annuri , zaune ta iske shi yana waya, tana kallon fuskarsa taji gabanta ya daki uku uku ya bada rasssss....
take zuciyarta tasoma rawa rawa cikin fad'a fad'a yake meida martani amman ganinta yasashi canza salon maganarsa tare da rage sautin murysrsa tayi kasa sosai "uhm ammmm sorry ni kaina bansa abinda ke damun tunani ba akanki, Amman zanyi tunani akan lamarinmu saboda ina bukatar kulawarki dan....
" what?
Me'ad ta furta da matsanancin karfi zuciyarta na wani irin tsalle kmr zata fasa kirjinta .
" me nakeji yake fitowa daga cikin bakinka honey ?
"wai me ke shirin faruwa dani ne?
ya Allah ka taimakeni nan jikinta ya hau kyarma kar...kar.... tasoma kok'arin karasowa inda yake zaune yana cigaba da wayarsa hankali kwance, tana gama isa inda yake bata tsaya wata wata ba ta fixge wayar hannunsa ta maka akan tayis tana huci "da wace yar iskar tsinanneyar kake waya?
" kuma Dan wulakanci acikin gidana.....
"How dare you fu'ad?
"Ni zaka tozarta.....ka gaya min who's she kafin a fara hadarin balai acikin gidan nan ...?
ya gyara zamansa zuwa rigingine yana ta'be baki sannan yace "idan kike ji ko da nake wayar nasan bab zuciyarki zata buga kiyi mutuwar farar daya kowa ya huta da mugun halinki .
"wannan fasa wayar da kikayi ko ajikina kinyi abanza saboda zan samu wata nan ba jimawa ba kuma nacigaba da abinda Raina ke..
"Short up there fu'ad,I don't like, I said banason abinda kake min fu'ad, banaso i don't like it ...how dare you talk to me like that, if I said you a fool now kaji haushina yanzu wannan wulakacin da me yayi kama?
"da ubanki da uwarki sukayi kama useless kawai d'auko min wayata naga kalar hasarar da kika min zance foll kuma aikece katuwar foll dabba dakikiya kawai "common d'auko min wayata... "bazan d'auko ba kayi duk abinda zakayi ina daidai da kai ,laifi nayi maka kuma nayi realaixing mistake's Dina, na baka hakuri nabaka hakuri, raina kake son na cire na baka ko ko me?
"Ni din dai zan baka hakuri ba Allah ne zai sauko daga sama ya baka hakuri ba kuma zan nemo kowace shegiya ce kuke waya daita, dan kai din nawa ne ni kad'ai bazan yi sharing dinka da ko...on-expecting taji saukar marin wanda yasata saurin yin shiru tare da d'auke wuta na wuncin gadi .
"ka mareni fu'ad akan wata banza.....
shiiiii "tsuguna ki d'auko min wayata kawai kona sake k'ara miki wani ....takamarki isgilanci da wulakanci wallahi nafiki kyaleki dai nakeyi Dan mu zauna lfy Amman yanzu I can't either ..bata tsaya jin me zaice ba ta juya fuuuuuu tana gunguni taji ya jawota kiiiiiiii ta juyo a matukar gigice ta fad'a cikin fad'add'en kirjinsa tare da runtse idanunta gam tsoro da matsanancin firgici ya mamaye zuciyata ,atare zuciyoyinsu tashiga bugawa cikin tsoro tace "wayyo Allah karka dakeni .....
bai ce komai ba ya kamo hannunta daya ya murd'e da karfi tsiya ta saki wata razananniyar kara ..... " Dan Dan Allah karka karya min hannu..
