Maryam was still talking ta nufi bangaren mamanta, hajiya na ganin jikokinta ta ware masu hannuwa tana .
"Oyoyo..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki, itadai Maryam tana cewa
"Don tsabagin iskanci sai a bar yaro Yana rainawa mutane Hankali mace har bangaren shi..." Sai聽 lokacin hajiya Fatima taji abinda take cewa tace
"What happened..." Ta fada tana kallon Maryam that look so angry
"Wai yanzun Nan da Zan shigo Naga bintu Yar gidan baba salisu ya fito daga bangaren wannan wawan tana kuka,... yanzun in yaran Nan suna waje suna kallonsu ya kenan... wallahi sai na fadawa baba..." Ta fada tana zama kusa da mahaifiyar ta
"Ai ba tarbiya garesu ba....Ina jinin yarbawa zasuyi tarbiya.... Wallahi ki fada mashi...ai yanda yanzun alhaji yake jin haushin shi nasan zai dauki kwakkwaran mataki kanshi..." Ta fada,
"What happened Kuma..."ita Maryam ta tambayeta, Nan Hajiya ta fada mata what she heard this morning
"Wai wallahi kou an koreshi daga aiki sai ya biyani kudina....Bai taba yuwa inyi fulfilling dubu dari na.... last year ma baa bamu yanda ya kamata ba..."
"Kar ki damu...ai ni wallahi in an amshi company daga hannunshi hankalina ya kwanta....ai you're the first daughter of this family...duk Wanda zaa kawo yanzun Kuna iya saka share a company din...so just relax..." Ta fada Mata.
Faiz na Shiga bathroom ya fito da towel a shoulder dinshi Yana goge face dinshi ya nufi parlor
"Ashe dai da gaske Kika kin tafi..." Yafada looking around yaga Bata Nan, kolawa ciki yayi ya dauki basket din abinci data kawo ya fito dashi falo ya zauna Kan dining ya jerasu Yana santi
"Shegiya da akwai iya girki..." Ya fada Yana Dariya, kofar falon shi aka Dan taba ya daga kai ya kalli wajen sai aka bude, he was thinking bintu ce because the other reason why he loves her is that Bata dadewa tana fushi dashi, even if she's mad she will still show him she cares, at Times she will say sorry kou da kuwa she's not at fault, Bata da Wannan dagin Kai na yanmatan zamani amma Bai San shine kawai Bata iyayiwa rashin mutunci Amma sam Bata daukan nonsense, Yana kallon kofar yaga Ahmed ya Shigo, da sauri ta saki cinyar kazan days Fara dauka ya Mike Yana cewa
"Oga at the top so it's you..." Ya fada mashi Yana Dariya yayinda ya nufeshi
"Yes it's me..." Ahmed ya amsa mashi yayinda sukayi hugging juna na Yan seconds samnan suka saki, .
"Ai har nayi fushi da Kai nace so I came to tell you welcome back and you baka iya zuwa gidan mu..." Inji faiz
"Ai am sorry....na Zama so occupied ne... abubuwan it's not easy at all..."da sauri faiz yace
"Ya batun aikin...ka samu?.." ya fada kaman ya manta sai yanzun yake tunawa
"Ai na jira ka kirani ka tambayeni how it went naji Shuru..." Inji Ahmed,
"Wallahi ina cikin wata chakwakiya shi yasa.... anyway zo zauna muci abinci..." Ya fada Yana juyawa da sauri zuwa Kan dining din, Ahmed Dariya yayi yace
"Daga zuwa sai cin abinci kaman I came for food?.." Dariya shima faiz yayi yace
"Ai you met me eating...babe Dina ta kawo min abunci...Kuma munyi fada har ta tafi...but am sure tana bangaren mummy..." Dariya Ahmed ya dingayi sosai Yana cewa
"Daman she's even patient to date someone like you...kaida sai ja fita ka bar brain dinka a gida..." Yafada heading to the dining da faiz ke zaune Dariya ya dingayi Yana rike ciki Yana cewa
"Amma wallahi kq fama Dani...in bintu taji wanna shikenan ta samu abun Fadi... wallahi you're so funny...kasa inata Dariya bayab Ina cikin damuwa sosai..."ya fada mashi Yana Danyi shuru as he remembers the situation he is in right now,
"What is the problem?.."Ahmed ya tambayeshi Yana Zama Kam dining din Yana lumshe Ido saboda yanda Kamshin abincin ke Shiga hancinshi
"Let's eat first..." Ya fada mashi, Zama sukayi sukaci wnanan abincin Ahmed yace
"Gaskiya..ka rike wannan yarinyar...not all girls knows how to make such delicacy...." Ya fada Yana Kai spoon of fried plantain cikin Bakin shi, Dariya faiz yayi yace
"Well I love her... she's the only one in my life right now...nifa Mata Basu dameni ba...itama If she does anyhow zata see anyhow..." Ya fada calmly as he thinks if he is really inlove with her or not, shidai in zaayi wata Basu yi waya ba Bai damuwa, in Kuma zata kirashi zai dauka ya fada Mata he loves her, saidsi Bai son tana matsa mashi, shidai Bai San if that's really how love is ba but shidai gashi Nan
" Wai what's your definition of love..."faiz ya Tambayi Ahmed, kallonshi Ahmed yayi for a moment yace
"Wai duk rashin jin ka kana tambayata what's true love..."
"Yes...ai there's nothing wrong with asking...I want to know ne...maganar gaskiya I don't think am madly in love with her..I can stay a month without calling her...at times I get frustrated in ta dameni da yawan calls,...some time she have to force me to go and see her...a hakan do you think I am madly in love with her?.." faiz ya Tambayi Ahmed, shuru Ahmed yayi Yana kallon faiz ya rasa amsar da zai bashi,
"Nasan I can marry her and live peacefully with her ...but I don't think am so crazy a about her.." yayu adding
"Gaskiya Nima that's what am thinking... you know when you're crazy about someone... you won't get frustrated with their calls, you can't stay a week without seeing them saidai in ya Zama Dole... you heart always beat for them..."Ahmed Vai Karasa ba faiz yace
"Anyway the good thing is she's so crazy about me...hakan ma yayi... she's my only babe...Kuma intended to marry her..."
"Hakan Yana da kyau...ai kou don good meals you have to...wai me ya hadaku fada dazun tou..." Inji Ahmed,Dariya faiz yayi yace
"Ai kiss mukayi Naga she was wagging at my tongue kaman zata cinye min harshe...so I asked her has she been kissing outside?.." ya fada Yana Dariya not taking the whole thing serious
"And she started crying ta bar Nan..."ya karasa maganar shi ciki Dariya, shima Ahmed Dariya yayi yace
"Ai halinka ne Bata sani ba...so tayi ta burgeka amma bata San baayi maka gwaninta ba..." Ahmed ya fada Yana relaxing
"Ai ba gwaninta bane...kawai ban son iskanci ne..."
"Ai ba iskanci bane...Yar 12 or 13 ce?
" Inji Ahmed
"Aa she's 24 now...we celebrated her birthday few months back..." Faiz ya amsa mashi
"Shine har zakayi mamakin Yar 24 ta iya kiss?.." inji Ahmed
"Well it's nothing ai kawai dai nasan tana da jaraba... at times Haka Nan her eyes will just turn red..." Ya fada Yana Dariya, shima Ahmed Dariya yayi yace
"Kai dai Allah ya shiryaka....Wai what happened da kake maganar you're in mess..." Ajiyan zuciya fauz ya saki sannan ya Fara bashi labarin what happened in at the company, saida ya Gama magana Ahmed yace
"Gaskiya that's bad...kilan someone Yana Sata baka sani ba kou Kuma you're not a good manager..."inji Ahmed
"I know am not a good manager...in ba abun iyayenmu ba Ina engineer da business... it's totally two different ways...Amma gashi yace Dole inyi aikin da Zan tsayar mashi da company dinshi before I live...nidai am so confused..."faiz ya fada calmly,
"Well try hard... maybe someday you will make your father proud.."tafada mashi. Hira suka cigaba dayi har lokacin sallah zuhr faiz ne ya Fara Shiga ciki ya fito da alwallah sannan shi Ahmed ya Shiga,the first thing that caught his attention daya shiga Bathroom din was the fridge in the bathroom,
"Ikon Allah... wannan bawan Allah is senseless...wato he drinks even when taking his bath..." Ya fada yana kallon fridge din da keys ke bakinshi, dawowa yayi ya leko waje Ya kalli faiz dake gyara hannun jallabiya dake jikinshi yace
"Kai Wallahi wani irin mutum ne...me kake da fridge a bathroom..." Ya fada mashi yana Dariya, Nan take faiz yayi wur wur da idanuwa as he remembers the fridge is opened and a duk duniya Bai kaunar kowa yasan wannan drinking habit din nashi, dariyan karfin Hali yayi ya nufo shi Yana cewa
"Ai in na zuba drink kafin in je office in dawo sai in tarda...babu...shiyasa..."ya fada coming up with something so quickly, before Ahmed yayi magana har ya shjga cikin bathroom, jikinshi na rawa ya kulle fridge din ya jefa keys dinshi a aljihunshi, binshi Ahmed ya dingayi da kallo Yana cewa
"Anya?.." ya fada saboda yanda jikin faiz yake rawa
"Anya what?.."ya fada mashi
"Ai ka bani tsoro... hope..."before Ahmed ya Karasa maganar faiz yace
"Kawuna nake ajiyewa ciki...am a ritualist..." Ya fada Yana Dariya trying to cover up
"Lallai ritualist...Allah ya rabamu da ritualist..."Ahmed ya fada Yana kunna tap.聽 Tare suka fita zuwa compound sai ga yaran dake faman Wasa da junansu sun Sha jinin cikinsu, wani irin kallo yayi masu sai gashi sun watse zuwa bangaren hajiya Fatima da gudu, Daman sun Riga sun San halinshi, Bai magana kafin su gudu, yanda yake tsorata su Basu iya samun freedom, kou kakarsu tace su koma waje babu abinda zaiyi masu sai Suki komawa, kou kadan Bata son abinda yakeyi Amma kou sau daya Bata taba nunawa ba, irin matan Nan ne da ke nuna abinda ke ransu, they laugh and smile with you even if they hate you.
Suna sallah suka dawo gidan tare faiz yace
"Muje bangaren big mummy KU gaisa...Naga motar anty maryam ma..."ya fada yana nufar bangaren hajiya Fatima yayinda Ahmed ke biye dashi,
"Who is Maryam..."inji Ahmed
"Big sister dinmu ce..." Faiz ya amsa mashi, bangaren hajiya Fatima suka shiga da sallama yaran dake falo suna Wasa suka shige ciki da gudu suna cewa
"Gashi Nan..kilan yanka mu zaiyi..." Dariya ya saki yayinda Ahmed ya sauke murya yace
"Wallahi baka da mutunci..." Hajiya da Maryam suna falo sai labari suke Suka shiga,sallama Sukayi hajiya ta amsa ita Kuma Maryam tace
"Wai Kai ubanme kakewa yaran Nan da Basu samun sukuni in sun ganka..." Ta tambayeshi,
"Ubanme Kuma anty..."faiz ya tambayeta Kai tsaye
."eh mana..nasan you must be doing something bad to them don Bai yuwa duk sanda suka ganka hankalin su ta tashi.. " ta fada not smiling at all
"Tou anty why not ki tambayesu tunda kina ganin Zan cutar maki da Yara..." Ya amsa Mata shima not smiling
"Ai ki rabu dasu Yara Basu son Mai masu fada...Basu San wannan shine mamansu in babu ku ba..." Hajiya Fatima ta fada with a smile hoping faiz will tell her what alhaji said don sometimes in sun samu misunderstanding Yana fada Mata as mother don takan kirashi ta bashi advise
"Ai mummy na lura tana son yaranta su Rainani..."
"Haba Allah ya sauwake...babu Dan sa ya Isa ya rainamin my first son a gidan聽 Nan...kou su antyn naka Basu isa su Raina ka ba Balle yaransu...so relax and tell me how your weekend is going..."Haj fatima Ta fada Mashi sounding so much in love with him, Maryam shuru tayi Amma Sam face dinta babu walwala,
"Mummy weekend sai ahankali...mummy ga abokina Nan..." Ya fada Yana kallon yanda Maryam ta hade Rai, cikin rashi sai ta Fara tunanin kilan daddy ya fada masu what happened and she's angry at him, Ahmed ne ya durkusa ya gaidata ta amsa with a smile tana tambayar shi aiki da Yan gidan ya amsa Mata da lafiya Lau,
"Wai anty maryam...muna fada ne Hala...?" Faiz ya Tambayi Maryam da ta hade gabas da yamma,
"Don't mind your anty she's so mood today..." Hajiya ta a fada mashi, Baki Maryam ta tabe ta Mike ta bar masu falon Tana magana kasa kasa Sam baijin abinda take cewa, binta yayi da kallo har sai da ta shige, shoulders ya daga alaman ke Kika sani,
"Wai son naji kace weekend sai ahankali...hope you're alright..." Ta sake fada mashi don jin abinda zai ce
"Ai mummy Ina cikin chakwakiya ne...Amma I don't want to burden you...na Dade Ina damunki..." Ya fada Mata calmly out of love
"Ai babu burdens tsakanin uwa da danta...if you don't tell me who will you tell...am all ears..."ta fada tana gyara Zamanta, shuru yayi for a moment before yace
"Mummy anjuma Zan zo...sai in fada maki..."ya fada Mata Yana kokarin mikewa don the attitude Maryam gave him angry him,
"Aa ka zauna a kawo maku something to eat..." Hajiya ta fada mashi,
"Aa mummy mun koshi...dazun bintu ta kawomin abinci..." Ya fada Mata Yana mikewa yayinda shima Ahmed ya mike, fita sukayi Ahmed yace
"Wai Kuna fada da yayarka ne?.." ya tambayeshi cike da mamaki sabida yanda tayi behaving
"Wallahi not that I know of...nidai nasan babu abinda ya hadani daita..." Inji faiz
"Kilan she doesn't like the way you're treating her children...ka daina tsorata su...kaifa babba ne..." Inji Ahmed
"Ai babu abunda nake masu...kawia hayaniya ke banso...kowa ya zauna gjdan ubansa..." Ya fada yaunds suka nufi bangaren mum dinshi deep down yana aduar Allah yasa ta sauka ta daina fushi dashi
"Amma ai Kai ma soon zaka Zama uba...so I think stop frightening her children...ji yanda suka watse da shigar ka bangaren..."
"Ai shine daidai... yanzun dai muje ka gaida mummyna I pray ta daina fushi Dani don Kan maganr da nake fada maka dazun wallahi har cewa tayi in har ban maida hankali Kan aikina ba babu ni babu ita.... sai Kuma ku gaisa da bintu don nasan tana Chan...dukda babu motar ta waje ..."
"Kar ka damu just try all in your power to make her proud shikenan she will be happy again....So about your babe tana da motar kanta kenan..." Ahmed ya tambayeshi
"Sosai...she have her own car..."inji faiz
"Lallai she's a big girl Kam...I will really loves to meet her..." Ahmed ya fada, kallon shi faiz yayi yace
"Don't let me suspect you ooo..."Bai karasa ba Ahmed ya Fara Dariya Yana Cewa
"You love her tunda har you're jealous...njdai relax ba ta relationship nake ba yanzun...I have a very huge plan that is better than relationship..." Kallonshi faiz yayi ya tsaya before yace
"What's the plan..."ya tambayeshi Kai tsaye
"It's about my sister...I want to help her...I want to upgrade her life, tsayawa faiz yayi yace
"Wane irin help ne zakayiwa sister dinka da zai hanaka relationship...kou dai she's your love..." Ajiyan zuciya Ahmed ya saki before yace
"You won't understand... zancen love Kuma I love her..."Dariya faiz yayi yace
"Shine Kuma kake maganar you're not in a relationship...ai kana taimakawa relationship dinka ne not your sister... rogue kawai..."ya fada mashi, Dariya Ahmed yayi Amma kou kadan he didn't talk about situation din Amira dashi,he was happy da faiz baiyi insisting Kan jin labarin ta ba yayi cutting stories din short, bangaren mum dinshi suka Shiga falonta ba kowa, Ahmed Zama yayi Nan falo ya nufi inda yasan zai tardata, tana zaune Kan carpet da counter hannunta, yana sallama ta daga Kai ta kalleshi gami da nuna Mata shi hanyar waje alaman get out,
"Wayyo am sorry iyami...
"Out..." Ya fada mashi atakaice
"Abokina...yazo gaidaki..." Ya fada Mata calmly, banza tayi dashi not saying any word,
"Pls mama...kizo ku gaisa dashi..."ya sake fada Mata, Daman shi he calls her with many names,ya kirata mummyna, mamana, iyami, mama,Mami,in tana cikin farin ciki a lokaci guda sai ya kirata da sunaye kala kala ita kuma ta biye mashi Tana amsa mashi, shi yasa ake fadin ka kiyayi fushi easy person, person that doesn't get Angry easily, when they get Angry Basu da kyau, , mikewa tayi ta fito falo Yana biye daita, tana zuwa Ahmed ya durkusa ya gaidata ta amsa with a smile tasa a kawo Mashi abinci yace ya koshi, ciki ta koma yayinda shi Kuma faiz ya Kira Mai aikinsu Yana tambayar ta bintu, Nan ta fada mashi Bata zo ba, daman tana zuwa gidan babu inda ta Fara wucewa sai bangaren shi. Bangaren shi Suka koma inda Ahmed yace Suje ya rakashi gidansu bintu don ya bata hakuri shi Kuma yace a baeta zata sauko don kanta don shi Bai gan laifin da yayi Mata ba da har zata dauki fushi dashi, da kyar Ahmed ya shawo kanshi Bayan sallah asr ya shirya cikin Shiga ta alfarma Suka nufi gjdansu bintu, ita Kuma Maryam dataje gaida babansu take fada Mashi ya kamata ayiwa faiz aure, kallonta alhaji yayi yace
"Shi ya fada maki Yana son auren ne..." Ya tambayeta politely,
"Aa daddy...kawai dai Ina ganin ya kamata ayi mashi before ayi abun kunya..." Wannan kalaman yasa alhaji ya gyara zamanshi yana cewa
"Tell me what you're pointing at..."
"Dady...dazun da Zan shigo Naga Yar baba salisu bijtu ta fito daga bangaren shi... wannan Sam Vai kamata ba...shine nake ganin tunda har kowa yasan suna cikin relationship me zai Hana kawai ayi masu aure..." Ta fada kanta kasa praying ya yarda ayi kou don yaranta su dinga walawa cikin Gidan. Alhaji Bai Kara Magana ba ya dauki wayarshi Yana dailing wata number.
Thanks
1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 11馃挏馃挍馃挋馃挌馃А
Damata ta biyu
馃А馃挌馃挋馃挏馃挍鉂?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯1锔忊儯
Ahankali Ismail ya Mike Yana cewa
"Haba mummy... wannan hawaye ya Isa Haka Nan... you shouldn't cry anymore pls... you have cried alot...kukan ki yayi yawa...nasan inda hawaye na bushewa da tuni naki ya bushe... pls enough..." Ya fada Yana karasawa bakin gadon da take zaune, hannu mum dinshi yasa Tana goge hawayen dake digowa a face dinta before saying
"Ai no body will understand my pain sai Wanda ya shjga halin da na shiga... my heart hurts badly... zuciyata na Kuna...." Ta fada tana Fara kuka in a very low voice,dukawa Ismail yayi Nan gaban gadonta yace
"Mummy I feel your pain...bani na haifi Amira ba Amma Ina cikin Bakin cikin abinda ya faru....da bakin ciki matuka....Amma ya zamuyi da kaddaran ta...Haka Allah yaso...kawai adua zamu cigaba da Yi Mata..." Yafada Mata Yana goge Mata hawayenta,
"Hmmm..." Kawai ta fada cikij zuciyar ta, irin wannan ajiyan zuciya da sai yasa zuciyar yayi bomb, Allah kadai yasan what she's going through.
