*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*NO_1 & 2*
*RIYADH NORTH*
Hannun ta riƙe da bairo tana juya wa a kan book ɗin but ta kasa rubuta komi, tunani ne sosai a ranta wanda ya hana ta saƙat, shin yaushe ne zata kasance cikin farin ciki? Har yaushe ne komi zai wuce a rayuwar ta? Komi ya koma mata kamar baya? Idan ta zauna tana irin waɗannan tunanin sai taji da ace ba'a haife ta ba...
Faɗin da bairon nata yayi ne ya sanya ta dawo cikin hayyacin ta, idanun ta a kan bairon amma ba ta da alamun ɗauka, sai ta tsira mishi Sexy eyes ɗin ta a ɗan soconni kafin ta janye su tana jan ajiyan zuciya, lumshe idanun tayi a lokaci ɗaya tana buɗe su, ko kaɗan fuskar ta babu ɗigon fara'a wanda dama ta jima rabon da ta ganta cikin farin ciki, idan kuwa ka ga tayi murmushi sai dai tana gaban Abee ɗin ta ne, wannan kuma domin farin cikin shi take yi, ba ya ga haka babu wanda ke ganin dariyan ta bare murmushin ta a yanzu, ko yaushe a yanayi ɗaya take, walau farin ciki ko baƙin ciki, abin har ya zame mata jiki
Tashi tayi tana saka room silifers ɗin ta da ta zame su daga ƙafafun ta, sai ta taka a hankali ta nufi bakin windown ɗakin ta, hannayen ta ta sanya ta zuge cootin ɗin wanda haske ya bayyana a cikin ɗakin da ada babu, kanannaɗe hannayen ta tayi a ƙirji tana bin wajen da kallo, yayinda ta faɗa duniyar tunanin da ya zame mata jiki ko yaushe, tana tuna abubuwan dake faruwa a rayuwar ta
Daga ita sai guntun riga me ruwan Powder, dressed sleeping ne, sai gashin ta da ta ɗaure shi a ƙasan ƙeyanta ta sanya baƙin hula me kauri wanda ya fito mata da tuntun gashin nata, har kunnen ta ta rufe a cikin hulan wanda da alamu garin da akwai sanyi ne, duk da haka be sa ta sanya kayan sanyi ba, illa hulan dake kanta na sanyin, kuma ba wai don ba ta jin sanyin ba, sai dai ta saba da yanayin ne.
Ta jima a nan a tsaye kafin ta janye idanun ta tana wuce wa cikin Toilet, wanka tayi ta fito ɗaure da Towel a jikin ta, a lokacin ne ake mata Nocking a bakin ƙofar ta
"Na'am". Tace tana me zama gaban dressing mirror
Buɗe ƙofan aka yi wata budurwa ta shigo da uniform a jikin ta, da alamun ƴar aiki ne don sai da ta duƙa ta gaishe ta kafin cikin harshen larabci tace, "ji'itu liru'uyatiki, li'annani ƙultu laki lah takruj".
( "dama na zo duba ki ne saboda naji ki shiru baki fito ba".)
Bata kalle ta ba ta bata iznin tafiya
Sai ta tashi ta fice
Ita kuma lotion ta shafa a jikin ta tare da Powder, sai ta miƙe ta nufi wardrobe ɗin ta, buɗe wa tayi ta ciro kayan da zata saka, ta shirya cikin riga da wando masu taushi brown color, sai ta ɗaura after dress baƙi sannan ta yane kanta da gyalen shi, flet shoes ta saka a ƙafafuwan ta sannan ta ɗauki handbag ɗin ta ta fito. Steps ta taka ta sauka ƙasa ta nufi ɗaya daga cikin ɗakunan
Bata kai da shiga ba wata mata ta fito tana sanye da fararen kaya, da alamu Nurse CE ita
Sai ta kalle ta tace, "Abee".
Murmushi matar tayi mata tace, "jasadahu khafifun jiddan, wal'aán huwa naà'im". ("jikin shi da sauƙi sosai, yanzu haka ya samu barci ne".)
Bata ce komi ba ta ɗago hannun ta tana duba wrist watch ɗin ta, sai kuma ta juya ta nufi kan dainning, zama tayi tana ajiye handbag ɗin ta saman dainning ɗin, sai ta saka hannu ta janyo Cup ta haɗa tea rabin Cup, ta soma sha a hankali duk da akwai zafi, sai dai hakan be dame ta ba. Cikin ƙanƙanin lokaci ta gama tana miƙe wa tsaye
A lokacin ne Nurse ɗin nan ta fito daga kichen riƙe da faɗeɗen bowl a hannun ta
Fuska ba walwala kamar ko yaushe tace da ita, "a'atani bihi jiddan min fadlik". ("ki kula dashi Please".) Bata jira cewar ta ba ta juya tayi hanyar fita, tana fita compound ɗin gidan ta shiga motan ta ta fice. Tafiyan mintuna goma ya kaita cikin school ɗin su, kai tsaye department ɗin su ta wuce, tana yin parking ta fito ta wuce class ɗin su
A lokacin babu wasu mutane a ciki sosai, sai ta samu wuri ta zauna a gaba ta ciro wani book tana duba wa
Har Malamin ya shigo ya soma musu karatu babu wasu mutane sosai
Hankalin ta na kan malamin har ya gama ya fita
Time ɗin ne waɗanda ke gefen ta suka samu damar mata magana, Esha ce tace, "Hello, my beauty, are you already here today?" Ta ƙare maganar tana murmushi
Ɗago kai tayi ta kalle su, memakon ta bata amsar sai tace, "where is Zamiya?"
"Today she will not come". Cewar Ummu Hani
"Why? But she didn't inform me?"
Ummu Hani Said, "you know the pain she is going through, today she is suffering."
"Let's go check on her before the teacher comes in."
"Ok".
Suka tashi su ukun suka fice, kai tsaye Hostel ɗin makarantan suka wuce, room ɗin da Zamiya take suka nufa, until they were Nocking before she opened it for them
Seeing them, she jumped up and hugged them happily
Esha na dariya tace, "Oh are you okay? Let's go back".
Hararan ta Zamiya tayi tana turo baki tace, "wlh I don't feel comfortable, glad to see you".
Duk dariya suka yi ban da Meema dake bin su da kallo, duk da a ranta tana jin farin ciki, amma kuma baza ta iya nuna shi a fuska ba
"Let's come in". Tace dasu tana yin gaba
Zama suka yi a kan sofa, inda Zamiya ta dubi Meema tace, "My Beauty What about Abee's Body?"
"Alhmadulillah easily".
Ummu Hani Said, "By the way, we forgot we didn't hurt him. Please I'm sorry."
"It's alright". Cewar Meema tana duba wayan ta, sai kuma ta ɗago tana kallon Zamiya tace, "what about your body?"
"Alhmadulillah, I was relieved. I wanted to go to school but I didn't get a chance."
Esha said, "Did you hear anything. You don't care about your body, do you?"
Tana dariya Zamiya tace, "Allah has made it easy for me. Let's get ready and go together."
"You are not enough wlh, you will not follow us". Esha tace hakan tana hararan ta
Ummu Hani na dariya tace, "where is your water? It's easy for her, please let her go."
"is what I see like her body". Zamiya tafaɗa tana dariyan itama
"Get up and let's go". Cewar Meema
"No there is still time for us Meema, sorry stay please?" Tayi maganar da marairaice fuska
Kallon ta Meema tayi tace, "We're going to be late for class. It's too late for us to leave, but we'll be back soon, God willing."
"Yeah then, but what can I cook for you?"
Esha tayi tsagal tace, "How are you Can you cook for us? "No, we forgive you."
"I can wlh". Zamiya Tayi maganar cikin shagwaɓa
Dariya Ummu Hani tayi tace, "The king of racism is not in front of Ummee you are".
Cike da gajiya wa Meema dake kallon su suna dariya tace, "let's go please".
Sallama suka yi mata suka bi bayan Meema da har ta fice ma, ita kuma Zamiya ta rako su har bakin ƙofan ɗakin ta sannan ta koma
Suna fita wayan Meema ta soma ringing, ɗago wa tayi tana kallo sai taja tsaki tana sauke hannun ta ƙasa suka ci gaba da tafiya
Esha da ba ta iya shiru tace, "Is that Ishaq?"
Meema bata kalle ta ba bare ta tanka ta
Sai ita kuma ta sake cewa, "but why do you want to change him? Please don't let your worries affect your love, you are suffering a lot from it, Please do peacking you see he calls again".
"Hmm". Kawai Meema tace bata kula ta ba
Ummu Hani Said, "here he is".
Duk ɗaga kai suka yi suna kallon inda Ummu Hani take kallo
Wani kyakykyawar Balaraben saurayi ne tafe zuwa wajen su, fuskar shi ɗauke da yalwataccen murmushi ya iso wajen su
Daga Ummu Hani har Esha tsaya wa suka yi wajen sa suna amsa sallaman da yayi musu
Ita kuwa Meema har ta yi gaba zata wuce, sai Esha ta janyo ta baya tana cewa, "Please O'o Meema".
Hararan ta Meema tayi bayan ta dakata daga inda take
Shi kuwa kallon ta kawai yake yi yana doka murmushi
Esha says, "we'll pass the class, when you're done find us in class".
Daga haka suka yi gaba ita da Ummu Hani
Kanta a ƙasa bata kalli inda yake ba
Hakan yasa ya ƙarisa kusa da ita ya tsaya yana faman kallon ta, sun ci mintuna biyu babu wanda ya furta komi
Sai ta ɗago kanta ta zuba masa idanun ta, ganin kallon da yake yi mata sai ta balla masa harara tana cewa, "Please I will be late for class. "
Cikin sanyin muryan sa yace, "why Beauty did you change me? Wlh I really love you! Why do you want to part with me?"
Cikin ido take kallon shi yayinda ta sake ɗaure kyakykyawar fuskar ta tamau kafin tace, "please let's stop saying that now, let's do it later".
"No, I do not agree. I cannot leave here unless you answer my questions. You know that I love you and this decision you have taken has made me very sad. How do you think I can part with you after tasting your honey love? Wlh I love you Meema, if you want I will kneel in front of you because I will apologize". Ya ƙare maganar kamar zai yi kuka
Itama fuskar ta da alamun gajiya wa in a calm voice she said, "I told you we will talk later. Please let Me go".
"Ok When?"
Dafe goshi tayi tana kallon sa tace, "Ishaq problems".
Dariya yayi yace, "on your love I am crazy".
Taɓe baki tayi kafin tace dashi, "by tomorrow insha Allah". Tana gama faɗar haka ta wuce ta bar shi nan. Kai tsaye aji ta wuce, tana zama malamin da suke dashi ya shigo class ɗin.
Zuwa ɗaya suka sami break, sai suka wuce Hostel wajen Zamiya, a can suka yi sallah suka ci abincin da ta girka musu, sai faman hira suke yi suna dariya amma banda Meema da sai jefi-jefi take saka musu baki.
Three O.clock suka koma class suka yi lecture ɗaya, sannan kowa ya wuce gida.
Meema na koma wa gida tayi parcking ta fito tayi cikin gidan, gaba ɗaya a gajiye take amma hakan be sa da ta shiga ta wuce ɗakin ta ba, ɗakin Abee ta wuce ta shiga da sallama
Nurse ɗin dake kula dashi ta amsa mata sallaman tana faɗaɗa fara'an ta tare da mata maraba
Da kallo kawai ta bi su daga ita har Abee ɗin nata ta kasa amsa wa, sai dai gaba ɗaya fuskar ta ta sake haɗe wa ganin ta da poo a hannun ta, "taya ma za'a ce wata ce zata riƙa kula da mahaifin ta a irin wannan yanayin?.."
Muryan Abee ɗin ta da ya ratsa mata kunnuwa yasa ta ƙifta idanun ta da suka kawo ruwan hawaye, cike da ƙunci a zuciyar ta ta ƙarisa wajen sa
While Nurse Zara tuni ta shige Toilet don plushing kashin da yayi
A gaban gadon ta durƙusa tana kallon sa, sai ta saka hannayen ta ta kamo nashi hannun guda ɗaya, cikin rawan murya tace, "Abee.."
Murmushi ya sakar mata a hankali yace, "Ummy why are you crying?"
"Nothing Abee, I'm not crying". Ta ƙare maganar hawayen ta na silalo mata saman kunci
Girgiza mata kansa yake yi, cike da raunin murya na wanda ciwo yaci sosai yace, "Please Ummy I beg you to stop crying ok? I'm not happy to see your tears."
Tamke bakin ta tayi tana saka hannu biyu ta share hawayen tana faɗin, "ok Abee I'm stop, you see?" Sai ta ƙare maganar da sakin murmushin da ya bayyana jerin ƙananun fararen haƙoran ta, wanda har dumples ɗin ta suka samu damar fito wa
"Ok, did you go to school today?"
"Na'am Abee, I went to school, but I'm sorry I didn't come in to check on you. "
Murmushi yayi yana gyaɗa kansa yace, "don't worries, go eat and rest ok?"
Amsa mishi tayi kafin ta ɗago hannun nasa a hankali ta sumbace sa, sannan ta tashi daga durƙuson da tayi, a time ɗin ne Nurse Zara ta fito daga Toilet ɗin, kallo ɗaya Meema tayi mata ta ɗauke kai tana fice wa
Ita kuma Nurse Zara ta gyara mishi pilown da ya sauke kansa, sannan ta tambaye sa "ko da abinda yake buƙata kuma?"
Girgiza mata kai kawai yayi
Sai ta juya ta ɗauko airfreshna ta fesa a ko ina sabida warin kashin da ya ɗuma ɗakin ya fice, bayan ta gama ta fice a ɗakin.