"Oya duka tun wuri kiyi abinda nasaki kmr yadda nace ,ta coge taki motsawa shi kuwa yashiga janta zuwa inda wayar take kife a kasa,ita kuma tana turjewa amman yaki sakinta ganin yaki sakinta sai ma sake murd'e hannunta da yayi yasa jikinta d'aukar rawa "murya ahankali tace "plz honey kayi hakuri wlh zan d'auko..
tsaki yayi had'e da durkusar daita bisa gwiwowinta d'aukar wayar tayi ta miko masa yana duban fuskar wayar ya saki hannuta tare da ingizata tayi taga taga zata fadi ta dawo ta tsaya bisa kafafunta tana kallonsa hawaye nabin kuncinta ,shi kuwa wayarsa yacigaba da kallo abinda yayi tunani shi faru wayar tayi ratsatsa ba kyan gani ahankali shima ya tsura mata idanunsa ya yana kallonta cike da zallar 'bacin rai ganin yadda yake kallonta yasa taja tsaki "akan wannan banzar wayar kake kokarin kasheni saboda bakasan ciwona ba ko?
" bari kaji ingaya maka sau dari zanajika kana waya da mace , sau dari zan fasa wayar aikin banza kawai ta juya fuuuuuu tayi d'akinta ta d'auko jakarta da makulin motarta ta fito ta wuce shi zaune yana huci ko kallonsa batayi ba ta fice, sam aranar batayi niyyar zuwa aiki ba tana jiran sai momy ta kawo najma, amman ta gwamaci taje ko Dan ta ragewa zuciyarta damuwa..
sai dai tana zuwa abinda ya faru jiya ne ya sake maimaita kansa dan kusan na yau har yafi na jiya tsamari dan jikinta ne ya dinga mata kyakayi kmr tayi wanka da ruwan karara, haka ta fito aguje daga cikin office din kmr zata hantsila, sai mataimakinta tasa ta d'auko mata jakarta da takardun dazata sanyawa hannu , tashiga motarta ta zauna anan tayi aikin ranar. Kodata koma gida ta iske suhailat ta kawo najma, kallo daya tayiwa yarinyar taji Sam bata kwanta mata ba ,kuma batajin zamansu zai dore, za dai tabarta zuwa wani lokaci sannan ta sallameta ,kai tsaye d'akinta ta nufa sai datayi wanka ta sauya kaya zuwa na shan iska sannan taje taga jikin nasreen..Tare suka dawo parlour'n tana makale da yarinyarta ,tasamu guri ta zauna sai lokacin suka gaisa da suhailat inda tace "ga me aikin inji momy "naganta batare data kalli inda najma take zaune ba tace "wannan yarinyar zaki dinga kulawa daita ,magani zaki dinga bata da lokaci zuwa lokacin sannan da fatar kina matukar son yara, Dan banason yarinyata cikin damuwa....sannan kin iya girki saboda dafa mata abincin datake so idan bama nan ?
Cikin sanyayyiyar muryata tace "babu laifi aunty na iya daidai gwargwado kuma InshaAllahu zan kula daita ."suhailat kaita dakin masu aiki ....suhailat ta mike najma tabita abayanta suka nufi dakin masu aiki ta nuna mata komai dazatayi amfani dashi Dan wannan karon ne na farko dazatayi aiki a irin gidajen masu kudi.
yau ma kmr jiya sai gurin sha biyun dare fu'ad yashigo gidan,yana cika yana batsewa, ko kallon inda take zaune bai yi ba ya nufi hanyar d'akinsa .
ta mike da sauri tabiyo bayansa tana kiransa "honey honey!!! " bai juyo ba balle ya tanka mata har yashige d'akin ,yana gama shiga yasoma sunce belt dinsa tare da balbale botiran gaban rigarsa yasoma cire kayan jikinsa "honey daga ina kake by this time mutumin nan kanason kasheni fa tun kwanakina basu cika ba ?
doguwar tsuka yaja had'e da yashigewa bayi ,yayi wanka ya fito ya shirya cikin kayan bacci duk tana zaune ta rafka uban tagumi tana kallonsa, allah yasani tana matukar kaunar fu'ad so wanda bazata iya misaltashi ba, tun kafin yanxu take faman wahala da dako akan kaunarsa sai gashi adalilin aikinta zata rasa shi da kulawarsa, ita kuwa meye amfanin rayuwarta matsawar ya juya mata baya ?