Ahmed knocking yayi kofar dakin Amira tare da sallama, Amira dake zaune da sauri ta Mike Tana bude kofar tare da amsa mashi sallama with smile da Kuma joyful look Kan face dinta, cikin kankanin lokaci her skin is beginning to shine as the product she's using is very effective, she's glowing a bit now compared to Before, Ahmed that Bata bawa single chance na ya nuna Mata soyayyar da yake Mata ba ya Zama very special person to her as a result of kindness da yake nuna Mata, shi zuciya Yana mugun kaunar Mai kyautata Mata ba kadan ba, with a very broad smile tace
"Yaya you're so highly welcome....tun dazun da mukayi wata nake zamam jiran zuwanka... wallahi na kasa Zama..." Ta fada mashi tana bashi hanya don ya Shigo dakin, murmushi ya saki Yana cewa
"Tou sannu maman Nasir uwar zalama..." Ya fada Yana nufan stool don ya zauna, sunan daya kirata sai yayi Mata wani irin banbakwai, kofar ta maida ta rufe, kallon babynta dake Wasa yayi yace
"Handsome...how are you..." Ya fadawa yaron da kou daga Kai baiyi balle yaga Wanda ya shigo, he is busy playing with his toys, kallon Amira yayi yace
"Wai why must you close the door always...har sai anyi knocking kafin ki bude..." Ya tambayeta Yana kallon yanda ta garkame kofar,
"Ai in na bar kofar bude fita yakeyi..." Ta amsa mashi calmly, tunawa yayi da yanda ake treating dinshi bad sai ya saki murmushi yace
"Kinsan me...am so happy you're going to be doing something from home..." Da sauri tace
"Nifa har yanzun ban gane ba...how is it possible..daga ban gidan in dinga business..." Ta fada tana gyara zama looking so anxious to hear what he have to say about it, Nan ta kora Mata jawabin da sister Dinshi ta kora mashi, she's so super duper excited about it don sauran kadan tayi tsalle a gabanshi, yanda ta dinga nuna mashi farin cikin ta karara really makes him happy, he can't just stop laughing at how excited she is,
"Yaya...na Dade banyi farin ciki iron wannan ba...Zan zaune cikin guda ban fita Kuma Ina Making Yan riba ta..." Ta fada mashi cikin farin ciki,
"Sosai...Amma before we do that...da akwai wata wani online course da nake son kiyi joining ayi training na sati guda kawai...zasu koya maki yanda zakiyi business dinki a saukake...it will give you more knowledge on how to do business,how to handle profit and lose...yanda zaki dinga treating costumers dinki da sauran su..."da sauri tace
"Yaya shima Kuma online ne?.."
"Eh mana...kina kwance Nan zaki koyi komai daidai gwargwadon...I know it's not going to be very deep business education but I know you will learn what is important... wanna ya Zama sirrin tsakanin mu...so nake kafin Yan gidan Nan su ankara kin Zama millionaire..." Yafada Mata, Dariya tayi tana cewa
"Millionaire kaman Wasa?..."
"Eh mana... it's possible ai...da yayyafi gulbi ke cika ai...in har kina samun dari biyar dubu daya time to time Kuma Baki kashewa wata Rana zaki dinga counting millions...balle shi business in har Allah yasa aka ganinka dashi ai sai godiyan Allah..."ya fada, cikin murna tace
"Insha Allah Yaya ban kashewa...ban taba kou sisi...Zan dinga saving..." Ta fada cikin excitement,
"Yauwa sis... yanzun kina da mutane da yawa a Facebook?.."
"Yes Yaya... Ina dashi Amma am scared...Kar in Fara posting Kaya Yan gidan Nan su gani..." Dariya yayi yace
"Ai wannan is an easy something, na daya you can block all those da kike tunanin zasu kawo maki matsala...kou Kuma in sun gani Suka tambayeki sai kice kilan anyi hacking account dinki ba ke bace... simple..." Ya fada Mata,
"Ok Yaya...duk Zan duba Yan gidan Nan inyu blocking dinsu..."
"Good...and make sure your put your phone on silent yanda kou an kiraki bazaiyi Kara kowa yaji ba...Kuma yau kin hau online?..._doj nasan kilan by now anyi adding dinki a business group din..."
"Aa Yaya ban bude data ba..."
"Ok wannan ba matsala...the first thing now is for to do your training... Sannan da akwai abinda akeyi da ZAki dinga samun contact din mutane da yawa yanda Zaki it's business dinki on WhatsApp da Instagram..."
"Yayana ya kenan...ban gane ba..." Ta fada mashi looking at him Amma sam bata yarda Suka hada Ido ba data gan zai kalleta sai ta dauke kanta kou Kuma sai ta sauke eyeballs dinta don kar su hada Ido.
"Ki saurara kiji... it's very simple...all you ne to do spend like 20k,na farko Zaki samu Wacce take samun About 1k views are WhatsApp dinta...sai ki fada Mata kinason kiyi giveaway...tayi maki wanna giveaway..." Confuse look ta dingayi mashi alaman Sam ita Bata Gane inda ta dosa ba,
"Stop that look and listen...kou Kuma Bari when we get to that sai in fahimtar dake..." Bai karasa ba tace
"Aa...yya pls tell me...ya akeyi hE ka samu mutane su dinga ganin status dinka Bayan ni ba kowa ke da number na ba Kuma nasan in Baku da number juna da mutum Bai iya ganin status dinka,.." ta fada mashi
"Shine nace kina iya samun number wacce take da masoya ki fada Mata sister inason inyu giveaway Kuma An biyaki...kawai all she will do is ta saka number dinki a status dinta ta fada wa mutane suyi Saving sai suyi sharing ga mutane suna fada masu suyi saving sannan suyi maki magana ta WhatsApp su fada maki inason Wacce taxi giveaway dinki...da anyi hakan ke kuka Zaki zaka ready da wayarki dyj Wacce tayi maki magana sai kiyi Saving number shi...Kuma kina counting sunan mutane da Kuma mutum nawa ya samu...a Haka har a Gama...Kinga at Long last cikin Rana daya kina iya samun over 500 contacts Kuma in kin ci saa kina da good business zasu dinga patronizing dinki... ira Kuma wacce ta fi kawo mutane sai ki Bata giveaway din..that's all...in har kina Haka every week kou month Zaki samu lots of people and your business will be booming insha Allah" Duk bayannin da Ahmed yake Mata idanuwa ta zaro ta zuba mashi not understanding single word from what he is saying, she looks totally confused, saida taji yayi shuru sannan tace
"Yaya...I think it will be better in an Fara hakan ka sake koya min...Sam ban fahimta ba..." " Ra fada mashi, Dariya yayi Yana cewa
"Naji...Daman I can see sam.vaki fahimta ba...now yanda nake so dake is just try yanzun ki maida hankali kiyi online course dinki don I will be asking you for briefing kullum..."
"Ok Yaya..." Ta amsa mashi.
"Very good... yanzun dai Zan tafi...I want to see my friend... zamuyi waya anjumam.." ya fada Mata,
"Ok Yaya..."
"Hope Baki da bukatar wani Abu..."ta sake asking dinta kaman shi ne wanda ya saka ta a wannan condition din,
"Aa Yaya..bamu bukatar komai..." ta amsa mashi kanta kasa,
"Good..." Ya fada before ya kalli Nasir that tunda ya Shiga Bai kalleshi ba yace
"Handsome...Kai kana da bukatar komai?.." ya tambayeshi Yana kallon shi, yaron Bai kalle shi ba
"Nasir..." Ya kirashi sai lokacin ya daga Kai ya kalleshi
"Kana son komai?.. something like ice cream?.."ya tambayeshi, yaron Kura mashi Ido yayi sosai before ya sauke kanshi ya cigaba da wasanshi, Dariya Ahmed yayi Yana cewa
"Wannan yaron zai so Wasa da yawa...sai a hanzarta sakashi a kindergarten before the play gets to his brain...." Ya fada Mata, kanta kasa kawai sai smiling take, she can't just say what she's feeling right now,this handsome good looking guy with a diamond heart is something else, his kindness is taking her somewhere, mikewa tayi dataga ya Mike sai ta taka ta bude mashi kofar ya fita sannan ya juya gareta yace
"Sai anjuma sister.."ya fada sounding very calm,
Ok Yaya...ka sauka lafiya..."ta amsa mashi kanta kasa.
"Allahumma Amin..." Ya fada Yana tura hannunshi biyu cikin aljihunshi tare da taking steps towards waje, ahankali ta maida kofsrta ta kulle tana cewa
"Oh my goodness..." Ta fada sai yaronta ya daga Kai ya kalleta ba don komai ba sai don already he is use to her talks, kou Bai iya magana ba zai dinga kallonta, she always talks to him.,kallon yanda ta kura Mata Ido tayi before tace
"Habibi...kaga yayana kou...he is so damn nice to us..." Ta fada cikin so much excitement, da sauri ta dauki wayarta ta kunna data sai taga da gaske anyi adding dinta a wani group named pretty collections 2, wanj irin murmushi ta saki tana Mai jin wani irin Dadi sosai, it's the only group on her WhatsApp account. Ahmed na fita ya wuce bangaren Ismail sai yaga he is not inside, Bai tsaya Bata lokaci ba ya Shiga Mota ya nufi Gidan su faiz.
Bintu najin ya kashe wayar ta Mike tana kuka, batayi wasting time ba ta Shiga kitchen ta Fara preparing na abinci Mai Rai da lafiya, mum dinta dake ciki taji wani irin kamshi na daban Yana tashi ta fito ta leka kitchen, Nan taga bintu is busy cooking with the help of their maid,
"Abincin meye kike girkawa Haka?.." da sauri bintu ta juyo gareta tana Cewa
"Mummyna wallahi yayana ke Bai da lafiya...Mai king is sick...sai yace in dafa mashi abinci in Kai mashi...shine nake hadawa..." Ta fada Mata, Baki mum dinta ta tabe tana cewa
"Shine yanzun kuka dage sai aiki kike...inda ni zance maki Ina son inci wani Abu ki hada min...sai kinyi negotiating Dani kafin ki hada...Amma dayake faiz ne gashi you're busy sweating in the kitchen..." Dariya bintu tayi tana rufe face dinta alaman she's shy,
"Ai mummyna ke bazaki taba abandoning Dina for another person ba Amma shi zai iya barina ya koma wajen wata...I don't want to loose him at all... mummyna I love faiz..." Ta fada with so much smile,
"Jaira...ai Allah yasa ayi auren Nan kowa ya huta da haukanki....I love him... kou kunya bakyaji..." Ta fada in disgust
"Mummyna...ni ai zuciyata nake Fadi...in ba faiz ba sai rijiya Mai gaba dubu kawai..." Bintu tafada btaba rufe face dinta
"Lallai kina da aiki ai...sai kiyi aduar Allah yasa you're meant for each other..." Bata Bari mum dinta karasa ba tayi Saurin cewa
"Insha Allah we're meant for each other..." Ta fada tana juya kazar da take soyawa, daman duk Friday tana special shopping sabida shi, she will go to the market ta samu the best fruits da Kuma veggies sabida tayi mashi abinci don Yana zuwa mostly every Saturday da Sunday, gidansu yakeyin lunch at times har da abincin da zaici for dinner yake komawa gida dashi, and duk abinda takeyi she is doing it with her own money, bawai he gives dime for anything ba, asalima Bai taba Mika Mata kudi ba sai in dai if sun fita a motarta yayi fueling motarta that's all, Amma she does everything for him, she knows that she loves him more than he loves her but she can't control it,.
Faiz kuma Yana Nan kwance with different thought ya tashi shiga bathroom yayi wanka ya saka shorts da singlet ya hau gado, kou kadan Bai jin yunwa dukda baiyi breakfast ba, duk zagin da babanshi yayi mashi vau damunshi kaman maganar mamanshi, he feels so broken by her statements, Yana Nan Yana ta tunane tunane bacci yayi gaba dashi. Wajen karfe 12 da rabi yaji kaman Ana sallama, daga Kai yayi feeling very so sleepy, sake sallama akayi yayinda Yana dan mikewa zaune Yana gani double, ahankali ya saka hannu ya goge face dinshi Yana widening idanuwanshi, bintu ya gani tsaye sanye da very beautiful gown na lace tayi rolling sai Kuma hannunta daya rike da basket dayan kuma rike da makullin Mota, murmushi ta sakar mashi shi Kuma ya kalleta daga sama zuwa kasa before yace
"Har...kin...Gama...kuka.." ya fada Yana wulla kanshi back zuwa Kan pillow, murmushi ta saki tare da turo Baki tana Cewa
"Haka ma zakace kou..."ta fada tana ajiye abincin kasa,
"Eh mana...ya akayi Kika shigo min har bedroom...in naked nake fa..." Ya fada Yana shafa kanshi Yana magana da kyar alaman baccin Bai isheshi ba, shuru tayi Bata ce komai ba,
"Kije bangaren mummy...Zan fito...if I freshen up..." Ta fada Mata,
"Ai I came to see you ba mummy ba..."ya fada mashi, deep down she's thinking Anya wannan dude din Yana da lafiya kuwa,
"Ok...ki zauna...a falo...Bari in Shiga bathroom..."ya fada calmly, ahankali ta zauna a bakin gadon praying he says something naughty to her,
"Nan Zan zauna..." Ta fada Tana kallon shi, Dan daga Kai yayi yayinda two elbow dinshi na Kan gadon supporting him yace
"Lallai ma...." Ya fada Yana Dan kallonta for a moment before ya mike zaune duka before adding
"Kar ki ja min sharri...I am facing enough now..." Ya fada Mata Yana kallon beautiful face dinta don bintu tana cikin Yan Mata masu kyau da class a family dinsu, she's so elegant and classy,dress dinta alone says it all, sannan she's a Young lady with her very own car,
"Wai why kake magana kaman it's the first time da nake shiga bangaren ka..."
"This is my bedroom..."ya amsa Mata looking at her,
"Ai ba komai..." Ta amsa mashi,Bai ce komai ya sauka daga Kan gado tabi shi da kallo, dawowa yayi gabanta ya tsaya yace
"Kou ki koma falo kou Kuma ki koma da abincin ki banci..." Ya fada Mata sounding serious, Baki ta turo tana mikewa tana cewa
"You have a dirty mind..." Ta fada tana tsaywa gabanshi looking at his delicious lips, bakinta ya Kama Yana cewa
"If you don't want to see the real demonstration of dirty go parlour..", Haka Nan sai ta makale mashi kafada, matsawa yayi daf daita har Yana jin saukan numfashinta Yana cewa
"Hmmmm....kina son ki sake kuka kenan..." Yafada Mata Yana tsaye daf daita getting more closer to her, idanuwa ta daga looking so hungry for his touch, ita dai she's not a child and she knows lot of ladies that are having fun da boyfriends Dinsu, she sees nothing is wrong with that, she doesn't come prepared for this but she won't say no to him, not while she's so hungry for him, hannu yasa ya daga jaw dinta Yana cewa
"What did.. you want...say it...I will give it to you...what do you want me to do you for..." Ya fada Yana kallon yanda ta maida idanuwanta ta lumshe,
"Pls tell me..." Ya fada Yana kallon perfect face dinta, her skin glow is something else, ahankali yaga ta bude idanuwanta data lumshe sai ya gansu Kaman garwashi, sake maidawa tayi ta lumshe su kawai sai ya Dan Dora bakinshi Kan nata kaman she's waiting sai ta bude mashi bakinta completely, Nan Fara ya Kama bakinta Yana kissing dinta so passionately at the first minute then fiercely, hannu biyu ya zagaya a waist dinta yayinda ita Kuma ta zagaya hannuwanta biyu wuyan shi holding him tight, he kissed her for about good 5 minutes sai Kuma ta zare bakinshi Yana cewa
"How many men have you ever kissed..."ya tambayeta Kai tsaye, ai Bata San lokacin data zaro idanuwa ba don Idanuwanta have been closed Amma dole ta budesu,
"Eh mana...wacce Bata taba kiss ba ta iya kiss Haka me?...har da wani rike min wuya?...Anya Bintu?..." Ya fada sounding so serious, yes Haka maza fa suke, in har ba aure kukayi ba kace zaka nuna masu bajinta sunanka karuwa, don zasu ce Daman ka Sava Yi, d sauri ta sauke hannuwanta daga shoulder dinshi ta juya da gudu Tana fashewa da kuka sosai, she can't just believe what just happened, faiz tabe Baki yayi Yana cewa
"Ni Zaki tsorata da kuka... lallai..." Ya fada Yana juyawa ya Kama hanyar bathroom.
Bintu na fita yayi daidai da shigowan motar Maryam yayar faiz first daughter din hajiya Fatima,. Tana tuki tana kallon bintu data nufi motarta da sauri tana kuka,
" ."tou fa..." Maryam dake tuki ta fada yaranta na Bayan Mota sai ihu suke, Kara kallon wacce ta gani ta fito daga bangaren faiz dake kusa da bakin gate compared to sauran bangaren gidan,
"Ai wallahi bintu ce... lallai yaran Nan... zakuci ubanku wallahi..." Ta fada heading to the lot da motarta yayinda kou kadan bintu Bata juyo ta kalleta ba despite Maryam tana Mata horn, kawai motarta ta Shiga ta figeshi tana heading to the gate, da sauri Maryam ta fito daga cikin Mota tana budewa yaranta motar tana cewa
'"ai wallahi sai kowa yaji wannan rashin hankali...ai ba kanku farau love ba...don tsabagin iskanci ku lalata Mana Yara tun suna kanananun su..." Ta fada sounding very Angry
Thanks
1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 13馃挋馃挌馃挏鉂ゐ煉?
Damata ta biyu
馃挏馃А鉂ゐ煉氿煉欚煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯3锔忊儯
Not edited.
Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki.
About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again.
Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa.
Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others.
Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode
Free page.
Read
Share
Thanks
Number na Fara ringing yayiwa Maryam alama da Ido ta tashi ta tafi, babu musu ta tashi ta bar dakin feeling to happy as she's so sure maganar auren ne zaiyi, she is thinking baba salisu zai Kira don suyi maganar, tana fita ta Fara cewa
"Dan iskan yaro ya Hana Yara katabus...ai Ana maka aure kou weekend bazaka zo gidan Nan ba Balle ka matsawa yaran Nan,...shashasha kawai..." Ta fada Tana fitowa, kallon wajen mototci tayi taga motar kanwar ta , murmushi ta saki she knows her sister hadiza have arrived, coming home every weekend is something they all look forward to.
Faiz da Ahmed Basu tsaya koina ba sai gidan su bintu, waje Suka tsaya faiz yace
"Let me call her ban iya shiga ciki in shiga harlar gaisuwa yanzun..." Bai karasa ba Ahmed ya fashe da Dariya Yana cewa
"`wallahi halinka sai Kai...Wai in ban da abunka har wani wahala ke da akwai cikin gaisuwa?..." Ya fada Yana kallon faiz dake dailing number bintu
"Chabdin...Ashe baka sani ba.... in gaida mum dinsu, in zo in gaida dad dinsu in Yana Nan...ina iya tarda mamanta da kawayenta...dole sai na gaidasu...har bakinka ya Fara ciwo.."ya fada Yana kafa wayar ga kunne, Ahmed Dariya ya dingayi Yana cewa
"Allah ya sauwake....halinka sai Kai..." Ya fada suna zaune cikin Mota yayinda shi Kuma faiz ya Dora wayar ga kunne Yana jiran bintu ta daga.
Bintu dake gjdansu Hindu ba kuka take ba sai dai kunyar yanda zaayi ta sake hada Ido da faiz saboda kalaman daya fada Mata dazun, she's so ashamed of herself as even Hindu ta fda Mata Bai kamata ta nuna mashi bajintar ta ba tunda it's their first time, she should have waited har Allah yasa sun saba da such har ka before ya nuna mashi she have learned how to kiss and all the types of kiss on goggle, babu irin sex position din da Bata sani ba because tana karanta article da dama, already she knows faiz isn't something she should quickly show she's smart to instead she should slow down don Kar yayi Mata wata fahimtar daban, tana ganin calls dinshi tayi Saurin cewa Hindu
"Gashi Yana kirana..." Ta fada jikinta na rawa,kallo daya zakayi Mata ka Gane Wanda ke kiranta is so dear to her don yanda ta rike wayar alone says it all,
"In daga?..." Ta Tambayi Hindu
"Aa..barshi...ya kamata ya San kina fushi dashi..."Hindu bata karasa ba Bintu tace
"Ai Kar yayi fushi Kuma... wallahi yaja iya fushi nu Kuma inzo ina kiranshi yaki dagawa...let me pick..." Da sauri Hindu ta kwace wayar dake hannunta tana cewa
"Wallahi in Kika cigaba a Haka wahall namiji Zaki Sha....yayi maki laifi Kuma Kira daya ki dauka babu class babu effizy...haba pls..." Ta fada Mata sounding serious, deep down she knows itace Mai haukan son faiz she Bai haukan sonta, tasan in yanzun sai samu wacce yake so sosai zai manta daita ne taje ta dinga wahalal ta,
"Ai ban son garin jan aji ya tsinke... we're no more Yara.... we're 24 and some of our mates sun Dade da yin aure...bani wayar Kar ta tsinke..."ta fada tana kokarin kwace wayar daga hannunta, ja baya Hindu tayi tana Cewa
"Wallahi ban badawa....at Least ki Bari ya Kira a na biyu sai ki dauka..."bintu data ji wayar ta daina ringing hannu ta buga a kafarta kaman zatayi kuka ta Fara cewa.