******
Da kuka Meema ta koma ɗakin ta, tana shiga ta faɗa kan gado tana ci gaba da rera kukan nata, wanda inda da sabo ya rigada ya zame mata jiki, a kullum tausayin Mahaifin nata ƙara yawa yake yi a zuciyar ta, ta kasa saba wa da wannan ƙaddaran da Allah ya ɗaura masa, kullum gani take yi tamkar zai tashi ya koma kamar da, ya riƙa mata wasa kamar yanda ya saba yin mata, su riƙa cin abinci tare suna wasa da dariya tare, amma kuma ciwo ya yanke mata wannan ƙauna da jin daɗin, wanda tana ganin babu ranan da zata sake shiga cikin farin ciki idan har ba mahaifin ta bane ya warke ya koma kamar da ba, ba ta ganin akwai ranan da walwala da jin daɗin ta zai dawo
Hawayen ta ta saka hannu tana share wa yayinda wasu suke sake ɓullo mata, babu abinda ke sake bata haushi illa yanda mahaifiyar ta ta kasa kula da Abee ɗin ta, sai wata ce take iya cin kashin sa taci fitsarin sa, sannan kuma ta ƙetara muhallin da ba nata ba, a kullum sake jin tsanar mahaifiyar ta take yi, tana ganin kamar har da baƙin cikin ta Abee ɗin ta ya kasa samun lafiya, ko da be faɗa mata ba ta san yanda yake jin ƙuna da azaban tafiyan ta, ta zaɓi son duniya da son zuciya ta rabu da su, a kan abinda be taka kara ya karya ba, ita a ganin ta babu mahaifiyar da zata tafi ta bar ɗiyar ta da mijin ta a halin ƙunci da neman taimako, mahaifiyar ta ba mutum bace, kuma bata da zuciyar imani
Fashewa tayi da wani sabon kukan, cikin tsananin ƙunan zuciya tace, "I hate you so much Ummee! I hate you!! I hate youuuu". Hannu ta sa ta rufe fuskar ta, in slow voice tace, "Why Ummee? Why did you leave us?". Ta jima tana kukan wanda har kanta ya ɗau zugin zafi, sannan ta dakata tana tashi ta zame kayan ta ta shiga Toilet, wanka tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallan Asar bayan ta saka shimi iya gwiwa da dogon Hijab, tana idar wa ta ɗaga hannu ta soma kwararo addu'o'i tana kuka, gaba ɗaya duk wani addu'ar ta yanzu nema wa Abee ɗin ta lafiya take yi, domin shi ne farin cikin ta a yanzu, idan har babu shi haƙiƙa ba ta ba sake farin ciki a duniya.
House girl ɗin su ne ta shigo da sallama
Hakan yasa ta dakatar da addu'ar nata tana shafa wa a fuskar ta, sannan ta sauke kumburarrun idanun ta a kan ta ba tare da tace mata komi ba illa amsa sallaman da tayi a ranta
"Sayyadaty, hunaki duyuufu fiis saàlun, jaà'uu ila Abee". ("Ma'am akwai baƙi a Parlour, sun zo wajen Abee ne".)
Jimm MEEMA tayi har a lokacin tana kallon ta, sai kuma tace, "izhab wa'as'al man hum?" ("Je ki tambaya su wane ne?")
"Ok Ma'am". Ta miƙe da nufin fice wa
Sai kuma ta dakatar da ita tana ce mata, "Ƙaàlat lahum an yaruûhaà huna". ("tace musu ga ta nan.")
Bayan ta fita sai ta tashi ta zare Hijab ɗin jikin ta, daga ita sai shimin jikin ta sannan ta zira room slippers a ƙafafuwan ta ta fice, tana sauka downstairs ta hange su su biyu a cikin parlour'n, bata gane ko su wane ne ba sai da ta iso gab da su sannan fuskokin su suka yi mata maraba, baza ta taɓa manta waɗannan mutanen ba, duk da kusan shekaru shida kenan rabon su da tako wannan ƙasan, yayyin mahaifin ta ne dake zaune a Nigeria da suka haɗa uba ɗaya, waɗanda suka watsar da su suka raba hanya da su, saboda tsantsan tsanar da suka yiwa mahaifin ta, shiyasa ma ko zuwa nan ɗin ba sa yi.
Tana isowa tabi su da kallo hannayen ta a ƙugu, ko ba'a faɗa mata ba ta san ba arziƙi ya kawo su ba kamar yanda suka saba zuwa a shekarun baya, tunda su ko kaɗan basu da mutunci, shiyasa itama yanda take ji a ranta duk abinda suka zo dashi tana dai-dai dasu, zuciyar ta sosai take mata ƙunci baza ta taɓa raga musu ba idan har za su taɓa mata Abee
Wanda yake shi ne Babba ya soma magana da faɗin, "ke baki da kunya ne zaki zo ki tsaya mana akai dan uban ki?"
Sai ɗayan yace, "taya zaka tambayi kunya a nan Yaya bayan ka ga yanda tazo mana a tsatstsaye tana turo mana ƙirji? Ai daga gani ka san babu kunya domin Faruk be koya mata ba, shiyasa yaƙi yarda ya koma ƙasar sa tunda ya san abinda yake faman yi a nan. Yanzu dan ubanki ke da kika zo gaban mu kika yi ƙere-ƙere rashin kunya zaki yi mana ko me? Uban naki shi ne dai-dai damu ba ke ba".
Duk maganganun da suke faɗa ko ɗaya MEEMA bata ji su ba domin ba ta jin Hausa. kuma su ma sun san da hakan; amma dayake tsiya yaci ransu shiyasa suke ta maganar ba tare da sun tuna ba
She then said to them, "what are you saying I do not hear you".
Tsaki Yaya Ali yaja yana cewa, "matsiyaciya ubanki muka ce shegiya.." sai kuma ya juya harshe cikin turanci yace, "ina shi uban naki muka ce?"
Wani kallon banza ta watsa musu kafin tace, "He is not here, what you want?"
Salati suka saki lokaci ɗaya suna kallon ta
"Yanzu Zulaiha mu kike faɗa wa wannan maganar? Yanzu har idanun ki sun buɗe da zaki yi mana rashin kunya a matsayin mu na Yayyin ubanki? Tirƙashi.." cewar Yaya Ali cikin harshen turanci
Ita kuwa bata ma tsaya sake jin ta bakin su ba ta juya zata wuce
Sai Zubairu ya kwaɗa mata kira, "Zulaiha.. Zulaiha".
Amma ko juyo wa bata yi ba ta haye Steps da gudu tayi ɗakin ta, kan gadon ta ta haye tana ɗaukan wayan ta ta soma Game cikin sauri-sauri, sosai ranta ke a matuƙar ɓace shiyasa ta kasa controling kanta tsaban yanda ranta ke ƙuna, sai kuma ta jefar da wayan a saman gadon tana miƙe wa da sauri, fita tayi da gudu ta nufi downstairs, ganin babu su a parlour'n sai ta nufi ɗakin Mahaifin ta da sauri ta bankaɗa ƙofan da ƙarfi
Yaya Ali da Zubairu dake gaban gadon da Abee yake kwance sun tasa shi gaba suna ta tsitsiye shi da bala'i duk da kuwa sun ga mawuyacin halin da yake ciki, hakan be sa sun dakata daga amayar masa da tijaran da suka ɗibo ba, ko tausayi babu a lamarin su. Buɗe ƙofan da MEEMA tayi ne sai duk suka tsaya suna mayar da kallon su kan ƙofan, inda suka sauke idanuwan su kanta da itama take bin su da kallo idanuwan ta sun kaɗa sun yi jawur tsaban ɓacin rai.
💎💎💎
*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*NO_ 3 & 4*
Gaba ɗaya idanuwan ta sun rufe ta manta da cewa su ɗin ƴan uwan mahaifin ta ne, ta nufi ciki a zuciye tana cewa, "what are you doing here What brings you to my Abee room? Get out .. get out..."
Zubairu ne ya dage ya falla mata marin da sai da yasa ta duƙe a wajen tana tsandara ihu
Daga Nurse Zara da House girl ɗin su dake Parlour sun yi cirko-cirko sai da suka tsorata saboda ihun MEEMA da suka ji, musamman ma Nurse Zara tunda bata san su ba sai House girl ɗin ne tayi mata bayani da suka nemi shiga ɗakin Abee zata hana su, dayake ita ta san su tun shekarun baya da suke zuwa.
Yanda MEEMA take ihu zaka ce an yanka ta ne saboda abinda bata taɓa ji bane ya faru a rayuwar ta, tunda uwar ta ta zuƙuna ta haife ta ba'a taɓa marin ta ba, shiyasa duk ta gama gigicewa ta rasa gabas da yamma
Abee kuwa tuni ya soma kuka saboda ganin abin da Zubairu ya yiwa ɗiyar sa, idan da ace yana da ƙafafun tashi wlh babu abinda zai hana shi be rama mata ba saboda yanda zuciyar sa take tafarfasa, cikin rawan murya da kuka daƙyar ya soma maganar cikin gurɓataccen hausan sa yace, "Yaya Zubairu meyasa ka maran min Ummy? Meyasa.. meyasa? Me tayi muku? Don Allah kar ku kashe min ita na roƙe ku".
Yanda Abee ke yi ne sai duk suka saki baki suna kallon shi
"Ikon Allah yanzu kai Faruk don an yi mata wannan ɗan marin shi ne kake kuka ka tayar da hankalin ka haka? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. tabbas maganar da ake faɗa ya tabbata, ashe bayan rashin auren da ka ƙi kay mata take yawon karuwanci kai ma bin ta kake yi wato? Ita shafaffiya da mai baza a taɓa ta ba tunda kana samun abinda kake so ko?..."
"Enough Yaya... Enough...?" Yayi maganar cikin rawan baki sosai wanda daƙyar ya iya faɗi tsaban tashin hankalin dake cin sa da jin abinda ɗan uwansa yake faɗa
Yaya Ali da yayi maganar sai ya sake cewa, "dalla rufe mana baki ko zaka ce ƙarya ne bayan ga shi mun gani? Shiyasa Allah ya kama ka ga ka nan a kwance babu ƙafafu ciwon Cancer ya kama ka, to, wlh kaɗan ma ka gani muddin baka canza alƙibla ba, ka gudu ka bar ƙasan ka ka zo nan ka ɗauki al'adun wasu, sannan ka koya wa ɗiyar ka karuwanci ga ta nan taƙi aure ganɗamemiya da ita, ƙannin ƙannin bayan ta mun aurar da su amma kai kaƙi, shiyasa ma matar ka ta gudu ta barka tunda muna da labarin komi, abin ma da yasa ka gan mu a nan don mun ji labarin ciwon ka ne, kar duniya ta tsine mana a matsayin mu na ƴan uwan ka muka zo mu taimake ka, zaka bamu wannan mara kunyan yarinyan taka mu je can mu aurar da ita ko ka rage nauyi a kanka".
Duk maganganun nan da Yaya Ali yake yi gaba ɗaya Abee ya tsaya yana sauraron sa inda hawayen fuskar sa ke sake kwaranya kamar an kunna famfo, domin ya ma kasa magana
MEEMA da sai yanzu ta gama dawowa hayyacin ta, sai ta tashi da gudu ta faɗa jikin Abee ɗin ta ta sake sakin kuka me tsuma rai, sosai take kuka tana kiran sunan sa, so take yi ta ce mishi ya dena kuka amma bakin ta ya ƙi furta wa illa kukan da take yi
Shi kuwa sosai jikin sa ke rawa yana hawaye babu daman taɓa ta, domin gaba ɗaya jikin sa ba ya aiki
Zubairu yace, "ka gani ko Yaya Ali, tun bamu je ko ina ba suna son su nuna mana halin karuwancin". Sai ya kalli MEEMA ya daka mata tsawa da cewa, "tashi ki je ki haɗo kayan ki mu tafi".
Ita duk bama tasan me suke magana a kai ba, ko kaɗan taƙi ɗagowa a jikin Abee illa kukan ta dake ƙara yawaita
Abee daƙyar yace dasu, "babu inda ɗiya ta zata bi ku wlh, na gode da taimakon naku Yaya zaku iya tafiya".
A zuciye Yaya Ali yace, "haka kace ko? Mu yi tattaki tun daga uwa duniya amma kaƙi bin umarnin mu? To shikenan Allah ya gani mun sauke haƙƙin ka tunda haka ka zaɓa. Taho mu je Zubairu yau zamu koma gida".
Haka suka fice gaba ɗayan su a fusace.
Sai lokacin MEEMA ta ɗago kai tana kallon Abee ɗin da idanuwan ta da suka kaɗa suka yi jazur tace, "What are they saying Abee? Please tell me."
"No Ummy stop talking ok?"
Gyaɗa masa kanta tayi inda sosai hawayen ta suke tsiyaya
Girgiza mata kai yayi yana cewa, "Stop crying please I don't want to see your tears flow. Please Ummy".
Hannayen ta ta saka tana share hawayen, sai kuma ta saka hannun tana shafa inda Zubairu ya mare ta, wurin sosai ya kumbura yayi ja har yatsun sa sun fito, sai ta sake shigewa jikin Abee ɗin tana ɓoye fuskar ta jin wasu sabbin hawayen sun sake zubo mata
Be ce mata komi ba illa a haka suka ci gaba da zama, yana jin yanda take fitar da numfashi da shashsheƙa na tsawon lokaci kafin kuma yaji fitar numfashin nata ya sauya, hakan yasa ya gane ta samu barci, shima lumshe idanun sa yayi yana me jin hawaye sun cika mishi ido, ba komi ya tuna ba sai rayuwar su na baya, da yanda ada suke tsantsan cikin farin ciki ako da yaushe, sai dai kuma lokaci ɗaya Allah ya jarabbe shi da wahalhalun ciwukan nan, Cancer da ciwon sugar, yayi jinya na ɗan wasu watanni a asibiti inda lokaci ɗaya kuma side ɗin jikin sa ya dena aiki gaba ɗaya, mafarin kenan da suka sake rasa gaba ɗaya farin cikin su
Daga baya likitocin sun sallame shi domin sun ce, "jinyan sa sai dai a gida, saboda zai daɗe be warke ba, kuma hakan zai cinye musu kuɗi sosai ga wahalhalun zirga-zirga na asibiti," dole aka mayar dashi gida likita na kula da shi
Tashi ɗaya mahaifiyar MEEMA ta nuna gajiyawar ta da mishi hidima na yau da kullum a matsayin shi na majinyaci wanda be iya taɓuka wa kansa komi
A wani ranan da baza su taɓa manta wa ba MEEMA ta tafi school, sai dawowa tayi ta tarar da Ummeen ta ta tafi. Wanda sanadiyar tafiyan nata ne ciwo ya sake yin tsanani ga Mahaifin ta, domin ada yana iya magana sosai amma daga baya ya dena magana gaba ɗaya
MEEMA ta sha kuka wanda hakan ya saka har sai da tayi jinya tsaban ruɗu da tashin hankalin da take ciki, tana ganin lokaci ɗaya Allah ya jarabbe su da matsaloli kala-kala har hakan yayi sanadin tafiyan mahaifiyar ta, ta kasa yarda mahaifiyar ta zata yi musu haka ita da mahaifin ta, duk rayuwar da suka gina tsawon shekaru amma lokaci ɗaya ta rushe musu, meyasa baza tayi haƙuri na ɗan lokaci Abee ya samu lafiya ba? Meyasa zata nuna gajiyawa da laluran Abee ɗin ta? Ashe dama ba son su take yi ba da har zata iya tsallake su tabar su a wannan duniyar? Haƙiƙa abin ya taɓa ta wanda lokaci ɗaya gaba ɗaya duniyar tayi mata zafi ta sauya mata, wanda tana ji kamar gwara mutuwar ta da wannan rayuwar, sai lokaci ɗaya MEEMA ta sauya sabida ƙunci da raɗaɗin da Ummeen ta ta sanya mata, ga kuma uwa uba wanda tafi ƙauna yana kwance tamkar matacce, hakan na nufin ta rasa kowa nata kenan? Ada ita me son fara'a ce matuƙa, ga surutu kamar aku don idan ta soma zuba ba ta jin bari, shiyasa wannan halin nata sai ya zamana kowa nata ne, idan har ta zauna a wuri dole sai ka santa, mahaifin ta ya koya mata sangarta da shagwaɓa domin ita bata san bari ba, hakan yasa ta taso yarinya me kazar-kazar da son Wasa har girman ta, tana jin ta tamkar dai yarinya ƙarama ce, ga dolanci irin na ƴan fari kuma gata Auta. Ga kuma yanda iyayen ta suka ɓata ta da gata. Lokaci ɗaya sai kuma komi ya juya mata baya, ta dawo tamkar Miskila.. ba ta dariya bare murmushi kullum gani take yi rayuwar ta mafarki ne akwai ranan da zata farka shiyasa ko yaushe cikin tunani take da damuwa, idan ka ganta tana murmushi to tabbas tana gaban Abee ɗin ta ne domin saka shi farin ciki.
