Da sauri ya saki takarda da biron dake hannunshi, he wanted to ask her saki nawa take so yayi Mata, he will聽 do it for his baby, for as long as she won't hurt his child don Bai son ya saka ta karfi da yaji, he wants her to forgive him, yaga tsanar shi a idonta karara, hakan yana damunshi sosai, inda sanda Bai wani damu daita ba he will show her the door Amma now he cares, ga danshi a jikinta, ya Zama Dole ya damu daita, her kindness captivate his heart, in zaa kasheshi Bai San bintu Tana da such stubbornness ba, wato she is hiding it for the sake of love, just like the way he is hiding his bad attitude from Amira because of the way he loves her, condition din Daya ganta ya mugun tada mashi hankali, da gudu ya shjga dakin Yana Kiran
"Bintu...my queen...oh my God..."yake fada da sauri Yana kamata, she's not moving kou numfashi batayi, cikin wani irin matsanacin tashin hankali faiz ya Shiga Yana cewa
"It's not this bad..." Ya fada Yana girgiza ta yayinda yake tunanin she did fell intentionally, dagata yayi zaune Yana tallaba kasanta sai yaji hannunshi sharkaf Yana zaro hannunshi yaga jini cike da hannunshi, wani irin ihu ya saki Yana salati tare da cewa
"You succeed.... you win... you killed my baby..." Ya fada Yana barinta Nan dakin tare da ficewa da gudu, inda ya ajiye car keys Dinshi yaje ya dauko ya dawo ya dauketa yayj waje daita, har lokacin jini Bai bar zuba daga jikinta ba, he was going crazy, ya dawo kou ruwa Bai samu ya Sha ba Kuma ya Shiga wata matsala daban, Idanuwan shi shn kadan sunyi ja jir kaman ba nashi ba, he is so insane right now, kawai he can't just believe yaga samu yaga rashi ba, wato his baby is gone, it's like he is never having another baby again, Haka yasa Maigadi ya bude Mai mashi kofsr Mota ya sakata baya, duk kafarta jini ne, jikinshi na rawa ya koma ciki ya dauki wayarshi, he didn't bother calling anyone instead sai ya shjga Mota ya bar gidan da gudu, he didn't care about the family hospital, all he did was take her to a nearby hospital don a kula daita yanda ya kamata, Bai San irin abinda zaiyi Mata in ta tashi ba, kou kadan it's no more about him and Amira but it's about her killing his baby, in ma iskanci yake da Amira ai it's no reason for her to kill his baby, Haka ya mikata ga nurses aka shjga daita ciki, har lokacin bintu Bata San inda kanta yake ba, she's just bleeding as cikin Dake rigingine ya samu hanyar faduwa lokaci guda, baa dake ba daya daga cikin Dr dake hospital din ya fito Yana tanbayar faiz what happened,
"Nima ban sani ba..." Ya fada mashi atakaice,
"Ban Gane baka sani ba... you brought her here bleeding and you're saying baka sani ba..." Dr din ya fadawa faiz dake cike fam kaman zai fashe
"I said I don't know... Abi you tight wrapper for ears ne?..." Fajz ya fada sounding so pissed off, before Dr ya bude Baki yayi magana har ya juya ya bar wajen, yasan in ya tsaya magana Nan zai iya shakumeshi da fada sabida yanda yake jin temper Dinshi, da sauri ya bar wajen, deep down he doesn't care if she dies, kawai yasan she kills his baby and Bai damu if ta mutu ba,聽 wani irin haushi kawai yake ji, Mota ya shiga ya har wajsn leaving the hospital, Bai damu if the Dr zasu Bata kulawa or not ba, he did what any good citizen will do, yasan if you see someone in pain or in accident as a good citizen zaka dauki mutum ka kaishi hospital, that's what he did, Yana tuki sai dukan staring yake Yana cewa.
"She said she will kill my child and she did..." Ya fada cikin serious anger Yana kokarin danne kukan da zai zubo mashi, he have planned alot for his baby, kawiq he wants the baby to come yaga da wa take or yake Kama, Yana so ya rike tiny hands din Babynshi, Haka Nan he is so eager for lokacin baihuwar ta, Amma sai gashi the whole dream is gone, he feels so much pain,
"Meye laifin innocent child..." Ya fada Yana tuki, daga hospital Bai tsaya koina ba sai gidansu, yanzun Bai damu dad disnhi yasan he went alone da Amira ba, duk abinda zai Faru let it happen, tunda har ta kashe mashi da then komai ya faru, Yana shjga yayi parking ya wuce bangaren mom dinshi, she was so surprised to see him, Sam ta mance she's angry at him that she was so excited and asked yaushe ya dawo, the look on his face ya nuna he is sad .
"Meye ka shigo min Ina maka magana sai kumbure kumbure kake... what's wrong..." Ta tambayeshi
"It's Fatima..." Ya fada face Dinshi kaman Bai taba Dariya ba,
"What about bintu...me akayi?..." Ta tambayeshi
"Iyami..ta zubda... cikin..." Ya fada Yana dafe goshinshi tare da goge face disnhi
"Subhanallah....how on Earth will she do that..."ta fada mashi
"Iyami...I told her am sorry...na Bata hakuri...she was saying all sort of things...I begged and begged her Amma ta nace dole in Bata takardan ta... I wanted to give her kawai don ta barmin cikina. I heard her scream when I went out...Ina dawowa naganta cikin jini..." Ya fada Yana goge face dinshi, hajiya was silent feeling hurt too
"Wallahi sakinta zanyi... she's a murderer..." Ya Fara fada Bai karasa ba tace
"Dalla rufemin Baki...sakinta...so this stupid attitude have entered you kou...sakinta zanyi...ode..." Ta fada mashi Tana kallon yanda ya dage da goge tears
"Wai ba dai kuka kake ba..."ta fada cike da mamaki
"I just lost a child fa..." Ya fada cikin shagwaba Yana goge face
"Allah Mai iko.... Ashe Haka kake ban sani ba...wato abunda kou flesh Babu kakewa kuka...am so disappointed..." Ta fada Tana tafa hannu as she watches him shed tears
"Ashe kana son yaro Haka...kake takura na wasu... it's so unbelievable..." Ta sake fada mashi
"Ni Babu abinda nakewa Dan kowa..." Ya amaa Mata
"Did you know if you want a happy home ka Fara farantawa matarka?... you were loving other.. you wrote all sort of rubbish because of amira... now go back to Amira..." Ta fada mashi
"But mommy is it my fault?...I love Amira...Kuma itama...I love her...kawai son da nakewa Amira yafi nata...am not afraid to tell her..." Bai karasa ba yace
"Abeg quite... yanzun bintu tana Ina..." Ta tambayeshi
"Hospital...tana wani hospital chan unguwar mu..."
"Wanne... hope nothing bad happened apart from loosing the pregnancy..."
"Nima ban sani ba...I just dropped her at the hospital and left... it's all I can do for her after killing my child..." Ya fada atakaice Yana gyara zamanshi
"Lallai...so you just dump her at the hospital..." Ta fada cikin damuwa
"Eh...what will I do for her... gaskiya ni sakinta zanyi...."ya fada Yana turo Baki
"Wallahi don't try that...keep petting her...har Allah yasa ta sauko...she is a good girl... ba kowacce mace zata iya dauka such bullshit ba...."
"Gaskiya I can't pet her...she killed my child..." Ya fada still sounding so Angry
"Nidai na fada maka... wallahi ka sake ka saketa sai ranka ya mugun baci... wallahi won't forgive you if you did that..." Ta fada mashi Babu Alaman Wasa tattare daita
"Iyami she's insisting..."
"Nidai na fada maka..." Ta amsa mashi. Shuru ne ya Dan biyo baya sannan tayi Saurin cewa
"Yauwa... tell me ya Amira..." Ta tambayeshi kaman ba ita bace take fada yanzun Nan, kallonta fajz yayi remembering what he will never forget about her wato her mouth and warmth, she's one person he can never forget, she's the person da ranar da zatayi aure will be the day he will cry his eyes out, he just pray he doesn't witness such day, he pray at long last ya Zama shi zai aureta,
"She's fine... Tana gjdansu..." Ya fada with a look that shows it's not a success
"So...ka samu ka shawo kanta?..." Ta tambayeshi kaman wata friend ba uwa ba
"Hmmm...kawai she's saying she can't dump... ahmed...Wai sai indai shi yayi dumping dinta ... imagine....she behaves kaman he is her creator...I don't know why she's so attached to him...kuma fa mummyna tana Sona...I see my love in her eyes...she cares..." Ya fada forgetting about bintu and his unborn child instantly,
"Allah Mai iko...sai kayi hakuri...what will be will..."ta fada mashi
"Kuma did you know something...da akwai rsnsr da wani Dan gidansu ya kirata da mama...I think she's his mom...Dana tambayeta sai tace ai Haka yake kiranta....Kuma kin San wani Abu da ya Kara daure min kai...she made him as her next of kin..." Ya fada Yana tado abinda ke ci mashi tuwo a kwarya
"Toufa...da akwai alaman tamabaya Kam...he called her mama kuma kaji..." Hajiya ta fada sounding so confused Herself
"Eh mana... Wallahi kiranta yayi da聽 mama... mamman...I think...and she said Haka yake kiranta..."ta fada mata
"Ai Kuma kani Bai taba Kiran ya kou wa da mama or baba...sai in dai sunan da aka sakawa mutum na ubane... misali ace baba fajz...but mama.... it's odd... gaskiya...Amma tunda Dai she's not in a relationship da Kai ai shikenan...ba Komai..."