"Wallahi in har Bai kiraba zamu samu matsala dake...nasan ba lallai ya Kara Kira ba..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka sosai
"Then let it be...ke in kinyi mashi laifi kin dinga kiranshi kenan kina neman yafiya...in Bai dauka ba kije gidansu kou kije office dinshi...Amma shi he called you harlot indirectly and you want to pick his first call... wallahi babe I don't care what you think about what am doing amma ke kawatace...stop showing a man you're mad about him..." Da Sauri bintu ta Dora hannu Kan kunnenta tana cewa
"You're not in a relationship right now...Kuma you're not a relationship expert...so pls just stop...nasan you still want to repeat that annoying statement na cewa nice mai sonshi shi Bai Sona....well.ba komai tunda inasonshi let me be....bani wayata..."bintu ta fada sounding very Angry at her, a rayuwa nothing hurts her kaman a fada mata faiz Bai sonta kou Kuma a fada Mata the love she have for him is ten times the one he have for her,
"Kema ai kin San gaskiya..."Hindu tafara fada Mata
"Naji... just give me my phone...and wallahi in har Bai Kara kirana ba kikaja na kirashi it's the end of our relationship..."bintu ta fada sounding so real than ever,
"Subhanallah... yanzun har nayi laifi da nake son darajanki ya daga a idon masoyinki...in har Kina ganin nayi maki ba daidai ba am sorry..."Hindu ta fada cikin sanyimurya Tana maida Mata wayarta. Da sauri ta amsa Tana cewa
"Wallahi pray he calls back..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka again jikinta sai rawa kawai yake. Hindu shuru tayi Tana kallon kawarta,. Kou kadna she's not jealous that bintu is in a relationship and she isn't instead tana Bata tausayi ne kawai, deep down she prays Kar faiz ya samu wata ta rwbu daita don hakan na Iya kashe bintu har lahira.
A chan kofar gidansu Bintu Kuma faiz na Kira sau daya yaji baa daga ba ajiya wayar ya kunna motar, da sauri Ahmed ya zare keys din motar Yana cewa
"Meye Haka..." Ya tambayeshi cike da mamakin halin wannan bawan Allah,
"Meye what?.." faiz ya tambayeshi Kai tsaye alaman kou kadan Bai San what he is talking about ba,
"Naga munzo ganin babe dinka Kuma bamu ganta ba har zaka tada Mota mu tafi?.."
"Oh about that...ai I called her Bata daga ba...she didn't want to see me...ni Kuma I won't force her at all..." Ya fada atakaice
"Wai Kai baka San jan ajin Mata bane...at least ya kamata kaman sau biyar Haka in har Bata dauka ba shikenan sai ka tafi...Amma just one call shikenan..."
"Jan aji?... chabdin...sai Kuma in Kama kiranta har kusan sau biyar kaman wani mahauci...Allah forbid bad things...ya zaayi in dinga Kiran ta har sau biyar kaman am insane..biyan bukatar da Kira biyar zaiyi shima ai daya zaiyi...Bata son ganina I won't force her..."
"Gaskiya you're not caring... yarinya ta dafa maka abinci ta kawo maka...she tries to show you love by showing you how she wants you and you said something different...kasan wannan kalaman daka fada Mata is as kana suspecting tana runs ne fa... gaskiya faiz baka kyautatawa...ka bar ganin don tana sonka..."
"Hmmm you're making me feel bad..." Faiz ya fada ahankali
"Ai maganar gaskiya nake fada maka... it's not good to take someone's love for granted...nasna I'd she's someone you're crazy about da tuni ka dinga Kira ka dinga texting dinta don Kar tayi fushi da Kai....da sanda ta kama bakinka da you will go insane and try to strip her naked...pls don't treat her bad for loving you...pls..." Ahmed ya fada sounding so concerned, he knows how it is to love someone who doesn't love you back, sai ya dinga tunanin why not ka Danyi kokari ka kyautata wa mutum kou da kuwa baka sonnshi don yasa mutum Bai dorawa kanshi son mutum sai dai Allah ya Dora maka. shuru faiz yayi thinking about what he said,yasan kilan da gaske ne inda Yana sonta ba zai taba ankara da yanda take Shan bakin shi ba instead zai ji dadi ne ya kamata and asked for more,
"Well let me call her again...let me call her like sau goma tunda you said I shouldn't take her love for granted..." Ya fada Yana dailing number bintu, da kou good ringing daya baiyi ba ta daga
"Baby...am sorry...ka kirani dazun na Shiga wanka...." ta fada mashi jikinta na rawa yayinda Hindu ta dinga Mata kallon takaici
"Ok...ba komai my queen...Daman Ina kofar gida...nace kizo..." Faiz ya fada Mata,
"My king ka jirani...Ina gidansu Hindu..."Bata karasa ba yace
"Wato gantali Kika tafi kenan... shikenan ki zauna Nan..."ya fada kaman Yana fushi daita, bintu that already ta Mike ta shiryar tana waya tana daukan Vail dinta da keys dinta, .
"pls baby aa...nace inzo ganinta Bata da lafiya kafin in dawo gida...kayi hakuri gani Nan zuwa..."ta fada mashi Tana Sauri ta dawo cikin motarta yayinda Hindu ke biye daita da bag dinta,
"Aa Yi zamanki kawai... Bari ni in wuce..." Ya fada Mata sounding calm saboda Ahmed dake kallonshi,
"Aa babyna...am on my way far... it's about 20 minutes drive...I will make it 15 pls..."ta fada mashi, idanuwa yayi rolling ya kalli Ahmed, shuru yayi sai Ahmed ya Kai bakinshi kusa da wayar yace
"Pls drive carefully kou hour guda zakiyi muna nan zamu jiraki.." ya fada Mata, shuru bintu tayi for a moment as she hears another voice,
"Baby waye wanann.."ta fada Tana Zama cikin motarta da legs dinta waje tana amsar bag dinta daga hannun Hindu,
"He is my friend...sai kinzo..." Ya amsa Mata atakaice Yana kashe wayarshi,
"Lahhh tare suke da abokinshi..." Ta fada da sauri, .
"ai ki jira sake Kaya muje tare...kilan Nima inyi kasuwa...." Hindu ta fada da sauri
"Aa..Kar yazo ke kina sonshi shi vai sonki...kawai Bari in tafi.. "Bata karasa ba Hindu ta fashe da Dariya tana juyawa gami dacewa
"Pls I beg you with ya rasulullah wait for me...minti biyar yayi yawa..."tq fada mata tana Shige ciki da gudu. Nan dai ta jira Hindu ta fito suka tafi tare. Suna zuwa faiz yayi apologizing Kan abinda ya Fada Mata dazun, Ahmed was like
"Yanzun irin wannan classy girl din kakewa wulakanci..ai da alaman babu macen da zata wuce wulakancinka,..." Ahmed ya fada Yana kallon bintu sanda ta fito daga mota,
"Kou dai in bar maka..." Faiz ya amsa mashi,shuru Ahmed yayi baj Kara Cewa komai ba. Nan dai Suka Shiga ciki inda tunda Ahmed ya kalli Hindu Bai Kara cewa komai ba Balle ya nuna single interest kanta, the meeting was awesome as saida bintu ta Kara hada masu another better suka baro wajen.
A gida Kam alhaji ya gama magana da kaninshi alhaji salisu inda ya Fada mashi yanason ayi bikin bintu da Kuma faiz as soon as possible,shidai abinda yace is ya bashi wuka ya bashi nama duk yanda yake so Haka zaayi da maganar auren, duk yanda yayi daidai ne, da laasar ya Kira su hajiya Fatima da Kuma hajiya kadijatu ya fada mashi what he have decided game da auren faiz, ita dai hajiya kadijatu Bata ce komai ba sai hajiya fatima datace
"Alhaji lafiya ka kiramu Kan Wannan maganar Haka da Rana tsaka kou daman you have been on it for a while baka fada Mana ba..."ta fada kaman Bata San why he said such ba, alhaji knows her too well, he knows her attitude, ya Santa da kilibibi na first class,
"Bai isa auren bane..." Ya tambayeta Kai tsaye,.
"Ban ce Haka ba...kawia dai naga it's so sudden..."ta fada trying to hear him say something Amma sai yayi shuru baice komai ba. Bayan sallah magrub faiz ya dawo gida, compound ya tarda babanshi zaune da siblings dinshi maza an baza masu kayan dadi kala kala, bangaren shi yayi niyyar wucewa alhaji ya kirashi, Yana zuwa ya sallami yaran sannan ya kalli faiz yace
"Ka shriya... kwana Nan zaayi maka aure..." Yafada mashi atakaice not even minding his reaction da yanda ya ya zaro idanuwa kaman anyuwa small boy maganar aure, if you see yanda faiz ya kame waje guda sai ka rantse impotent ne ake so yiwa aure ba full grown healthy namiji ba,
"Aure...Kuma..." Yabfada sounding very confused kaman wani yaro
"Eh aure...kou da akwai matsala da Haka ne..."alhaji ya tambayeshi sounding very firm and husky
"Eh..." Faiz ya amsa kanshi kasa
"Tou... what's the problem..." Ya tambayeshi
"Daddy...ni ban shirya aure ba...am not ready at all..." Bai Karasa ba alhaji yace
"You're very stupid...baka da hankali...wato you're not ready to get married but you're ready to bring girl into my house... you're ready for smooching..."alhaji ya fada, irin kallon mamakin da faiz ke mashi yasa yace
"Eh mana...karya akayi maka....I wanted you to stay as long as you want before kayi aure Amma tunda iskanci Bai barinka ai sai kayi aure..." alhaji yayi adding
"Daddy ni Kuma smooching...ni wa nake smooching...ni ban zuwa da mace gidan Nan...In Short daddy ni ban Harkan Mata... wallahi in my life in ba Bintu ba babu kowa...itama am not sure if she's the one or not...kawia all I know is she's the only one in my life right now..."faiz ya fada cikin damuwa sosai as he is feeling so fed up da abubuwan dake faruwa gjsan Nan, an Yi mashi sharrin kwasan kudin company and now Ana mashi zargin kawo Mata gidan Nan, inda an San abinda yakeyi kou inda zaa zargeshi Kan Shan giya he will be quite Amma zargin Nan Yana Kona mashi rai, inda babanshi zai gane shi mace Bata wani dameshi ba da baayi maganar aure ba don ba lallai ya iya barin habit of his drinking ba Kan mace, he will rather lock his door and drink to his satisfaction da ace yayi aure ya kasa samun Shan giya yanda ta Saba
"Wallahi daddy ban kawo kowa gidan ban...Fatima ce kawai Kuma itama...sai in ta kawo min abunci....she have never spent good 10 minutes a bangarena...pls njdau a barni da maganar company Nan Kar a hada min wata chakwakiya..." Ya fada kaman ba namiji ba, Wanan maganar Saida ya saka alhaji Dariya, Saida ya kura mashi Ido yaga sai turo baki yake,
."Anya you're healthy..." ya tambayeshi Kai tsaye,
"No...am not...nidai daddy a bar maganar auren Nan pls..."ta fada mashi cikin natsuwa, alhaji dai ta rasa irin wannan Yaron, he knows duk yaran maza Basu da abinda suke so kaman ace zaayi masu aure sai ga nashi Dan Yana mashi gardama kan maganar aure,
"Kou kana da lafiya koy baka da lafiya...kaje ka shirya..Nan da wata hudu zaayi maka aure... period..tashi na bani waje..." Ya fada mashi atakaice,
"Company din fa..." Faiz ya fada kaman company da aure a same thing
"Kai bani waje this instance..." Alhaji ya fada mashi, kaman zaiyi kuka ya Mike ya shige bangaren shi looking so disturbed.
Bayan sati guda.
Training da Ahmed ya saka Amira is among the sweetest and most Amazing thing that happened to her ever since take cikin gida, she met a wonderful person dake koya masu online, mutum is a Christian Kuma he teaches in English, da Jin sunanshi he is an igbo man, yayi masu introducing kanshi sannan ya Fara koya masu, sai yanzun ta gane why Igbo suka iya business sosai, ya kowa masu strategies da yawa da Yan business ke amfani dashi wajen kasuwanci, things that in har Zaki dingayi your costumers will never leave you for another, like kana sauki, Kuma kar mutum ya Raina riba kou Yaya ne, da akwai rebranding na Kaya, da akwai tallatawa a social media da akwai packaging da Kuma fadawa mutane su sayi kaza zaa Basu kaza, the training was very educational, ta karu da wanna training din Sosai, Ana Basu room to ask for questions Kan abubuwan da aka koya masu, she felt it's good ka koyi business sosai before you ventures into it, before tana ganin it's a very simple thing to do business but now she knows it's more complicated than she ever thinks of, she learned yanda zaka dinga spending kudinka that won't affect your business, she have learnt how to handle lost and profit, ta koyi abubuwa da dama and she's so happy with it ta koyi persistent a business ba Wai don kayi sau daya baa Saya ba kayi given up, ya koya masu you will continue until your business ya Zama noticable, ya koya masu at first you will not be noted but as time goes by people will start asking if prices sannan ya koya masu ka San price din Kaya saboda kasan ribar nawa zaka Dora yanda naka zai fi na wasu da dama sauki . GA group da aka sakata Ana ta turo kaya masu kyau da daukan Hankali, gobe zata gama course dinta and she hope Ahmed ya Bata go ahead din Fara tallata kayanta don tuni ta cire duk wani daga cikin family dinta data San zai kawo mata matsala a Harkan Nan, she's so ready to go into business from home,she feels so strong Kuma tana tunanin da akwai nasara cikin abunda takeyi,she have a very great feeling it's going to work out well, Ahmed have been more than a brother to her,irin yanda yake kula daita da yaron ta abun Yana Bata mamaki, daga last week Uaa yau ya kawo masu kayan ci yafi na dubu goma, Yana kawo masu drinks da kayan lashe lashe kala kala, he is beginning to force himself into her heart despite she have another in there. Indeed zuciya na zabar who to love and cherish, zuciya na zabar Wanda ke kyautata mashi, waya dashi Yana Bata Joy sosai babu laifi Amma tasan he can never beat her love, dukda halin da take ciki she will choose her love over and over again, tasan yanzun for sure she cares about Ahmed Amma Kuma she's in love with the man that took her pride,the man that made her a mother, daidai da second guda Bata taba tunanin he ruined her life ba, maybe it's because she never knew he ruined her,all she thinks of is Yana Chan Yana tunanin ta just the way take tunanin shi, she really wants to talk to him Amma asking of his abroad line daga Ahmed might cause him to start suspecting her, Bata son abinda zatayi da Zata sanya single drop of zargi cikin ranshi, Bata son abinda zatayi Kuma da zata Bata mashi Rai because he is an angel to her, he is more than blood to her, Amma Kuma she wants to talk to him, she wants to tell him how good and kind Ahmed have been to her and their son, wayarta ne ya dauki Ringing, tasna it's Ahmed or nobody else because he is the one who always call her, babu Mai Kiran layinta sai shi, Bata Yi updating new line dinta a Facebook ba Kuma Bata replying friends dinta dake Mata magana because Bata San exactly what to tell them ba, tana picking tayi deciding yau ta dage ta Tambayi Ahmed number shi, she's going to use strategy ta samu number shi, ba shi kadai bane yayanta dake abroad a yanzun, su biyu ne so she's going to ask for both their numbers yanda Ahmed won't suspect anything.
Thanks
1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 14馃А馃挋馃挌鉂ゐ煉?
Damata ta biyu
馃А馃挋馃挌鉂ゐ煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯4锔忊儯
Gaisawa sukayi ya tambayeta if there's anything da take bukata tace mashi aa, Nan yace
"Yanzun tunda gobe zaki gama course dinki anjuma Zan bada number ki so make sure your phone is charged...and on your data...duk wacce tayi maki magana kiyi saving number ta sanna ki samu pen da biro ki dinga duba da winning person.. giveaway din nake son ayi...na 10k to the highest person, 7k to the second most highest person sai Kuma 5k..."yayi Mata bayani, shuru tayi as she understands what he is trying to tell her Amma Sam haryanzu Bata Gane abinda hakan ke nufi ba don last time he explained Amma Bata gane ba
"Ok Yaya...kawai saving Zan dingayi?.." ta tambayeshi not going into details
"Yes...save all the contacts da zaiyi maki magana... Suma zasuyi saving naki..." Ya fada Mata
"Ok...Yaya...pls... numbers su Yaya..nake son ka bani...I miss them...Ina son magana dasu..."ta fada calmly
"Su Yaya wa.."ya tambayeta sounding jealous, shidai Ahmed dukda ancw Kar ya kuskura yayi maganar auren Amira Yana mugun kishinta, the love is still there, and kilan wata Rana Yana iya samun permission from his mother to marry her, maybe she turned out to be successful in life, Bai da shaawar ajiye Mata biyu cikin gidanshi Amma for Amira he can do it, in Nan da shekara goma zaa bashi daman aurenta he will marry her,
"Su yaya habib da Yaya Usman..."ta amsa mashi cikin sanyimurya
"Yanzun you want to start calling people kou...very soon Yan gidan zasu San kina da waya...and akayi seizing wayarki you're on your own..."ya fada cikin jealousy don yanzun daya kasance she talks with him alone Yana mashi dadi sosai, Amira is a girl that all the guys in the family wants, he is feeling yanda shi Bai gujeta ba suma in Suka dawo bazasu gujeta ba and zai Zama competition a tsakanin su again, yasan Yana iya samun matsala if Habib ya dawo dukda he knows he is no Match for her amma Kuma shine zai iya nuna interested kanta Nan take a bashi tunda Daman shi like Dan gidan yake don babansu Amira makes decision on what he does and don't, in ya nuna Yana son Amita with her flaws da gudu zaa bashi, Daman kowa yasa suna soyayya before ya bar kasar, kowa yasan how close they're su biyu, Amma behavior dinshi a kasar waje ya nuna Amira is no more in his life, inda Yana son ta he will be doing things that kou da Basu kusa will show he valued her Amma anything in skirt is ok by him,
"Yaya...ban fada masu it's my number...kawai gaisawa zamuyi..." Amira ta fada mashi calmly,idanuwa Ahmed yayi rolling daga inda yake kwance as today is another Saturday yace
"Kawai dai kice kina son magana da Habib...let me send you his number..."ya fada atakaice, kafin ta Kara wata magana sai ya kahse wayarshi kawai without listening to her, duk sai taji babu dadi, kou good minti daya baa Yi ba sai ga number ya Turo Mata Kuma na Habib kawai ta turo Bai tura Mata na Usman din ba da alaman he really knows what she really wants, jikinta na rawa tayi dailing number daya tura Mata, kafawa wayae tayi a kunnenta tana jiran a dauka sai ya Gama Ringing baa dauka ba har sai da ta Kara Kira aka dauka da sallama kasancewan wanda aka Kira yasan it's from Nigeria because of the number,da sauri Amira dake zaune ta Mike ta tsaye tana cewa
"Baby...baby!.."ta fada cikin serious anxiousness voice dinta na rawa, shuru taji Kaman Wanda ta Kira Bai ji ba Amma da jin hayaniyar Waka dake tashi a dinga ake wayar kasan the Person heard her clearly but is thinking of he should talk or not
"Baby...my baby... it's me...baby..." Ta fada jikinta na rawa sosai
"Hello.
." Naji wani kakkauran voice ya fada from the other side.
"Hello baby..kana jina..." Ta tambayeshi talking loud
"Who...is this..." Taji ya fada atakaice Kaman Bai son magana,
"Ni...." Bata karasa ba taji Yana cewa
"The network is fluctuating...I can't hear... you..." Ya fada before ya bude Baki ta Kara Magana sai taji an kashe wayar, jikinta na rawa ta kalli wayar taga an kashe wayar, she's so innocent that she never think what happened is not a mistake, da sauri ta sake redailing number sai baa dauka ba, if you see yanda jikinta ke rawa sai ka San she's in so much in desperate situation, ba abinda take kauna right now kaman taji muryar Habib, she wants to hear him talk to her, she wants to hear him call her all the sweetest name like he always does, he wants to hear him say something sweet to her like
"Baby... you're my world..in ban sameki ba mutuwa zanyi... you're the only one in my world...van da kwia sai ke.. you're my happiness... you're my joy... you're the air I breath... you're girl I will ever love...duk Mata are fake ke kadai ce original...jikinki is so sweet that duk duniya babu mace Mai irin jikinki... your body is made of the sweetest materials..." Wannan kalaman is part of the reason she get so loose to him, she knows she's at fault Amma she surely know ba kowacce irin mace can say no to Habib ba, Yana da sugar coated mouth, he knows the right words to say and the right time, he always have the most perfect words, tasan matan da zasu ita fita Daga tarkon Habib are very few, tasan she even try da Bata sakar mashi jiki da wuri ba don da tun tana 15 zai sameta, she battle to keep herself intact for good 4 years, it's a very big battle, she thought she won but she doesn't, sake kiran layinshi tayi sai taji busy, she called again still busy, she keeps calling while still Yana fada Mata it's busy, sai taji yayi Ringing sau Saya Kuma sai taji busy, that simply means he have added her number to blacklist, kou kadan Bata Gane manufar hakan ba as ta Dade babu waya Kuma Bata taba experiencing hakan ba, tana cikin trying call din Ahmed that wants to hear if her line is busy or not ya shigo, he wants to know if suna magana da Habib or not, he is so jealous and couldn't help it but call, har wani ajiyan zuciya ya saki dayaji her line is not busy, zatayi picking sai Kuma taji her legs are weak, ahankali ta koma ta zauna gefen danta dake bacci sannan tayi picking, Ahmed easa abinda zai ce Mata yayi Bayan tayi picking sai cewa yayi
"Dazun bamu gaisa da Nasir ba...ki bashi wayar yayi min gwaranci..." Yafada sounding very calm, Amira da jikinta yayi wani irin matsiyacin sanyi tace
"Yaya...Yana bacci...kou...in tadashi..." Ta tambayeshi sounding very weak,kalma daya zakaji daga gareta ka gane she's disturbed
" what's wrong with you..." Ya tambayeta ahankali dayaji voice dinta yayi sanyi sosai unlike lokacin da in ya kirata zaiji voice dinta har wani Sauri yake
"Ba komai yaya...kawai Ina tunanin irin kyautatawa da kake min ne..."