Shima da yaci gaba da samun kulawa domin tuni an kawo Nurse tana kula dashi ita take mishi komi, sai kuma likitan dake duba shi. a sannu a sannu ga shi har yana iya yin magana, shima daƙyar domin wani lokacin ba ya iya yi duk da yana son Yi
Babu abinda ya fi komi saka MEEMA farin ciki illa ganin Mahaifin nata ya soma magana, hakan na nufin wata rana zai warke ya tashi kamar yanda yake a baya. Kuma za su ci gaba da rayuwar su ta farin ciki ko da babu Mahaifiyar ta a tare da su. Idan ta tuna hakan shi ne take jin salama a rayuwar ta
Da farko ta dena zuwa school, sai da mahaifin ta ya soma samun sauƙi sannan ya matsa mata a kan, "ta koma". Yanzu haka tana degree ɗin ta ne a fannin Mas.Com. kuma tana zangon ƙarshe domin watanni ya rage mata. She's 26years all.
Abee shi ɗaya ne wajen mahaifiyar sa, asalin su ƴan Yola ne Fulanin can. Mahaifiyar shi ita ce ta farko wajen mahaifin su Alh. Ahmad Riskuwa. Matan sa biyu da Maman Faruk sunan ta Zulaiha da kuma Jammatu, amma suna kiran ta da Jamma
Bayan Shekaru me tsawo da Zulaiha bata haihu ba sai iyayen Ahmad suka sanya shi ya ƙaro aure ya auri Jamma, ita kuma daga zuwan ta ta haifi Yaya Ali, bayan shi ta jima kafin ta sake haihuwa, inda ta sami cikin Zubairu
Ashe itama Zulaiha tana da cikin amma babu wanda ya sani. Sai da Jamma ta haifi Zubairu kafin cikin Zulaiha ya bayyana. Aikuwa ta sha habaici wajen su Jamma da ƴan uwan Ahmad, sai dai bata biye musu ba tunda Allah ya bata nata ba juya bace ita kamar yanda suka ce ɗin
Zubairu na da watanni huɗu aka haifi Faruk
Zo ku ga murna wajen Ahmad domin ji yake yi kamar ba'a taɓa haihuwar masa ba sai yanzu, domin ƙaunar da yake yiwa Zulaiha ya wuce kwatance, shiyasa dangin shi suke jin haushin ta sosai, sai kuma suka sami dama wajen rashin haihuwar ta suka saka shi ya ƙaro aure.
Tun tasowan yaran Ahmad ya rigada ya bambanta su, domin ba ya iya ɓoye soyayyar shi ga Faruk. Wannan dalilin ne Jamma da yaran ta suka tsani Faruk sosai, ko kaɗan ba ya jin daɗin zama dasu illa wajen mahaifin sa da Mahaifiyar sa
Ana haka Jamma ta soma biye-biye wajen bokaye domin ta raba Faruk da soyayyar mahaifin shi, inda kuma ta sanya wa Zulaiha ciwo lokaci ɗaya ta mutu
Mutuwar nata shi ya jawo Ahmad ya samu ciwon zuciya, inda yayi jinya me tsayi kafin ya rasu.
Faruk ya taso cikin maraici da uƙuban rayuwa, wanda ya gummaci mutuwar sa da rayuwar sa. Sai dai Allah shi ne me rayawa shiyasa har ya kai girman sa. A lokacin da mahaifin sa ya rasu ya gama secondary School ɗin sa, koda ya mutu kuma an ƙi ba shi gadon shi bare yaci gaba da karatu, sai ya koma aikin ƙarfi tare da taimakon dangin mahaifiyar shi da suka rage mishi, a haka yake rayuwa yake samun abin saka wa a bakin sa, domin be da wani amfani a gidan su tunda har koran sa ma sun yi, sai daga baya ne da ƴan uwan Maman shi suka nema masa ƴancin sa shi ne suka bar shi yana kwana a zauren gidan
Rayuwa taci gaba inda har su Yaya Ali suka gama karatun su suka sami aikin yi
A lokacin ne Allah ya taimaki Faruk ya haɗu da wani uban gida me kuɗin gaske yana mishi gadi, tsawon lokacin da ya ɗauka yana mishi aiki wanda ya yaba da hankalin sa, sai ya ɗauke sa ya tafi dashi can Riyadh kasancewar a can matar sa da ɗiyar sa ɗaya suke zaune, a nan kuma Nigeria kasuwanci yake yi yana da Company, nan Faruk yake mishi gadi. Ya mayar dashi can ne sabida ya riƙa taimaka mishi a can tunda ya yaba da hankalin sa, ga kuma tausayi da yake ba shi domin ya san komi cikin rayuwar sa tunda ya taɓa tambayar shi, shiyasa ya yanke shawaran kai shi can Riyadh ya kula masa da dukiyar sa sannan kuma ya saka shi makaranta, tunda yayi alƙawarin sai ƴan uwan sa sun yi alfahari dashi, sai sun dawo suna dana-sanin koran sa da suka yi.
Wannan ne mafarin da yasa Faruk ya dawo Riyadh da zama har yayi karatu ya sami aikin yi, inda lokaci ɗaya Allah ya buɗa mishi yayi kudin kanshi, a lokacin har ya auri ɗiyar uban gidan nasa tunda soyayya me ƙarfi ta shiga tsakanin su, sai dai Allah be taɓa basu haihuwa ba shekara da shekaru
Shekara goma suna zaune da Abiha kafin Allah ya ɗauki ranta, inda ta rasu har lokacin bata taɓa ko da ɓarin wata bane, shi kuma Faruk yaƙi yin aure domin kawai farin cikin ta, yana ganin be kyauta ba muddin yayi mata kishiya saboda gudummawar da mahaifin ta ya ba shi a rayuwa, domin a lokacin ma Mahaifin nata tuni ya daɗe da rasuwa sai mahaifiyar ta, ita kuma ta koma can dangin ta har ta sake aure.
Mutuwar Abiha ya taɓa Faruk sosai, inda ya jima be sake aure ba, a lokacin ne ya yanke shawaran zuwa Nigeria neman ƴan uwan sa tunda ya rasa kowa nasa a nan, zuwan sa ya tarar da su ma su Yaya Ali sun sami ci gaba sosai, tunda duk kansu suna aiki da albashi me tsoka, inda suka rushe gidan su suka yi na zamani ko wanne da nashi part ɗin tare da matan su da yaran su
Abubuwa da dama sun sauya mishi domin an yi rashi kala-kala, inda Jamma tuni ta daɗe da rasuwa itama, sai kuma wasu daga cikin dangin Maman shi na kusa.
Su Yaya Ali sun yi matuƙar mamakin ganin Faruk ya sauya yayi kuɗi sosai, domin ko hausan ma tuni ya ɓace a bakin sa sai ɗaiɗai. Sai hassada ya cika zuciyar su ganin ya fi su
Sai dai shi be duba wannan ba illa alkhairin da yake ta musu. Duk yabi ya zagaye dangi ya gaishe su. Inda da ya tashi tafiya sai su Yaya Ali suka ce basu san zancen ba, wai, "a dole sai ya dawo Nigeria ya zauna da su".
Shi kuma yace musu, "bazai iya ba tunda ya baro dukiyan sa da komi nashi a can," domin a lokacin har Company biyu ne dashi a can. Haka suna ji suna gani ya tafi ya bar su domin a tunanin su za su iya juya shi, sai dai yayi musu alƙawarin zai riƙa dawowa yana ganin su.
Allah da ikon sa a faɗi tashin nan da yake yi na ziryan zuwa Nigeria duba ƴan uwan sa sai suka ci karo da mahaifiyar MEEMA, sunan ta Zulaiha ƴar Kaduna ce. Inda lokaci ɗaya soyayyar ta ta shiga Abee kuma be yi ƙasa a gwiwa ba ya sanar mata, duk da a lokacin yana da shekaru sosai ba kamar ita yarinya jagal ba, amma kuma kasancewar sa me kuɗi yana samun jin daɗi sai girman nasa ya ɓoye, tamkar yaro ɗan shekara 35.
Babu abinda ya ƙara faranta mishi rai jin sunan ta Zulaiha sunan mahaifiyar shi, shiyasa ya ɗauki son duniya ya ɗaura mata, inda suka yi soyayya na ɗan ƙanƙanin lokaci domin shi yace, "ba wasa ne ya kawo shi ba, Auren yake so da sauri".
An so ayi fitina sanda ya kai labarin wajen ƴan uwan sa, domin su a lokacin har sun yanke shawaran za su zaɓa mishi mata, sam suka ce, "basu yarda ya auri Zulaiha ba".
Amma shi kuma yace, "atabam ita yake so".
Dole ba don sun so ba suka bar shi ya aure ta.
An yi auren lafiya an gama lafiya inda ya ajiye ta a gidan sa na can Riyadh, kamar jira ake yi tana shiga ta samu cikin MEEMA, zo ku ga murna wajen Faruk, tun a ciki ya ɗauki son duniya ya ɗaurawa ɗiyar sa.
Bayan wasu watanni aka haifi MEEMA kyakykyawa ƙin kowa ƙin wanda ya rasa, sak mahaifin ta bafulanan usuli don basu da maraba, inda ya mayar mata da sunan mahaifiyar sa Zulaiha, sannan kuma sunan Ummeen ta itama. Shiyasa suke kiran ta da MEEMA tun tasowar ta, kuma da haka take amfani dashi a school wato *MEEMA FAROUK.*
Ta taso cikin gata sosai fiye da tunanin mutum, bata san babu ba ko hantara har sai sanda ta soma girma ta fara gane ƴan uwan Abee ɗin ta dake zuwa gidan sun takurawa iyayen ta, har ita kanta basu bari ba domin sun dinga dungure mata kai kenan, kuma duk idan sun zo sai sun saka iyayen ta kuka saboda baƙaƙen maganganun su, shiyasa tuni Abee ya dena zuwa Nigeria gaba ɗaya
Inda akwai wani lokacin da suka yi faɗa baram-baram yace, "kar su sake zuwa mishi gida". Wannan dalilin ne yasa suka dena zuwa gaba ɗaya, sai dai idan suna neman kuɗi me yawa a wurin sa sai su zo dole sai ya basu. Idan ba kuɗi ba kuwa babu abinda ke kawo su. Da haka suka sami salama.
Duk da iyayen MEEMA ƴan Nigeria ne amma bata taɓa koyan Hausa ba, ba wai don sun ƙi koya mata bane, a'a sai dai don ba ya birge ta Yaren, bata damu ko kaɗan ta koya ba, kuma su ma basu cika yi ba tunda shi Abee har hausan ma ya ɓace a bakin sa sai kaɗan, idan kuma yana yi tamkar yana yare, ba kowa ke iya ganewa ba. Iyakan Turanci da Larabci suke yi.
Wannan shi ne taƙaitaccen tarihin su.
✳️✳️✳️✳️✳️
Shigowar Nurse Zara ne ya sanya Abee ya buɗe idanun sa da suka kaɗa suka yi jazur
Da sauri ta ƙarisa wajen sa tana mishi sannu
Be iya amsa wa ba sai da ya ja lokaci kafin a hankali yace da ita cikin larabci, "ko zata iya ɗaukar MEEMA ta kaita ɗaki ba tare da ta tashi ba?"
Dariya ma maganar taso bata, taya zata iya ɗaukar ganɗamemiyar budurwan da ta girme ta ta kai ta ɗaki kuma ba tare da ta tashi ba? Duk da dai ta fi ta jiki amma dai ta san MEEMA ta girme ta. Sai tayi saurin girgiza mishi kai itama ta mayar masa cikin harshen larabcin, "baza ta iya ba".
Sai yace mata, "ta tafi".
Haka ta fice tana rufo musu ɗakin.
Dole ya bar MEEMA a kan jikin sa taci gaba da barcin ta yana faman kallon kyakykyawar fuskar ta wanda ya kasance irin nasa sak. Murmushi ne tare da hawaye ya saki lokaci ɗaya. Babu abinda yake ƙauna sama da MEEMA a duniyar nan, ba don haka ba da tuni ya roƙi Allah ya ɗauki ransa saboda ƙuncin da ke cikin ransa, amma kuma tunawa da ita a rayuwar sa yana saka shi jin sanyi a ransa, wanda yake fatan samun lafiya nan gaba domin yaci gaba da rayuwa da ita a duniyar sa. Duk da ya san dole wata rana zata yi aure ta bar shi, kuma har a zuciyar sa yana son ganin kafin ya mutu ya danƙa ta wajen wanda zai zame mata jigo a rayuwar ta, ma'ana mijin ta, ba ya fata ya mutu ya bar ta hannun ƴan uwan sa, tun yanzu ma sun zo amsar ta wanda ya san duk saboda kuɗin sa ne, suna ga kamar zai mutu a yanzu shiyasa za su ɗauke ta don su mallaki komi nata. Ba ya fatan hakan ya faru dole ne yayi wani abu a kai, amma taya? Ta ina zai faro wajen samar mata abokin Rayuwa? Ta ina zai saka ta ta yarda tayi aure bayan tace, "muddin yana numfashi a duniya to babu ita babu aure a rayuwar ta! Baza ta taɓa tafiya ta bar shi ba har sai idan ya samu lafiya ne". A koda yaushe wannan kalaman nata take yawan sanar masa. Be san ta ina zai fara shawo kanta ta amince da ƙudirin sa ba.