"Ai Wallahi sai na bincika...kou da she's not in a relationship Dani I want to know about her....I love her to know her past...sai nasan who that Nasir is to her..." Ya fada Mata, yayj deciding to know what she's so Stick to ahmed, me ahmed yayi Mata da har she can't dump him,
"Yanzun dai tashi ka koma wajen bintu...maza..." Ta fada mashi
"Iyami kinsan tunda na tako kasar Nan kou ruwa ban Sha ba...am tired... I want to rest...Kuma kisa a bani abinci ni yunwa nake ji..."ya fada yana relaxing
"Ranka zai baci...ka tashi ka koma hospital...Kar ka Bari in sake fada maka..." Ta daka mashi tsawa,
"Kash iyami...at least let me eat kou...ta kashe min da Kuma I won't be starving for her..."mikewa hajiya tayi ta barshi Nan zaune, wayarshi ya fiddo thinking ya fadawa amira he lost his baby ta tayashi Bakin ciki, he is thinking kilan right now suna tare da ahmed tunda sunyi Missing junansu, they have been apart for a while, wani irin kishine ya taso mashi, he told her he will never bother her again Amma Kuma gashi he can't, wato this is how real love is, you will swear to stay away from them but still stick to them,
"Gashi...tashi ka tafi..." Yaji voice din mom dinshi ta maido shi hayyacinshi,聽 ahankali ya daga Idanuwa ya kalli warmer da mom dinshi ke Mika mashi, without any gardama ya amsa daga hannunta tare da Mikewa, Babu bangaren Daya leka cikin gidan ya bar gidan, instead ya koma hospital sai ta tafi gidanshi, Yana zuwa ya samu yayi wanka ya sauya kala Sannan ya bude warmer din da mom dinshi ta bashi ya gan yam pourage ne Daya Sha kayan kamshi da dry fish, Zama yayi ya baje yaci Amma Kuma in ya tuna da yanzun he is not having a child in few Months sai yaji duk babu dadi, yasan soon kayan Daya Saya zadu karaso gashi Babu baby, rufe warmer din yayi ta Mike ya Sha ruwa ya shjga bathroom yayi alwallah ya fito yayi sallah ya kwanta, it's 7 na dare so all he is waiting for is sallah ishai ya kwanta, kou kadan Bai zuwa wannan hospital din don in ya ganta he may feel like strangling her, Bai taba jin Yana jin haushin mutum kaman yanda yake jin haushin ta ba, he just wondered what she did to herself that force his child out of her, abun ya mugun daure mashi Kai, tunawa da Bai Kira dad disnhi tunda ya dawo ba, wayarshi ya dauka yayi dailing number shi, alhaji picking yayi faiz ya gaisheshi tare da fada mashi sun dawo, alhaji was happy to hear that inda yace zasu Hadu gobe, Nan ya ajiye wayarshi, he is so much missing Amira already, Yana tunanin how she hugs him, kiss him, roll her waist on him, Bai dai hakuri sai ya dauki wayar ya kirata,
Amira was so happy to be home, hugging Nasir tayi ta dinga jujjuya shi as ya rage daga ita sai shi a daki, sai cewa take
"Habibi na...na Saya maka Kaya masu uban yawa....da kayan Wasa kala kala...I can't wait kayan Nan su iso... wallahi I can't wait..." Take fada Mashi kaman Tana magana da babba shi Kuma sai Dariya yake ta lafe jikinta not knowing how to tell her he misses her, kawai it's written on him, sai da tayi wanka taci abinci ta Kira ahmed da layin ta, Yana dagawa ya Fara
"My baby is back...I miss you like crazy...duk zuciyata baimin dadi....koina nawa yasan nayi missing dinki...har abinci na kasa ci Ina tunanin my love dake wata聽 kasa Chan...ban son in Kara Missing dinki Haka..." Ya fada Kai tsaye daga picking call dinta,
"My king...my everything...my happiness..my joy...I miss you more..." Ta amsa mashi,
"Yanzun Kina Ina..." Ya tambayeta
"Gida...kazo pls in ganka..." Ta fada out of so much love, she wants something off her chest and she needs him to come, she needs to see him,
'"gani Nan zuwa..." Ya fada Mata without wasting of time ya kashe wayarshi shi.
Kou Minti arbain Ahmed baiyi ba yazo gidan su Amira,聽 dakinta ya wuce straight, da Sauri ta Mike ta Fada jikinshi, Ahmed kasa riketa yayi as he feels so much good, in har ya riketa sai dadin yayi mashi yawa, he feels something so different, ita Kam Amira she did this for a reason, to feel same as she feels a hannun faiz sai taji daban, a na faiz she feels so warm, da akwai wani irin feeling dake tattare da jikinshi da Bata taba ji a jikin Habib ba as he is the only man she have hugged several times, it's like kana hugging itace with so much firmness, shi Kam faiz da akwai wani irin feeling dake tattare da jikinshi da bazaka iya describing ba, bata iya fadin yanda take jin kanta a fatar jikin faiz, Amma na ahmed Sam Bata ji hakan ba, she didn't feel anything at all, ba wannan kyarma da take yi a hannun faiz, when ever he hugs her sai taji legs dinta na rawa sosai, Amma with ahmed and Habib she's feeling kaman she's hugging a very strong tree,
"Wannan... hug...Haka?..." Ahmed that is good insane ya fada Mata Yana breathing out Loud,da sauri ta sakeshi tana cewa
"I miss you yayana..." Ta fada tana Kallon yanda ya kame waje guda, murmushin karfin Hali ahmed ya saki Yana Zama Kan gadonta tare da matse legs dinshi, Zama tayi q gaban shi tana gaidashi ya amsa pretending to be ok, he asked ya chan ya kuma abinda suka je nema,聽 she replied with fine, wannan hug datayi mashi have really ruined everything because right now yasan yau sai yayi abinda ya Dade baiyi ba, kou dadewa baiyi ba ya bar gidan, she senses why he is running but pretends not to know, Yana fita ta dinga dariya, lokaci guda Kuma sai tayi Shuru ta zauna tayi tagumi Tana tunani Wanda ita kadai tasan what's going on in her heart right now,聽 ganin this loneliness Bai Mata ba yasa ta Mike ta Shiga bangaren mom dinta suka Sha labari zuwa lokacin magrub sannan ta koma dakinta, kunna datan ta tayi聽 taga messages da yawa yawanci na masu son Kaya ne, murmushi ta saki tana cewa
"Har na mance da Yar business Dina..." Ta fada with a smile Tana Fara rubutu Kan status na bawa mutane hakuri na jinta Shuru that she traveled but now she's back. Tana cikin replying messages din mutane sai ga call din faiz ya shigo Mata, hannunta na rawa zata dauki Kiran Amma sai taga dauka wayar da sauri Haka zai sa yayi wani tunanin daban, hakan yasa ta rike wayar a hannunta har sai da taga zai tsinke ta dauka tare da sallama, daga Chan Bangaren fajz dake kwance lumshe idanuwa yayi tare da amsa sallamar ta before yace
"How are you ya gajiyan hanya..." Ya tambayeta voice dinshi chan kasa
"Alhamdullilah...and you..." Itama ta fada idanuwa lumshe remembering some awesome things about this guy
"Ni am not fine... abubuwa sunyi min yawa...." Ya fada Yana turo Baki kaman Yana tare daita,
"What happened...kou dai gajiyar ne?..." Ta tambayeshi voice dinta na Dan cracking
"Aa...kawai...am angry...na Daya... we're no more together...and na biyu...bintu ta zubda min ciki..." Wannan maganar dayayi na karshe yasa amira zaro idanuwa, she's so shocked hearing what he just said
"Wai you mean cikin ya zube?.." ta fada cike da mamaki
"Eh..."
"Wayyo...am so sorry...ban ji dadi ba at all....Allah ya baka rayayyu..." Ta fada mashi
"Amin... wallahi abun Babu dadi...I even cried..." Ya fada Mata Yana kashe murya kaman he wants to cry again
"Ai ni kaina am feeling so had right now...I know how you love that baby....Amma Kar ka damu... yanzun ka Fara ai... you will have another insha Allah..."
"With聽 who?..." Ya tambayeta,
"With her of course..." Bata Karasa ba yace
"Ni gaskiya aa...ban Kara Zama daita ..Kuma kou na zauna daita I will Never have any child with her again...she killed my baby because of you.."