"Aa...tell me what happened...ni ba yaro bane...did you call Habib?.." ya tambayeta Kai tsaye
"Aa..." Tayi mashi karya,
"Hmmm Amira you are a very lousy lier did you know that?...tell me what did you people discuss that made you sound so calm haka..." Ya tambayeta Kai tsaye, kana jin voice dinshi zaka gane he is so much in envy, ita dai Amira bazata iya fada mashi what happened ba dukda she doesn't understand what really happened, ita dai she feels it's network while small portion of her heart is telling her what happened is intentional, Dariya karfin Hali ta saki before tace
"Wai yayi ka karanci psychology ne...maganr gaskiya I called him Amma layin Bai Shiga ba..." Ya fada sounding very strong don ta kawar da damwua dake cikin ranta don at this moment Babi abunda take tsoro like batawa Ahmed Rai, kou kadan Bata son abinda zatayi da zai sa ranshi ya tsotsu
"Hmmm wato rashin magana dashi yasa ranki baci duk jikinki ta mutu kenan. Well keep trying kou Allah yasa ya Shiga..." Ya fada Mata,
"Aa Yaya..." Ta amsa mashi
"Ba wani aa Yaya...ai kowa yasqn he is your boy friend...so now you have his number and keep trying...kawai dai ki fada mashi you have a son Kar ya dawo ya zama very surprised...yanda if he really loves and care about you he will stick by you..." Ya fada Mata calmly
"Aa...Yaya...pls stop it..." Ta fada kaman zatayi kuka
"I meant that...and ba Wai Ina nufin wani Abu ba... anyway sai anjuma..." Ya fada Mata cikin sanyimurya tare da kashe wayarshi, sake trying Amira tayi it's the same thing, inda she have someone to discuss this with data tambayi mutane what means ka Kira mutum yayi Ringing sau daya Kuma ace busy Amma babu Wanda zata Kira kou ta tambaya, Haka ta hakura Bayan several trials
Faiz ne tsaye dakinshi daure da towel hannunshi daya rike da waya sai dayan Kuma rike da waist dinshi,kallo daya zakayi mashi ka gane rashin mutunci yake zubawa,har face dinshi yayi red don sabagin rashin mutunci,
"Wai na Zama saar ki kenan...ni zaj vaki umarni ki tsaya kina Raina min hankali da stupid lousy excuse?...so daman Haka kike ban sani ba...Haka kike bintu?...sati guda Ina fada maki go and tell your father you're not ready for marriage now sai next year shine kike ki kou..." Ya fada sounding very Angry,daga chan bangaren bintu da har rama tayi sabida yanda faiz ya tisa ta gaba Kan taje ta fadawa dad dinta Bata son aure yanzu ta rasa abinda zata ce mashi
"Wato Ina magana kina banza Dani kou..." Ya daka Mata tsawa
"Ba Haka bane...." Bintu tabfafa tana kokarin fashewa da kuka sabksa yanda ya addabeta sounding very serious everyday,
"Ba Haka bane din banza?...don kin raina min hankali Ina maki magana kin maidani banza...now tell me Zaki dafa mashi yau kou aa?..." Ya tambayeta Kai tsaye
"My king..." Bata karasa ba yace
"Go and find your king am not your king until you do what I asked you to do....ai kin San waye sarkin garinku..." Ya hantareta, ajiyan zuciya bintu data susuce tayi, deep down Kam inda zata iya hakura da wnanan bawan Allah da yanzun it's the right time don it's true Bai son ta, already ta yarda Bata da single daraja a idon wannan mutumin Amma Kuma kou kadan bata iya hakuri dashi
"Pls...in tambayeka..."ta fada calmly,
"Aa don't ask me anything...kawiai Fada min Zaki fadawa ubanki you're not ready for marriage until next year kou aa... simple..." Ya fada mata cikin iko da Total command
"Nidai kayi hakuri...bazan iya fadawa daddy hakan ba...kowa yasan muna soyayya da Kai...but na lura baka Sona..." Bata karasa ba yace
"Bintu you're insane... you need to visit a psychiatrist....maganar so nake maki?...ai shikenan...bazan Kara fada makin komai ba do what ever you want to do...Amma ki sani ni am not ready for marriage in the next 4 months...so ki in har Kika yarda akayi auren Nan kece Zaki wahala...na dai fada maki...in kin gandama ki fada if you want kiyi shuru..." Ya fada Mata atakaice Yana kashe wayarshi. Wurgar da wayar yayi ya zauna Kan kujeran bedroom dinshi ya Dora kafa daya Kan daya Yana tunanin abunyi, he wants to settle down and if possible ya shiga rehabilitation center for a month yanda zai iya daina shaye shayen da yake,shidai yasan bazai taba iya aure da wnanan matsala ba, yasan tona mashi asiri bintu zatayi and that is going to ruin everything for him, in har babanshi ya San Yana shaye shaye Yana iya disowning dinshi, he wish zai iya fadawa wani ya bashi shawara Amma Sam Bai iya fadawa kowa he is an alcoholic, Bai iya fadawa kowa in Bai Sha giya ba Bai iya bacci, wane irin rayuwar aure zasuyi da bintu,he is going to make sure she tells her parents, zai dinga Bata attitude that she will wish ta fada masu as early as she can. Wannan maganar auren ya mugun saka shi a tsaka Mai wuya, ba don Bai son mace ba sai don he is afraid of his dirty secret Being exposed,
"I hate you maryam!!!."ya fada cikin ihu Yana dafa kanshi, abubuwan sun mashi yawa right now as both mum dinshi da Kuma dad dinshi babu Wanda ke fewa komai Kam maganar and when he tried to talk to his mom she walked him out of her right room, ya yarda da gaske take Kam in har Bai data doing the right thing ba babu ita babu shi, tun last week in ya Shiga bangaren ta sai ta nuna mashi kofar waje kou amsa gaisuwar shi Bata Yi. Bai San Bata da aduar daya wuce Allah ya kawo Wanda zai taimakawa danta ya sauya rayuwar shi ba, he thinks she have forgotten him totally din kou abinci Bata bashi saidai yaje bangaren ta ya dauka unlike before da zaa jera mashi abinci, yanzun Kuma in har zai Kai karfe 12 Yana vacfu Bata zuwa ta tadashi Amma what he doesn't know is she will be checking if ya tafi, Bata samu natsuwa sai taga ya bar gidan idanuwa kawai ta zuba mashi taga iya gudun ruwanshi, shidai Yana kokarin yaga Yana doing the right thing Amma it seem the right thing is not that easy at all,in zaizo office Sai ya dinga fargaban kilan dad dinshi yazk Amma sai ace Bai zo ba,it seem duk sun zuba mashi idanuwa ne, right now he feels Inda zai iya fada masu su kulle shi na tsawon wata guda Kar a bashi Daman ya fita sai dai a dinga bashi abinci daga Nan ciki like prisoner da hakan zaifi Amma who will understand, it's such a very difficult time for him.
A bangaren Ahmed kishi kaman zai mutu, har adua yake Allah Yasa Kar son Amira ya wahalal dashi like before, shidai Bai son ya Sha wahala Kan so yanzun, he just wish he will see someone that will just take his heart away yanda ba zai dinga tunanin Amira so often ba, boye number shi yayi ya dinga dailing number ta don if zaiji it's busy or not Amma nothing like number busy, sai lokacin ya samu kwanciyar Hankali.
Wace gari aka Fara Harkan giveaway din, Hakan ya dauke tunanin Amira from every other single thing don sai da ta wuni zaune tana saving number mutane, she was so surprised yanda akayi ake ta Mata magana ta WhatsApp,. Wajsn karfe shida ta Kira Ahmed ya fada mashi ta gaji, Nan ya umarceta da ta kashe datarta ta huta, tana kashe waya sai ga calls da Kuma all sorts of message,da akwai winners, those every person that contact her mentioned,daga karshe sai gata da lot of contacts .
The following day which is Monday aka gama giveaway din, she had about 630 contacts,it was so fun and hectic, Nan Ahmed ya umarceta da ta Fara daukan Kaya daga group din da aka sakata ta dinga dorawa, he tells her tayi adding dari biyar a kowanne Kaya and so so did, her number of view Kan status dinta made her so happy, data Kai Hundred view sai da ta Kira Ahmed tana fada mashi her view is 100, then 200 zuwa 300, very few asked her if her location Amma babu wanda ya sayi wani Abu, her view alone ya saka ta tsalle, already she have learned that Dole sai in kana da endurance zaka iya business don zaka dinga Dora Kaya babu Wanda ta tsaya but with patience you will get there, Ahmed have helped her alot and right now she feels kou me zaice tayi mashi indai ba sake saduwa da wani avane she's going to do it, she prays some day she does something to make him happy, she prays someday she pays him back,makes him proud and makes him see the changes and happiness he brought to her life, tana fatan wata Rana ta sakashi murmushi, inda zaace ta bawa wani award of kindness yanzun shi zata bawa, inda zaa tambayeta waye ya fi making positive change a rayuwar ta instantly she will say Ahmed, tasan Ismail yayi kokari matuka but direction din taimakon da Ahmed yayi Mata ya bambamta Dana kowa, Ismail made sure Basu rasa komai ba shi Kuma Ahmed made sure she's happy, he gave her hope, tana kwance feeling pain over her neck ta dinga cewa
"Yaya Ahmed Allah ya saka maka da alkharinsa, Allah ya biyaka... you have made me happy..."ta fada calmly,. Sai Kuma ta tuna da number Habib, sake dailing tayi sai same thing ya faru.
Ahmed na office ya Kira faiz, he hears him sounding so dull, tambayarshi yayi what happened,
"Ba komai..."faiz ya amsa mashi atakaice,
"Ban gane ba komai ba bayan your voice is saying something else..."Ahmed ya fada mashi, shidai faiz shuru yayi don ya lura Ahmed is like an old man that will see different reasons,
"Kana Ina Wai.."Ahmed ya tambayeshi
"Office...kaifa?.."shima faiz ya tambayeshi
"Nima Ina office... my lunch break is coming up in the next couple of minutes...Zan zo office dinka..."Ahmed ya fada mashi,
"Ok...damn baka taba zuwa ba...hope ka San Address din..."
"Aa text it to me...zanzo insha Allah..." Ahmed ya fada mashi before cutting the call..
Thanks
1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 15馃挋馃挌馃挏鉂ゐ煣?
Damata ta biyu
馃挌馃挏鉂ゐ煣○煉欚煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯5锔忊儯
Not edited
In me Amarya ce Kuma bakiyi gyara da kyau ba tun a first week din aurenki Zaki Fara ganin matsala don mazan yanzun Kar suke Kallon ki, don't buy anyhow kayan Mata, Most amare suna kamewa a first night as da akwai fargaba Wanda Zaki ga har ciwo ango keji saboda over dryness da Kuma tightness, so Kar ki yarda kiyi aure Baki sayi na Danko ba, Ina Kuma uwayen gida Wanda suma suna bushe, na Danko nakune, and da akwai wasu kayan kala kala like lalata gaban kishiya, mallaka kasa da sauransu, Kar ki Bari a Baki labari Yar uwa.
Ina amsu cewa novel yayi tsada a 500 haba sister Anya kina da adalci?, Wannan novel is more page dari, zanyi kusan wata uku Ina posting, yanzun tsakanin ki da Allah don kin bani 500 Ina Baki nishadi har na tsawon wata uku har yayi yawa?.
Faiz ajiye waya yayi yaki tura mashi address din ba don Komai ba sai don yasan zuwan shj won't take him out of the fear that the whole world will get to know he is a drunkard, yasan tona mashi asiri zatayi, ba abun yayi warning dinta Kan Kar ta kuskura ta fadawa kowa duj abinda zata gani cikin gjdan, that will make it sound worst, zai Zama Kaman he is a ritualist or something, shidai ya rasa inda zai saka Kanshi, Bai San Zama mashayi will come with such hard time ba, inda he is like every normal guy da kilan he will be happy bazai dinga samun erection a banza ba Amma yanzun the fear of bintu ta tona mashi asiri yafi karfin tunanin jin dadin dake tare da mace, babu Wanda zai gane abinda yake fuskanta yanzun sai mashayi Dan danuwanshi, shi zai Gane dadin Shan ta, kafa ya Dora Kan table yayi relaxing sai lumshe idanuwa kawai yake, wayarshi yayi blinking haske yasan blocked call din bintu ne ya Shigo ciki, baki ta tabe ya kauda Kai gefe, he have blocked her calls and her message, yasan she must have written tones of messages Amma Bai ganin kou guda days balle yaji zai tausaya Mata yayi replying dinta,
"Oh Allah ka bani mafita...pls ka rabani da wannan attitude din....I know it's injurious to health...and I know if you wish me to stop now it's just for you to stop me...rabbi ka taimaka min Mana..."ya fada kaman zaiyi kuka, he wanted to do some investigation Kan maganar kudin company and exactly how it went, Yana son ya San ya yawan palm kannel da suke producing suke da Kuma yawan palm oil din da har millions of money zai bace a same company, he knows someone is playing some games, someone is eating the company money and the whole blame is coming to him don he is a stupid CEO, Sam wannan maganr aure ta hanashi sukuni balle yayi investigation din. Shidai gashi Nan, wayar ne ya Kara Ringing Bayan kaman minti ashirin ya duba yaga Ahmed ne, murmushi ya saki ya ajiye wayar Yana cewa
"Kana ruwa..." Ya fada Yana relaxing, Bai dauki wayar ba har ta Gama Ringing, sake Kira Yayi ya ki dauka.
From the other side Kam Ahmed knows something is wrong with him, lokacin lunch dinshi nayi sai ya fita, yasan sunan company dinsu,yasan they have largest and the biggest palm oil production in Africa, sune ke distributing ga almost all the sellers in the world, Ana daukan mansu to all over the world as the produce neat and good oil, Ahmed tasan da akwai many branch dinsu a cikin gari and yasan the oldest company inda babansu faiz ke managing da Kanshi, fita yayi daga office dinshi ya Tambayi wani co-worker dinshi mai suna Emmanuel kou yasan second company dinsu faiz inda yace gaskiya Bai sani ba,fita yayi waje as most people na fita zuwa cin abinci yayinda wasu Kuma daga restaurant ake kawo masu abinci batare da sun fita ba, Bai je parking lot ba Balle聽 ya dauki motarshi ya nufi gate ya fita ya samu abun Hawa ta tambayeshi kou ya San company din oil production, ban ya Fara fada mashi babban wato Wanda baban faiz yake Ahmed yace mashi ba Nan ba,
"Saidai wajen danshi kou... wannan mara mutunci da Banda cin zarafin masu aiki babu abinda yake..."Mai abun hawan ya fada, Ahmed Bai San sanda yace
"Kai dai ka dinga kiyaye bakinka Kar matsalar wasu ya kaika ya baro..." Ya fada mashi
" ai malam gaskiya na Fadi..."
"Kou ma gaskiya ka Fadi kaima yanzun dakayi wannan maganar kana da naka kason..nidai kaini company...I have just an hour..."ya fada Yana hawan public transport din,
"Kasan dole a Fadi halin mutum wala sharri kou khairi...shidai Bai da mutunci...wani Dan uwanmu dake aiki a Companin ya koreshi...kaga wannan ba adalci bane..."Mai abun hawan ya fada not giving up on the discussion,
"Kou ma meye Ka iya bakinka...Kai ba ma Kai akayiwa ba kake mashi irin wnanan shedar....ka manta mutum Bai Isa ya kori mutum daga wajen aiki ba sai in har abincin shi ya Kare a wajen?...ku dinga tunawa da kaddaran mutum pls...mu muna kasancewan sila ne Amma komai a hannun Allah yake...Allah dai kawai yasa mu dace..." Ahmed ya fada yayinda shi Mai abun hawan Bai daina magana ba Kan still Yana Kan gaskiyar shi,yes da akwai irin wanann mutanen, mutanen da babu yanda zakayi ka fahimtar dasu reasons Dinka,kou me zaka fada masu won't make any single change,komai suna ganin suna Kam gaskiyar su kou da kuwa sun San ba gaskiyar garesu ba, never stress yourself to make point or clarify your self when you're with such people don at Long last it will just be a total waste of time as bazasu sauka daga Kan nasu point don ba, they think they're always right, har ya Kai Ahmed company din faiz Mai abun hawan Bai daina maganar ba, shidai ta dage faiz is a monster, Ahmed Bai Kara cewa uffan ba har Suka isa wajen, Yana parking Ahmed ya kalleshi yace
"Inason kayi min wani Abu...ka jirani Nan...Amma in na fiti da wani...kayi mashi kukan baka da abinda zakaci kou Kuma kace matarka Bata da lafiya....or ka Fadi wani Abu Mai ban tausayi...mu gwadashi mu gani..." Inji Ahmed, Mai a daidaitan fitowa yayi da sauri ya kalli Ahmed da ya Riga ta fita daga cikin kurkuran yace
"Ai malam ya zaayi in San ba hadin baki zakuyi ba..." Ya fada don yasna kilan faiz din ne zai fito dashi
"Ka San girman wallahi?..." Ahmed ya tambayeshi
"Eh..."bawan Allah Nan ya amsa mashi
"Tou wallahi na rantse da girman Allah bazan fada mashi komai ba...kawai Ina son kwatanta maka wani Abu ne kou Allah ya sa hakan ya Zama sanadiyar sauyawan halayyar ka..."Ahmed ya fada Yana nufan cikin gate din, mutumin kallon katon gate din yayi Yana jiran abunda zai biyo baya, shidai yasan faiz ba mutumin kirki bane, yasan babu mutumin kirkin da zai dinga raba mutane da hanyar samun abinciin su, most people in town have heard of his attitude, yanda Bai bawa kowa dama ta biyu, kowa yasan Bai San darajan mutane ba.
Ahmed na Shiga ya nemi inda office din CEO yake aka nuna mashi, Nan ya nufi wajen, faiz Bai fita lunch ba don kou yaje lunch din Bai da appetite da zai ci abinci, Ahmed na nufan kofar office dinshi ya saki murmushi ganin how big it is
"Wannan Dan iskan ke da wannan katon office din kaman wani Mai hankali..." Office din farko wato na secretary dinshi ya shiga yaga babu kowa, Bai tsaya Nan ba ya wuce kofsd dake wajen ya bude Nan faiz daya Dora kafa daya kan daya ya daga Kai ya kalli kofar da aka bude Yana ganin Ahmed ya saki wani irin murmushi da Kuma jin kunyarshi as he wasn't expecting zaizo tunda Bai bashi address ba
"Surprised?.." Ahmed ya fada Yana shiga office din Yana kallon makeken wajsn da kuma irin abubuwan dake ciki,
"Yes..." Faiz dake Dariya har Dana keta ya fada Yana mikewa tsaye sanye da long sleeve na Calvin Klein,
"Lallai I don't blame you so baka son inzo.. ka kyauta ai..." Ahmed ya fada talking steps closer to faiz.
"Am Sorry mancewa nayi ai...kasan abunka da CEO..."faiz ta fada Yana Dariya Amma da gani kasan he is joking
"Pls sit..."faiz ya fada mashi
"Aa...come and help me...Naga wani waje...he needs help pls kazo ka taimaka mashi...ban fito da enough cash ba..."Ahmed ya fada mashi, kallon tuhuma faiz yayi mashi before yace
"Daga Ina zaa samu wannan mutumin tunda it's not a residential area...Kar dai ace Yan fashi ne kou kidnappers... you know one have to be very careful with people these days..." Ya fada Yana kallon Ahmed
"I don't think so... wannan mutumin needs help...muje ka gani..." Ya fada mashi, babu musu聽 faiz ya bude locker dake gaban desk dinshi聽 ya debi Yan dubu dubu babu exact amount ya tura cikin aljihunshi ya saka hannuwanshi biyu cikin aljihunshi ya zagayo ya fito zuwa inda Ahmed ke tsaye,waje Suka nufa su biyu sai magana suke, shidai faiz have his doubt Amma Kuma he can't refuse beggers, he is very charitable don a set dinshi sanda Sukayi karatu he is the one that spent most money, shi bai tarin kudi kaman su Ahmed, hakan yasa when Ahmed heard this dude saying all sort of things game dashi yaji babu dadi, yasan faiz is can be a pain in the ass Amma Kuma he is not that bad, he is not that terrible, he have two side, if he turns the bad side kana iya cewa he is an evil person like when he turns the good side you will see him as an angel. (Haka kowa yake,babu Wanda is completely bad and babu Wanda is completely angel, we all have mad and good side, evil and bad side, don't stay and judge people by what people say or don't judge someone Kan abinda yayi maki sau daya...give them second chance, ka Basu dama...Kar kace ai wane kou wacce muguwa ce don tayi maki ba daidai ba, da akwai bad time聽 da zaka samu mutum, he will misbehave with you and you will think it's like that, learn to say good about people or keep quiet, Kar ki kasance wacce ake ganinki da halin kirki Amma bakinki ya kaiki ya baro, Kar Kai Zama wacce duk maganar da zaa kawo maki cikin gidanki koy cikin group kiyi karaf ki amshe kaman a gabanki akayi, some of those things zasu ja Mana, da akwai wayanda in suna cikin group indai zaa kawo topic din mutane Basu taba cewa uffan, wasu will say ku daina babu kyau yayinda wasu kuma will say Allah ya kyauta, wasu Suma zasu amshe maganar kaman it's the only problem they have.)