Lumshe idanun sa kawai yayi yana haɗiyar wani yawu me ɗaci.
💎💎💎
*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*SAKAMAKON SALLAH 1*
_Mun sani cewa a shika-shikan musulunci ɗin nan guda biyar bayan imani sai tsayar da sallah. Abdullahi Ibnu Mas'ud ya ce, "Na taɓa tambayar Manzon Allah cewa wane aiki na ɗan Adam Allah ya fi so?" Sai Annabi ya ce, "sallah". Na sake cewa, "daga ita fa?" Sai Annabi ya ce, "kyautata wa iyaye". Na sake cewa, "daga wannan fa?" Sai ya ce, "sai jihadi."_
_Manzon Allah ya taɓa ce ma Abu Zarrin, "in Mutum yayi Sallah domin neman yardar Allah, duk zunuban sa za su zube Kamar yadda ganye yake zubewa daga itace," Abin lura a nan shi ne sallah tana kawar da ƙananan zunubai. Manyan kam sai an tuba. Amma in Allah ya ga dama yana iya yafe sagiran da kaba'iran don sallar da mutum yayi. Amma kuma, ko can ba ayi ma musulmin ƙwarai kallon zai riƙa kuntuka kaba'ir, manyan laifuka. Ban da ma haka duk mai Sallah yakan yi istigfari ne, a ƙarshe ya roƙi Ubangiji ya gafarta masa zunuban sa, manya da ƙanana._
_Abu Sa'id Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce, "ya taɓa jin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi na cewa: "ko wace ɗaya daga cikin sallolin nan biyar tana kankare zunuban da suke tsakanin ta da wadda ta gabace ta." Bari mu kawo misali da wani wanda aikin sa yake sa yayi butu-butu da ƙura. Akwai ƙoramu guda biyar suna gudana tsakanin gidan sa da inda yake aikin. In ya tashi zuwa gidan yakan yi wanka a kowace ƙorama. To, haka fa sakamakon yin sallolin nan biyar yake. Ana yafe duk wasu kurakurai da zunubai da suke tsakanin salloli biyu saboda istigfari da tuba da ake a kowace sallah._
_Manzon Allah yakan riƙa kawo mana ire-iren misalan nan ne don ya nuna mana irin ƙarfin da sallah take da shi wajen kawar da zunubai. Idan mun yi watsi da jin tausayi na Ubangiji, ba za mu kuka da kowa ba sai kan mu._
_Ba shakka ɗan Adam mai yin kurakurai ne. Muna iya yin ayyuka da dama wa'danda za su saɓa ma Ubangiji, mu kuma gamu da hushin sa da horon sa. Amma kuma mu duba irin jin ƙan da Ubangijin mu yake mamaye mu da shi. Ya nuna mana yadda za mu sadu da rahmar sa da jin ƙan sa. Abin takaici ne ƙwarai a ce mun bari wannan baiwa ta wuce mu, bamu kama ta mun riƙe da hannu bibbiyu ba. Rahmar Allah kusa take ƙwarai ga mai Sallah. Sallah falala ce daga Allah ya zo, ya gusar da abin da yake damun zuciya. Haka aka san Manzon Allah da Sahabban sa suke yi._
_Ɗan Adam yana yin Sallah tun safe har ya zuwa sallar isha'i da fatar dacewa da rahmar Allah. Bayan isha'in mutane sun kasu gida uku. Akwai waɗanda suke su gare su daren hanya ce ta samun lada da tubarraki. Waɗannan su ne masu raba dare suna bautar Allah, lokacin da wasu suke ta shara Barci. Su kam lada suke samu daga Ubangijin su. To, sai kuma mutanen da suke mayar da daren wani kaya mai nauyi da masifa gare su saboda yin ka-ce-na-ce cikin miyagun ayyuka da talatainin dare. Ba abin da daren yake kawo musu sai baƙin ciki. Sai kuma kashi na uku wanda ya ƙunshi masu hayewa gado kawai bayan sun gama isha'i. Su kam ba yabo ba fallasa. Irin su sun kauce wa hadisin Manzon Allah da yake cewa, "ku dimanci yin Sallah a gidajen ku ko baiwar Allah da rahmar Allah su iso gare ku." Allah yasa mu dace duniya lahira._
*NO_ 5 & 6*
Sanda MEEMA ta farka ta ganta jikin Abee ɗin ta sai ta ɗago kai tana kallon sa
Idanun su ne ya haɗu da juna, ya sakar mata murmushi yana ce mata, "You woke-up?"
Bata iya magana ba illa gyaɗa mishi kai da tayi
Still murmushin ya sake Yi Yana lumshe ido tare da buɗe wa yace da ita, "Okay, go pray and eat. I know you haven't eaten yet."
"Ok Abee". Tayi maganar tana sauka daga kan gadon, sai ta wuce ta shiga Toilet ɗin sa ta ɗauro alwala. Tana fito wa ta duba wardrobe ɗin sa ta cira Hijab, dayake akwai kayan ta a ciki tunda ko yaushe tana ɗakin sa, idan har ba karatu zata yi ba, to, bata cika zuwa ɗakin ta ba, ta fi son zama kusa dashi.
Har ta gama sallan yana kallon ta yana faman murmushi kaɗan
Bayan ta gama dawowa tayi ta zauna gefen gadon tana riƙo hannun sa, "Abee, you are doing to pray?".
Gyaɗa mata kai yayi makes her smile
"Ok let me Call Nurse". Tayi maganar tana tashi ta fice.
A Parlour ta tarar da su zaune suna hira, sai ta kalle su fuska ba fara'a tace, "Abee will pray".
"Ok". Cewar Nurse Zara tana tashi da sauri tayi ɗakin.
Direct MEEMA Kan dainning ta nufa, sosai take jin yunwa tunda rabon ta da abinci tun wanda suka ci ɗazu da Zamiya ta girka musu, shiyasa sai da ta cika cikin ta sosai kafin ta tashi tayi ɗakin Abee ɗin ta, sai da safe tayi masa sannan ta wuce nata ɗakin
Ta san ko ta kwanta baza ta iya barci ba, shiyasa ta ɗauki school bag ɗin ta ta haye hill chair ɗin da take karatu a kai me haɗe da table, ta soma duba karatun da aka yi musu tana revision, bayan ta gama sai ta ɗauko assignment ɗin da aka basu tun last week, tamkar project ne suna bincike akai, taci gaba da binciken ta cikin ɗan ƙaramin Laptop ɗin ta tana yi tana rubutu. Sai 01:30am da taji barcin yazo mata kafin ta kwanta, babu daɗe wa kuwa ya sure ta cike da mafarkai kala-kala da ta saba yi ko yaushe.
Washe gari zuwa ƙarfe 08:00am. Ta gama shirin ta, kamar yanda ta saba shigan ƙananan kaya sai ta ɗaura Abaya a kai me bottles a gaban, wannan karon Abayan brown color ne sai mayafin shi fari da Flower's kalan brown, flet shoes ta saka fari sannan ta ɗauki School bag ɗin ta ta rataya a kafaɗa ta fito, a hankali take sauka a kan Steps ɗin har ta dira ƙasa
House girl ɗin su dake gyara parlor'n, ganin ta yasa ta dakata tana gaishe ta
Kallo ɗaya tayi mata ta amsa a taƙaice tana shigewa ɗakin Abee ɗin ta
Nurse Zara da fitowar ta kenan daga Toilet ta gaishe ta cike da fara'a
Kamar kullum ta amsa mata a daƙile tana wuce wa kusa da mahaifin ta, ganin sa yana barci sai ta kalli Nurse Zaran tace, "He still hasn't woken up?"
"Yes".
Numfashi taja tana mayar da idanun ta kan shi
While Nurse Zara ita kuma tayi ficewar ta
Sai da ta shafa fuskar sa zuciyar ta na cike da damuwa, kafin kuma ta tashi ta fice, yau bata tsaya breakfast ba tayi ficewar ta, motan ta ta hau ta wuce school.
Lokacin da ta shiga class su Ummu Hani duk sun zo, yau har da Zamiya saboda jikin nata da sauƙi. Suna cikin gaisawa ne Malamin su ya shigo, sai suka nutsu suka mayar da hankalin su kan darasin da yake musu.
Sun sami break lokacin suna duba karatun su sai wayan MEEMA tayi ƙara, ɗauka tayi ta duba sai taga sunan Ishaq ne, tsaki taja ta ajiye tana ci gaba da duba book ɗin dake hannun ta
Esha Sarkin shaƙiyanci dariya ta saki tana kallon ta tare da ɗage mata gira tace, "Is that Ishaq?"
Ɗago kai MEEMA tayi tana hararan ta bata ce komi ba ta sake ɗauke kai daga kallon ta
Sai tace, "Please go if he is, don't get tired of waiting for you, you know his condition is persistent".
Sai duk suka saki dariya har Eshan da tayi maganar
While MEEMA ta sake kicin-kicin da fuska still taƙi magana
Sun san halin ta shiyasa suka yi gum da bakin su suka ci gaba da karatun su
A lokacin ne kiran nashi ya sake shigo mata, bata sake bi ta kai ba har sanda yayi mata three Miss calls, ganin ya dame ta sai ta ɗauki wayan a daƙile tana amsa mishi sallaman nashi
Sanar mata yayi, "he came outside where they used to meet".
Sai ta tashi kawai ta fice
Su kuma sai suka koma hira memakon karatun da suke yi, har wasu daga cikin mate ɗin nasu suka zauna cikin su ana yi da su.
********
MEEMA da fitar ta Direct inda zata ganshi ta nufa, tana zuwa ta hange shi a cikin rumfar da yawancin ɗalibai suke zuwa su zauna don shaƙatawa, babban rumfa ne da kujeru a wajen da aka jera su gunun sha'awa da tables ɗin su
Ƙarisawa tayi taja kujera ta zauna bayan tayi sallama a ciki-ciki
Shi kuma tuni ya mayar da idon sa kanta yana faman doka mata murmushi tare da amsa mata sallaman yana cewa, "My Baby".
Kallon sa tayi tana ɗan sakin fuska kaɗan tace, "how far?"
"I'm not Fine Baby".
Ɗan ɗage gira tayi tana kallon sa alamun tambaya
Sai yayi murmushi kana yace, "Have a drinks before we start talking". Yayi maganar yana nuna mata drinks ɗin wajen
"Laa. shukran".
"Baby you can not drink?"
Gyaɗa masa kai kawai tayi
Sai yaja numfashi yace, "We should stop talking now. I want to send to your house to have a wedding day,"
Ƙura masa ido tayi har ya dira aya, sai ta fuske tare da kini-kini da fuska tace, "Ishaq now there is no word between us, I can tell you now I will not marry".
"Why MEEMA? Why do you want to humiliate my life?"
"No. I will not humiliate your life, I will not marry if Abee is in his condition, I will never marry until he is fine".
"Ok, baby, I agree to marry you, so bring him to my home and take care of him."
"No Ishaq". Sai ta tashi tsaye tana kallon shi tace, "please don't come out to me again, i will never get married now". Ta juya tayi wuceWar ta
Yana kiran ta amma ko juyo wa bata yi ba.
Sanda ta koma class sai su Ummu Hani duk suka tambaye ta ganin ta dawo da wuri
But bata ce komi ba ta zauna taci gaba da karatun ta
Su ma ganin bata tanka su ba sai duk suka fita harkanta domin sun saba da halin ta yanzu, so hakan ba ya basu haushi tunda sun san ba haka take ba a baya.
Three O'Clock yau suka gama lectures, suka yi sallama da juna
Esha said, "MEEMA dropped her off at home because she didn't bring her own car today."
Shiyasa suka tafi tare, dayake duk wajen anguwan su ɗaya ne, sai da ta sauke ta kafin ta ƙarisa gida, tana sauka ta rufe motan ta taka tayi ciki a gajiye, tana shiga da sallama
Me aikin su ta amsa mata tana mata sannu da zuwa
Da kai ta amsa mata kafin ta wuce ɗakin Abee
Shi kaɗai ne a ɗakin idanun shi a lumshe, sallaman ta ne yasa ya buɗe idon yana kallon ta da yalwataccen murmushi a kyakykyawar fuskar sa na asalin bafulatani, wadda ta ƙara zabge wa tayi siriri da ita tsaban zaman jinya
"Abee". Tafaɗa sanda ta zauna a gefen gadon tana riƙo mishi hannu
"Ummy". Shima ya faɗa still yana mata murmushi, sai kuma yace, "uridu an ata haddas". ("ina son muyi magana ne".)
"Ok Abee, lakin jasadak sahl?" (amma jikin ka da sauƙi ko?")
"Na'am Ummy alhmadulillah. Al'aàn karajal mahaàmil kassi biî wa natahaddasa ma'ahu". ("Yanzu Lauya na ya fita mun yi magana dashi".)
"Abee maàzaà hadasa?" ("Me ya faru?")
Sai da yaja numfashi daƙyar kafin yace, "Ummy, nothing, but now I have decided to return everything to you."
"Why?" Tafaɗa da wani irin murya me kama da son kuka
Murmushi yayi yace, "nothing Daughter. I am not comfortable with the arrival of my brothers. That is why I have made this decision. I want everything to return to your name so that you can own it or after my life is yours. I own everything for you."
Kuka ta fashe da shi tana sake damƙe hannun shi, cikin kukan take cewa, "No Abee, You will be cured by God's will, nothing will happen to you ok?" Sai ta ɗaura kanta kuma a jikin shi taci gaba da kuka, domin ji take yi kamar wani abu ne zai sami Abee ɗin nata, don me zai mata irin wannan zancen? Me kuma yasa zai yanke wannan hukuncin?
Shafa kanta yake yi cike da rarrashi yana ce mata, "enough". Daƙyar ya samu tayi shiru sannan yace mata, "She went to rest".