X
Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344
Alhamdullilah
3/1/21, 5:08 PM - Ummi Tandama: 47
Wannan maganar dayayi yasa Amira yin jimm... she's like so it's because of her, wato because of her bintu ta zubda cikin jikinta, abun ya mugun Bata mamaki, why will a woman throw away her own baby because of wata, ita da Bata halal tayi ba she kept it because of love dukda Tasha bakar wahala Amma Kuma ita da akayi nata in a halal way ta zubda saboda wata, she's so terrified right now, watk kou Babu ahmed she can't go anywhere close to fajz, wacce ta zubda cikinta can kill another woman that comes close to her husband,
"Amma...Bata kyauta ba...why will she do that pls..." Amira ta fada cikin damuwa remembering how she behaves ranar da ta ganta a office din faiz, she's total dominance,
"Kawai...she feels we're having been riding each other....da muka tafi tare....Bata San it's not like that ba..." Fajz ya fada Mata
"Kash...wato mutunci na ya zube a idonta...pls ka Bata hakuri..." Amira ta fadawa faiz cikin fargaba Kar bintu tazo ta tozarta gjdansu because she knows such women can go any length because of mijin su, Tana jin labarin yanda Mata ke behaving in suna kishi so she knows she's among them
"Don't mind her...we did nothing ai...or did we?..." Ya tambayeta sounding so calm
"We didn't...Amma pls stop calling me....am scared...Kar ta kamaka kana kirana..." Ta fada cikin tsoro, Dariya faiz yayi hearing her like that, wato tana da tsoro
"Don't worry...ai Baki San wani Abu ba...ni na rabu daita...as am speaking to you right now tana hospital...na rabu daita..." Ya fada Bai Karasa ba Amira tace
"Rabuwa daita Kuma...pls aa...kasan she loves you...sonka ne yayi Mata yawa fa...shi yasa take kishin ka..."
"She killed my unborn child fa... irinsu ne suke iya kashe kansu kou mazajensu sabida kishi... gaskiya badani ba..." ya fada kaman Yana magana da friend dinshi
"No she won't do that...kawai kayi hakuri..."ta fada mashj sounding very calm
"Aa...nidai am done with her ...kawiq ki samomin wata...kou gurguwa ce Zan aureta...tunda ke kinyi min nisa..." Ya fada Mata calmly, shuru Amira tayi Tana sauraron shi,
"Kinji..." Ya fada Mata sounding very calm
"Nidai kayi hakuri ja zauna da matarka...kawai stay away from other women...yanda bazata sake Bata ranta ba.." Dariya faiz yayi yace
"Wayo na Zama bawanta kenan that I will always do what ever she wants... yanzun tell me did you miss me...."ya fada Yana gyara kwanciyar shi
"Nidai ban sani ba..." Ta amsa mashi
"Ba wnai...kin sani Mana...tell me...if you miss me..."ya sake fada Mata Yana lumshe idanuwa
"Remember what you told me...kace it's over... that ka hakura..."Bata karasa ba yace
"Nidai ban hakura ba... how can I ever hakura while I can't stop thinking about you...na kasa hakuri Wallahi...na kasa danne feeling Dina... right now ji nake kaman am not completed..." Ya fada Mata kaman he is finding it difficult to talk, murmushi Amira tayi tare da Dan biting lips Dinta tace
"Swear..."ta fada remembering how he made her swear like a baby a Malaysia
"I swear to Allah..... I can't just let go..." Ya fada feeling happy suna Kara kusantar junansu unlike before
"Hmmm pls try to Mana..."
"Na kasa...ya zanyi da Raina...kina gani sabida ke an kashe Mani baby...." Ya fada Mata
"Pls stop saying it's because of me...kashe min jiki hakan yake..."
"Ai it's the fact... it's all because of you...gashi ke bazaki aureni har maki ciki ki haifo min baby ba...I love babies..." Ya fada sounding so naughty
"Don't worry wata Rana聽 har planning zaka sa matarka tayi if yaran sunyi maka yawa..."
"Ni din...Baki San how much I love children bane....in dai Allah zai bani Ikon kula dasu a cigaba da gashi...now tell me...did you miss me?..." Ya sake tanbayar ta
"Yes...I miss you... shikenan?...are you happy..." Ta tambayeshi cikin zolaya
"Eh mana...at Least I know you care ..kawai...Ina missing dinki...I wish...kawai ...nayi shuru..." Ya fada sounding very calm
"Kai dai ka Fadi abinda kake son Fadi..." Ta fada having fun as she speaks with him
"Kawia dai ki yarda muyi aure...kou Kuma...inyi wulakanci..." Dariya Amira tayi, zatayi magana yace
"Bari in kiraki... daddy ke Kira..." Ya fada Mata, before tayi magna har ya kashe, Dariya ta saki tana tunanin yanda wannan bawan Allah ke tsoron mahaifin shi Kaman bashine wannan stubborn fellow din bane, she just laughed and prayed he called again, right now she feels shi ahmed halinshi na kyautatawa ya jata gareshi but for faiz Bata San why she's falling for him ba, inshort she's not going to admit falling for him, cigaba da replying mutane tayi praying to God he calls again because she can't call him.
"Kai kana Ina?..." Was tambayar da alhaji yayi mashi
"Gida..." Fajz ya fara fada Bai聽 Karasa ba alhaji yace
"Ina Fatima.." alhaji ya fada mashi Kai tsaye, ji yayi gabanshi ya mugun fadi,
"Hospital..." Ya amsa mashi
"Hospital?...Kai Kuma kana gida?...are you mad or something...hauka kake zaka Kai Yar mutane hospital barta Chan kaman Mara galihu ka koma gida?... gaskiya sai nayi maganin ka..."alhaji ya fada sounding so angry, faiz shuru yayi Bai San abinda zai fada mashi ba, kawai he wondered how he knows, it's that mum dinshi ta fada mashi, he can swear iyami won't do that at all,
" sai ka bar yarinya a hospital kaman Mara gata a kirani?... hauka kake?...so in Bata da number kowa sai dai ta mutu wajsn?...Anya kana da hankali kuwa...are you human?...am so ashamed to call you my child..." Alhaji ya fada sounding so angry,
"Did you know what...she did..." Fajz ya Fara fada thinking of how bintu have changed, before Bata son laifin shi, Bata son abinda zata fada yasa dad dinshi yayi fushi dashi Amma yanzun ya lura she's different, wato ta hadashi da alhaji,
"I don't care about what she did...how zaka har yarinya a hospital Babu kowa... nobody to pay her bills... nobody to take of her... wallahi sai ranka ya mugun baci...ka Bari in Kira hospital din in few minutes baka wajsn..." Alhaji ya fada
"Daddy... cikina...fa ta zubda.."faiz ya fadawa alhaji, alhaji da Bai Ida kashe wayarshi ba shuru yayi Jin abunda faiz yace, he can't just believe bintu will do what he said, zubda ciki, abortion kenan,
"Ban son rashin hankali... just go to the hospital..." Alhaji ya fada mashi
"Daddy..she aborted..." Faiz Bai karasa ba alhaji yace
"Naji...go to the hospital...Kar in kuskura in Kira ace min baka Chan..." Alhaji ya fada mashi
"Daddy am tired..."
"Wai gardama zakayi min....hope baka Fara shaye shaye ba...ya zaayi inayi kanayi...hope you're not taking something..."alhaji ya fada sounding so furious
"Daddy am sorry...zanje yanzun..." Ya fada ba don yaso ba, alhaji Bai Kara cewa komai ba ya kashe wayarshi, bangaren alhaji Kam he was so angry at abinda faiz ya fada mashi, in har ya bincika yaga da gaske ne she will really be dealt with, he sees no reason or what so ever da zaisa ta kashe Dan cikinta, Kiran hajiya kadijatu yayi Bayan ya kashe wayar tazo, he asked her what happened to bintu, shuru hajiya tayi har Saida ya sake magana tace
"Yace...Wai ta zubda cikin jikinta..." Hajiya ta amsa mashi
"What warrant that?...me yasa tayi hakan..." Ya fada sounding very angry
"Nima ban sani ba..sai ka tambayeshi..." Hajiya ta amsa mashi.
Fajz Kam ba don yaso ba ya Mike ya shjga bathroom ya sake wata alwallah don maganar shj da Amira ta Watsa mashi Wanda yayi dazun, sallah ishai yayi Yana zaune yana adua yaga wayarshi ta kawo haske, Amira kasa hakuri tayi, she was replying other but praying he calls back, Tana jin Shuru yayi yawa sai ta Kira shi, cikin second guda kuma ta samu ta kashe Tana tunanin what will she say when he picks the call, hakan yasa tayi Saurin yanke Kiran, she just pray it didn't enter don tasan tana dailing tana Kashewa, she's just restless.