Suna nufan gate Masu gadi suka bude masu gate din, shidai faiz is afraid of who it cloud be, shidai yasna Nan ba gidajen mutane, he trusts Ahmed Wanda hakan yasa ya biyoshi waje,聽 mutumin na ganinsu ya Fara acting like yanda Ahmed ya fada masu, kallon faiz yayi dukda Bai sanshi in person ba Sai ya Fara cewa
"Dan Allah Mai gida...taimakonka nake nema...yanda Allah ya rufa maka asiri...ka rufamin..."Bai karasa ba faiz yace
"Pls cut the story short Ana Rana... what did you want...me kake so..." Ya tambayeshi Kai tsaye
"Alhaji matata ke Bata da lafiya..." Still Bai karasa ba yace
"Naji...tana Ina..."ya sake fada atakaice Yana dafa goshinshi as the sun is directly on theirs faces,
"Gida...ban da halin da Zan kaita hospital..."Yana magana fajz that look kaman an somashi cikin hot water as kou kadan Bai kaunar zafi ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo kudin da ya debo ya mikawa mutumin, da sauri ya kalli Ahmed daya kafe shi da Ido ya rasa inda zai saka Kanshi yaji Dadi saboda kunya, ga mutumin da ta dinga zagi for almost minti ashirin Kan hanyar su ta zuwa nan,ya dage da zaginshu gashi Nan ya Mika mashi kudi Kan maganr da Bai San karya ne kou gaskiya ba, faiz kallon Ahmed yayi ya kalli mutumin yace
"Take Mana..."faiz ya fada cikin haushi as the sun is burning him,
"Da fatan ka Gane abinda nake kokarin kwatanta maka...shi rayuwa baka dagrea ka dinga zagin mutumin da baka sani ba kawai don wani ta fada maka wani Abu game dashi..ka Bari sai ya nuna maka halin shi na gaskiya..." Ahmed ya fadawa mashi, kallon tuhuma faiz yayi mashi before yace
"What are you talking about..." Ya tambayeshi,
"Aa ba komai.." Ahmed ya amsa mashi atakaice before ya kalli mutumin da ta koma kaman ruwa ta cinyeshi yace
"Kana iya tafiya..." Ya fada mashi, da sauri mutumin ya hau a daidaitan shi ta bar wajen da sauri yayinda shi Kuma faiz ya cigaba da tambayar Ahmed what this is about,
"It's nothing...kawai I wanted聽 to show him something and you didn't disappoint me..." Ahmed ya fada mashi, shi dai faiz is confused, Saida Ahmed ya fada mashi komai ya ga dinga zage zage Yana cewa
"Amma wallahi ka Gama Dani...who told you I wanted to proof myself to anyone...fuck him fuck you...wallahi ka Gama Raina min hankali...all you should have tell me is that this man have been insulting you ni Kuma in bashi more reason to talk don da sai na sa a karya mashi bones din jikinshi...in yaso sai yaje dinga zagina...ai kowa is entitled to his or her opinion...Ina ruwana da zaginsu...I don't bloody care..."faiz ta dinga fada Yana komawa office yayinda Ahmed Yana biye dashi sai Dariya kawai yake tare da girgiza Kai,kou daga nesa kaga faiz kasan fada yake, sai daga hannuwa kawai yake Yana magana da karfi, office dinshi ya wife Yana zuwa sai ya zauna a office din secretary dinshi Bai wuce ciki ba, lokacin Bai daina fada n
Ba
"Abeg keep calm..Kai komai sai jikinka ta dinga boiling unnecessarily..."Ahmed ya fada mashi Yana Zama Kam dayan kujeran.
"Ai da ban haushi wallahi... you can't make them stop....Kuma I won't stop my attitude either...kou gobe wani maaikacina yayi min iskanci korashi zanyi...baka ganin nan office din ma is vacant?..last two weeks na korashi ..Zan kawo wani shima in yayi iskanci Zan korashi...ban tsoron uban kows..."Faiz ya fada fave Dinshi daddaure, daman he is angry at what is happening right now and Kuma Ahmed yasa wani anger din ya karu,
"Kaidai learn to give people second chance...Bai yuwa ace Abu kadan kayi terminating offer mutane...kasan a CEO can also be an ordinary worker someday...Kuma duk abinda kayiwa wani zaayi maka...so take it easy. "Ahmed ya fada mashi,kura mashi Ido fajz yayi cike da takaici yace
""Now you're making it seem as if am wicked alhalin ba hakan bane..ai ba kowa nakewa hakan ba...nidai kawai banson iskanci...shi yasa duk Wanda zai kawomin rainin hankali wajen aikin Nan sai na sallameshi..."faiz ya fada sounding so bossy
"Naji...Amma kaima you're not that a good worker ai tunda gashi millions are missing understand your watch...at first ka Zama perfect kafin ka tabbatar kowa na kusa da Kai ya Zama perfect..."Ahmed ya fada atakaice
"Lallai wato gayamin magana zakayi don kasan what happened kou...ai shikenan I don't blame you..."ya fada Yana turo baki kaman karamin yaro, Dariya Ahmed yayi yace
"Am sorry about that...Wai about you're secretary are you hiring?.."ya tambayeshi Yana kallon shi
"Are you applying?...kasan I will employ you with more pay...Amma it won't stop me from firing you if you misbehave..."faiz ya fada,
"Lallai Allah ya sauwake inyu aiki a karkashinka...kawai dai I want to know if you're hiring sai in kawo candidate Dina...but..."ya fada as Yana tunawa that inda zai yuwu Amira tayi aiki ta Kara da business dinta ba karamin kyau hakan zaiyi ba, katse tunanin shi faiz yayi da cewa
"But what...if you're thinking zanyi firing any how am
joking...at least not your candidate..Zan bashi second chance..."faiz ya fada mashi, murmushi Ahmed ya saki gami da sakin ajiyan zuciya Yana tunanin
"Inama zai yuwu Amira tayi aiki don ta dinga earning more money...yasan most of yanmata Basu aiki especially when it vome to arewa, amma.nata case din is different,
"Wai tunanin me kake haka ne?.." faiz ta sake katse mashi tunani,
"Ba komai...Wai nawa kuke bawa secretary dinku..."Ahmed ya tambayeshi,
"55k...why do you ask?.."
"Because I have someone I will really love to have the job..."Ahmed ya fada mashi, .
"Oh that's ok...kaga ka hutar Dani yin interview...kawai tell him yazo....ai Kaine...so kou kuturu ka kawo Zan amsa..."faiz ya fada mashi
"Not shi.. it's ita..."Ahmed ya fada Yana kallon reaction din faiz
"Ita Kuma... it's a hard one you know..." Faiz ya fada Yana shafa Kanshi
"Amma kasan Mata ke aikin secretary ai..."
"Yes Amma wannan case din da babu Mata a organization din fa...sai ita kadai ta Zama maaikaciya Nan..."inji faiz
"Ai na fada ne kawai...amma ban sani ba kou zai yuwu...but I will really like her to work here... it's a nice place... kou da maza ne kawai ai kowa aikin gabanshi kawai zaiyi...I trust my sister..."Ahmed ya fada with a smile
"Oh your sister?...then it's a yes...ba matsala send her in Amma kaja Mata kunne...ban daukan raini...da tambata da rashin wayau da rashin hankali irin na Mata..." Faiz ya fada sounding so serious don yasan kou wacece kndai zata Yi mashi daya daga cikin abubuwan data lissafa bazasu zauna lafiya ba,
"Bata da kou daya...kawai dai I need you to do me a favor..."inji Ahmed,
"Favour Kuma...na meye again?..."faiz ya Tambayi Ahmed, Ahmed that is praying Allah ya dorashi kan wannan abun don Yana tunanin 55k a month will help her sosai, don shi a duniya babu abinda yake kauna kaman yaga ta Zama independent woman, a woman that doesn't have to stay and think of a man to bring her something instead ta Zama someone that will be thinking of the amount in her account,.
"Wai what favor...kai ka Zama wani iri wallahi..."faiz ya fada sounding fed up da tunanin da yakeyi
"Hmmm pls...so nake ka bani sati daya zuwa biyu naji if zaa yarda ta dinga fitowa aiki...in har sati biyu yayi baa yarda ba kawai employ anyone you chooses to employ...."Ahmed ya fada calmly.
Thanks
1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 16馃А馃挋鉂ゐ煉滒煉?
Damata ta biyu
馃挋鉂ゐ煉滒煉氿煣○煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯6锔忊儯
Not edited
In me Amarya ce Kuma bakiyi gyara da kyau ba tun a first week din aurenki Zaki Fara ganin matsala don mazan yanzun Kar suke Kallon ki, don't buy anyhow kayan Mata, Most amare suna kamewa a first night as da akwai fargaba Wanda Zaki ga har ciwo ango keji saboda over dryness da Kuma tightness, so Kar ki yarda kiyi aure Baki sayi na Danko ba, Ina Kuma uwayen gida Wanda suma suna bushe, na Danko nakune, and da akwai wasu kayan kala kala like lalata gaban kishiya, mallaka kasa da sauransu, Kar ki Bari a Baki labari Yar uwa.
Ina amsu cewa novel yayi tsada a 500 haba sister Anya kina da adalci?, Wannan novel is more page dari, zanyi kusan wata uku Ina posting, yanzun tsakanin ki da Allah don kin bani 500 Ina Baki nishadi har na tsawon wata uku har yayi yawa? Pls mu dinga tunani.
Faiz shuru yayi Yana kallon yanda Ahmed ke Magana, with the way he is talking kasan the girl he is talking about is more than a sister to him, wani irin lighting kawai yake gani a idonshi,
"Kayi Shuru ...kou ba zaka iya hakuri ba pls..." Ahmed ya fada Yana kallon yanda faiz ya kafa shi da idanuwa kou blinking baiyi,聽
"Tell me Mana.." Ahmed ya sake fadawa faiz
"Ai kawai am thinking ne.... what's your relationship da yarinyar...tell me..." Faiz ya tambayeshi
"Banda relationship daita... she's my sister..."
"I feel non of your sister will be a secretary
" Faiz ya fada knowing them too well, gidansu is not a small house, babanshi baban mutum ne, they schooled in same primary and secondary School Wanda it's meant for the high class citizens,
"She's my cousin sister..."Ahmed Bai karasa ba faiz yace
"Oh now I see... she's your babe?.."faiz ya fada Yana mashi wani irin naughty look, goshi Ahmed ya dafa yace
"Aa... she's not...kawiai I feel she will need this job Amma I want to make sure family dinta zasu yarda tayi aikin ne shi yasa nace ka bani sati guda zuwa biyu..."Ahmed ya fadawa faiz daya kura mashi Ido,
"Then dole ne sai tayi?...if Basu yarda ba you let it be ai..."inji faiz
"Ina son ta samun aikin ne...she needs it..."inji Ahmed
"Then in taimako suke so Zan iya sakasu a charity organization na dad....zaa dinga tallafa masu da kudi every end of the month..."Dariya Ahmed ya farayi before yace
"Aa...Basu so... she's the daughter of alhamdullilah Muhammad...kanin baba...emmidiate聽 younger brother na dad...her family is well doing ba kadan ba.... so don't even go there..." Inji Ahmed
"Then dole ne sai tayi aikin?...tell me what's behind that?..I know there must be something...."faiz ya fada sounding very interested in the story sai Ahmed yace
"Ba wani story.. kawai she's someone that loves working saidai ban sani ba kou zaa yarda..."
"Ai shikenan...sati guda na baka..in an yarda send her in...in Kuma baa yarda ba shikenan...don kou jiya daddy yayi maganar rashin secretary a office din Nan..he said it makes it look less..."
"Na..."Ahmed ya Fara fada mashi Bai karasa ba sai wayarshi ta Fara Ringing, fiddo ta yayi daga cikin aljihunshi sai yaga Amira ce ke Kira, murmushi Ahmed ya saki Yana cewa
"talking of the devil...and here she is..."ya fada cikin wani irin kasaitaccrn murmushi da yasa faiz karkata Kai Yana kallonshi kaman madubi don shidai yasan she is his girlfriend, kou murmushin dayayi yanzun says it all, fuskar shi say annuri kawai yake yayinda yake picking call din, shi dai faiz yasan there's something he is not telling him, Yana picking calls din yaji tana cewa
"Yaya...Yaya... wallahi kaman Wasa...wata tace...a Bata account number...Yaya can you believe that...am so happy... it's going to聽 work..." Amira da wata tace zata saka Mata kudin lace da wata atampa a account dinta ta fada cikin matsanacin farin cikin as it's so unbelievable to her, in kaji yanda take magana kasan she's so happy, voice dinta is so loud that even fajz dake zaune Yana jin abinda take cewa, Ahmed murmushi kawai yake yana lumshe idanuwa feeling more happy than she is don gani yake he should be happy and not her, making someone happy makes you happy more than anything else,
"Yaya...kaji yanda nake ji kuwa.... Wallahi na Dade ban ji farin ciki irin wanann ba..."ta fada cikin matsanacin farin ciki
"Me kike ji Amira..."Ahmed ya tambayeta Yana kwantar da murya, kallon tuhuma faiz yayi mashi Yana karkata Mai gefe guda Yana kallon yanda Ahmed ya sauya husky voice dinshi zuwa wani very calm one,
"Eh lallai..."faiz ya fada Yana gyara zamanshi tare da Dora cheek dinshi na hannun dama Kan fallanges dinshi don ya kalli Ahmed da kyau
*Wallahi Yaya ban iya musalta yanda nake ji...kawai dai na San am happy...very happy...na mance when last I smile like this...Yaya nagode sosai..."
"Ba godiya fa..."
"Ai ya zama dole inyi godiya sosai.. yanzun Yaya number account dinka din zab tura Mata kou..." Ta tambayeshi
"Eh...shi Zaki bada...Dana gan alert Zan fada maki..."
"Tam Yaya... nagode..."
"Kuma j have a very good news...sai na dawo gida zanzo in fada maki what it is..." Ya fada Mata with his two eyes closed da gani kasan he is enjoying having a conversation with her
"Yaya another one again...pls ya Isa Haka Nan... wallahi Kar farin ciki yayi sanadiyar mutuwata pls..." Ta fada sounding so happy yayinda babynta ke kwance Yana Shan hannu sai kallon yanda mamanshi ke Magana kawai yake kaman Yana jin abinda take cewa
"Lalai...bakij ciki Bai kasheki ha sai farin ciki?.. don't worry...I just pray a yarda a guda... it's something you are going to love..."ya fada Mata
"Yaya menene..." Ta tambayeshi sounding so inquisitive
"Sai na zo Zan fada maki...now go send the account number to our customer... you know it's not good to keep costumers waiting...." Ya fada Mata, cikin farin ciki da tunanin what it might be Amira tace.
"Ok Yaya...bye..."ta fada,kashe wayar yayi ya kalli faiz dake kallon shi without blinking yace
"She's a nice girl..." Ya fada wearing a smile
"Ka rainawa kanka hankali bani ba... since you don't want me to know anything about you two ai shikenan...nima daga yau you won't know anything about my relationship with that annoying creature..." Ya fada Yana mikewa,
"There's nothing da Zan fada maka ai... she's my cousin sister...she likes working... that's all I have to tell you..."Ahmed ya fada mashi
"Banza yayi dashi ya Shiga cikin office dinshi Ahmed ya bishi, wayarshi sau kawo wuta kawai take tana daukewa alaman Ana kokarin kiranshi, he knows it's bintu,
"Kinyi ki gaji ai..." Ya fada Yana relaxing. He looks disturb again, Zama Ahmed yayi Yana tambayar shi what's wrong with him yace
"Babu komai..." Ya amsa mashi atakaice Kaman Bai son magana at all, Ahmed sake asking dinshi yayi tana kallon agogon hannunshi don ganin time because yasan lunch break dinsu is just 1 hour, ganin he have few minutes left yasa ya Mike da niyyar tafiya faiz ya dauki keys ya biya restaurant ya Saya masu takeaway Sannan ya ajiyeshi a office Dinshi shi ma ya dawo nashi.
Karfe hudu Ahmed ya tashi daga office deep down babu abunda yake tunanin sai yanda zaiyi a bar Amira ta dinga zuwa aiki, yasan Hakan will help her sosai, he prays babanta da mamanta su yarda da maganar da zai je masu dashi, he will have to lie to them or say anything that will make them accept his proposal, he have been praying in his heart sannan yaje gidan, already he have received the alert Kuma yasa ta tura mashi account number din Mai pretty collection ya tura Mata nata kason sai ya bar sauran gain din cikin nashi account din, in har Allah yasa an yarda ta Fara fita zai sa ta bude nata account din kawai, Saida ya biya super market ya samo masu kayan tande tande sannan ya iso gidan, he was lucky yau ya yarda babansu Amira ya dawo daga masallaci, tunda yake zuwa gidan Bai taga saduwa dashi ba kasancewan shi ba mazauni bane sosai, he travels alot sabida yanayin business dinshi, Yana ganin Wanda ke shigowa cikin gjdan ya wuce bangaren shi yayinda shi kuma Ismail ya tsaya Yana jiran Ahmed yayi parking ya fito, mahaifiyar Amira ta fadawa alhaji Muhammad Ahmed Yana zuwa wajenta sosai and she's hoping kilan ya aureta, shima hakan ya faranta mashi Rai sosai Amma he clearly told her not to get her hopes on don shi Bai son abinda zai kawo petty talks a cikin dangisu, kou da kuwa Ahmed ya fada mashi Yana son Amira da aure he will make sure it is with the consent of his parents saboda Kar wata Rana a Fara cewa ya dauki spoiled daughter dinshi ta bashi saboda ta rasa mijin aure, yasan kou Amira Zata rasa mijin aure har ta tsufa abinda zata ci bazai taba gagararta ba.
Gaisawa Ahmed da Ismail sukayi Ahmed ya Fara tambayar Ismail yaushe babansu ya dawo, Nan Ismail yafada mashi he came back yesterday night, ledar dake hannunshi Ismail ya kalla Yana cewa
"Wanna meye ciki..." Ya tambayeshi Yana dariya
"Ina ruwanka...kou you're searching for something..."Ahmed ya amsa mashi, Dariya Ismail yayi Yana cewa.
"Allah ya huci zuciyar ka,"
"Muje in gaida daddy...tunda na dawo ban ganshi ba..."ya fada,Nan su biyu Suka Shiga bangaren alhaji Muhammad, gaidashi Ahmed yayi cikin girmamawa shi Kuma ya amsa mashi cikin so da kauna Yana tambayar shi ya abinda suka je nema a abroad Ahmed ya amsa da lafiya Lau, Zama yayi kadan thinking if he should talk to him about what he have in mind sai kuma yaga ya kamata ya Fara magana da Amira tukun don Kar tace she's not interested dukda yasan da wuya zata ce hakan, mikewa yayi ya fita zuwa cikin gidan inda suka hadu da maman Amira ya gaidata cikin respect ta amsa mashi ta wuce bangaren mijinta looking happy. Ahmed Bai tsaya koina ba sai kofar dakin Amira as usual it's locked saida yayi knocking Amira dake sanye da Riga da skirt looking very beautiful than ever kasancewan ta Fara ganin amfani product din da take using Sosai a jikinta, her brightness is coming back and she's glowing, tana bude kofsr Ahmed ya kura Mata Ido na seconds kaman biyar thinking she have begin to change unlike sanda ta dawo daga tafiya daya ganta Kaman wata tsohuwa, she's looking ok to him now, gefe daya ta koma ta tsaya tana jiran ya shigo yayinda shi Kuma ta gama kallonta sannan ya shigo ciki da ledar hannunshi,
"Hajiya Mai business..."ya fada Yana Shiga cikin dakin,
"Yaya kenan... you're welcome..."ta fada Tana maida kofar ta rufe, .