Tashi tayi ta fita, kai tsaye ɗakin ta ta wuce ta kwanta ta hau faman tunanin da ya zame mata jiki, ga shi yanzu lokaci na ta ƙure mata karatun su ya zo ƙarshe, amma kuma ba ta iya yin karatun sosai sabida hankalin ta ba a kwance yake ba. Lumshe idanuwan ta tayi hawayen ciki na sake zubo mata a kunci, ta jima a haka kafin ta tashi ta shiga tayi wanka ta sauya kaya ta gabatar da sallah, sannan ta wuce downstairs ta zauna a kan dainning ta soma cin abinci, gaba ɗaya a tunani ta gama yi kafin ta wuce ta koma ɗakin Abee ɗin ta
Lokacin yayi barci
Sai ta haye kan gadon ta kwanta a gefen shi tana ta faman kallon shi, babu abinda ke dawo mata sai rayuwar su na baya sanda suke tsananin farin ciki, amma ƙaddara ta zo ta ɗauke musu wannan jin daɗin, sanadiyar haka Ummeen ta ta tafi ta bar su, bata san har yaushe za su kasance a haka ba, duk da ta yarda da ƙaddara kuma ta san komi zai wuce, komi zai koma musu dai-dai kamar baya, tana fatan hakan a koda yaushe, shi ne burin ta Mahaifin ta ya samu lafiya hakan ne kaɗai zai dawo da daidaiton walwala a tsakanin su
Idanun ta ta rufe da suke tsiyayar da hawaye wanda ko kaɗan ba sa gajiya, tana jin zuciyar ta na sake ƙunci a duk sakonnin da zata tuna da mahaifiyar ta.
Ta jima a haka kafin ta buɗe rinannun idanuwan ta a kan fuskar Abee ɗin ta, kallon sa kawai take yi kamar wanda bata taɓa ganin sa ba, ko kaɗan ta kasa ƙifta idanu a kan sa, Every second his sympathy deepened into her heart, numfashi taja kafin ta kai fuskar ta dai-dai nasa she kissed him on the forehead and then pressed him to his lips, sannan ta tashi ta fito. Direct waje ta nufa, a hankali take taka wa hannayen ta soke a ɗan guntun jeans trouser ɗin da ta sanya, while fuskar ta babu alamun walwala a cikin ta, gaba ɗaya damuwa ne ya sake mamaye ɗan kyakykyawar cuty face ɗin nata, duk da hakan be hana fito da zallan kyawun ta ba, domin ta kasance kyakykyawa ce MEEMA, bata da bambanci da mahaifin ta sak shi, a kallon farko idan kayi mata zaka tantance ita ɗin asalin bafulatana ce domin zaka yi tunanin ma tana jin yaren, nan kuwa bata iya komi ba a ciki, daga turanci sai larabci shi ne abinda ta iya, sai kuma kaɗan-kaɗan tana jin yaren talegu kasancewar Zamiya na koya musu, asalin ta ƴar India ce ta zo nan Riyadh karatu shi ne take zaune a Hostel.
Babu inda ta tsaya sai wajen swimming pool ɗin da ke mamaye a bayan gidan, wanda yake cikin ɗan ƙaramin garden me ban sha'awa da birge wa, Everything is green and very beautiful. Tana tsaye ta kafe idanunta waje ɗaya hannayen ta a ƙirji, sosai ta faɗa duniyar tunani, tunanin da ta saba a koda yaushe, bata san cewa hawaye na tsiyaya a kuncin ta ba har sanda taji muryan ƴar aikin su kusa da ita, sai tayi firgigit ta dawo cikin hayyacin ta tana juyo da kallon ta gare ta
"Afwan ya Sayyadaty! Anti gariîb fiî intizaàraki". "(Kiyi haƙuri Madam! Kin yi baƙo yana jiran ki)".
Gyaɗa mata kai kawai tayi
Ita kuma ta tafi
Numfashi ta ja tana saka bayan hannun ta ta share hawayen fuskar ta kafin ta taka tabi bayan ta a hankali cikin tafiyan ta na salo.
💎💎💎
*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*NO_7&8*
Da shigan ta cikin parlour'n su ta sauke idanun ta a kan Ishaq dake zaune yana shan drink a cikin Glass Cup. Da kallon mamaki kawai take bin sa tana tako wa a hankali
Shi kuma ganin ta yasa ya ajiye Cup ɗin saman Centre table yana me miƙe wa tsaye tare da yalwata fuskar sa da murmushi, ƙyam ya ajiye idanun sa a kanta ya kasa ɗauke wa illa bin ta da yake yi da wani irin kallo me wuyan fassara
Ita kuma ganin haka yasa ta sake tamke fuskar ta bayan ta ƙariso wajen sa idanun ta a kan sa tace, "What are you going to do in our house? What brought you here? "
Sai da yayi murmushi yana shafa suman kansa kafin yace, "Oh Baby, you know there is no way I can get rid of you so easily. Please, I have come to talk to you."
Naman goshin ta ta tattare waje ɗaya tana me runtse idanu, sai kuma ta ware su a kansa murya a hassale tace, "What do you want from me?"
"I want to get married MEEMA, I love you so much I can't divorce you. Please accept my request. I may die if I don't marry you." Sai kuma ya duƙa ya saka gwiwowin sa a ƙasa tare da haɗe hannayen sa waje ɗaya yace, "please help Me MEEMA I can't live without you, I love you so much! I may lose my life for you".
Sosai a wannan karon ta fusata da kalaman sa, meyasa ba ya gane wa ne yake son takura mata a rayuwa? Lokaci ɗaya ta daka masa tsawa da faɗin, "I also do not love you Ishaq, go out in my life and leave my life alone, I will never marry you and then leave this house Now". Ta ƙare maganar da nuna masa hanya, "I say Out".
Tashi yayi tsaye yana bin ta da kallo, har gaban ta ya tako still idanun sa a kanta. Kallon kallo kawai suke yi ido cikin ido na tsawon daƙiƙu ba tare da ko wannen su ya ɗauke ba, sai ya ci je leɓe yana me ɗauke kansa a kanta ya sauke a ƙasa, hannun sa ya saka na dama ya sosa goshin sa kafin ya sake duban ta kana kuma ya taka ya bar parlour'n
Har ya fice tana tsaye a wajen ta kasa motsin kirki, zuciyar ta sosai take tafarfasa wanda ita kanta bata san dalili ba, sai kawai ta juya tayi kan Steps da gudun ta ta shige ɗakin ta tare da faɗa wa kan gadon ta, wani irin kuka me tsuma rai ta saki wanda har jijjiga gadon take yi tsaban kuka, da hannun ta take tattaro zanin gadon tana yamutsa wa still tana ci gaba da kukan ta me tsuma rai wanda ke fito wa daga can ƙasan zuciyan ta. Sai da ta ɗauki like two minutes kafin ta shanye kukan a lokaci ɗaya tana me tashi zaune, hannayen ta ta saka ta soma share hawayen duk da wasu suna sake kwaranyowa, "I will not cry again. From today on, I promise. From today on I will remove you from my life Ishaq. I will never marry." Sai kuma ta sake fashe wa da wani sabon kukan, cikin kukan take cewa, "I love You Ishaq, i really Love you, you are the only one i ever wanted you are still in my soul, i will never forget you, i love you, i hope one day we will get married, I'm sorry ok?" Sai ta lumshe idanun ta tana me jan numfarfashi, a haka har ta kafar da hawayen ta kafin ta buɗe idanun ta da suka yi jazur suka kumbura, tashi tayi ta wuce Toilet ta wanke fuskar kafin ta fito ta zauna a kan table ɗin karatun ta, School Bag ɗin ta dake saman table ɗin ta janyo tare da buɗe wa ta zaro Text book ta soma karatu, duk da zuciyar ta babu daɗi amma haka ta daure tana ta karatun domin sama ma kanta nutsuwa, ta san idan ta biye wa damuwar ta zata iya rasa chance ɗin ta, dole ne a wannan gaɓar ta mayar da hankalin ta a kan karatun ta.
Shiyasa tun daga ranan ta hana zuciyar ta sukuni bare ta bata damar yin wani tunani me zurfi, kullum tana cikin karatu ko da tana wajen Abee ɗin ta ne da books ɗin ta take zuwa, bata da lokacin kanta a yanzu saboda ganin time ɗin exams ɗin su ya gabato, idan tayi wasa zata iya Field.
Da sannu da sannu ga shi har time yayi sun soma zana jarabawan su, wanda shi ne na ƙarshe sun haɗa degree ɗin su a fannin Mascom.
Gefe ɗaya kuma bata sake ganin Ishaq ya zo wurin ta ba, ko me kama da shi bata sake gani ba, duk da a wani ɓangare na zuciyar ta tana matuƙar kewan sa amma babu yanda zata yi, hakan ma ya fi mata shi zai bata daman nutsuwa ta manta komi, duk da ta san da cewa cire soyayyar sa a zuciyarta gaba ɗaya ba ƙaramin jan aiki bane a gare ta, ada sun so juna matuƙa ita da shi wanda basu yi tunanin ƙaddara zata zo ta raba su ba, First love yana da matuƙar wahala a zuciyar ɗan Adam, haka MEEMA take ji a yanzu, sai dai ƙauna da tausayin Mahaifin ta ya sa ta jure duk wani baƙin ciki da ƙuncin dake zuciyar ta, ta rabu da shi a kan rayuwa da mahaifin ta na har abada, wannan hukuncin ta yanke shi ne ba tare da tunanin me zai je ya dawo ba.
Alhmadulillah komi aka ce yana da farko kuma yana da ƙarshe, kamar yau ne su MEEMA suka soma zana jarabawan su sai ga shi har sun kammala. Inda makarantan tasu ta shirya musu gagarumin waliman yaye ɗalibai
Sun shirya taron ne a ranan Saturday, inda aka gayyato manya-manyan ƙusoshi na ƙasar Riyadh ɗin, kama daga kan ƴan siyasa da masu kuɗi har da ƴan maƙotan ƙasan duk sun hallara, wanda dama an saba yin babban taron nan a duk shekara.
Mahaifin MEEMA na gaban talabijin kamar yanda ya buƙata a kunna masa don ganin taron waliman ɗiyar sa mafi soyuwa a birnin zuciyar sa.
Bazan iya misalta muku tsantsan kyawun da MEEMA tayi a wannan lokacin ba, duk da ko kaɗan fuskar ta babu walwala bare kwalliya, but tayi kyau sosai kasancewar ta me kwarjini ga duk wanda ya kalle ta, kyawun ta shi ke hana a gane tayi murmushi ko bata yi ba, domin ko ya tayi a hakan kyau take ma Mutane, tana zaune ne a sahun gaba-gaba kasancewar tana ɗaya daga cikin manya-manyan Ɗalibai, tayi shiga irin na larabawa babu abun da ake gani nata sai kyakykyawar fuskarta da tafukan hannayen ta. Inda a lokacin aka sanar ana buƙatar *MEEMA FAROUK* ta fito tayi jawabin buɗe taro. A cikin sanyin ta da tafiyan ta me matuƙar birge wa wanda kamar ba taka ƙasan take yi ba ta isa ga mumbarin tare da amsan speakern ta soma buɗe taro da addu'a cikin harshen larabci, wanda tsaban ƙwarewan ta da iya Yaren zaka yi tunanin ita ɗin asalin Balarabiya ce. Bayan ta ida addu'an ne ta juya harshe zuwa Turanci domin kowa ya ji, kasancewar ba kowa ne ke iya jin larabcin ba, godiya da ban girma tayi ma malaman makarantan tare da baƙin wajen, kana ta koma ta zauna
While mutanen wajen sai tafi suke mata.
Daga nan aka soma gudanar da abubuwan da ya tara su har zuwa kan kyaututtuka da ɗalibai haziƙai suka samu. MEEMA na ɗaya daga cikin waɗanda suke amsar kyaututtuka masu yawan gaske, kowa sai jinjina mata yake yi sabida yanda aka nuna hazaƙan ta
Yayinda Abee na kwance a ɗakin sa yana kallon komi yana hawaye, da ace lafiyan sa lau da ya fi kowa nuna murnan sa ga ɗiyan sa a wannan ranan, tabbas da a yanzu ya kasance a wurin tare da ɗiyar sa yana Alfaharin kasancewan sa uba a wajen ta, sai dai babu hali, but duk da haka babu wanda ya kai sa murna ɗin, tsaban murna har kuka yayi
Itama tana can tana share nata hawayen tuna mahaifin ta da tayi, tabbas da yanzu yana tare da ita suna farin ciki tare, tuna hakan ne ya saka ta zubar da hawaye, ko babu komi tana matuƙar kewan mahaifin ta a irin wannan yanayin, ta tuna sanda ta gama secondary School ɗin ta irin farin cikin da ya nuna sakamakon kasancewar ta gwarzuwa a shekaran, Allah ya yi MEEMA me ƙaunar karatu ne sosai shiyasa zai yi wuya ace ba ita ce ta wuce ko wani ɗalibi a class ɗin su ba, idan kuwa bata zo na farko ba dole a na biyu zata zo. Ta tuna sanda ta gama karatun ta before ta ɗaura Degree ɗin ta, irin Big partyn da ya shirya mata da irin celebrate ɗin da suka yi, amma kuma wannan karon babu ko ɗaya, babu damar da zai shirya mata partyn da zai kasance abinda baza ta taɓa manta wa da shi ba.
Lumshe idanuwan ta kawai tayi a sanda ta kawo nan a tunanin ta, yayinda hawayen ciki suka zubo a saman dandamalin fuskar ta
Su Esha suka rungume ta suna me taya ta kukan kasancewar sun san lokacin rabuwan su ne yayi, duk da suna gari ɗaya amma kuma rayuwan school daban ne, Zamiya ce kaɗai ta fi shiga tashin hankali tunda ita tazaran su da yawa, sake haɗuwan su zai yi wuya, shiyasa take kuka sosai
Yayinda suka haɗu suka rungume ta suna me sake fashe wa da wani sabon kukan.
Sanda za su rabu kamar kar su rabu, amma babu hali haka kowa ya wuce tare da ƴan uwan sa, while MEEMA ita kaɗai ta nufi gida, a lokacin kuka sosai take yi tunawa da Ummeen ta da kuma Abee ɗin ta dake kwance a can gida babu halin fito wa. Bata iya fitowa a motan ba sanda tayi parcking a cikin haraban gidan, sai ta kifa kanta a saman sitiyarin ɗin tana ci gaba da tsiyayar da hawaye, ta jima a haka ko motsi ta gaza yi before ta ɗago fuskar ta da yayi jawur idanun suka sake kumbura, handkerchief ta saka ta share fuskar tare da daidaita ta kafin ta buɗe motan ta fito hannun ta rike da wayan ta da keey ɗin mota kaɗai domin baza ta iya ɗauko kyaututtukan ba dole ta bar su a cikin mota tayi cikin gidan.