Fajz na idar da sallah ya fita rike da wayar da mukulin motarshi, Shiga cikin wayar don ganin why wayar ta kawo wuta sai yaga miscall dinta, murmushi ya saki Yana redialing number, Yana Fara Ringing daga Chan Bangaren Amira ta zaro idanuwa tana cewa
"MTN Baku kyauta min ba...." Amira tana kallon wayar dake Ringing, she couldn't let off, picking tayi
"Which kind flashing be this naaa..." Fajz ya fada Yana fita daga falo, Dariya Amira tayi tace
"Sorry... mistake nayi na kiraka...wata Zan Kira..." Tayi mashi karya
"Why must you lie..." Ya fada Mata
"Gaskiya nake Fadi...tell me what did daddy say..." Ta tambayeshi
"Ai bintu ce ta fada mashi na kaita hospital nayi abandoning dinta...so now am going back to the hospital..." Ya fada mata,
"Ok...hakan ya dace ai...Bai kamata ace ka bar ita kadai ba..." Ta amsa mashi"
"Then...meet me wajen Mana...kou Baki Shiga ba sai mu tsaya a waje ki tayani Hira..." Ya fada mata Yana bude kofar motarshi,
"Rufa min asiri...am not coming near that area....ni tsoro ma nakeji..." Ta amsa mashi tana dariya, Dariya faiz yayi yace"
"Otondo...Ashe kina da tsoro...as you stubborn reach you dey fear your fellow woman..." Ya fada Mata Yana Dariya, Dariya itama tayi tace
"Ba komai...ai ya Zama Dole in ji tsoron ta...Kuma kou ban jin tsoron ta ya zaayi in bar gjda yanzun in fita... it's not possible ai..." Ta fada mashi
"Ai sai ki ce company ake kiranki it's urgent... remember you're a working class lady so you can be anywhere at anytime..." Ya fada Mata
"Nidai sai anjuma...ka gaidata..." Ta fada
"Zan fada Mata kince a gaidata..." Fajz ya fada Mata
"Wayyo Allah....Kar ka fada Mata Komai...she shouldn't know we talk...concentrate on making her better..." Ta fada mashi, Nan dai sukayi sallama ya fada Mata in ya Kai hospital zai kirata ta amsa mashi da Kar ya Kira shi Kuma yace sai ya Kira ta, Yana zuwa hospital ya Tambayi wata nurse inda take aka nuna Mashi dakin da aka kwantar da ita, Yana shjga ya tarda mom dinta da Kuma yayarta, tana kwance Ana Mata karin jini it seem she looses lot of blood don Saida yasa Maigadi ya wanke mashi Mota daya dawo gidan shi, yanda suka hade Rai yasa shima ya hade nashi, kou gaidasu baiyi ba, zama yayi sai yaji Babu Dadi hakan yasa ya gaida mum dinta Amma sai Bata amsa mashi ba Kai tsaye ta Fara cewa
"Daman faiz baka da mutunci...Daman baka da hankali Ana maka kallon ka iya sallah ka kasa alwallah?...why will you dump my daughter at the hospital kaman wata Mara galihu...me yayi zafi Haka...at Least you should have drop her at home zaifi...kan wannan cin mutunci dakayiwa yata..." Hajiya ta fada mashj sounding so angry as sanda bintu ta farfado ta Fara Kiran alhaji sannan ta Kira family dinta da waya wata nurse,.
"Am sorry... but it's her fault...tace zata zubda ciki...Kuma she did...why zan zo inyi zaune Kan wacce hates me so much to kill my unborn child..." Faiz ya fada face Dinshi daure
"Kai ka cika tantarin dan iska..." Yayar bintu Mai suna sakina ta fada mashi Jin abinda yace, she knows how much bintu loves fajz, they all know she loves him more than he loves her, she have lot's of suitors Amma tace fajz, many people came and go Amma she said sai faiz, so it's so unacceptable when he said she killed his child, wani irin kallo faiz yayi Mata alaman Kar ki Kara zagina, she's his elder so he won't say anything than to look at her
"Kowa yasan bintu Loves you... you don't have to insult her integrity....ba dole sai kaci Mata mutunci ba...munsan baka son bintu Amma kaddara yasa ta aureka...bintu Bata son kowa kaman yanda take sonka...why will you take her love for granted...ya zaayi kayi Mata Haka... you dump her at the hospital kaman Bata da gata..." Sakina ta fada making it be all his fault, Baki faiz ya tabe before yace
"So you think am lying... you think karya nake Mata...ya zaayi inyi Mata karya...and point of correction...I have never taken her love for granted...in ban sonta Babu Wanda yaisa yasa in aureta... she's evil...she killed my child.. " faiz ya fada sounding very bitter,
"Enough dallah...ka fita ka bamu waje...zuwanka Nan Babu wani amfani... she's my sister...and she's her daughter...we can take care of her..." Sakina ta sake fada sounding more angry than he is, nobody will believe what he is saying because for sure sun San she's the victim here, sun San he is at fault because she loves him, sakina will never believe him kou da kuwa kowa na duniya zasu yarda da abinda yake cewa, ba don komai ba sai don she knows how excited bintu is with her pregnancy, she's always telling sakina her elder sister about how it's going to be when she have that child and now he is telling her she killed it, she will never believe him,
"Daddy yace inzo..."fajz ya fada in I don't care tune
"Then tell him..."sakina ta Fara fada Bata karasa ba faiz yace
"Ke ki fada mashi Mana...ni ban iya rashin kunya ba..." Ya fada Yana Dora kafa daya Kan daya, wajen karfe Tara bintu ta bude idanuwa, lokacin an Gama Mata Karin jinin, kallon mutane tayi sai ta sauke idanuwa zuwa Kan faiz ta kalleshi, shima kallon ta yayi before yace
"Hope you're so happy now....hope you're satisfied that you aborted him...kinji Dadi ai kou...Allah yayi maki sama da abinda kikayi min..."ya fada putting all the blame on her, Daman Haka issue suke, the moment Baka iya ba sai komai ya koma kanka, yanda ya fada he made it look as if she's the only one with fault, it's as if shi baj da laifi, it's like he didn't do anything at all, irin kallon da sakina take Mata is a questionable one, irin kallon dake tambayar did you do it din Nan, duk matsalar Daya zo maka in baka bi right approach ba sai komai ya juya maka, sai abinda ya kamata a baka gaskiya sai a baka laifi, wnanan ya koyawa kowa lesson, when someone hurts you make sure you handle it with care if not rashe zai iya juyawa da mujiya
"Sai ki zuba ruwa kasa kishi bintu...kin cuceni...kin zalunceni...I never knew Haka kike... you're so evil...Allah yaisa ban yafe maki.ba..."faiz da ranshi ke Kara baci ya fadawa data fara hawaye, sakina kallon ta tayi don taga if he is saying the right thing or not, mum dinsu ta tafi gida leaving only her da faiz sai Kuma bintu data tashi yanzun, bintu was just staring at faiz dake Mata magana ciki kiyayya,
"I begged you to let it live....na baki hakuri...I even told you if sakinki zaisa ki barmin Dana...I will..why did you do this..." Faiz da ganinta made him feel so much pain ya fada kaman zaiyi kuka
"Kar dai ace he is saying the truth..." Sakina ta Tambayi bintu datayi shuru hawaye na zuba daga idanuwanta, she's not really sad about loosing her pregnancy but she's angry that he is making her look bad, yanda yake magana yake magana he made it look kaman he is totally innocent, Mikewa yayi don the more he looks at her the more he hates her, barin dakin yayi yayinda ita Kuma sakina ta dage da asking bintu da Bata iya magana sai hawaye, Saida ta girgiza Kai Kan cewa she's innocent sannan sakina ta barta don she won't take it likely with her at all.
Faiz na zuwa gida ya Kira Amira sai yaji layinta Yana busy alaman she's on another call.
The following day faiz slept like a baby, it's Saturday and he is resting don he won't go to the office today, duk sanda ya tuna da abinda ya faru jiya sai ranshi ya baci,yasan very soon. Bayan sallah jumaa ahmed ya Kira faiz don Yi mashi barka da dawowa, Nan yaji voice Dinshi so low
"Wai...meke damunka... you sounds dull..." Ahmed ya tambayeshi
"Hmmm ahmed...kasan...I loose my baby...bintu ta samu miscarriage... yanzun ma tana hospital..." Fajz ya fadawa Ahmed
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun....ya akayi Haka...ku dawo jiya...Kuma tayi bari?... it's bad..."
"Eh... stress din jirgi ne..." Faiz ya fada regretting why he told him
"Allah ya kawo rayayyu...take heart..." Ya fada mashi. Dan Hira sukayi da ahmed yaga faiz is sad sai ya rabu dashi kawai. Daga Nan ahmed ya Kira Amira, tana picking ahmed da Dole yasa ya koma gidan jiya Suka Sha Hira sannan daga baya yace
"Dazun I spoke to your boss,...Ashe matarshi ta samu miscarriage..." Ahmed ya fada Mata, .
"Ayya...ni...banma sani ba..." Ta amsa mashi,
"Ok... yanzun ki shriya...na tashi daga office...zanzo mu tafi mu gaidata..." Ahmed ya fadawa Amira, Idanuwa Amira ta zaro tare da dafa chest dinta, she's so scared
"Yaya...na...gaji...sosai... why not kaje...Kai ...kadai..." Ta fada cikin rashin gaskiya na gaske, ahmed is a very smart somebody and he feels there's something don yanda tayi magana alone says it all,
"Gani Nan zuwa...make sure you're ready..." Ahmed ya fada Mata atakaice tare da kashe wayarshi because Bai son any gardama daga gareta.