"Eh mana Naga dazun sai ihu kike...what will happen if you start selling kayan hundreds of thousands a Rana....ai sai hauka Kuma..." Ya fada Yana Zama Kan stool daya Saba Zama in ya Shiga dakin,
"Ai Yaya ba karamin hauka zanyi ba if I started seeing such huge amount of money..."ta fada Tana Zama, ledar hannunshi ya mikawa Nasir dake kallonshi, da sauri yarin ya Mike ya amshi ledar daya Yi mashi nauyi, da sauri itama ta amsa ta bude tace
"Wai Yaya baka gajiya dayi Mana hidima... kullum in zaka zo sai ka Saya Mana kayan dadi... yanzun har mun Saba da vamu cika cin abinciin gidan Nan ba...Allah ya saka maka da alkharinsa..." ta fada tana fiddo robar ice cream tare da bude bakinshi, murmushi kawai ya saki Bai ce komai ba, Saida yaga ta sallami Nasir fa bashi ya Fara Sha before yace
"Sister I found something...I hope it will be a success.."ya fada Mata calmly,
"Yaya..menene pls..." Ta tambayeshi
"Dazun da kuka kirani Ina tare da abokina...so he is looking for a secretary...and I told him I have someone..." Idanuwa Amira ta zaro tana kallon shi deep down she knows. It's not going to work don bazaa yarda ta dinga fita daga gidan Nan ba,
"So if kina so zanyiwa su daddy magana mu gani..." Da sauri Amira tace
"Yaya...I will love to step out kou da sau daya ne kafin in mutu...amma yaya...sam bazaa Bari ba...nasan daddy bazai yarda ba..."ta fada I got voice dinta na rawa sosai
"Lets try our luck...Kar muyi giving up without trying...hope dai kina so?.."ya tambayeta Yana kallon yanda ta sukunkuce lokaci guda,
"Ina so Yaya...kou bazaa bani kou sisi ba zanyi..."Bata karasa ba yace
"Balle ma zaa dinga Baki 55k..." Idanuwa ta zaro ta rufe bakinta da hannuwanta tana cewa
"Dubu hamsin har da biyar Yaya ..wayyo Allah Yaya... inama zaa yarda..Amma nasan bazaa yarda ba..."ta fada kaman zatayi kuka as she thinks of what she would have do with such huge amount of money don kou million Bai Kai wannan kudin daya furuta daraja wajenta ba, she feels Kaman ance zaa dinga Bata kudi masu uban yawa
"Kar ki damu...zanyi masu magana...dazun da zan shigo Naga mummy zata bangaren daddy...I will meet two of them in fada masu... insha Allah Allah zai Dora mu kansu... they will accept insha Allah..." Ya fada Mata cikin tattausar murya, .
"Yaya...pls Kar kayi abinda zai sa a hana ka zuwa wajena... mummy da dddy suna iya hanaka zuwa gidan Nan kou Kuma in kazo a hanaka zuwa wajena...pls don't tell them anything..."ta fada voice dinta na rawa kaman zatayi kuka, murmushin jin dadi Ahmed ya saki as now he knows she cares about him, it gives him joy knowing if he stops coming to her she will be sad,. That shows Allah yasa ya shiga zuciyar ta, .
"Karki damu...hakan ba zai faru ba...I know what I will tell them...and insha Allah zasu yarda...Zaki Fara zuwa aiki... you will dress nice...." Amira Bata San lokacin data saki murmushi na jin dadi sabida maganr daya fada Mata ba,she wish this dream will come true, she's so sure Ahmed ya shjga ranta,. She knows she cares about him don kou kuturu ne zai kyautata maka Haka dole sai ya shjga ranka balle Ahmed, good looking, educated, handsome and above all nice and kind hearted person like Ahmed,
"Tou Yaya...Amma in sun yarda...ya zanyi...da shi .." ta fada Yana kallon Nasir da ke facaka da ice cream
"Kar kice ya zakiyi... rather kice ya zamuyi... we're already in this together...yanda zamuyi is...zaa saka shi school...zai dinga zuwa from morning Kuma karfe hudu...zaa kula dashi sosai am sure of that don da akwai such kindergarten da yawa cikin gari...so wanna is a minor problem...kawai our prayer is Allah yasa su daddy da mummy su yarda..." Ya fada cikin sanyimurya,
"Amin Yaya...I will be the happiest person on Earth...did you know tunda an shiga cikin damuwa ban Kara taka waje ba...I miss going out and seeing different faces...ban San walking kou meeting different people everyday is a blessing ba...kawai i see it as nothing but now I will give anything to step my foot out..." Ta fada mashi kanta kasa tana Wasa da yatsun ta
" Kar ki damu... you will step out again..."ya fada Mata feeling her deep inside his body, his heart, da gaske son gaskiya daban ne,. At times Yana ganin heading a opera news cewa guy still married a woman who cheated on him, sai ya dinga tunanin ai it's possible, now gashi it's not just sex,bit it's sex with a child, and still he cares for her, Yana son amira kaman rayuwar shi, making her happy is the only thing he really wants, abun haushin is yanda yayi Saurin fadawa mum dinshi about her, inda yayi hakuri until she is standard and successful da kilan his mum won't say no, he prays someday before someone else takes her away ta yarda...don yasan ba shi kadai zai San value dinta a Haka ba, yasna they will be someone somewhere who will still see her beauty and uniqueness a yanda take with son, he prays before someone sees her mum dinshi ta amince dukda baison ya Kara koma Mata da wnanan maganar since she made it clear Bata so.
" Yaya pls...Allah yasa su yarda...albashin farko naka ne..." Ta fada tana Dariya, Dariya shima yayi before yace
"Ai it's not about money sister...Sam it's not about money... it's about Making you happy... Making special again.. making you successful... making those that looked down on you respect you..." Kura mashi Ido tayi as he talks tana kallon shi Yana kallonta, for the first time da suka hada ido, bakinshi ta dinga kallo Yana magana, ahankali ta sauke idanuwanta tana cewa
"You have given me all that Yaya... you have made me happy... you have given me my self...su asiya sun daina zagina in mun hadu kitchen... before har tsoron haduwa dasu nake don Kar su fadamin abinda zaisa in wuni Ina kuka..." Ta fada mashi kanta kasa,
"Am so happy to hear that..so so glad my threat works..." Idanuwa Amira ta zaro tana cewa
"What did you tell them..." Ta fada cike da surprise as Bata San ya fada
Masu komai ba,
"Yes...I told them duk ranar Dana sake jin sun fada maki wata magana maea Dadi har gidan Nan zanzo in masu dukan tsiya..." Ya fada Mata Yana Dariya, itama dariya ta saki tana cewa.
"Ashe tsoron dukan yasa aka shafamin lafiya... gaskiya am grateful to Allah that brought you to my aid..." Ta fada with a dry laughter da Bai Shiga cikinta ba don what she's discussing here is nothing to laugh about, it's nothing to make jokes about, she knows the hell she have seen in her father's house, wato da gaske babanta is so right, babu abinda ya fada sai if yarka tayi irin
Wanna mistake din ka barta ta haihu don taji yanda abun yake, duk barikinta da kanta zata dinga tsoron maza, it's so right. Kou kulleta da akayi cikin gida it's so enough for her, kou a mafarki ba so ba gani take kou aure tayi yarda Dana Miji ba something that she will do easily bane, she have learnt her lesson the hard way and another annoying thing is she can't talk to Habib, she can't speak to him har yanzun, babu ranar da Bata kiranshi tunda ta samu number shi Amma har yau tun wannan maganr da tayi mashi na farko Bata Kara ba, Bata Ankara ba taji Ahmed daya kura Mata Ido Yana kallon yanda ta Shiga wata duniya daban
"Amira Bari inje bangaren su daddy in dawo...duk yanda mukayi Zan dawo in fada maki.. now that am going stop thinking and starts praying.. " ta fada Mata.
Thanks
1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 17馃А馃挌馃挏馃挋鉂?
Damata ta biyu
馃挌馃挏馃挋鉂ゐ煣○煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯7锔忊儯
Murmushi ta saki tace
"Yaya Zan dinga adua...kawai Allah Kar yasa su hanaka zuwa wajenmu...Kuma in da alkhairi a aikin Allah yasa聽 su yarda..."ta fada mashi calmly,
"Amin...Bari in dawo..."Ahmed ya fada Mata ya聽 nufi kofar, Nasir ne ya Mike shima ya Fara binshi bakinshi duk ice cream,juyawa yayi ya kalleshi before yace
"Kana zuwa wajen grandparents ne?..." Ya fadawa Nasir dake rike da robar ice cream da cokali,yaron tsayawa yayi Yana kallon shi Yana licking cokalinshj duk cheek dinshi ice cream ne
"Taho mu tafi..."Ahmed ya fada mashi Yana mika mashi hannu, da sauri ya karaso ya rike mashi hannu, Amira da kanta ke kasa cewa yayi
"Yaya...da ka barshi...Kar ka tafi dashi...."ta fada mashi calmly
"Why...Bari in tafi dashi..." Ya fada Mata Yana goge bakin Nasir,
"Aa..Yaya ka barshi pls..."ta fada tana mikewa ta Kama mashi dayan hannunshi, kallonta Ahmed yayi yace
"Wai me yasa...kou rowar danki zakiyimin..." Yafada Mata, Kai ta Fara girgiza mashi kaman kanta zai fita saboda yanda take girgiza shi tana cewa
"Yaya...ba Haka bane....ban son su...koreka...sabida...shi...."ta fada kaman zatayi kuka still shaking her head,da sauri ya Kama soft cheek dinta da two palm dinshi Yana cewa
"Stop that...Kar kanki yayi maki ciwo..."ya fada Mata calmly Yana rike da kumatunta ta da hannuwanshi masu taushin gaske,
"Bazasu koreni saboda shi ba..." Ya fada Yana kallon zaran zaran lashes dinta dake lumshe, Haka Nan she feels like pouring little bit of tears, Bata San abinda ke damunta ba exactly,
"Zasu iya korar ka....banson....su Hana aikin... ganinshi Yana munana masu Rai...Dan Allah Kar kaje dashi..." Ta fada hawaye na rolling daga closed eyes dinta, tsaya kallonta kawai Ahmed yayi yanda in few seconds sai ta sauya to another person, it seem her Life have many pages she can easily turns to, Sam Bai gan abun kuka ba Amma now she's she's crying,.
"Ki daina..."ya fada Mata cikin sanyimurya Yana cire hannunshi daga kumatunta, da sauri ta saka Bayan hannunta ta goge聽 hawayen da suka Fara zubowa, hannunshi ta saki ta koma baya ta zauna bakin gado, Ahmed rasa abinda zai fada Mata yayi kawai ta fita rike da hannun Nasir, shi dai he yasan what will be will be nor matter the circumstances, in har da rabon tayi aikin聽 then she will, as he was going out sai ya Fara tunawa da who he wants Amira to work with,
"Faiz..." Ya furta under his breath, yasan faiz is not a womanizer so Bai da matsala da zai takurawa Amira sexually Amma yasan ba mutunci gareshi ba and he knows zai dinga raga Mata sabida shi but he will make sure in har Amira ta samu aikin she should abide by his rules and regulations yanda bazasu samu matsala ba, zai Bata good guidelines da zata bi da zasu zauna lafiya without single problem, yasan halinshi da kyau, he can count 50 attitude na faiz, yasan he is extra stubborn and hardly take correction saidai in yayi niyya, he knows in har Amira ta Bata mashi Rai he won't hesitate to manhandled her don ba kunya gareshi ba but the good thing is Amira on the other side Bata da matsala, with her kind of calm attitude tana iya zama da kowa. Ahmed na da Nasir ya Shiga bangaren Ismail don he thinks it's better ya fada mashi what's going on, Ismail na ganinshi da Nasir yaji wani irin sanyi cikin ranshi, hannu ya Mika mashi da sauri Nasir ya koma wajen ismail because they close, asalima Ismail yayi naming dinshi Nasir, shi yayi mashi huduba,
"Habibi....Mai Kama da mummy..."ya fada yana dorashi Kan legs dinshi,
"Aikam kaman su is so remarkable...kasan ikon Allah ne Wanan abun... such children na zuwa da resemblance din waynda Sukayi laifin amma nashi sai yazo Dana mahaifiyar shi...kaga babu yanda zaayi a gano mahafiinshi..."聽 Ahmed ya fada Yana kallon Nasir that looks just like amira,
"Hakane amma have you ever looked straight into his eyes... idanuwanshi bana Amira bane ba...his eyes are so different but so familiar to me..." Ismail ya fada Yana kallon Nasir,shima Ahmed kallonshi yayi ya kura mashi Ido yace
"Yes....I see it..irin idanuwan Habib gareshi..." Da Sauri Ismail yace
"Yes... exactly...they have same eyes...kasan shima jininmu ne...so the resemblance can come from anywhere...."ismail ya fada Yana kallon yaron dake Wasa a Kam kafarshi,
"Hakane...ni yanzun ma sai Naga Yana Kama da Habib din ma.... anyway...wata magana naso na rakani wajen su daddy in fada masu" da sauri Ismail ya gyara zamanshi thinking it's what he is expecting, wato maganar auren ne zai fada,. Nan Ahmed ya fada mashi what he have in mind, Ismail was so surprised by what he said,
"Aiki Kuma.... Amira as a secretary?...anya zasu yarda kuwa...nasan hakan zaiyi kyau sosai Amma da wuya su yarda... Ni wallahi da kace you want me to escort you I was thinking something different wallahi..."Ismail ya fada mashi
"What were you thinking tou..." Ahmed ya tambayeshi,
"Ai kawai I was thinking you want to talk to them about marrying her...Naga Kuna da kusanci sosai...I thought wallahi you're In love with her..." Ismail ya fada don jin abinda Ahmed zaice
"Hmmm Wallahi Dan uwa Ina son Amira sosai...I love her passionately...Dana dawo tausayin ta Kuma yasa son da nake Mata ya karu sosai...aure ai nufin Allah ne....if da rabo a tsakanin mu then insha Allah I will marry her...kou kadna ban jin Zan iya cewa I won't marry her because of her situation..." Sai Kuma yayi Shuru thinking if he should tell him abinda mum dinshi ta fada game da ita or yayi shuru
"Then why are you waiting...why kakeson tayi aiki if really you want to marry her..."ismail ya tambayeshi Yana kallon yanda ya sadda Kai kasa, shidai Ahmed feels he is like a hope to them don he sense that a yanda Ismail ke Magana and har ga Allah he doesn't want to make that hope go away,
"Zan aureta...Amma kasan ban Dade da Fara aiki ba...nasan gida zaayi min komai but I want to have enough yanda Zan iya kula da ita da Nasir... before Allah ya bamu wasu yaran..." Ya fadawa ismail sounding so real, if you see how happy Ismail is sai kayi mamaki, ya nuna farin cikinshi karara,.
"are you real?.."Ismail ya fada cikin serious excitement,
"Muna irin wanann Wasa da Kai ne...na fada maka future plan Dina ne...Allah na gani banyi niyyar fadawa kowa wannan ba...kou kadan I want it to be a surprise...Kuma Allah na ganin ban son matar da Zan aura Bata aiki... we're in the era da duk kudin namiji Yana bukatar tallafin matarshi...."Ahmed ya fada cikin ranshi Yana aduar Allah yasa abinda ke ranshi ya Zama gaskiya Kar ya kasance karya yake masu, yasan shi deep down he meant all he said Amma his mom won't let it come to pass
"But wani hanzari ba gudu ba...kana ganin su mummy da daddy zasu yarda...am thinking da kyar su yarda..."inji Ismail
"Haba...sai ince Zan auri Amira kanwata suce aa... gaskiya nasan they won't say no...so relax.. yanzun dai zo ka rakani wajensu daddy...ka tayani da aduar Allah yasa su yarda ta Fara aikin..."ya fada mashi Yana kokarin mikewa,
"Ai in kaje...ka fada masu you want to marry her but before you settle down Kama son ta fara aiki... kuma tell them zaka dinga kaita kana maidota...Kuma in kukayi sure zaka saka ta makaranta... believe me they won't say no to you...zasu yarda ..." Goshi Ahmed ya dafa thinking he is taking this to far by telling them what Ismail said, sadai Bai da zabi,
"Amma baka ganin daddy zaice why not suyi maganar da wanshi sai Kuma ni Zan fada masu...ban son abinda zai sa suce na Raina su.." Ahmed ya fada cikin sanyimurya
"Aa ba zancen raini...zaka fada masu ne ba don komai ba sai don kawai su yarda...don wallahi nasan babu Wanda zai yarda Amira ta sake fita waje...but with the point I have given you da gudu zasu yarda..." Ismail ya fada mashi, ajiyan zuciya Ahmed ya saki looking bit disturbed yace
"Ok...Allah yasa Kar suce na Raina su... yanzun muje mu gan abinda zai biyo baya..." Ya mashi,
"Ok da yaron zamu?.." Ismail ya tambayeshi Yana mikewa rike da Nasir,
"Yes..." Ahmed ya fada mashi Yana mikawa yaron hannu sai ya taho wajenshi ya daukeshi ya Fara fita Ismail ya bi bayanshi, as they head to the parents apartment kowa da tunanin da yake, suna zuwa bakin kofar duk Suka tsaya
."wish us luck" Ahmed ya fadawa Nasir dake hannunshi before ya cire shoes din kafarshi ya Shiga ciki da sallama yayinda Ismail na biye dashi, amsawa alhaji dake Kan dining yayi yayinda mahaifiyar Amira ke zaune kusa dashi tana zuba mashi ruwa sanda suka shiga, amsawa hajiya da alhaji Sukayi suna kallon su, alhaji kallon yaron dake hannun Ahmed yayi kawai,. He looked at him for over good 2 minutes before ya sadda kanshi kasa, hajiya kallonshi tayi ta dauke kanta shi Kuna alhaji ya dauki ruwan da aka zuba mashi Yasha before yace
"Join me..." Ya fada masu,
"Mum gode daddy..." Ahmed ya fada Yana zama Kan carpet a tsakiya falon, Yana Zama ya Dora Nasir Kan kafarshi shi Kuma ismail ya zauna kusa dashi, alhaji Bai Kara cin abinci ba ya dawo falon, sake gaidashi Ahmed yayi, Nan alhaji ya tambayeshi aikin me yakeyi yanzun ya fada mashi ya samu aiki a wani NGO ne Nan cikin gari, alhaji looks so happy, kurawa yaron da tamkar Yana kallon Amira at young age yayi kawai sai yace
"Zo..." Alhaji dake Kan kujera ta alfarma ya fada Yana warewa yaron two hands Dinshi, Nasir kallonshi ya tsaya yayi Bai je ba,
"Go to Grandpa..."Ahmed ya fada Yana direshi, Nan yaron ya taka zuwa ga alhaji Muhammad dake kallonshi, Yana zuwa sai ya daukeshi ya Dora bisa kafarshi, ba karamin dadi Ismail yaji ba as it never happens,Basu San kou kadan alhaji have nothing against them ba, kawai dai Basu haduwa ne, Ahmed sanyi yaji cikin ranshi wishing he can snap this and send to Amira da take tsoron Kar a koreshi because of yaron, Ahmed kasa magana yayi ya sadda Kai kasa sai tunanin how he is going to start kawai yake, hajiya ma ta dinga kallon yaron looking at how adorable he is, it's so sad jikansu na farko have to come this way, tasan da ba karamin gata zai samu ba inda ta halal yazo Amma sai Allah Bai kaddara hakan ba,
"Daddy..."muryar Ahmed ya katse silence din dakin, alhaji daya mikawa Nasir finger dinshi daya ya rike ya kalleshi yace
"Naam." Alhaji dake kallon yaron ya amsa mashi calmly,
"Mummy..." Ahmed ya kirara cikin voice dake nuna he is a good and respectful person,
"Naam..." Itama ta amsa mashi thinking Allah yasa it's what she's thinking... but if it's what she's thinking Kuma shi yazo ba wasu ya Aiko kou babanshi yayi magana da danuwanshi ba da akwai matsala, tasan definitely something is wrong somewhere,
"Wani Abu nake son...in fada maku...Game ...da Amira..."ya fada voice dinshi na rawa, Zama alhaji ya gyara Yana kallon Ahmed,
"Daman kafin...in tafi.. karatu...Ina son...t..a..."ya fada kaman he is finding it difficult to talk, saida ya hadiyi saliva sannan yacigaba dacewa
"Kuma...Dana..dawo...na ...tarda... kaddaran...daya hauta...kou ince...daya hau mu..." Ya fada wondering where the words are coming from because he feels he is on a very hot seat,
"Kowa yasan what is destined to be will always be...babu Wanda...ya Isa ya sauya kaddaran wani...so...what happened doesn't make me... feel less... about her... still Ina...sonta..." Ya fada kanshk kasa talking very calmly, alhaji kallon Hajiya dake kallon Ahmed without blinking waiting to hear where the talks is leading to yayi ya maida dubanshi ga Ahmed daya cigaba dacewa
"Kuma insha Allah...in har...na Yi settling...ita...Zan aura..."ya fada yana sake hadiye saliva before yace
"Kuma ..Dan Allah... daddy da mummy...abinda..ya samu Amira doesn't make any less...I love her..." Ya fada ahankali thinking of yanda zai saka maganar aikin da zasu amince,,
"Dazun.. na samu...wanj vacancy...a annex company din... alhaji haruna ..."ya fada calmly still thinking of what to say next, shuru yayi ya rada abinda zai fada saboda tsoron disappointment, shi dai he prays kawai su yarda, he just wish Ismail will take it from here, Amma shuru kakeji babu Mai cewa komai, ahankali yacigaba dacewa
"Shine...nace...tunda yanzun..Amira is not going to school...daddy zaka iya bani amanar ta...in dinga kaita Ina maidota...tana aikin...Kuma Zan dinga Kai Nasir makaranta...Ina maidoshi...in har Allah ya yarda...mukayi aure...sai ta cigaba da karatu..." Ya fada da kyar feeling wani irin nauyi Kan last part din maganar, shuru duk sukayi sai Bayan kaman minti biyu anyi shuru babu Mai cewa komai Ahmed ya sake adding
"A matsayina...na yayarta...in kuka...yarda ..Zan kaita...in maidota... Kan Amana...pls..." Ya fada da yaji shurun yayi yawa, ajiyan zuciya alhaji ya saki yace.