"to ina ma yake zuwa?
" sannan gurin wa yake zuwa har ya kai dare irin hk ?
tayiwa kanta tmbyr da bata da me bata amsa ,shi kuwa rai 'bace da ganinta ya kwanta abinsa tana zaune har bacci ya d'aukeshi kmr ta ta'ba shi dai ta fasa ta dade zaune tana kallonsa rungume da pillow sannan ta tashi ta koma d'akinta.
*********
washegari bayan tagama shiryawa ta nufi d'akinsa ,bakinta d'auke da sallama tashiga gaban mirrow tasamesa yana fesa turarruka ajikinsa sanye cikin shirin zuwa office yayi mata maseefar kyau kmr taje tashige jikinsa babu dama , shi kuwa adakile ya amsa sallamarta saboda wani irin haushinta yake ji bilhaki, shi karan kansa bai ta'ba tunanin zai iya dakiyar da yayi ba, saboda yana maseefar sonta da muradin kasancewar tare daita dan gbdy bai san dad'in kowace irin mace ba ,sai ita dadinta yasani ,idan yana saduwa daita ji yake kmr yana yawo agajimare sbd wani irin dadi gareta Wanda bazai iya misltswa ba....
Motsawa tayi kusa dashi sosai ta yadda take iya fuskantarshi ta mirrow sai da ta hadiye wani gutun miyo sannan tace" daman nace nagaya maka an kawo mai aikin...
a yatsine yace "ina ruwana daita akaina zata zauna ?" fatana ki gaya mata karta bawa yarinyata over dose, dan wallahi this time around idan kayi kuskuren dura mata magani bazan yarda ba, sai dai ku tafi tare da me aiki wannan shine kawai abinda zance.
"cikin marairacewar murya kmr can baya kafin rigimar zaman gidan ta had'asu tace " plz honey kayi addua ,sannan ina bukatar komai ya wuce atsakaninmu mu dawo kmr da tunda matsalarmu tazo karshe..
"ke dawa zaku dawo kmr da?
" har abada me'ad kin rasa wannan damar agurina, domin kinyi kuskuren barin damarki ta subuce miki, bazan ta'ba dawo miki kmr da ba saboda yanzu bana tataki kowa yayi rayuwarsa har sanda Allah zaiyi ikonsa ....
zubewa tayi kasa bisa gwiwowinta tana zare idanu "dan girman allah karkayi min haka fu'ad, wallahi nayi danasani ka yafe min " a fusace yace "stupid bakiyi dakinsani ba tukun sai nan gaba oya get out of my room..
batace komai ba ta Mike jiki a sanyaye ta fita amman tasha alwashin zatayi hkr da duk abinda zai mata tunda ita ta fara.
me'ad yau ma acikin mota tayi aikinta abinda ke sake bawa mutane mamaki kenan ,wannan sauyawar tata ta tsayawa mutane arai amman kowa yasanya mata ido saboda sanin ita din yar ra'ayi ce kuma batason shishigi, ba'asata ba'a hanata , sai gurin 5:30pm tagama komai dake gabanta ta d'auki hanyar dawowa gida tana zuwa ta fada kitchen saboda lokaci ya wuce .
**********
Sauri yake ya kammala ayyukansa dake gabansa sakamakon kiran gaugauwan da me gidansa yayi masa akan yasamesa a guest house dinsa, cikin minti talatin yasamu k'arasa, ya fito cikin sauri yashiga motarsa ya fice aguje .
a natse yashiga babban parlour'n hannunsa daya cikin aljihun wandosa yayinda kunnensa ke manne da waya yana karasa shiga abinda yagani ne yasashi kasa cigaba da wayarsa, tsaye yayi yana kallonta cike da matsanancin mamakin abinda ya kawota....
0 comments:
Post a Comment