Aslm
Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su馃憞馃徎
1锔忊儯 MAE ALKKIYABA
2锔忊儯 JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR)
3锔忊儯 QUEEN HIJAB4锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH GOWN
5锔忊儯 NORMAL HIJAB
6锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH POCKET
7锔忊儯VAIL HIJAB
8锔忊儯 VAIL HIJAB WITH POCKET
9锔忊儯 HIJAB WITH MAKS
And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki馃憣馃徎
Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number馃憞馃徎
G.S.M/WHATSAPP 09039075137
CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!馃檹馃徎
Alhamdullilah
3/1/21, 5:08 PM - Ummi Tandama: 48
Yanda Ahmed ya katse wayar ya mugun Bata tsoro don any single argument from her zai tona Mata聽 asiri,what will be her reason da zata ce bazataje ganinta ba,聽 she knows Ahmed is very very inquisitive, Yana iya gano Abu in an instant, he is the first to know Nasir Yana da idanuwan Habib, then ranar da ita da fajz suke exchanging text lokaci guda ya gane, hakan yasa take tsoron abinda zai sa ya gano anything stupid, bazata San yanda zatayi da kanta ba as she's afraid of him more than she's afraid of her parents, he is someone who make her who she is today and she will rather die than make him sad, kawai wani irin faduwar gaba ta tsinci kanta ciki yayinda ta tuna halin da bintu take ciki Kuma knowing it happened because of her,聽 ahankali ta daga hannunta Dora Kan chest dinta sai taji Yana fatt fatt sabida fargaba, she's so scared suje bintu ta tozarta ta,聽 sannan tana tsoron Ahmed ya gano tare da faiz kadai suka bar kasar Nan, knowing she's not a virgin will make it look kaman ta Dora daga inda ta tsaya and the love he has for her may Go away,
"Yar iska kina da kunya kuwa...lallai kije cin duniya da mijina Kuna kizo hospital ganina?.." Amira taji voice din bintu na fada Mata, da sauri ta zaro idanuwa tare da bude Baki as her heart beat faster, she knows she will surely say something worst than that, har wani irin firgita kawai take, fajz ya Bata miss calls uku yau Bata dauka ba but hannunta na rawa ta dauki wayarta ta Kira number shi.
Fajz have been at home duk yau Babu inda ya leka, Yana gjda yayi order abinda zaici aka kawo Mashi yaci ya koshi, the only thing he is Missing right now is Amira kuma ya kirata Bata dauka ba, hakan yasa ya koma Kan gado ya huta har lokacin sallah yayi ya tafi masjid ya dawo gida again, he have no single intention of going out or going to the hospital, kawai Yana kwance thinking about rayuwa,聽 he wants to know who will take the place of Amira that will be as good as her, Yana son ya san how his life will be if she's married to another ba shi ba, sannan Yana tunanin what will happen is Nasir danta ne, Haka Nan Yana tunanin will he still care if he knows she's once married with a son, Kuma Yana son ya San why she's so loyal to ahmed, now yasan ta damu dashi Amma why is it that in ba ahmed ba she have no single respect to any other man, he would really love to gist with her before they resume office on Monday Amma she's not picking his call, da ya kira for the last time sai da yace
"Ai wannan mayen ya sake Hura Miki kunne...nasan now the little attention dinki Dana samu zai dauke shi Kuma...I know he will erase all we have made together..." Ya fada cikin fushi sounding very bitter, yana cikin wnanan sake saken kawai sai ga Kiran amiraz da sauri ya dauka kaman he have been waiting for a life time,
"Haba pls ..I have been calling you fa...Baki gani bane...duk kin Sa na kasa samun sukuni..." Fajz ya fadawa Amira cikin tsantsan shagwaba,
"Am sorry... ban kusa ne..."
"Aa...pls don't lie to me....Baga kinyi updating status dinki after my calls...so kawai kice Baki son daukan kirana... Ahmed have started making you forget me again..." Ya fada kaman zaiyi kuka
"Ba Haka bane...pls ya Mai jiki..." ta fada cikin sanyimurya
"She's alright I guess..." Ya amsa Mata
"It's not fair kana barin matarka a hospital Haka Nan...Babu kyau.. she may hate me the more..." Amira ta fada cikin damuwa dake bayyane a voice dinta
"It's not about you... it's about her killing my child...so Kar ki damu da wannan..." Ya amsa mata kawai,
"Nidai yanzun Ina cikin damuwa... gabana sai faduwa kawai yake...am so depressed and I need your help...' Bata karasa ba faiz da Jin yanda take magana alone ya mugun tada mashi hankali yace .
"Pls tell me what's wrong..." Ya fada cikin damuwa sosai as da jin yanda take magana kasan she's in trouble, sannan ta kasa gano what's wrong with her,
"Kasan... ahmed yace he is coming...muje duba sister bintu...nace mashj am tired I can't go shi Kuma yace...we have to go that in shirya before ya karaso...am scared Kar bintu ta tozarta ni...ban son ta tona Mana asiri ta sa Ahmed ya gane cewa we traveled alone... sannan Kar ya gano you have something for me..." Amira dake yawo cikin dakinta ta fada mashi voice dinta na rawa
"Is that why you're scared...wato don Kar ahmed ya gano Ina sonki kou kina Sona?...or Kar ya gane we traveled Alone... for God sake this guy is just your cousin and your boyfriend not your parents...".. faiz ya fada Mata
"He is more than just a boyfriend and a cousin..."Amira ta Fara fada mashi Bata karasa ba faiz yace
"Alright.. bye..."ya fada Yana kashe wayarshi cike da bakin ciki, wani irin haushi yake ji duk sanda ya nuna he is more than just a boyfriend and cousin, that means he is more, why is he more?, Amira da hannunta ke rawa sake dailing number faiz tayi Kiran na shiga kawai sai ya katse Kiran Yana Jan tsoki, sake Kira Amira tayi this time Bai kashe ba kawia sai yayi picking Yana cewa
"Pls stop calling me if it's about you reminding me of how important ahmed is..." Ya fada sounding very Angry
"Am sorry pls...kawai just help me...ban son damuwa ne... just help me call him ka fada mashi a sallami matarka... shikenan... it's all I need pls..." Ta fada mashi
"Aa...I won't do that...kuzo...I will be going to the hospital right away...ayi shi ya Kare kawai..." Ya amsa Mata
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun...pls kayi hakuri Mana... just help me..." Amira ta fada when she's about to break down, fajz da right now he feels in sunzo hospital din ya rike hannun Amira a gaban bintu da ahmed ya fada masu they're in love don already ya gaji da wannan hide and seek din, gashi bintu tana zaginshi da cin amanar abokinshi,聽 sannan he is afraid of hurting ahmed sabida he helped him Amma let enough be enough, he is tired ,
"Yanzun kinsan me...I won't call him...Amma zanje hospital...I will make sure...bimtu bazatayi maki komai na cin mutunci ba... alright?..." Ya tambayeta sounding so real
"Are you sure?..zata yarda?... remember she's angry fa..."