Babu kowa a parlour'n sai ta wuce kanta tsaye ɗakin Abee
Yana kwance kamar ko yaushe, sai dai yanzu an rigada an kashe masa t.v'n idanun sa a lumshe suke. Muryan ta da ya ji yasa ya buɗe idanun yana sauke wa a kanta, yalwataccen murmushi ya sakar mata yana mata alama da ido a kan, "tazo gare shi".
Da sauri ta iso tana me duƙa wa a gaban gadon tare da sanya hannayen ta biyu ta riƙo nashi duka, da raunanniyar fuska take kallon shi kamar wacce zata saki kuka
Sai ya janye hannun sa ɗaya ya shafa kanta still Yana murmushi yace, "Alfu mabruùkin ya Ummy, Baárakil lahu fií hayaátiki, jazaákumul lahu aksara min zaliki watamjudniy". ("ina taya ki murna Ummy, Allah yayi ma rayuwar ki albarka, Allah yasa ki fi haka ya ɗaukaka min ke".)
"Amin Abee". Tafaɗa tana me kwantar da kanta saman ƙirjin sa zuciyar ta na farin cikin addu'ar da yayi mata wanda har sai da hawaye suka watso a saman kuncin ta
Shafa kanta kawai yake yi yana murmushi ba tare da ya sake cewa komi ba. Sun ɗau lokaci a haka kafin ya kira sunan ta, "Ummy".
"Na'am Abee". Ta amsa mishi ba tare da ta ɗago ba
"Al'aán ba'ada an tahaƙƙaƙu hilmaki fiì tusbiha suhfiìyan, kana haáza hilmaki daá'iman, al'aàn ba'adi inyihaá'i baƙiìyatiz zawaáj, uriduki an tatazauji hatta yahda'a ƙalbiì fiì kulli marrati azhaba fiìhaá ilal firaásh, uriduki an tahdira khaɗììbaki watatawaƙƙafu anil tahaddas ila waálidihi". ("Yanzu burin ki ya cika kin zama Ƴar jarida, mafarkin ki kenan a koda yaushe. Yanzu saura aure ya rage zaki yi, ina son inga kin Yi aure domin zuciya ta zata fi kwanciya a duk sanda na tafi na barki, ina son ki fito da wanda zaki aura mu tsayar da magana da iyayen shi".)
Saurin ɗago da kai tayi tana kallon sa, nan da nan hawayen ta suka ci gaba da kwaranya, cikin amon muryan ta dake fita da rawa tace, "Laá Abee, la astaɗiìu an atazauja wa'azhaba wa'aƙuùla wadaá'an, laá yumkinuniìl zahaábu li'aƙuùla wadaá'an fiì haálatil mardi haázihi, laƙad saámahtu zawaáji Abee, lan atazauja hatta tatahassana". ("A'a Abee. Bazan aure in tafi in barka ba, bazan iya tafiya in barka a wannan halin na rashin lafiya ba, na yafe aure Abee, bazan yi aure ba har sai sanda ka samu lafiya".) Sai kuma ta fashe da sabon kuka tana me riƙo hannun sa sosai tace, "Abee Ummee... She's going.. and..." harshen ta kawai ke motsi ta gaza furta abin da take son furta wa saboda yanda wani abu me ƙunci ya tokare mata maƙogwaro
Shima Abee tuni ya soma zubar da hawaye, ya saka hannu ya kwantar mata da kanta a saman jikin sa yana rarrashin ta, "Aásifa". Kawai yake iya furta wa shima a laɓɓan sa zuciyar sa na masa ƙuna, shi kaɗai ya san me yake ji a wannan lokacin daure wa kawai yake yi
A haka suka kasance har barci ya ɗauki MEEMA a wurin
Numfashi yaja yana me lumshe idanuwan sa, jikin sa rawa yake masa ga azaban zafi da yake ji, gaba ɗaya yau ba ya jin daɗin jikin sa, daure wa kawai yake yi saboda yau ranan murna ce ga Ɗiyar sa, ba ya son ko kaɗan ya ya ɓata mata wannan ranan me muhimmanci.
Nurse Zara ce ta shigo tace masa, "time to take his medicine". Haka ta ba shi maganin ta fice
Dayake akwai na barci sai ya samu barcin ya sure sa.
Sanda MEEMA ta farka ana kiran magriba ne, ganin Abee na barci sai ta miƙe ta wuce ɗakin ta, sallah ta gabatar kafin tayi wanka ta shirya cikin kayan barcin ta, riga da wando masu ruwan Powder and dressed less, ta sauko ƙasa ta zauna a kan dainning, sosai take jin yunwa shiyasa taci abincin da yawa, ta miƙe ta nufi ɗakin Abee
Har a lokacin be tashi ba domin a time ɗin jikin sa ya yi zafi zau, shiyasa Nurse Zara take gasa mishi jikin a time ɗin domin ta shafa masa magani
Da kallo MEEMA take bin ta dashi tana sake tamke fuska, ko sannun da tayi mata bata amsa ba sai ta jeho mata tambayar, "He hasn't gotten up yet?"
"Yes, he don't get up".
Tsaya wa tayi kawai a wurin tana naɗe hannayen ta a ƙirji ta kafe su da idanu, bata jirga a wajen ba har sanda Nurse Zara ta gama duk abinda zata yi masa kafin ta fice, sai ta taka a hankali ta isa bakin gadon ta zauna, hannu tasa a hankali ta kamo nashi tana tamke wa a cikin nata, shiru tayi tana bin sa da kallo zuciyar ta a raunane, sai kuma ta matsa setting kanshi ta saka hannu tana shafa mishi gashin kanshi, nan taji kamar da zafi jikin sa, taɓa wuyan sa tayi taji da ɗumi sosai, lokaci ɗaya ta lumshe idanu hawaye na saukar mata a fuska, sai ta buɗe tana bin shi da kallo tana tamke bakin ta don hana bayyanuwar kukan da ya taho mata. Kanta ta ɗaura a ƙirjin sa ta ƙanƙame shi. A haka ta kwana a jikin sa ko runtsa wa bata iya yi ba
Ko sanda Nurse Zara ta dawo duba sa a cikin daren, ganin ta yasa ta koma taje tayi barcin ta tunda ta san tana tare da shi.
Sai asuba MEEMA ta tashi ta koma ɗakin ta, lokacin barci sosai ne a idanun ta sakamakon kwana da tayi bata runtsa ba, sallah tayi ta nema wa Abee ɗin ta sauƙi a wurin Allah, kafin ta haye kan gado barci ya sure ta.
Sai 12:30pm. Ta farka, da mafarkin mahaifin ta ta tashi shiyasa duk jikin ta ya mutu, bata iya taɓuka komi ba ta fito ta sauka ƙasa don duba lafiyan sa, tana shirin shiga Likitan sa dake zuwa duba sa ya fito daga ɗakin, hakan yasa gaban ta ya faɗi ta nufe sa da sauri kamar zata faɗa kansa idanun ta ware a kansa tace, "Doctor what's happened?".
💎💎💎
*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT*🧝🏼
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*NO_9 & 10*
Sai da ya gyara wa eyeglasses ɗin sa zama kafin yace, "calm down please let me explain".
"No Doctor what happened to my Dad?" She asked him again with a smirk
Numfashi ya ja kafin yace, "Your father is very sick. We have to take him to the hospital because he needs to be examined. He needs special care."
Hawaye ne kawai ke zirya a kan fuskar ta ta gaza ma magana
Hannu yasa a kafaɗan ta yace, "Calm down MEEMA insha Allahu he will get up he will be fine".
Idanun ta kawai ta lumshe still hawayen ciki na tsiyaya, sai kuma ta buɗe su tana shirin wuce sa ta shiga ɗakin
Sai ya tsayar da ita yana faɗin, "No, don't come in, let's get an ambulance now and we'll pass, Sorry ok?"
Bata bi ta kanshi ba ta buɗe ƙofan ta shige, wajen Abee ɗin ta da idanun sa ke rufe yana fitar da numfashi daƙyar ta nufa, Kasancewar doctor yayi masa alluran barci sabida a samu a kai shi Hospital ba tare da wani problem ba. A hankali ta zame a wajen tana riƙo hannayen sa, cikin kuka daƙyar ta kirayi sunan sa, sai dai ta kasa yin maganar dole tayi shiru tana danne bakin ta, ɗaura kanta tayi a cikin sa tana ta shashsheƙan kuka.
A haka aka zo da ambulance aka ɗauke shi suka wuce Hospital ɗin
Gaba ɗaya MEEMA ta gaza nutsuwa sai kuka take yi, duk rarrashin da Doctorn yayi mata kafin su shiga duba Abee amma ina taƙi yin shiru, haka ma Nurse Zara tana tare da ita tana faman rarrashin ta amma ina taƙi shiru, dole ta tafi ta barta a wajen tana ta sintiri duk ta gaza zama, gaba ɗaya idanuwan ta sun yi jawur sun kumbura suntum, kallo ɗaya zaka yi mata ka gane tana a cikin tashin hankali domin hakan ya gaza ɓoyuwa a kyakkyawar fuskar ta
Daga baya ne House Girl ɗin su ta zo shi ne suka zauna tare har sanda Doctorn Abee ya fito
Da gudu ta isa wurin sa tana kuka tana tambayar shi jikin Abee ɗin
Cike da tausayin ta yace, "I'm so sorry MEEMA: Just be patient. As your father is in a difficult situation, we will have to wait and see what the situation will be like."
Jiri ne ya kusa kwasar ta sai house Girl ɗin su tayi saurin tare ta ta faɗa jikin ta, kuka sosai take yi tana son tsaya wa da ƙafafuwan ta amma ina ta gaza, dole sai da taimakon House Girl ɗin su dake riƙe da ita ta iya tsayuwa. Cikin kukan take cewa,
"Doctor help my father please, I love him I don't want to lose him, please help me don't let him go". Break the words and burst into tears
Rarrashin ta kawai yake yi yana bata baki, dole yace wa House Girl ɗin, "she holds her and passes her to his office".
Haka suka wuce can ta samu ta zauna
Nan yace mata, "Now they put oxygen on him and he is asleep, or later she will check on him. But she calms down and nothing will happen. He will be fine soon."
Har ya fice bata iya magana ba, a haka suka zauna a Office ɗin har zuwa yamma babu abinda ke tayar da su sai sallah, gaba ɗaya ita MEEMA ta gaza saka komi a cikin ta illa kai kukan ta wurin Allah da take yi, after dress ɗin ma da ta sanya a jikin ta take sallan House Girl ta koma ta ɗauko mata a gida, don daga ita sai kayan barci ta zo, kuma duk rarrashin da tayi mata taci wani abu ta ƙi magana bare ta kalle ta, duk tayi wani zuru-zuru da ita fargaba da tashin hankali yasa ta fita hayyacin ta, mahaifin ta kawai take burin ta gani yanzu.
Sai bayan magriba ya farka likitan ya zo ya sanar mata don ta je ta duba sa
Shima Abee ɗin tunda ya farka ya nemi a kira ta
Da gudu tabi bayan Nurse Zara da tayi mata jagora zuwa ɗakin da Abee yake ciki. Tana shiga ta ƙarisa wurin sa da sauri tana me kiran sunan sa a lokaci ɗaya hawaye na kwaranya mata, Abee.." ta sake faɗi bakin ta na rawa
Idanun sa ya sauke a kanta yana mata murmushi
Hannu tasa ta riƙe nashi tana me sake kiran sunan sa da cewa, "Abee, please recover. Abee I need you in my life. I love you so much. I don't want you to leave me. Please get up."
Daƙyar ya iya furta, "Ummy sickness and death all belong to God, I have no power to continue living except the one God has chosen for me". Sai ya tsakaita kafin ya sake sakin murmushi zuciyar sa na ƙuna da ganin tana hawaye be da yanda zai yi ya share mata. Ya fito ta yayi alamun ta matso
Da sauri ta matso sosai tana me ɗaura kanta a jikin sa
A hankali ya soma raɗa mata magana cike da rauni wanda daƙyar yake furta kalaman
Ita kuma sai zubar da hawaye take yi har sanda ta kasa jure wa da kalaman nasa ta hau girgiza masa kai tana cewa, "laà Abee I can't.." abinda take iya furta wa kenan tana kuka sosai
Shi kuma lumshe idanun sa yayi while hawaye masu zafi suna sauko masa a kunci. Yana riƙe da hannun ta gam ya ƙi saki
Ita kuma sai kuka take faman yi
Sai da Nurse Zara ta shigo ta janye ta kafin ta samu ta fita tana me sake ɓarke wa da wani sabon kukan, a jikin ƙofan ta zame tana kuka sosai duk fuskar ta ta sharɓe da hawaye tayi jazur
Me aikin su da Nurse Zara suka kama ta suka mayar da ita Office ɗin Doctor.
Daga ranan kullum a cikin ƙunci da kuka take kwana, a kan sallaya take wuni tana sallah da roƙon Allah ya warkar da Abee ɗin ta, ko abinci ta dena ci sai an yi da gaske, a kuma asibitin take kwana ko jirga wa ba ta yi, kuma tun daga ranan ba'a sake barin ta ta duba Abee ba sabida ganin tana ɗaga hankalin ta, ga shi ciwon nasa yanzu yayi tsanani sosai.
Five days after his arrival, he died at the hospital. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un bazan iya misalta muku tashin hankalin da MEEMA ta shiga ba, gau ta sume bata sake sanin inda take ba har sai da aka yi kwana uku da jana'izar shi, a ranan da ta farka ƙaramin hauka tayi musu a kan, "sai sun dawo mata da mahaifin ta," duk ta fita hayyacin ta tamkar mahaukaciya, da farko sun yi tunanin ta haukace ne ashe zafin rabuwa da mahaifin ta ne ya janyo mata rasa tunanin ta gaba ɗaya, sai da aka koma ɗaura ta a kan magani don abubuwan da take yi bata da maraba da mahaukata. Da ban baki da nasiha tare da treating ɗin ta har aka samu ta soma samun sauƙi
Likitan mahaifin ta shi ya ɗau ragamar komai na jana'izar Abee har aka yi aka gama lafiya, kuma ya samu mutane ba kaɗan ba sabida babban masallaci na garin Riyadh ɗin aka kai shi aka yi masa Sallah.