"Allah yayi maka albarka for still Loving her despite her flaws... samari irinka are very hard to come by these days... you talked like a very sane person Kuma I will reply you kaman babba tunda ance if a child washes his hands very well he will dine with elders....maganar gaskiya naji dadin hankalin ka and am so proud of you...yanda kayi magana ya burgeni and am so happy you're my son..." Alhaji ya fada Wanda yasa Ahmed da ismail da kansu ke kasa sakin murmushin jin dadi Amma kou kadan Basu daga Kai ba, itama hajiya ta mugun yaba da hankalin wannan Yaron,
"Nasan Bai kamata tsakanina da Kai muyi such magana ba Amma tunda Allah yasa Kai kayi min maganar a matsayin mahaifinka...Nima Zan baka amsa a matsayin Dana...kan batun Amira kou kadan ban son ta fita daga gidan Nan har sai ranar da Allah ya kawo Wanda Naga Yana son ta a daura masu aure ta tafi...at times Ina tunanin where will she find someone who will love her tunda tana cikin gidan but I know it's fot the best...not because Ina tunanin she will still make such mistake but because banson ta zama laughing stock a cikin alumma...kou sau daya ban taba tunanin abinda ya faru zai sake faruwa daita in tana fita Amma Kai kasan halin dunya...kukan da take yanzun is nothing compared to what she will face when friends and family starts insulting her and making fun of her...shi yasa ba kebe ta yanda bazata dinga ganin wnanan bakin cikin ba..."ya fada mashi tamkar Yana magana da babban mutum ba Dan da yake da age mates dinshi ba,
"Kuma maganar aiki Ina Mika godiya ta gareka for even remembering her to such and extent Kuma kaman yanda ka ambaci Amana kou babu Amana Kan yanda kayi magana Kuma ka nuna min kana son cigaban Amira Zan iya amincwa...Amma wane irin aiki ne.." alhaji ya tambayeshi, da sauri Ahmed da ranshi in yayi dubu tas suke yace
"Daddy... secretary ne...Kuma it's a decent and good company...asalima...sai masu degree suke...dauka...Amma..dayake Wanda ke heading company din abokina ne sai nayi mashi magana Kan ya bani time in Kun amince... " Ahmed ya fada kanshi kasa,
"Company din wa kace?" Alhaji ya sake asking Dinshi
"Na alhaji haruna kwangila..."
"Alhaji haruna kwangila ne abokinka?.." alhaji Muhammad ya fada da cike da mamaki, da sauri Ahmed ya girgiza mashi Kai before yace
"Aa bashi...danshi ne... company din branch dinshi ne.. " ya fada mashi
"Ok...now I understand...well abinda zaayi shine...ka bamu sometime to think about it..." Alhaji ya fada mashi,
"Ok... daddy nagode...Allah ya Kara girma daddy.. " Ahmed ya fada Yana kokarin mikewa,
" Allahumma Amin..." Alhaji ya amsa mashi, shima ismail mikewa yayi Suka fita leaving alhaji da hajiya sau Nasir dake zaune Kan kafar shi,. Suna fita Ahmed yayi Saurin hugging Ismail Yana cewa
'da akwai alaman nasara sosai..." Ya fada cikin so much excitement,Dariya ismail yayi Yana cewa
"Allah yasa mummy Kar ta hanashi don Naga already dad ya yarda kawai he won't just make a decision without her consent ne yasa yace we should go zaiyi tunani Kam maganar ..." Ismail ya fada mashi,
"Allahu ya sa mummy ta yarda...Allah yasa mummy ta amince... can't just wait wallahi..." Ahmed ya fada cikin serious happiness,
"Amma Kam ranar da Amira Zata taka waje ba karamin dadi zataji ba... imagine over 3 years Bata taka waje ba...ai wannan punishments din yafi komai ciwo...ace kaman ni yanzun inyu wata daya daki Kar in fita ai kawai a kashe ni yafi sauki.. " ismail ya fada
"Ai she have suffered fa... going out again will really make her happy..."Ahmed ya fada cikin Jin Dadi sosai,
"Njdai yanzun just pray...pray in short har sadaka muyi Kan daddy da mummy su yarda...Allah ya sa Kar a samu any matsala...." Ismail ya fada.
"Ai zamuyi sadaka... in har aikin alkhairi me Allah ya tabbatar Mana dashi don darajan manzon tsira..."inji Ahmed, Nan Ahmed ya nufi bangaren mum Amira yayinda shi Kuma ismail ya nufi nashi bangaren.., kawai Ahmed wants her to ask Ina Nasir shi kuma ya saki murmushi ya fada Mata Yana Chan bangaren daddy Kuma a Kan cinyar daddy. He wants to see the look on her face when he tells her that.
Thanks
1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 18馃挏馃挌馃挍鉂ゐ煣?
Damata ta biyu
馃挌馃挍鉂ゐ煉滒煣○煉?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯8锔忊儯
Tunda Ahmed ya fita Amira ta dage da aduar Allah yasa a amince
"Ya Allah ya kasa a yarda...ya rabbi ban Kara laifi...nayi alkawarin bazan Kara kusantar Zina ba...pls let this work...pls pls pls..." Ta dinga maimaitawa tana yawo cikin dakin, at this moment sai ta dinga tunanin inama tana da ikon komawa house fly ba don komai ba sai don tabi Ahmed taga abinda kr faruwa, ta kasa Zama ta kasa tsayawa,all she's doing is praying it works, not because she wants to work but because she wants to step legs a waje again, all this while tayi hakuri da maganar fita, the first few months was like hell, Amma with time sai ta hakura don tana ganin kilan sai in Habib ya dawo yayi magana komai zai wuce Amma yanzun that Ahmed give her the thought of going out again sai taji she's so hungry for it, all she wants right now is sight of people and open place, she wants fresh air, yanda ta dinga zirga zirga a dakin kou sanda zata haihu batayi hakan ba, kawai sai kace an Kunna Mata wuta a jiki, yau kam in har baa yarda ba she will cry like nevey before, she will almost cry her eyes out because Daman shi sa rai ga abu Haka take, her do was open because tunda taga ya fita da Nasir Bata Kara wani kokarin kulle kofar ba as she knows there is nothing to lock the door for, sanda ta bawa kofar baya ta tsaya tana tunani da Kuma adua tana cewa
"Rabbi kasa su yarda.."Ahmed yazo bakin kofsr ya dinga bibta da kallo Yana kallon gashinta dake kwance Bayan kanta, he wonders who is the person that have the liberty of screwing this girl, kawai this moment sai ya Fara tunanin how did the person feel having this girl naked, seeing her perfect body shape and her breast, then he was thinking of the man lying on her head and inserting himself into her, juyowa da Amira zatayi taga Ahmed tsaye Yana kallonta, she was a bit frightened sabkda yanda ya zuba Mata idanuwa da Kuma yanda Bata San da kowa ba wuri, it was unexpected, kirjinta ta dafa idanuwanta waje tace
"Yaya..Ashe ..Kaine..." Ta fada breathing out loud alaman she's frightened, murmushi Ahmed ya saki聽 taking a step into the room Yana cewa
"Who were you expecting..." Ya fada thinking if the person that slept with her kiss her perfect lips. Hmmm even the perfect person with the perfect heart can think naughty sometimes,. Kou malamai da Kuma ustazai have such time, time da kake ajiye komai gefe guda and think of something naughty, something bad, some do it wasu Kuma tunanin ne kawai, wasu Kuma聽 zasuyi tunanin abun Kuma if the opportunity of acting yazo garesu they will do it, nobody is perfect ooo,
"Ai ban San kana Nan ba...Yaya.. tell me...how far...sun yarda ..." Ta fada idanuwa duk waje waiting to hear what he will tell her, shuru yayi Yana kallonta, waiting to hear him answer her is the longest wait of all don shurun dayayi is like ta shekara tana jiran ya bude bakinshi yayi magana,
"Yaya...pls...me suka...ce" ta tambayeshi ta gwalo Idanuwa tana kallonshi shima Yana kallon ta, murmushi ya saki again before saying
"Lower your gaze..." Ya fada Mata, da sauri ta sauke idanuwanta
"Sunce...a Basu lokaci suyi discussing maganar..." Ya fada Mata calmly, da sauri ta sake zuba mashi idanuwa tace
"Yaya...did you see any signs of success?.." ta tambayeshi cikin serious anxiousness,
"Lower your gaze..." Ya sake聽 fada Mata don Idanuwan Amira kawai is something else,. It's as if Tana controlling Dinka da idanuwanta, in da zata kura maka Ido聽 tace kaje kayi sata sai ka rude kayi, she have strong power on her eyes Bai sani ba kou shi kadai je jin Haka kou Kuma hakan wasu keji game daita, she's so alluring, sake sauke idanuwa tayi tare da turo Baki tana Cewa
"Wai me nayi Kuma..." Ta fada mashi cikin shagwaba da Kuma muryar da Bai taba ji daita ba,
"Ki bar kallonta da wanna Idanuwan naki Mai ban tsoro..." Ya fada mata Yana Zama Kan stool daya Riga ya Saba dashi, Baki ta sake turowa tace
"Nidai Yaya ka fada min da akwai alaman nasara kuwa..." Ta fada not looking at him again
"Yes.... insha Allah...komai will be alright... yanzun ki dage ki koyi characteristics of a good secretary..." Da sauri tace
"Wa zai koya min tou..." Ta tambayeshi not looking at him still,
"Google Zaki tambaya..." Ya fada Mata, Yana tunanin yanda kou kadan Bata Tambayi Nasir ba,kaman thought dinsu yazo daya kawai sai tace
"Yaya..Ina yake..."
"Sai yanzun Kika tuna dashi kenan..." Ya fada Mata Yana Dariya
"Wallahi Yaya brain din ne sai ahankali.kawqi Ina son inji if Zan Kara fita daga gidan Nan that Sam na mance da shi..." Ta fada kanta kasa
"Yana wajen daddy..."idanuwa ta sake zarowa tana kallonshi sai kuma ta tuna yace she should stop looking at him sai ta sauke idanuwanta before sayin
"Bangane Yana wajen daddy ba ...pls Yaya stop joking....."ta fada voice dinta na rawa sosai Ahmed that is feeling so unease a jikinshi ya kura Mata Ido yace
"Meye Baki gane ba...Yana wajen Grandpa dinshi...Daman tsoron ki yasa wasu abubuwan suke zame maki difficult,muna zuwa daddy ya amshe shi...so relax..." Ya fada Mata kaman he is finding it difficult to talk,
"Wow.... can't just express how am feeling yanzun...nasir a hannun daddyna?...wayyo Dadi...I can't just say anything...wow..." Tabfafa cikin matsanacin farin cikin tana magana looking so surprised,
"Hmm nidai Zan tafi...gjda...am coming straight from the office...Kuma kou ruww baa ce zss bani ba..." Ya fada Mata聽 Yana mikewa, da sauri Amira ta Mike tana cewa
"Wayyo Yaya...am sorry...Bari in kawo...maka abinci da ruwa daga kitchen..." Ta fada heading to the door da sauri
"Aa...aa ban so...I asked ai....so barshi kawai...duk yanda daddy yace... insha Allah zamuyi magana..." Ya fada Mata heading towards the door, yau Kam rakashi tayi har zuwa kusa da fslo sannan ta koma cikin dakinta looking very happy.
A bangaren alhaji Kam Bayan fitan Ahmed sukayi discussing maganar, duk Basu gan nothing wrong with what Ahmed said ba saidsi ita hajiya Bata son magnar aikin at all
"Nidai alhaji...Sam ban son maganar aikin...inda ya aureta before yace hakan da it's better...Amma Haka Nan ta dinga fita tana dawowa anything can happen..." Ta fada Mashi cikin natsuwa
"Aa...babu abinda zai Faru...she have stayed indoor too long...ya kamata ace she starts going out...and now that is with such huge reason it's good...so relax it's ok...babu abinda zai Faru...at Least zuwa aiki yafi ace school take zuwa kou yawo cikin dangi inda zaa dinga zaginta...so ki kwantar da hankalin for once and be at peace pls..." Alhaji yafada Mata cikin murya Mai kwantar da hankalin Mai sauraro,
"Ok Amma pls... zakayi Mata magana...ka ja Mata kunne...." Ta fada mashi cikin sanyimurya
"Ke kiyi Mata magana mana...I think it will be better..." alhaji ya fada Mata
"I don't want to talk to her...ban son fuskantar ta...."
"For how long...for how long will you continue to put her in your shadow...pls I know you're hurt...nasan you're hurt and am hurt too...kawia ki kirata kiyi Mata magana..."alhaji ya fada Mata sounding calm, ajiyan zuciya hajiya ta saki tace
"Wallahi it's not easy for me...ganjn wannan Yaron Yana kashe min zuciya....ya sakani bakin ciki fiye da tunanin ka...Allah kadai yasan yanda nakeji..." Ta fada kaman zatayi kuka tana kallon yaron hannun alhaji that looks so innocent
"I know...try to let it go..." Ya fada Mata kaman bashi ne uban Amira ba, kaman he is not in pain as she is kawai he is trying to surpress what he is feeling, Bata inda zaa Dora pains and agony Kan scale nashi ya fi nata yawa ba, kawai he is a man. Ita dai hajiya yanda zata fuskanci Amira tayi Mata magana is something that is very difficult for her,bawai batayi missing dinta ba, she missed her alot, da dare zasu zauna a dakin ta suna labari, ya kaiga kou matsala Suka samu da alhaji Amira is the person she will tell, she's her companion, har yau tana jin zafin yanda ita tayi confiding in Amira it's Kuma Amira didn't confide in her, inda jan yaro a jiki zai sa ya fada maka duk halin da yake ciki da yaro Bai boye maka komai ba da Amira Bata boye Mata komai ba,聽 Yana daga cikin abunda ke Mata ciwo sosai. She misses her voice and giggles so much, Amma she's thinking Anya zasu Kara Zama Kaman da?, Anya they will be close again with this son in their faces,she聽 just doubt that.
Hajiya Fatima ta mugun Shiga damuwa da taga abinda taji ya bambamta da abinda ke faruwa, for sure she heard what alhaji said and she knows ba mafarki tayi ba, Amma sai taga Yana zuwa office lafiya Lau, abun ya mugun Bata Mata Rai Amma alhamdullilah she's not the kind of person that do jass, ita dai kawai she's not happy Amma kou sau Daya Bata taba zuwa koinw ew sunan w Bata mashi rayuwa kou ayi wani Abu that will change his destiny ba, kawai dai she's jealous and it's not only her it's all women, very few woman are happy with the success of the children of their cowives, wasu ma face to face suke nunawa yaranka Basu sonsu but in her own case she's different, Bata nunawa at all.
Bintu ta Shiga damuwa tayi kuka har ta koshi, inda leaving faiz is easy da tuni ta barshi, Hindu gave told her in har Bata bar faiz ba ta aureshi wahala zata Sha and it's obvious she's saying the truth don already ta gane Bai sonta,. Tasan duk masu son juna zumudin auren juna Suke Amma in his own case聽 Yana nuna Mata Sam bai son ta, she just hate why love will do this to her, why love will let her care about someone who doesn't love her, she can't just control her pain Amma Sam Bata fadawa mamanta abinda faiz ke fada Mata ba because tasan her mother have endured enough because of faiz, in har ta fada Mata tasan she will tell her daddy and her daddy will talk to alhaji haruna, so Bata son loosing faiz and fushinshi is hurting her, like now ta fadawa mamanta zata salon Amma tazo gjdansu Hindu sai kuka take tana fada Mata how she misses faiz da Bai daukan wayarta Kuma Bata ganin shi, takaici da haushi ya Hana Hindu magana kawai kallonta ta tsaya tanayi,
"Kilan kashe kaina kawai zanyi in huta.聽 In hae ban auri faiz ba ya auri wata wallahi mutuwa zanyi...I can't endure the pain..." Bintu ta fada cikin kuka,
"Tou?...sabida namiji?...kice ni da ban da saurayi inje in kashe kaina...ai kina mutuwa zaice alhamdullilah my chewing gum is dead.聽 Then zai auri wata... instead of you to try to forget about him ki samu Wanda yafishi ki aura ya dinga cizon yatsa,... wallahi this guy is not worth it..." Hindu ta fada Mata,
"Wa Zan samu kaman faiz...wa zanso kaman faiz...naki case din is different... you're not inlove with anyone.... you won't understand what am going through..." Bintu ta fada cikin matsanacin kuka,
"Nidai ki daina kuka haka Nan kisa sakani cikin damuwa...kawai kiyi adua.. kina iya ganin wanna faiz din da Kika ta kwakwa kanshi doesn't even deserve you...kina iya ganin sai kin aureshi ki gwammace Baki aureshi ba...not all that glitter is gold..."
"I wish Ina iya mantawa dashi...I wish Zan iya fadawa iyayena ban sonshi...Amma wallahi it's easy Said than done..." Bintu tafada,.
"Ok...kilan don Vai wulakanta ki bane...in yayi maki wulakanci Mai zafi Zaki fita harkar shi..." Hindu ta fada Mata
"I miss him. ." bintu ta fada
"Then go to him kaman yanda Kika Saba Mana.. "
"Da gaske Ina iya zuwa ganinshi.聽 "Bintu that is totally in love ta fada kaman insane person
"Ikon Allah... toufa .."Hindu ta fada tana mikewa tunda ta gaji da Jin wannan maganar nata
"Ina Zaki..."bintu ta fada Mata,
"Barin ki zanyi.. in kin Gama deciding what to do let me know..." Ta fada Mata, Bata kara kallonta inda take Bata fice daga inda take. Bintu na kwance Kan gadon Hindu sai tunanin what to do kawai take Amma Sam babu maganr leaving faiz, kou dukanta zai dingayi in sunyi aure she prefers it da ta rabu dashi, kou me zaiyi Mata she won't care if har he agrees to marry her. Tana gidan har karfe hudu tayi sallah sannan tace zata gida Amma tana fita ta juya Kan motar ta zuwa unguwar su faiz.
Bangaren hajiya Fatima ta Fara Shiga ta gaidata Nan Hajiya Fatima je tanbayar ta what's wrong with her don taga kaman ta rame, Daman hajiya Fatima is someone da zata dinga asking Dinka question ba don she cares about halin da take ciki ba sai don tasan what's going on in your life taji if na farin cikin ta ne kou Kuma na Bakin ciki, ta iya nunawa as if she cares but doesn't care, Nan dai Fatima ta fada Mata she's sick ne Amma she's better now
"Tou Allah ya baki lafiya my daughter and my daughter in-law..." Ta Fada Mata, zama tayi a bangaren for like minti goma sanann ta fita zuwa bangaren hajiya kadijatu, she knows faiz Bai dawo ba sabida babu motar shi wajen parking, bangaren hajiya kadijatu ta Shiga da sallama ta tarda babu kowa a falon, tasan bedroom din hajiya don ba tun yau suje zuwa gidan ba tun tana Yar yarinya so she knows almost koina na cikin gidan, da sallama ta shiga bedroom din hajiya, amsawa hajiya dake fitowa daga bathroom tayi tana kallon bintu da how swollen her eyes are, she knows dole something is wrong somewhere,
"Meke damunki..." Ta fada Kai tsaye Bata amsa gaisuwar ta ba,
"Ba komai mummy..." Bintu ta amsa Mata kanta kasa.
"Ba komai...and your eyes are swollen... shikenan...in har ayo ne ke Bata maki Rai Kuma kina shuru kanki Zaki cuta..." Ta fada mata tana wucewa inda cosmetic dinta suke tana daukan handcream dinta, shuru bintu tayi tana zaune kasa kanta kasa,
"Mummy...Wai...yace..." Ta fada don taji what she will say don tunda maganr Nan Bata taba fadawa babba ba sai Hindu
"Yace me..." Hajiya ta tambayeta
"Wai...in fadawa... Daddy..ba wannan shekaran zanyi aure ba...Wai...sai next year..."ta fada kanta kasa yayinda voice dinta ke rawa sosai
"Shi yace maki Hakan?..." Ta tambayeta tana Zama Kan kujera
"Eh mummy...yace ...in ban fada...ba...na Bari akayi auren...Nan...wahala ...zansha..."聽 Ta fada Mata kanta kasa, wani irin yarbanci tayi Wanda ke nuna she's insulting faiz sannan tace
"Ai sai kice mashi shi ya fadawa nashi daddy ba sai ke Zaki fada ba tunda Bai da hankali...Kar ki kuskura hakan ya Bata maki Rai...barni dashi..." Ta fada Mata. Bata Dade da shiga ba faiz ya dawo daga office Kuma direct bangaren mamanshi ya Shiga, Nan ya tarda bintu zaune, hade Rai yayi kaman Bai taba Dariya ba, gaida mum dinshi yayi ba don yana expecting zata amsa mashi ba kawai ya Zama Dole ya gaidata Kuma Bata amsa mashi ba, bintu gaidashi tayi yaki amsawa yazo zai fita,
"Come. Back and tell me what you tells her..." Hajiya ta fada mashi, kallon bintu yayi yace
"What did I tell you..." Ya fada Yana tsaye kanta kaman zai harbata, da sauri tace
"Baka... fadamin komai ba..." Ta fada gwanin ban tausayi, da ka ganta kasan she's so afraid of him,
"Tou mummy me na fada Mata..." Ya fada cikin Rainin hankali,
"Ore e ope... orire darun... wallahi ka kiyayeni.." tafara mashi fada don ta lura he is manhandling her,
"You see what you have caused...ban aureki ba kina kawo karata wajen uwata... hope you're now happy da ake Raining insult on me..." Bai karasa ba hajiya ta Fara mikewa tana cewa
"Keep quiet kafin inci ubanka..."barin dakin yayi ya fita daga bangaren ta afusace not looking back dukda tana ta kiranshi, ficewa yayi kaman zai tashi sama. Haka ta fita daga dakin ita Kuma bintu ta Fara kuka.