"Kar ki damu...she won't do anything stupid...so ki kwnata da hankalin ki...kou ba komai I will get to see you...I have missed you kaman na shekara ban ganki ba.." ya fada Mata
"It's alright..."Amira ta fada cikin Samun saukin abinda take ji a ranta, she believes he will do as he said, hakan yasan tana ajiye wayarta ta Shiga bathroom tayi wanka ta saka Daya daga cikin kayan data sayawa kanta daga dubai Wanda ta sako a bag dinta, she dressed looking elegant but not over dressed, Mai kawai ta shafa ta fesa perfume dinta, da akwai Wanda faiz ya Saya Mata she loves it's scent sosai, hakan yasan in ta tashi using perfume sai ta dauki Wannan ta fesa, not because of anything but because she loves the scent, tana gama shirinta ta fita ta shjga dakin mum dinta,
"Wallahi sister sai na dauki wannan rigar..." Asiya that first saw Amira ta fada Tana kallon how beautiful the Arabian gown is, Dariya Amira tayi tace
"Me kikeci na baka na zuba...kayanku fa na Kan hanya... just wait...su karaso then you decide if Wannan Kikeso or wasu..." Amira ta amsa Mata, nan dai duk suka nuna they can't wait kayan su karaso, hakya Kallon Amira tayi ta tambayeta inda zata taci gayu haka Nan Amira tace
"Mummy Daman Ina son fada maki Ahmed zaizo...zamuje ganin matar boss Dina...Bata da lafiya...she had a miscarriage..."聽
"Subhanallah...daga dawowa sai Rashin lafiya..."hajiya ta fada,
"Ai tana Nan..."Amira data fita hayyancinta ta fada lokacin guda Kuma ta Kara dacewa
"Tun tana Chan...take fama...suna dawowa Kuma...cikin ya zube..." Amira ta fada lokaci guda don rufawa kanta asiri,
"Kilam stress ne..." Inji hajiya, Zama tayi Tana jiran zuwan ahmed, baa Dade ba ahmed ya zo,聽 gaida su hajiya yayi aka bashi ruwa da abinci yaci sannan ya Shiga Bangaren ismail suka Dan Sha Hira Sukayi sallah asr聽 sannan shi da Amira Suka bar gidan, yanda tayi jugum cikin Mota shows something is wrong with her, kallonta yayi yace
"Why Baki son zuwa ganinta...I thought Kun Zama friends tunda you spent about two weeks together..." Ahmed ya fada
"Lahhh...Yaya...why zaka ce ban son zuwa ganinta..." Ta fada Tana forming murmushin karfin Hali
"Haba Amira I know you...yanda kikayi yanzun kawia shows you don't want to go...kou ta nuna maki wani Hali ne yayinda kuke chan..." Ahmed ya fada Yana Dan Satan kallonta yayinda yake tuki, Dariya Amira ta saki tace
"Yaya... you're very funny... Wallahi nothing like that...kasan kawai am tired..."ta amsa mashi
"Hmmm tired...kaman you walked back from Malaysia?... nasan hiya kinsha bacci...dukda ..ni Baki barni nayi baccin ba..."Ahmed ya fada remembering what happened yesterday,
"Yaya...me nayi na hanaka bacci..."ta tambayeshi
"You hugged me...kawai sai naji I want to get married...I think zanyi kokari in sanar da su daddy azo nemamin aurenki..."ya fada with a smile Kan face disnhi, she's not a child so she understands perfectly, Deep Down she's not too happy, ba Don komai ba sai don yanda faiz make it clear he won't ba in happy state if she's married to another, wannan kalaman sunyi tasiri a rayuwarta sosai,
"Amma...Yaya...Zan cigaba ...da aiki?..." Ta tambayeshi sounding calm
"Aiki Kuma?...haba... gaskiya I don't think zakiyi aiki...saidai ki Kara karfafa business dinki...we can open your own warehouse a gidan mu...yanda all your stuff will be yours kawai..." Ya fada making it look real, shi kanshi he yasan in har zai kaiwa dad dinshi wannan maganar ba zai Hana ba but that will make his mother sad, last week ta tura shi Gidan kawarta, Wai yaje ya gano some ladies, ya zabi wacce tayi mashi yayi aure, he didn't argue with her, he went and he saw girls beautiful ones saidai gaskiya shi Amira yake so, he won't dare say Amira yake so saidai yace gaskiya shi ba yanzun zaiyi aure ba he have other plans, he said that not because Bai son auren but because he Bai son ace ga Amira Bai aureta ba sai Kuma yace ya auri wata, he doesn't want to hurt her right now Amma yanda yake jin Kanshi he feels kou Yar yarinya aka bashi lafiya Lau ne, Yana stage din da kou Bai son yarinya Yana iya Zama daita sabida ya dinga biyan bukata kansshi. Itadai Amira took everything he is saying as gaskiya Wanda hakan yasa ta saki ajiyan zuciya before tace
"Hakan ma yayi..." Ta fada ba don she loves business more than working ba sai don tayi don ta faranta mashi, working with faiZ is the best thing that have happened to her, especially da suka fita daga kasar Nan ta gane he is one in a zillion,
"Bari...in kirashi yayi Mana kwatancen hospital din..." Ahmed ya fada Yana tuki ahankali ya dauki wayarshi shi ya Kira faiz, Daman tunda sukayi waya da Amira ta bar gida ya tafi hospital, he saw bintu and she looks ok, tana zaune tana cin pepper soup sanda yaje, Daman yayi deciding he is to paying any of her bills saidai in alhajinsu zai biya, yau sakina kawai ya tarda, gaidata yayi Taki amsawa Bai sake cewa komai ba ya zauna kawai waiting su Amira suzo, baa Dade ba hajiuarshi ta kirashi tana asking Ina hospital din da bintu take ya Bata description, now yasan kusan lokaci guda Amira da Ahmed sai hajiyar su zasu hadu a nan, he is not going to say anything but he prays bintu react and say something, he prays ta fada Nan kawai ya huta, at least if ahmed yasan suna soyayya kilan zai hakura ya bar mashi ita, Dr ne ya Shigo Yana asking bintu some questions tana amsawa, Nan ya tsaya yayi Yan rubuce rubuce ya fita. Yanda faiz ya daure face alone kasan ba Mara lafiya ya zo gani ba, he frown his face kaman Bai taba Dariya ba, sannan kou da yazo baice ya jikin ba, he just sat there, bintu Dan Satan kallon shi tayi taga yanda ya hade Rai kou ita data Sha bakin ciki bai hade kaman nashi ba, ya kumbura kaman zai fashe, da cikin ya zube sai tayi nadama, she feels it's not the right approach to solve this problem, yanda fajz yahi magana jiya ya nuna Mata that at the long run ita zaa bawa rashib gaskiya, tasan magnar gaskiya she's the cause of the miscarriage don ita ta Fara dukan cikin a Kai kai, the baby is strong don kou mutum aka dinga duka Haka Nan sai ya mutu but it sticks around, sai gashi Wannan faduwar ta karshe ya kawo karshen cikin, it's all her fault, she's not regretting because she so much cares about faiz sai dai because she will be blamed by the whole family, Babu abinda zata Fadi da zai Kai nashi, he talks strong and louder than her, dakin Babu Mai cewa komai, all she knows is Ana sallamar ta gidansu zata wuce, kou sister sakina data dage da asking dinta if faiz is right bayab ta fada Mata karya yake tace daga Nan ta tafi gida har sai manya sunyi resolving issue din, she's so scared su zauna a gaban manya faiz na fadin ta kashe mashi Baby, tasan she will surely be dealt with, kadan taci ta Mika warmer din ga sister ta dake forcing dinta taci Naman
"Na koshi..." Bintu ta fada ahankali
"Wane irin kin koshi?...me kikaci da dazaki koshi...Baki ganin yanda Kika koma kaman wata matsiyaciya...duk kin lalace because of rashin kula...dallah eat..." Ta fada tana watsawa faiz harara before ta sake kallon bintu tace
"Gashi kou lap guda Baki cinye ba...pls eat...ba matsiyata bane mu..." ta fada Tana fixge fixge
"Sai ki Fadi kou su waye matsiyata..." Faiz ya fada Amma cikin ranshi Yana kallon yanda take magana he knows she's indirectly talking to him,
"Na koshi..." bintu Ta sake fada mata, Nan sai ta amshi warmer din ta ajiye ta Hada Mata thick tea ta Bata, kadan kawai bintu Tasha, inda sakina data San halin da take ciki da Bata matsa Mata Kan cin abinci ba, she's in so much trouble, ga na haushin faiz, gana matsala da zai sakata if he tells their parents. Hajiya kadijatu da hajiya Fatima me Suka Fara zuwa, faiz ne ya tsaya daga waje suka Shigo tare, hajiya kadijatu knows bintu did it so tana zuwa ciki tace
"Dafatan kina samun farin ciki yanzun.... are you ok?...now that you succeeded..." Ta fadawa Bintu
"Iyami...bani bace..."
"Will you keep quiet?..."faiz ya daka Mata tsawa cikin takaici that she's denying it,
"Nayi magana da Dr...bana turo maki Dr ba?.. you practically made it clear that kina son cikin out of you..." Hajiya ta sake fada cikin takaici, kuka bintu ta farayi kanta kasa ta San ta Riga ta shigar da kanta,
"Komai it base on destiny...Dan ba rayayye bane...so let's stop talking about it..."inji hajiya Fatima, sakina Kuma sai kallon su take deep down she's thinking maybe it's true but Bata ce komai ba
"Stop crying my dear..." Inji Hajiya Fatima, harara fajz ya watsa Mata tare da hade Rai, now he knows she's trying to make what she did ok, Basu Dade da zuwa ba ahmed ya Kira faiz Kan suna Ina sun iso, Nan faiz ya mike ya fita, lokacin Amira da cikinta ke kadawa ta fito daga cikin Mota and so is ahmed, suna tsaye suna jiran faiz ya zo, Amira ji take kaman ta gudu, don she knows if tana position din bintu she won't take it likely, Amma in ta tuna cewa faiz yace zaiyi Mata magan sai ta samu sauki cikin ranta, faiz na fitowa ya hangeta da ahmed tsaye, she knows he is present so kasa daga Kai tayi, she can't just believed she hugged and kissed him, da ka ganta kagan mara gaskiya, ganinsu tare da ahmed ya mugun tsotsawa faiz Rai Amma what can he do or say, with a smile ya Karasa wajensu Yana mikawa Ahmed hannu, gaisawa sukayi inda ahmed ke cewa
"Hard luck fa...Allah ya kawo rayayyu..." Ya fada, faiz that couldn't take his eyes of Amira cewa yayi
"Amin...Haka Allah yaso..." Ya fada
"Good evening sir..." Amira ta fada mashi,
"Evening ma'am..." Shima ya amsa Mata, Dariya ahmed yayi Yana cewa
"Sannu ku su sas and mas..." Ya fada, shige masu gaba faiz yayi suna Dan magana da ahmed but Yana kallon amira, ahmed ya iya sa Ido sosai don Haka he sees it all, Yana kallon yanda faiz ke kallon Amira but he knows she's not looking at him, kofar dakin faiz ya tsaya ya kalli Amira yace
"Now here we are. ." Ya fada Yana bude kofar ahankali, Amira ji tayi kaman an bude chest dinta sabida tsoro, faiz ya Fara Shiga bintu da sauran mutanen wajen Suka kalli Mai shigowa, sai Ahmed na biye dashi, sai Amira dake tafiya kaman kwai ya fashe Mata a ciki, bintu na ganin ta Bata San sannan tace
"Lallai ma...rainin wayau.. " ta fada tana kallon Amira in such a way that sai kace ba innocent face dinta ke irin wnanan kallon ba.