Sai da aka yi kwana bakwai da rasuwan sa kafin aka sallami MEEMA. House girl ɗin su ita ke kula da ita domin tsananin tausayi take bata, ita take ta ɗawainiya da ita a asibitin har suka koma gida, a lokacin sam baza kace MEEMA bace sabida yanda ta sake rame wa tayi fari fat tamkar mara jini a jiki. Ko magana ba ta iya yi kullum sai zubar da hawaye, ta kasa yarda cewa Mahaifin ta ya rasu ya bar ta, har ji take yi a wannan lokacin gwara mutuwar ta da rayuwar ta, ta gummaci ta bi shi a irin wannan Rayuwar, a yanzu tana buƙatar mutuwar ta fiye da rayuwa, ta rasa komi nata, bata da kowa sai ita kaɗai, taya zata iya rayuwa a haka? Komi nata na farin ciki ya wargaje ya barta. Mutuwa shi ne ya fi cancanta a gare ta.
Amma a haka babu gajiya house Girl ɗin ta take bata kulawa. Ita take lallaɓa ta ta samu ta ci abinci, sai ta kwana ta wuni daga ruwa sai ruwa take zuba wa a bakin ta, idan kuma ta matsa mata da cin abinci har marin ta take yi ta daka mata tsawa ta kore ta, amma kuma haka anjima zata sake kawo mata, da haka har ta soma shawo kanta wani lokacin ta ɗan kalle ta taci abincin, wani lokacin kuma idan ta birkice tayi ta zagin ta tana daka mata tsawa a kan, "ta tafi ta barta ko ta kashe ta, tana damun rayuwar ta," duk waɗannan abubuwan haka house Girl ɗin take iya ƙoƙarin ta wajen jure wa.
Da haka kwanaki suka soma shuɗewa haka ma satikai, ga shi yanzu har an yi sati Uku curr da rasuwar Abee.
A wannan lokacin ne Ishaq ya zo gidan yin mata ta'aziyya, domin sai a lokacin yake jin labarin kasancewar ba ya ƙasar
Sanda ya shigo gidan da House girl yaci karo, ita tayi masa jagora har cikin ɗakin MEEMA kamar yanda ya ɓukata yana son ganin ta.
MEEMA na kwance a saman faffaɗan gadon ta while ta tusa kanta a ƙasan pilow. Daga ita sai ƙaramar vest fara da leggings da iyakan sa gwiwowin ta shima fari
Ishaq da ya ƙariso ciki a hankali ya isa bakin gadon ya samu wuri ya zauna yana ƙure ta da kallo, shiru yayi na ɗan wani lokaci sai kallon ta yake yi kafin ya sanya hannu a bayan ta yana shafa ta tare da kiran sunan ta
Jin muryan sa tamkar a mafarki ya sanya ta ciro kanta da sauri tana ware manyan idanuwan ta da suka sake girma suka yi jawur sabida kukan da take wuni yi ko da yaushe. Kallon sa kawai take yi ba tare da ta iya furta komi ba daga bakin ta
Shi kuma sai ya sakar mata murmushi tare da mamakin sauyawan ta lokaci ɗaya haka, ya san tsananin ƙaunar ta da mahaifin ta dole zata shiga wani yanayi da rashin sa, shiyasa ya ji tausayin ta ya tsarga masa zuciya a lokaci ɗaya ya lumshe idanun sa yana me sake buɗe su a kanta tare da kiran sunan ta
Shiru tayi masa sai dai ta kasa ɗauke idanun ta a kansa
Hakan yasa yaci gaba da faɗin, "MEEMA sorry with the temptations that God has bound for you, or what life is mortal everyone will leave this world, I offer you my condolences for the loss of your father, may God have mercy on him and forgive him, I left that's why I did not come early I'm sorry".
Take ta mayar da idanuwan nata ta rufe su ruf hawaye na wanke mata fuska. Sai ta sanya tafukan hannayen ta ta rufe fuskar ta tana me fashe wa da wani sabon kuka wanda dama shi take jin yi amma ya gaza fito wa, but yanzu jin ana mata ta'aziyya sai kawai zuciyar ta tayi rauni sosai wanda hakan yasa kukan nata fito wa
Ishaq hankalin sa ya tashi sosai ganin kukan da take yi sosai, da sauri ya sanya hannayen sa ya cire nata daga fuskar ta yana bata haƙuri
Ita kuma idanun ta a rufe suke ruf ta kasa buɗe wa sai kuka take yi
Duk rarrashin ta da ya so yi ya kasa, dole ya zuba mata idanu har tayi ta gaji don kanta tayi shiru ta koma shashsheƙan kuka. Sai ya saki ajiyan numfashi yana cewa, "be patient MEEMA so your destiny has come, Abee needs nothing from you but your prayers, please refrain from him and pray for him with the hope of being right with the ya Rabbi".
Sai a lokacin ta buɗe idanuwan nata tana kallon sa da jinjina masa kai tana me ƙumshe bakin ta don hana kukan nata fita
Shiru ne ya gifta na ɗan wani lokaci kafin ya kalle ta yace, "Although I know you are now in a state of ecstasy and happiness, and I know my words will upset you but I have to do it, MEEMA a second time I beg you to agree to marry me, I desperately need you in my life, I know Abee's problem is why you abandoned my love but now I'm back I need your answer, I really love you MEEMA, I can't live without you, Abee is gone and you need me in your life, you can't live alone no marriage, think about it".
Har ya dire maganar sa bata ɗago ta kalle sa ba bare ya sa ran zata amsa mishi
Sai yace, "Please I beg you MEEMA to give me another chance to enter your life, I will give you back the happiness you lost, I will be your mother and father in your life, I will take care of you accordingly, you will be happy in your life insha Allah ok?"
Shanyayyun idanuwan ta ta ɗago ta kafa masa su, sai da tayi luu da su kamar zata rufe sai kuma ta sake ware su tana kallon sa, cikin sanyin muryan ta da ya disashe daƙyar yake fita ta soma magana a hankali, "I don't need to get married now in my life Ishaq, in fact I will return to Nigeria..."
"What.. What are you saying?" Yayi maganar da sauri yana katse ta
Sai da ta sauke ajiyan zuciya kafin tace, "I said I would return to Nigeria."
"No MEEMA why would you do that to me? Please don't go and leave me, what will you do in that country after this is your country? Please stay and live happily ever after, how do you think you will go and leave Me when I need you? Or do you just not loving me MEEMA? Tell me, have you ever loved me?"
Hannu ta sanya a goshin ta tana rufe idanu, still ta ware su a kansa cikin raunin murya tace, "I love you Ishaq, I personally don't go there because I don't like the people there, but I am going to Nigeria because Abee told me to go," sai ta fashe da kuka tana ƙara faɗin, "Abee told me to go there. He told me to go back and look for my mother. I never thought Abee would remember her again because of what she had done to him. She left us for a long time. she chose her life on her own, but Abee told me to go to her, and I didn't love her and I don't want to go.."
"So why don't you stay here and get married, why?" Yayi maganar kamar zai yi kuka yana dafa mata cinyoyi
Hannun nasa tabi da kallo sai kuma ta mayar da kallon ta a kan fuskar sa tace, "Ishaq I have to go, Abee says don't stay here and go back there, if I go Ummee doesn't answer Me and ask his relatives to stay there. I have decided not to go to Ummee but to go to my father's family and stay there." Sai ta riƙo hannayen nasa tana kallon ƙwayan idanuwan sa tace, "I love you Ishaq. If you really want me, we will live together. I will be with you wherever I go. We will get married."
"How do we get married?" Yayi maganar a hankali shima ya kasa ɗauke nashi idanun a cikin nata
"Make sure we are together, going there will not separate us, if you really want me to follow ME there and marry Me".
"What are you saying?" Yayi maganar yana me zame hannayen sa a cikin nata. "Ok I know. you want me to let everyone follow you there and get married?"
"No, I want you to go there and ask for my marriage. I don't have anyone here. You must follow me there and ask for my marriage."
Shiru yayi yana kallon ta, sai kuma ya tashi ba tare da yace uffan ba ya fice
Da kallo ta bi sa itama ta kasa cewa komi, har ya fice tana bin ƙofan da kallo.
💎💎💎
*MEEMA FAROUK*
💎💎💎
*NA_NAFISA ISMA'IL*
*WATTPAD_UMMUDAHIRAH*
*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞
*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT*🧝🏼
```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```
/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*P.W.A✍️*
*SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._
*NO_11*
A ranan da Abee yayi arba'in su Ummu Hani suka zo wajen MEEMA, dayake sun zo sun mata ta'aziyya tun ranan da yayi kwana ɗaya, a lokacin tana asibiti babu lafiya shi ne suka yi ta zarya ita da Esha har sanda suka zo ta farka suka yi mata ta'aziyya, basu sake zuwa ba sai yau ɗin da Zamiya zata zo tunda ita bata samu ta zo ba sai yau tace zata zo, zata yi kwana biyu before ta koma can Indian.
Duk da MEEMA ba ta cikin walwalan ta amma ta ji daɗin zuwan su saboda sun ɗebe mata kewa sosai
Da jirgin Zamiya ya sauka drever MEEMA ta sanya ya ɗauko ta. Koda suka haɗu sai duk suka rungume juna cike da farin cikin sake haɗuwa wuri ɗaya.
"I'm so sorry MEEMA for not coming until today, please be patient. May God have mercy on Abee and forgive him". Zamiya tafaɗa idanuwan ta a kan MEEMA da ta riƙe mata hannu
Murmushin yaƙe MEEMAN tayi kafin tace, "no problem, thank you very much for your coming".
Cike da fuskar tausayi Zamiyan tace, "Are you alright now? But you are not going to be alone in this house, are you? You should go back to Ummee."
"We've already told her, if she doesn't come back she will follow ME to our house." Ummu Hani Said
Kallon su kawai MEEMAN take yi, sai dai gaba ɗaya a ranta damuwa ne ke damun ta, duk da har yanzu basu san asalin abinda yasa Ummeen ta ta tafi ta bar su ba, ta sanar musu cewa, "Ummee sun rabu da Abee ne". Dalilin da yasa ta tafi ta bar su kenan, domin ba ta fatan su san real labarin, tana ga kowa ya ji dole ne zai yi tirr da mahaifiyar ta, abun kunya ne ma a gare ta ace an san Ummeen ta ta tafi ta bar su. Shiyasa kawai da suka matsanta mata sai tace musu, "dama tana da ninyar zuwa Nigeria wajen ta".
A ranan a gidan suka wuni kafin suka wuce suka bar ta da Zamiya don a wajen ta zata zauna. Zaman Zamiyan na kwana biyu yasa ta ɗan sake jikin ta sosai saboda tana jan ta da surutu tare da mata abinda zai ɗebe mata kewa, shiyasa da zata tafi tayi kewar ta sosai har ƙwalla tayi.
Zuwa kwana biyu duk ta gama haɗa kan komi na Abee ɗin ta, lauyan Abee shi yayi mata jagora ta haɗa takardun ƙadarorin shi da ya mayar da sunan ta, dama already duk dukiyan sa ya mayar mata a account ɗin ta kafin ya rasu, lauyan ta saka ya samo masu siyan companies ɗin suka taya, da fari ta so siyar da su duka ne sai kuma ta sauya shawara aka yi cinikin ɗaya, ɗayan kuma ta danƙa shi a wurin Lauyan Abee zai riƙa kula mata dashi sai kuɗaɗen su riƙa shiga account ɗin ta.
A ranan da zata tafi Nigeria kuka sosai ta sha, haka ma house Girl ɗin su da duk masu aikin gidan, babban Trolly ta cika da kayan ta da sauran abubuwan amfanin ta, har computers ɗin ta dana Abee duk ta haɗa ta tarkata, sai kuma ɗan ƙaramin Back Shima da ta cika iyakan abubuwan da ta kwashe a gidan, gidan kuma ta danƙa a hannun su don ta kasa siyarwa, za su ci gaba da kula dashi tana tura musu albashin su ta account
Gaba ɗayan su da drever suka raka ta har airport ta hau jirgin da zai wuce Nigeria. Seat ɗin ta na line 3 ne, ita ce a ciki shiyasa tunda ta zauna ta kafa kanta a window ta mayar da idanuwan ta ta rufe. Har jirgin ya cika ana ta maganar a saka belt while bata motsa ba
Wanda yake gefen ta da ya gama saka nashi a karo na farko sai ya kalli inda take, kamar bazai yi magana ba domin har ya kawar da kansa sai kuma ya sake kallon ta yace, "excuse me". Bata ji sa ba har sai da ya saka hannu ya buga jikin kujeran nata kafin tayi firgigit tana kallon sa idanun su cikin na juna. Janye nasa yayi yana ɗan lumshe su kafin ya buɗe, ba tare da ya kalle ta ba yace, "put on your belt".
Sai a lokacin ta janye nata idanun tana kallon jikin ta, sai kuma ta saka hannayen ta a kasalance ta saka belt ɗin ta sake kafa kanta a window, sai dai a wannan lokacin bata rufe idanuwan ta ba waje kawai take kallo, bata sake motsa wa ba har sanda aka zo tambayar su abinda suke so a kawo musu. Ko juyo wa bata yi ba ta girgiza kanta alamun ba ta son komi
Wanda ke gefen ta shima be amshi komi ba, jarida kawai yace, "a kawo masa." ya kara a fuskar sa yana karanta wa. Shima ɗin be sake motsa wa ba har jirgin nasu yayi landing a garin Abuja.
Sai da aka soma fita tukun MEEMA ta ɗago kanta ta kalli wanda ke kusa da ita da yake ƙoƙarin tashi zai ciro jakan sa, murya a matuƙar sanyaye tace, "Afuwan uridu an as aluk".
Ɗago idanuwan sa yayi ya zuba mata su ba tare da yayi magana ba
Hakan ne yasa ta ɗan dafe goshin ta kuma sai ta maimaita masa da harshen turanci, "Please I want to ask you".
Ɗauke kansa kawai yayi ya mayar kan jakan sa, sai da ya sauko kafin yace da ita, "I hear you".
Ran MEEMA babu daɗi tace, "We come to Yola?"