Wajsn karfe shida da Rabi Amira da take ta aduar Allah yasa Kar suce aa na聽聽 rike da wyasr ta tana replying waynda ke tambayarta kudin Kaya aka buga kofarta, kou kadan Bata Batayi tunanin it's one of those who never came to her door step tunda ta samu matsala bane, kawai she was thinking it's Ismail because she wasn't expecting Ahmed again today, ahankali ta ajiye wayar ta Mike, tana tunanin kilan ismail ne ya maido nasir don tun dazun da Ahmed ya fita dashi baa maidoshi ba, ahankali ta Kai bakin kofar ta bude, nazifa ta gani tsaye ta hade gabas da yamma kaman Bata taba Dariya ba all her life, tana bude mata kofa ita kanta ta Zama shock, wani irin kallon wulakanci nazifa tayi Mata Tana Dan leka dakin taga waya Kan gado
"Hmmm" ta fada under her throat tare da tabe Baki tace
"Mummy tace...kije..." Tana kaiwa Nan kaman wata robot ta juya without waiting for her reply kou Kara wata magana sai ta juya ta bar wajen, wnanan kalaman yasa Amira gigicewa, she's not sure of what she heard but it's as if she heard her Said mummy tace kije.
Thanks
1/5/21, 8:21 PM - Ummi Tandama: 19馃挌馃挋馃挏馃挍馃А
Damata ta biyu
馃挌馃挋馃挏馃挍馃А鉂?
Zuwairat ummumaryam
1锔忊儯9锔忊儯
Not edited.
Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki.
About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again.
Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa.
Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others.
Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode
Free page.
Read
Share
Thanks
"Mummy tace kije?" Amira ta sake fada cikin total confusion, har yanzun it seem like a dream to her, it's as if mafarki take ba gaske ba, ta Dade Bata ji such words ba,dole ya zame Mata sabuwa, ta manta rabon da taji such words, tajj ance mummy na kiraki, tana tsaye a bakin kofsr looking around, dakinta kalla ta sake dawowa ta kalli corridor din, ahankali ta saka hannuwanta ta murza face dinta kawai don ta tabbatar she's not dreaming,
"Allah yasa ba mafarki nake ba..."ta聽 fada ahankali taking step zuwa waje, if you see her kaga totally confused person, tana tafiya ahankali sai Kuma ta Fara Sauri sosai the next thing Kuma sai ta Fara gudu gudu saboda Kar mamanta ta Dade tana jiranta,, ai Bata ci birki kofar koina ba sai na bedroom din mamanta, jikinta rawa kawai yake, yanda zata saka hannu a handle din ta bude ta zame Mata babban aiki,
"What if karya nazifa take..." Ranta ta fada Mata, she's sure it's not a lie tunda it has never happened, hannu ta daga zata bude kofar sai Kuma ta maida hannun sabida tsoro, her mother is a very nice and very gentle person but she have seen a very rough side of her that ya Zama Dole ta ji tsoron ta, inda zaa bude jikinta bazaa rasa tabo kaman goma Wanda ta bar Mata a jiki ba, inda duka na daukan ran mutum da tuni nata ran ya fita saboda duka, inda Nasir is not meant to be da tuni cikinshi zai zube don she was like tunda baa yarda a zubda cikin ba da kaina Zan zubdashi Baki haifar min shege a cikin gidan nan., That's what she will say when ever she hit her tummy so hard,聽 there was a time that the pain become unbelievable and she have to say
"Mummy make it easy...ki dauko wuka kawai ki yanka ni....kawai ki bar dukana Haka kawai ki yankani..."take fada with so much pain with blood from her mouth and nose, she's sure if babanta is aware of the beating because Bata Ganin shi, Haka zata Yi jinyar jikinta ba kou paracetamol, before ta warke Kuma ta sake Mata wani shegen dukan, she have been with her all her life Amma she never knew she's a very hard nut聽 to crack, it's true ka kiyayi fushin Wanda Bai fushi because ranar da ransu ya baci Basu da Kyau, yanda gabanta ke pounding yanzun kou sanda akace tana da ciki Bata ji tsoron hakan ba, she's so afraid of meeting her, kaman daga sama sai gashi an bude kofar daga ciki, ai sauran kadan ta baza da gudu saboda tsoro da tashin hankali, mum dinta na zaune daki yayinda Nasir na kasan dakinta da plate din abinci gabanshi sai ci yake, hajiya daga Kai tayi Suka hada Ido da Amira da duk ta tsure sabida tsoro, Nasir na juyawa ya ganta ya saki abunci ya mike abunshi ya tafi wajenta ya riketa, nazifa ce ta fito daga cikin bedroom,
"Ashe Nan Kika tsaya..." Ta fada Yana Mata kallon up and down,. She wonders why she's glowing like this, she feels it has something to do with Ahmed tunda har waya ta gani cikin dakinta,.
"ki Shiga Mana!.." nazifa ta kwasa Mata tsawa Sosai kaman wata kanwarta kou yarta har Amira na sake firgita don tsoro, kaman Ana janta ta fara shigan dakin mum dinta ta kauda kanta gefe guda not looking at her, Nasir ya rike Gam alaman he misses her don she's the only person he sees regularly so rashin ganinta for聽 few hours made it seem like for days, Bai da bakin da zai ce Ina mamana Amma Kuma Yana ganinta ya ruga yaje ya rungumeta, legs dinta ya Kama tana tafiya ahankali dashi rike da legs dinta, dakin ta Shiga gabanta na dukan uku uku, nazifa na tsaye sai kallon haushi kawai take Mata, Wai shin haushin da nazifa keji is it because of the shame she bought to the family kou Kuma there is something else, Haka nan she hates her own sister, maybe it's because she's the Jewel of the family kowa Amira kowa Amira sai kaddara ya fada Mata Kuma Still she couldn't take her place.
Amira da tashin hankali ya hauta because of tsoro, tana shiga dakinta ta Fara Cewa
"Wai...na...zifa....tace.... kince...inzo" ta fada cikin matsanacin tsoro, hajiya dsu shuru tayi Tana jinta, nazifa maida kofar tayi ta rufe Amira tayi Saurin juyawa ga kofsr kaman an kawota mayanka an kulleta,
"Ki zauna..." Mahaifiyar ta tafada Mata,da sauri Amira ta zauna inda take jikinta na rawa, juyowa hajiya tayi ta kalli trembling Amira ta kura Mata ido, she knows she have every right to be so scared of her, she knows ya Zama Dole ta koma Mata dodo don wasu abubuwan da ta dinga Mata is out of anger, at that moment bataki ace ta mutu ba, kawai ta gama dukanta sai ta dinga aduar Allah yasa ta mutu kawai, she will pray Allah ya dauki ranta Kar ta tashi da safe ta sake tarar da bakin ciki Amma Ina, it is meant to be and she couldn't stop it.
"Me...nayi maki..."hajiya ta fada sounding still better kaman it happens today, Kamsn she haven't been asking same questions from the beginning, gaban Amira faduwa yayi sosai don it always starts with the question me nayi maki, then the beating will come after,
"Amira me nayi maki why did you do this to us....why....am I a bad mother?.." da Sauri trembling Amira ta girgiza Mata kai sosai
"Am I careless mother...ban jaki a jiki enough da Zaki fada min matsalar ki ba..." Hajiya ta sake asking dinta idanuwanta rufe ruf, .
"aa mummy.." Amira ta fada cikin cracking voice tana fatan jar ta tashi ta doketa as it have been a while da Bata bigeta ba, one thing is that she's a bit happy today don when ever she called her mummy sai ta hantareta dacewa don't call me mummy because in da ni mahaifiyar kice da tun fsrko Zaki fadamin halin da kike ciki. Take fada Mata Amma yau data kirata da mummy Bata ce hakan ba,
"Amira na daukeki kawa...ba daukeki ya ba aminiyata na dauke ki... you're the only one that Zan dinga Zama anxious in baki labarin abinda ta faru because of yanda na dauke ki...Amma ba ji zafi da har Zaki cikin halin loosing pride dinki baki yo kuka kuka fadamin abinda ta faru ba kikayi Shuru, it really hurts me Amira...."hajiya tafada cikin dacin Rai
"Mummy...kiyi... hakuri...Ina tsoron...Kar..." Sai Kuma ta Fara kuka tayi shuru, nasir da tana Zama ta zauna Kan kafarta kallon ta ya farayi wondering why she's crying Kuma
"Ban...San ta yanda ..Zan furta maki abinda ya faru....am sorry mummy I disappointed you...I disappointed the family...nayi disappointing kaina...kiyi hakuri ki yafemin..." Amira ta fada tana kuka, kallonta hajiya tace
"Hope you have learned your lessons...Kuma ki sani daga yau ban Kara tambayarki who is responsible for your baby...but ki sani I know you wasn't raped....duk yarinyar da akayi raping sai an sani...so if kai kanki kikayi akayi maki ciki ki sani zaa Kara baki damab going out again...if har kikayi any mistake again..." Da sauri Amira tace
"Bazan Kara mistake ba... wallahi ban karawa...in na Kara Allah ya kona ni...ban karawa .." ta fda cikin kuka Sosai
"It's your business...in kin gandama...kije kiyi rayuwa tunda nasan already kin San dadin namiji... it's your life...in ma bariki Zaki Shiga..."
"Wayyo mummy...Dan Allah ki daina... wallahi ban karawa ... banyin komai. ." Ta fada cikin kuka
"Ki sani I won't believe any word that comes out of your mouth until ranar da Kika Fadi who is responsible for the baby...shine...Amma yanzun our trust is in Ahmed not you...ki fada mashi an yarda ta dinga kaiki aiki..."hajiya ta fada Mata atakaice, Idanuwa Amira ta zaro saboda mamaki da farin ciki da Kuma wani irin feeling na daban da she can't explain,
"Mummy..." Bata Karasa ba hajiya tace
"Tashi ki bani waje..." Hajiya tafada Mata atakaice, da sauri ta Mike don she knows she can easily change her mind and decide to stop her from the job, da gudu gudu Amira ta bar dakin kou ta Kan nasir dake binta Bata bi ba ta shige dakinta da gudu tayi sujjada tana cewa
"Alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah..."take ta maimaitawa, she can't just be happier at the moment, ajiye duk wani bakin ciki tayi ta Mike ta dinga tsalle cikin dakin, ba wai because zatayi aiki kou zaa Bata albashin 55k ba kawai Donn she's stepping out, hannunta na rawa ta dauki wayarta ta Fara dailing number Ahmed because he is the only one on her dail list, kiranshi tayi tana cewa
"Pls pick yayana..." Ta fada cikin so much excitement,
Lokaci data Kira Ahmed Yana bangaren mamanshi suna labari daita, Yana Bata time dinta dukda he have a very tight schedule, in ta dawo daga office ya samu yayi wanka yayi sallah yaci abinci zaizo part dinta susha labari sosai before ayi sallah magrub, Yana ganin call dinta yayi ignoring har saids mamanshi tace
"your phone is ringing" yace
"Mummy ban son katse hiramu... it's your moment ban son wani Abu ya ratsa" ya fada Mata kasancewan yasan it's Amira because her Ringing tune is different,
"In wajen aiki ne fa...pls pick.
." Inji hajiyar shi
"Karki da damu mummy...ba wajen aiki ba..." Ya amsa Mata Yana murmushi, yasan in har ya daga wayar zata iya jin muryar Amira, Kuma in hakan ta faru Bata da sauki kan in ka karya dokanta, kou kadan Bai son Bata wannan good mood din,
"Kou dai kou dai Dana zaayi min daughter ban sani ba..." Ta fada tana Dariya, murmushi ya saki yace
"Mummyna kenan...nidai bance ba..." Ya fada calmly
"Bamu Yar haka da Kai...tell me is she the one..." Ta tambayeshi tana dairya tana kallon yanda ya sadda Kai kasa alaman he is shy,
"Nidai mummyna no pls.. " ya fada lokacin da wayar ya ta katse aka Fara Kira again,
"Pls tashi and go and answer her...in yayi tsami ai dole muji...Allah yayi maka albarka.." ta fada with so much love for her son, mikewa yayi Yana cewa
"Amin Amin mummyna..." Ya fada Yana barin dakin da sauri Yana fita ya daga wayar Yana cewe
"Babe how far..." Ihun Amira yaji from the other side har Yana dafe kunne saboda yanda ihunta ya Shiga har cikin kanshi,
"Yaya...Yaya!!!sun yarda!!!!" Ta fada cikin matsanacin farin ciki tana tsalle sosai a cikin dakinta, idanuwa Ahmed ya lumshe saboda Jin dadi tare da sakin ajiyan zuciya yace
"Am so happy sis..." Ya fada sounding very calmed and fulfilled,
"Yaya...how can I pay you...pls tell me...me kakeso...Yaya kou Raina kakeso sai in baka.... wallahi you have made a very serious Impact in my life...Yaya nagode sosai..." Ta fada cikin ihu sounding so crazy,
"Hmmm it is well sister... yanzun bazan iya zuwa gidan ba yau sai gobe...Zan tambayeshi dress code dinsu sanann ki Shiga goggle ki nemi characteristics of a good secretary da Kuma sauransu... yanzun Bari in Kira Dan iskan Ina zuwa..." Ya fada Mata, Dariya Amira tayi tace
"Yaya waye Dan iskan Kuma..."ta tambayeshi sounding a bit surprised
"Boss dinki Mana .. believe me he is hard nut to crack and he is hard to please Amma kuma he is nice..." Wanann maganar yasa taji wani iri, shuru tayi Bata ce komai ba
"Nasan ke ba ruwanki so I know lafiya lau zaku rabu dashi..." Ya fada Mata dayaji tayi shuru deep down he is even jealous of what is happening right now, Amira in office daya da faiz, yasan faiz is not a Casanova and he is very very hard to please but what if he likes her, what he even take care of her, what if he finds the beauty in her, what if he starts taking her out for lunch,
"Ouch...." Ya fada under his breath
"Yaya nidai duk yanda yake Zanyi aiki dashi...in har zan samu Daman fita daga guda in samu wajen zuwa wallahi yaya nayi maka alkawarin zanyi aiki dashi..." Ta fada mashi calmly
"Ok sister...ai he is not bad totally but he is a jackass,..Bari in Kira shi...bani minti biyar...." Ya fada Mata Yana kashe wayarshi heading to his part, Yana shjga ya rike waist looking very confused, Haka Nan Kuma sai ta fara Dana sanin nema Mata aikin,
"Oh..." Ya fada Yana shafa goshinshi looking very disturbed, shidai he is so jealous and right now he is regretting talking about the job in the first, Bai San zakayi abu Kuma yazo ya zame maka abun Dana sani tun baa je koina ba, Zama yayi ya dafa chest dinshi Yana cewa
"Allah Kar kasa taimako ya Zama sanadin wahala a gareni....ya rabbi make this whole thing easy for me..." Ya fada cikin damuwa, wayarshi ya dauka zai Kira faiz sai Kuma zuciyar shi ta ayyana mashi Kar ya kirashi kawai yace aikin Bai samu ba,
"A'uzubillah..." Ya fada Yana hada Kanshi da gwiwarshi, he wondered why all this right now, why this bayab shi ne yaje Yana begging har da karyar zai aureta aka Bari ta Fara aikin yanzun kuma he is feeling somehow, sai Kuma ya tuna da sonta da yake tun ba yau ba, tun Bai San meye so ba he adores her, komai nata is unique,kou sanda take yarinyar karama she's the only one he adores among all little cousins, kyauwun ta is so different from all, her eyes is like an zana, in ta daga idanuwa sai kace she's giving you a naughty look alhalin ba Haka bane, sai kace Yar iska ce with the kind of look she will give you, yasan kilaj har da idanuwanta yaja akayi raping dinta, idanuwanta kaman tana jin bacci, kullum kaman she's sleepy, in Kuma ta zaro su ta baka tsoro, murmushi ya saki Yana shafa goshinshi
"Amira manya...in da rabo then what will be will be insha Allah..." Rufe Baki ba sai wayarshi ta Fara Ringing again,
"Talk of the devil..." Ya fada Yana picking
"Yaya ka kirashi..." Ta fada mashi,
"Oh ni har minti biyar din Dana fada yayi sister?.." ya fada Yana murmushi,
"Eh mana..sai da Naga minti bakwai yayi baka kirani ba ba kiraka..."ta fada mashi
"How time flies...Ina Nan Ina tunanin wani Abu...Ina tunanin wata har lokaci ya wuce...let me call him..." Ya fada kaman zai kashe wayar
"Lahh Yaya... soyayya kake kenan...wacece ka fadamin in je inyi Mata congratulations ta samu the best Miji ever..." Ta fada with laughter
"Hmmm did you think am the best?.." ya tambayeta sounding very cool,
"Yes Mana... you're more than the best yayana..." Ta fada mashi
"Amma Kuma da na nuna maki inason ki ai Baki amince ba..." Ya fada sounding very serious, shuru Amira tayi as she heard seriousness a voice dinshi babu joke or laughter,
"Yaya..." Ta fada calmly
"Ba wani Yaya...ai gaskiya na Fadi...Amma yanzun you're saying she's lucky she have the best Miji...ke Baki son best Miji Kika nunamin baki Sona?... you choose Habib over me..." Ya fada kaman he is angry about that
"Yaya..kayi hakuri pls..." Ta fada voice dinta na rawa
"Ba komai...let me call him..."ya amsa mata atakaice Yana kashe wayarshi, ajiye wayar yayi ya Mike looking very angry, she dai Bai San what came over him ba.
Faiz Kuma Yana Chan ya cika yayi fam Wai saboda me bintu zata Kai karar shi wajen mum dinshi, shi a rayuwar shi Bai iya Zama da matar da zata Kai karar shi, yasan hakan ba komai bane illah zai ja a dinga ganin bakinka, yasan they're not on good terms da mum dinshi Amma kuma she have added salt to the injury, he knows kou kadan baisan if zai iya zaman aure da wannan Yarinyar don kou irin dokin Nan da ake in zaayiwa mutum aure shi baiyi, asalima he wants the way out of this mess, he sees the marriage as a mess and nothing more, wanka ya Shiga ya fito ta saka jallabiya yayi relaxing Yana jin yunwa, instead yaje bangaren mamanshi yaci abunci sai ya tafi bangaren hajiya Fatima, Yana zuwa ya gaidata ya wuce kitchen dinta ya debo abinci ya kwace kusan almost the meat in the stew ya dawo ya ajiye kan dining, fridge ya bude ya dauki ruwa Yana cewa
"Mummy Wai ke Baki sayan drinks ki ajiye cikin fridge sai ruwa?..duk kudin dake gareki?..." Ya fada Yana daukan ruwan ya dawo Kan dining ya zauna, Kallon dining din hajiya tayi tace
"Ina fama da diabetes wane drinks Zan ajiye cikin fridge..." Ta amsa mashi Tana kallon yanda plate dinshi yayi soro saboda nama,
"Ai mummy mu bamu fama da diabetes...ai kou don mu kin saya..." Ya fada Yana Kai nama Bakinshi,
"Duk Wanda ke so ya Saya Yasha bani ba..." Ta fada tana kallon irin katon Naman da yake kaiwa bakinshi, cikin ranta Kam Bata son duk sanda yazo cin abinci Bai cewa a bashi sai dai ya shiga ya kwashe duk abinda yake so,
"Ai shikenan...ni da kyar ma inci abimcin naman kawai zanci in koshi..." Ya fada Yana tauna Naman dake bakin shi,
" Sai kaci..." Ta fada mashi atakaice. Nan ya zauna ya cinye Naman tas kou rice din Bai ci ba ya Mike ya bar bangaren ta, zai Shiga bangaren shi sai ga bintu ta fito, wani irin kallo yayi Mata ya Shige bangaren shi, jiki ba kwari ta nufi part dinshi praying karya karta Mata rashin mutunci because it's the easiest thing he can do.
Thanks
0 comments:
Post a Comment