Aslm
Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su馃憞馃徎
1锔忊儯 MAE ALKKIYABA
2锔忊儯 JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR)
3锔忊儯 QUEEN HIJAB4锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH GOWN
5锔忊儯 NORMAL HIJAB
6锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH POCKET
7锔忊儯VAIL HIJAB
8锔忊儯 VAIL HIJAB WITH POCKET
9锔忊儯 HIJAB WITH MAKS
And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki馃憣馃徎
Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number馃憞馃徎
G.S.M/WHATSAPP 09039075137
CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!馃檹馃徎
Alhamdullilah
3/3/21, 2:48 PM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us.
49
Jin abinda tace yasa faiz Jin sanyi cikin ranshi inda shi Kuma Ahmed ya kalleta with a smile Amma Sam baiyi tunanin she's talking to Amira ba, ita Kam Amira sauran kadsn data saki fitsari a jiki, her body was trembling, she was shaking, bintu Kuma wani irin kallo takewa Amira tana tunanin irin guts dinta, she can't believe amria zata iya zuwa inda take kaman she's not the cause of her problem, wato she's a good pretender kaman yanda tazo wajen wedding dinsu tayi pretending to be happy for her har da unique gift package dinta, now Kuma she's here again with her innocent boyfriend, she feels in ba hauka ba ya zaayi tazo, kou kilan she feels Bata sani ba like Bata sani lokacin bikin ba, or is it that faiz Bai fada Mata she knows ba, kou Kuma yafada Mata but still she decided to show her Babu abinda zata iyayi, wato it's all rainin hankali, budurwar mijinka tazo ganinka a hospital dukda she's the cause of your pain, budurwar ma ba Normal budurwa ba, budurwar da mijinka yafi so fiye da kowa da komai, budurwar da kaga yayi so many rubutun da Bai taba furta maka irin kalaman da yake Mata ba, budurwar da a naka tunanin suna Harkan Zina da mijinta, just imagine your self a position din bintu, what will you do, Will you just be the innocent girl or act wild and crazy, as for me Ina Iya yin the unthinkable, sakina have to look at bintu data zubawa Amira Ido, Amira Kam kasa daga Kai tayi, hajiya kadijatu Kam tasan da akwai matsala as taga har da Amira cikin Bakin da suka Shigo, she just wondered if faiz Bai San zata zo ba don in har ya sani ya Kuma Bari tazo at this moment yayi rashin hankali, ahmed durkusawa yayi har kasa ya gaidasu sabida yaga hajiyar su faiz da abokiyar Zamanta, amsawa sukayi with a smile ya Kara da cewa
"Ya Mai jiki.. "ya fada Yana durkushe cikin respect, Bai daga Kai ba Balle yaga yanda bintu ta kumbura Tana girgiza kafa ahankali tana kadai Kai too, hajiya kadijatu dake neman yanda zatayi da bazaa samu matsala ba tace
"Alhamdullilah da sauki..." Ta amsa Mashi Tana Kallon
"Lallai ma..." Bintu ta sake fadi kaman zata fashe, hajiya Fatima dake zaune kusa daita kallonta tayi tace
"What's wrong kike ta lallai ma like wata insane person..." Hajiya ta fada, hajiya kadijatu kallon bintu tayi Amma kou kadan bintu Bata kalleta ba balle taga yanda take kifta Mata Ido
"Ai mummy ikon Allah na gani...wani irin rainin hankali na gani...can you believe this..." Bintu dake Magana kaman wata sabuwar Shiga mahaukaciya ta fada jikinta na rawa, Amira da jikinta ke rawa kasa tsayuwa tayi, Bata San lokacin data zauna kusa da inda faiz ke zaune ba, she was trembling and faiz ya gani Amma Bai ce komai ba, he wants this to end, his number one fear is Ahmed but he have to let it go, he wants this secret thing to be over so he is patiently waiting to here her say it, she will help him, at least let him face this fear and get it over with, Ahmed daya samu waje ya zauna kallon bintu da babu inda take kallo sai Amira, kallon Amira yayi yaga kanta kasa and she's trembling, now he knows bintu was talking to her,
"Amma wallahi wasu Basu da kunya...wasu sunyi asara... imagine yanda wasu matan sukayi asara..." Bata Karasa ba hajiya kadijatu tayi gyaran murya, kou kallon inda take bintu batayi ba, kawai she's feeling kaman ta tashi da gudu ta chakumi Amira taci ubanta, she's so boiling inside, sakina da hajiya Fatima sai kuma ahmed da Basu San abinda ke faruwa ba sai kallon bintu suke yanda ta kurawa Amira Ido Tana magana ya nuna she's talking to no one but her, hajiya kadijatu na ganin she's not looking at her kawai sai ta Mike daga inda take zaune ta je kusa da Bintu ta zauna a dayan side dinta ta Dan Dora hannu Kan shoulder dinta sannan ta kwantar da murya zata Fara magana kawai sai faiz yace
"Let her say it... allow her vomit what is eating her up..."Bai karasa ba hajiya tace
"Kana hauka...dallah rufemin Baki ban son wawanci, .." hajiya ta hantareshi, Amira da duk taga tashin hankali duniya daga idanuwanta da har sun sauya launi tayi ta kalleshi Tana tunanin she fell into his trap, wato yaudaranta yaui Bata sani ba, she thought he was saying the truth sanda yace he will talk to her, she was so stupid to believe him, she should have known better, inda tasan hakan zai faru da ta Bari ahmed yaji fushi daita instead of ta zo na aci Mata mutunci, ayi Mata abinda zai sa sauran kimanta ya zube a idon ahmed, right now ba ta kowa take ba sai ahmed, he knows she's a mother out of wedlock yanzun Kuma yasan da akwai Dan Abu a tsakanin ta da fajz da akwai matsala, it's the biggest Shane she can ever go through, sai kasance ya dinga tunanin a jikinta yake it's like she didn't appreciate his efforts to make her a better person, hajiya sai shafa shoulder din bintu take, Baki ta Kai wajen kunnenta tana cewa
"'haba my daughter... you're a good... girl...kina da hakuri...Amma...Kar ki Bari bacin Rai yasa kiyi anyhow...pls... kiyi hakuri...I will handle them myself..." Hajiya ta fada Mata cikin whisper, bintu lumshe idanuwa tayi sai ga wani hawayen Bakin ciki, she feels hajiya never does anything don she have relied on her sosai Amma Babu abinda takeyi
"Iyami...kina Jin abinda yake cewa ai...he said in fada..." Bintu dake hawaye ta fada cike da bakin ciki
"Don't mind him..." Hajiya ta fada tana goge Mata hawaye, kowa na cikin dakin da tunanin da yake especially Ahmed daya zuba Idanuwa waiting to hear what all this is about, he can't just wait to see how this ends, Yana son yaga yanda komai zai kasance Kuma yaji abinda yake faruwa, Daman with behavior din da Amira ta dinga displaying dazun he knows something is wrong, he knows da akwai wani Abu don suna cikin Mota ta Zama very weak
"Wati did the innocent boyfriend knows....yasan kina two timing dinshi?.." bintu ta fadawa Amira despite hajiya kadijatu tana kokarin hanata magana, cikin fushi hajiya kadijatu ta Mike Tana cewa
"Tunda ban Isa dake ba good...bari in barki kiyi duk yanda kikeso..." Ta fada cikin anger tana daukan hand bag dinta, she wanted leaving Amma sai taga amatsayinta na babba Bai kamata ta bar Yara suna cikin wannan halin ba hakan yasa ta kalli Amira da har ta Fara hawaye Jin last statement din bintu Wanda already tasan it's over between her and Ahmed don tasan he heard what she said, daga Idanuwa tayi suka hada Ido da ahmed da ke kallonta heart dinshi na beating faster than ever, at Least knows faiz Yana son Amira and he had make sure he knows she belongs to him Amma for bintu to say she's cheating on him yasa duk hankalin shi ya tashi, ya mugun Shiga damuwa don wani irin zufa ne ya keto mashi
"Tashi ki fita..." Hajiya ta fadawa Amira,
"Ai nasan Zaki gudu...kinji na fata fada maki gaskiya...wato you're dating two friends...kina iskanci da Daya...did you intend to marry the other one?..." Bintu ta fada idanuwanta duk waje, she's not obeying hajiya kadijatu because she feels she's over faiz, tana Tunanin it's the right time tayi wulakanci da ranta ke so don ba lallai ta sake samunsu waje guda Haka ba, kou a Haka she feels happy, ahmed was just looking at Amira data Fara kuka, shi faiz sadda Kai kasa yayi Jin wannan kalaman iskanci, he didn't say anything because he wants ahmed to think of the worst so that ya bar mashi Amira kawai, yanda yayi shuru with his head down sai ki ranste da gaske bintu take irin kawai ta tona mashi asiri din Nan, Amira kallon ahmed tayi tace
"Dan Allah... it's not...like that.. "
"Dalla malama rufe mana Baki...shame on you...ba sai kin boye relationship din ba... because ni na hakura dashi...ni da budurcina nayi aure...ke Kuma da kuke watsuwarku har Malaysia sai aje ayi aure a cigaba daga inda aka tsaya..."bintu ta sake watsa mashi another hot words, ahmed Kam kasa Zama yayi, he was dying inside that he decided to leave, he have heard enough, , Amira kallon Hajiya kadijatu tayi tana cewa
"Wayyo...na shjga uku..." Ta fada cikin kuka Sosai
"Wai meke faruwa Haka ne...duk Kun barmu cikin duhu..." Hajiya Fatima that wants to dig into the issue ta fadawa Bintu
"Mummy... wnanan banzan secretary din...suna watsuwarsu da faiz...mummy har kasar waje sukaje su biyu...itace sanadiyar rasa cikina..." Bintu ta fada Tana fashewa da sabon kuka,
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Both sakina da hajiya Fatima suka fada inda ahmed ya Mike lokaci guda kaman walkiya ya bar dakin, Saidai sukaji anyi banging kofar da karfi, sai da ya fita faiz ya saki Ajiyan zuciya ya daga Kai with a smile Kan face dinshi, all this doesn't hurt him one bit, tace suna iskanci ai ba kansu farau ba,
"Tir..." Sakina ta fada,
"Hope you're happy... hankalin ki ya kwanta kou... nagode da Kika nunamin ban Isa dake ba... nagode Sosai Fatima..." Inji hajiya kadijatu, .