Be san sanda ya kalle ta ba jin abinda tace, ƙare mata kallo kawai yake yi yana nazartan ta
Ita kuma ganin kallon da yake mata sai ta ɓata fuska tana tura baki tare da ɗauke kai
Hakan yasa ya waro idanu waje still idanun sa a kanta, be furta komi ba ya ɗauki kayan sa ya wuce
Da kallo tabi bayan sa zuciyar ta cike da haushi, sai kawai taja tsaki tana miƙe wa itama ta soma ciro nata kayan ta fita a jirgin. Tun da ta saka ƙafafuwan ta a waje take bin duk inda Allah ya kai idanuwan ta da kallo, wannan shi ne rana ta farko da ta taɓa zuwa Nigeria a rayuwar ta, duk da ta sha jin labarin ƙasar wajen mahaifin ta amma bata taɓa mayar da hankali a kan wai tana son ta ga ya ƙasar take ba koda a hoto ne, ko kuma tazo ta gani a matsayin ƙasar iyayen ta, in fact ma ita ko sau ɗaya bata taɓa jin ƙaunar ƙasar ba, amma yau sai gata a cikin ta, shiyasa ta zama kamar village Girl sabida yanda take kallon mutanen ciki, daƙyar take ma iya tafiya tsaban kalle-kalle har tuntuɓe take ci. Bata san ina zata nufa ba shiyasa ta tsaya a tsakiyar airport ɗin tana ta ganin yanda mutane ke zirga-zirga, duk da dare ne amma gaba ɗaya wajen ya haske da ƙwan fitila. Sai da ta ji ƙafafuwan ta sun soma gajiya kafin ta tasar wa ƙofan da ta ga ana fita. Yawanci ganin mutane take yi sai hawa mota suke yi suna tafiya, sai kuma wasu suna wuce wa wajen ƴan taxi suna hawa, da yanda kuma masu taxi ɗin suke biyo fasinja suna tambayar inda za su je. Hakan yasa itama ta nufi can ɗin kanta tsaye tana jan kayan ta daƙyar
Ɗaya na hango ta ya taho da sauri yace da ita, "tafiya zata yi?"
Bata san me yace ba shiyasa tace mishi, "I'm going to Yola".
"Yola kuma Hajiya? Ai babu inda zaki samu motan Yola a nan, gwara ma ki kama hanya ki san inda dare yayi miki". Ya wuce abin sa yana ci gaba da tare fasinja
Tsaye tayi a wurin kawai don bata fahimci inda zancen nasa ya nufa ba
Wani yana hango ta shima ya zo ya hau tambayar ta inda zata je
The same amsar da ta bawa wancan shi ta ba shi
Shi da yake ya iya turanci sai ya sanar mata, "babu motan Yola a nan, saboda yanzu dare yayi baza ta samu ba sai gobe".
Jin hakan yasa ta roƙe sa a kan,
"Take her to Yola. She will give him whatever it is."
Cikin turancin yace mata, "Madam nan fa Abuja kike ba Yola ba, tafiyan da zamu yi awanni taya zan ɗauke ki a wannan tsohon daren? yanzu fa ƙarfe 09:00pm".
Bata kai ga yin magana ba mutumin da suka zauna tare a jirgi ya iso wajen. Kallon me motan yayi fuskar shi babu walwala yace, "mu je ka kai Ni barikin sojoji".
"Ok to". Me taxi ɗin ya amsa mishi da sauri yana amsar Jakar sa ya wuce mota shi kuma ya bi bayan sa. Bayan ya saka mishi kayan a cikin Boot sai ya dawo wurin MEEMA da ke tsaye kamar status a wurin ta kasa motsa wa yace da ita cikin turanci, "ta faɗa inda zata je ya sauke ta sabida motoci sun ƙare, idan ba haka ba zata sha wahalan samun abun hawa idan ta bar wurin".
Hotel kawai ta iya furta wa a laɓɓan ta
Shi ne yace, "to su je". Taimaka mata yayi da kayan suka wuce, ya sanya mata a Boot
Ita kuma ta wuce ta buɗe baya zata shiga. Ganin mutumin hakimce a bayan motan sai ta ja ta tsaya ta ƙi shiga
"Madame, enter. We are in a hurry."
Maganar da me taxin yayi ne ya ankarar da shi na cikin motan ma, don a lokacin wayan sa yake duba wa ko ɗago kai be yi ba. Idanu suka haɗa dashi sai yayi saurin ɗauke nasa
While itama hakan ne, rufe motan tayi ta koma gaba ta shige
Me taxi ya ja motan suka tafi
Babu me motsi a cikin motan har sanda suka isa wani kyakykyawan Hotel ya tsayar da motan, sannan ya kalle ta yace, "Madam here is ok?"
"Is that Hotel?" Ta tambaye sa tana kallon sa
"Yes, it's a hotel. Look at the name there."
"Ok" kawai tace tana shirin fita
"Your money is two hundred Madam".
Shaf ta manta shiyasa ta dakata tana juyo wa ta kalle sa, cikin sanyin murya tace, "give me your account number".
"Account number? Two hundred You paid for my account? I don't have it. Just give me Cash."
"Sorry I don't know how much money you are using, and I don't have money now in my hand, I will pay you through my account".
Zai yi magana suka ji muryan mutumin nan na baya yana cewa, "wai zaman me kake yi ne? Ka sallame ta mu tafi."
Dayake ita bata ji me yace ba tunda da Hausa yayi
Shi kuma me taxin yace, "kayi haƙuri don Allah haƙƙi na zata bani".
"Mu je zan biya". Cewar sa ba tare da ya ɗago kai daga latsa wayan da yake yi ba bcoz hasashen sa ya ba shi kamar ita baƙuwa ce a ƙasar, domin yanayin ta da shigan da tayi ya nuna ba ƴar nan bace
"Ok madam let's go take your Trollys off, he said he'll pay your bill".
"WHO?"
"This is in the car."
Kallon sa tayi ta ga hankalin sa na kan waya ne. Bata ce komi ba ta buɗe motan ta fice, Sai da ta fita ne kuma ta leƙo kaɗan tace dashi, "shukran".
Be yi ninyan ɗago wa ya kalle ta ba, amma jin yanda sassanyan muryan nata ya daki kunnen sa hakan yasa ya ji kwaɗayin sake tozali da ita
Ai kuwa idanuwan nasu suka shige cikin na juna. Ita ta soma janye nata idanun tana juya wa ta tafi domin already shi me taxi ya gama ciro mata kayan ta
Shiga motan yayi ya ja suka bar wurin
A hankali ta ja kayan nata ta nufi Hotel ɗin. Ta samu masu aikin don basu tashi ba, faɗa musu tayi, "she needs a room".
Babu ɓata lokaci suka yi mata bayanin dokokin Hotel ɗin tare da bata takarda ta cike bayan ta biya su kuɗin ta account, sannan suka bata keey ɗin ɗakin bayan ɗaya tayi mata jagora har zuwa bakin ƙofan ɗakin
Murɗa ƙofan tayi ta shige ciki, a bakin ƙofan ta tsaya ganin ɗakin da duhu, sai ta laluba jakar ta ta ɗauko wayan ta ta haska, a nan ta samo inda abun kunna glof ɗin ɗakin yake ta kunna, ta mayar da ƙofan ta rufe. A hankali ta taka ta isa kan sofa ta zauna tana me bin ko ina da kallo yayinda fuskar ta take a cikin tsantsan damuwa. Tunda ta zauna bata iya motsa wa a wurin ba domin kwantar da kanta tayi a kan kujeran ta mayar da idanuwan ta ta rufe, a haka ta zauna na tsawon wani lokaci. Daƙyar ta iya tashi ta rage after dress ɗin ta ta koma ta ƙudundune a kan sofa ɗin, yanda take ji gaba ɗaya jikin ta babu daɗi har zazzaɓi yake son kama ta, hakan yasa ta kasa taɓuka komi, ga shi kuma barcin ya ƙi zuwan mata don tsananin damuwa da tunani sun yi mata yawa, gaba ɗaya kewar Abee ɗin ta ya cika mata zuciya har hawaye take tsiyayar wa. Ta raba daren a haka bata iya kataɓus ba kuma ta kasa barci, sai daga baya ta tashi ta shiga Toilet tayi alwala ta soma gabatar da sallolin da ake bin ta. Bayan ta idar ta ɗaura da nafila tare da nema wa Abee ɗin ta rahamar Allah. Sai da aka kira sallan subahi kafin ta dakatar da nafilolin da take yi ta gabatar da sallan subahi ɗin. Tana idar wa wani nannauyan barci ya kwashe ta a wurin. Bata farka ba sai taran safe, lokacin daƙyar ta iya tashi a wurin saboda tsaban yanda jikin ta yayi mata nauyi da tsami, daƙyar take iya ɗaga ƙafafuwan ta haka ta isa cikin Toilet ta fito ta zauna a kan kujera, idanuwan ta duk sun gama sauya kala sun kumbura sosai daƙyar take iya buɗe su, da gani ka san damuwa ce da rashin barci ishashshe ya mayar da ita haka. Ta fi mintuna talatin a zaune a kujeran ta kasa motsi.
Sai wajen ƙarfe Goma kafin tayi odan abin da zata ci aka kawo mata. Dama har da yunwa ya galabaitar da ita amma sabida rashin daɗin bakin ta yasa ta kasa saka komi a cikin nata tun jiya. Daƙyar a yanzu ɗin ma tayi Breakfast ɗin, ko kaɗan abincin be mata daɗi ba dole ta koma tayi odan tea ta Sha sosai sannan ta tashi ta shiga Toilet, wanka tayi ta fito tayi shirin ta, riga da wando ta saka a ciki, sannan ta ɗaura after dress blue color, tayi rolling kanta da ɗankwalin Abayar babu abinda ake gani nata sai kyakykyawar cuty face ɗin ta da ta sake yin haske sosai tayi fayau kamar mara lafiya, komi bata saka a fuskar nata ba ta tattara kayan ta ta fito. Kai tsaye wajen reception ta wuce ta mayar musu da keey ɗin sannan tayi musu sallama ta fice. Har ta fita hotel ɗin baki ɗaya sai kuma ta juya ta dawo ta tambayi ɗaya daga cikin masu aikin tace mata, "She needs to go to Yola, please tell her where to find a car to take her?"
"Ok but don't say I'm full of questions, aren't you a native of this country? Because of your temperament and the way you speak English you are not Nigerian." Cewar receptionist ɗin cikin fara'a
Gyaɗa mata kai MEEMAN tayi ba tare da ta furta komi ba
Murmushi ita kuma tayi tace, "Yes I can understand. You are really beautiful. "
"Thank you". Tace da ita itama tana murmusawa
"Okay, I'll help you get there Bus Stop and get a car there."
"Ok no problem".
Ita kuma matar fita tayi ta shiga cikin hotel ɗin, babu jima wa ta dawo ita da wani na miji. Sai ta nuna masa MEEMA tace, "ita zaka kai Tasha, sai ku yi magana da ita zata biya ka". Sannan kuma ta kalli MEEMAN tace, "This will take you".
Godiya MEEMAN tayi mata sannan suka fice ita da saurayin. A cikin keke napep ɗin sa suka wuce ya kaita tasha. Shi ta roƙa ya taimake ta ya sama mata motan da zai kaita Yola. Taxi ya samo mata tace, "she will pay in full and be taken alone".
Me taxi da ya ji zunzurutun kuɗin da zata biya shiyasa ya amince zai kaita ita kaɗai
Haka shima me napep ɗin ta biya sa kuɗi me yawa sannan suka tafi
Sai da tace, "It has started to change where it will change Nigeria's Money".
Bayan sun je shi ya amsa ya canzo mata kafin suka tasar wa hanyar Yola, tafiya suke sosai don tsula gudu kawai yake yi. Duk da haka sai magriba suka shiga cikin Adamawa
Me taxi ɗin tambayar ta yayi, "inda zai wuce da ita ya sauke ta?"
A nan ta sanar dashi address ɗin gidan su Abee ɗin ta, da sunan me gidan, kasancewar gidan yayi suna domin Kakan sa Alh. Riskuwa shi ya fara zama a anguwan nasu, shiyasa zai yi wuya idan ka je ɓarayin a kasa gane gidan nasa, kaf anguwan babu wanda be san gidan Alh. Riskuwa bafulatani ba duk da a yanzu ɗin jikokin sa da tattaɓa kunnen sa suke zaune.
Duk da haka me Taxi ɗin ya sha wahala yana tambayar gidan kafin ya samu wanda ya san anguwan ma, dayake ba ta ɓarayin suka sauka ba. Sun kai bakin gidan wajen ƙarfe 09:12pm na dare. A nan ya sauke ta ta biya shi kuɗin sa. Sai godiya yake mata saboda kuɗin da ta ba shi masu yawa ne, haka ya ja motan nasa ya tafi
Ita kuma tana tsaye tana bin anguwan da kallo ko ina tsit kake ji babu kowa, don har wasu sun kulle gidajen su, dare yayi sosai sai dai akwai hasken farin wata. MEEMA bata saba tsintan kanta a irin wannan rayuwan ba shiyasa duk ta tsure jikin ta har rawa yake yi, daƙyar ta iya ƙarisa wa bakin Gate ɗin gidan ta hau buga wa tana yi tana kalle-kallen bayan ta.
Ta jima a wurin tana buga wa kafin me gadin ya fito da goran sandan sa yana haske-haske da tocilan hannun sa, a fuskar MEEMA ya sauke yana dalle ta da cewa, "kee lafiya daga ina?"
Hannu ta sanya ta rufe fuskar ta tana kau da kai, bata iya magana ba domin bata san ma me yake cewa ba
Shi kuma ƙara dage wa yayi yana haska ta don a tsorace yake da ganin ta, musamman kyawun nata da ganin ta fara fatt da yayi. Daure wa yayi kawai yana sake tambayar ta, "daga inda take kuma wa take nema?"
"Please remove this item on my face". Tayi maganar tana ɗan goce wa
Dayake shi kuma ya iya turancin sai ya kawar yana sauya harshe ya sake tambayar ta, "Where are you from, Ma'am? Please leave there before I hit you."
"It was here that I was told the house of Uncle Aliyu my father's Brother to his place I came." She spoke looking at him
Me gadin sake haska ta yayi sosai har yana leƙe kafin yace, "You mean you come his home?"
"Yes".
"So stop here let me go and let them know". Yafaɗa yana garƙame Gate ɗin ya wuce
Ita kuma jingina tayi da jikin Gate ɗin tana ta kalle-kalle
Har sanda ya dawo shi da Kawu Zubairu yana cewa, "ina take ne?"
"Tana waje". Inji me gadin. Da sauri ya buɗe masa Gate ɗin suka fita suna haske ta da tocila
"Zulaiha". Cewar Kawu Zubairu yana sake haska ta da kyau don sake gasgata idanun nasa.
_bakwa yin Comments. Gaskiya zan dena tunda ba kwa so._
0 comments:
Post a Comment