"Ai wannan ba abun boya bane...in ba rashin kunya ba ya zaayi kana budurwar mijin mace Kuma kazo ganinta a hospital.. it's a total disrespect..." Inji hajiya Fatima that is siding bintu
"Big disrespect.. "sakina tayi adding, hannun Amira hajiya ta rike tana Mika daita, Amira feels in Bata ce komai ba an gama daita, cikin kuka tace
"You have ruined my relationship...but remember I didn't ruin yours...shi..." Ta fada Tana nuna faiz dake kallon yanda take kuka tacigaba da cewa
"Shi yayi ruining... relationship dinku....banyi wani lalata da mijinki ba...Babu abinda ya Shiga tsakanina da mijinki....in har nayi lalata dashi Allah ya tozarta ni duniya da lafiya..." Ta fada yayinda kuka yaci karfin ta, Baki bihtu ta dinga tabewa alaman she doesn't care,
"Shi yace Yana Sona...Kuma I didn't know...mu biyu kadai zamu Malaysia sai da muka hau jirgi... it's not my fault... that... you found out he loves me....Amma kin San me.... since you have ruin my relationship... maybe.. I will just marry him kawai..." Ta karasa maganar ta don ta kuntatawa bintu in her little way, barin dakin tayi da gudu tana kuka, faiz sakin Dariya yayi Yana cewa
"You think you're smart kou... well your smartness just help me make things easy... ke da Kika dinga sakar min jiki nayi lalata dake?..." Ya Tambayi bintu.
"Kina shigowa part Dina...at your own convinient...have I ever do anything stupid to you?...then for the record ki sani Babu abinda ya Shiga tsakanina daita...Kuma Ina son ki snai tunda ta Wannan hanyar Kika bulo let's see... who wins....am not trying to make you see reasons...Amma thank you for letting ahmed know I love her...kin taimaka min sosai...and from Nan ki tafi gidan ku..." Bai karasa ba yaji saukan duka a Bayan kanshi, hajiya kadijatu ce ta bugeshi Tana cewa
"Kar in kuskura inji magnaar banza daga bakinka...now tashi ka fita..." Ta daka mashi tsawa, ba don yaso ba sai kawai ya fice daga dakin, bintu sai hawaye take as she feels har yanzun Bata sakashi Bakin ciki ba, she hates this guy, wato he is telling everyone that she throws herself at him, Yana fita hajoya kadijatu ta bishi,
"Allah yaisa..." Bintu ta fada Tana kuka Sosai,
" Amma wannan Yaron anyi Mara kunya...ai wallahi sai na fadawa alhaji...Bai yuwa ya ajiye karuwarshi a company din yayana..." Hajiya Fatima ta fada Bayan fitan hajiya kadijatu.
"Ni har yanzun abun ya daure min kai...abun ya tsaya min a Rai...so bintu tell me ba tare da faiz kukayi tafiya ba..." Sakina dake cikin total confusion ta Tambayi bintu
"Wallahi Nan ya bar nj sukayi tafiya daita...he even warned me Kar in Bari kowa yasan Ina Nan kasar that daddy cewa yayi mu tafi tare Amma saboda Ina da ciki Kar inje wani Abu ya same baby...Ashe it's because he is going with her...ni Kuma wawuya na yarda dashi..." Bintu ta fada tana kuka
"Ai kune Baku duba asalima...yazaayi Dan bayerabiya yayi hankali....yarbawa fa...haha.."hajiya Fatima ta fada cikin takaici,
"Yanzun dai ki fadawa alhaji da kanki...ni ma Kuma Zan fada mashi... Him everything...Kar ki sake ki rufa mashi asiri, make sure he pays for his mistake...kou da kuwa raba auren zaayi...kici uwarshi..." Hajiya Fatima fada Tana mikewa tare dacewa
"Bari in tafi nasan tana Chan waje tana jirana tunda Mota daya muka zo dashi..." Hajiya Fatima ta fada tare da fadin Allah Kara lafiya, ta fice
"Amma maganr Allah...ki fadamin...did you abort your own pregnancy..."sakina ta sake asking dinta for the last time, Shuru bintu dake hawaye tayi,
"Ki fada min gaskiya...ban son karya at all..."ta sake adding
"Yaya...Naga diary din faiz...inda yake rubuta yanda yake kaunar Amira....he said all sort of things about her....yanda ya dinga furta kalaman so da kauna gareta yasa naji wani irin tsanar faiz ...har cikin jikina....I hate everything...I hit my stomach several times,...sai gashi na Fara ganin jini...Amma na karshen Nan faduwa nayi wajen jawo bag dina...sai ya Fita gabaki daya..."ta fada cikin Bakin ciki tana kuka
"Amma you have made a huge mistake...a very big one...ganj bazaki fadamin halin da kike ciki ba....ai da kin bar cikin....he is not at fault...da uban faiz zakici..."
"Yaya... wallahi I have decided to leave him...Kuma Allah na gani ban iya haihuwa ya maidani second hand.....cutan zaifi yawa..."bintu ta fada cikin hawaye
"Well listen and listen good...daga yanzun...Kar ki sake fadawa kowa... you hit your tummy...kawai cike da Kika gan Wannan diary da yanda ya rubuta abubuwan batsa... abubuwan kazanta da suke...Kika Fara bleeding har ya kaiga zubewan cikinki... you should cry and even accuse him of killing your child..." Sakina ta fada Mata, Nan ta yarda da abunda sakina tfada Mata.
Amira Kam tana tafiya tana kuka, inda she will rain all the insult on her in the absence of ahmed bazata samu bakin ciki ba, Amma yau gashi an kirata all sort of names a gaban Ahmed, tunda take Bata taba fuskantar irin wannan bakin cikin ba, this is the second time she's going through such huge hell, na farko is when Habib Left her and now that Ahmed leaving her, she hates faiz, he brought her to recieve insult from his wife, yanda yayi shuru a nata tunanin it's because he fears his wife not because he wants her to say it, what is he thinking, he doesn't really know who she is and he thinks he can be with her, what the hell, ya zaayi mutum yazo yayi ruining rayuwar ka, tana kuka tana tafiya sai goge face take, the hospital is a private hospital so babu mutane da yawa sai few ones da suke suke zaune so Bata da damuwa, wajsn fita tayi missing step Daya sai ta Fadi kasa, wani saurayi dake tahowa da wata tsohuwa yayi Saurin zuwa ga aide dinta don taimaka Mata Amma before he comes har ta Mike,
"Are you ok?..."saurayin da ya kawo granny dinshi check up ya tambayeta, kou kallon inda take Amira batayi ba ta bar wajen tana kuka, Tana dubawa Bata gan motar ahmed ba ta sake shiga sabon tashin hankali, wato he have left her, he abandoned her at the hospital, sabuwar kuka ta farayi heading outside, tana fita daga hospital din ta samu gefen ginin ta zauna ta dinga kuka, she was crying for her life have come to a second end, she feels she's never going to be happy, it's not that she's so crazy about ahmed but he is the only one that accept her for who she is, kukanta is coming straight from her heart,, unguwar is a residential area so Babu lots of people, mostly it's masu gadi dake zaune a bakin gate da suke aiki. Faiz Kuma feels like he is walking on top of a moon sabida happiness, wato he used bintu to what makes him happy, with ahmed on the way he will be free man in terms of their relationship, he will be in her life completely, now he is happy, Allah kadai yasan irin farin ciki da yake ji, Yana tafiya da akwai smile Kan face dinshi, tunawa yayi da he still have Ahmed to face, maybe he will need and explanation, Baki ta tabe ya cigaba da tafiya, Yana fita he looks around sai yaga Babu Motar ahmed Babu Amira,
"Badai after everything you still pick her ba...if har Haka ne then I rest my case..."faiz ya fada looking around, wajen Mai gadin hospital din ta nufa ya tambayeshi if yaga wata yarinya budurwa ta fita daga Nan yanzun ba da dadewa ba, don balai irin na faiz har da description irin kayandata saka Nan maigadi ya fada mashi yes wata ta fita yanzun ba da dadewa ba he even think she's crying, murmushin jin Dadi faiz ya saki tare da lumshe idanuwa Yana cewa
"That's more like it..." Ya fada Yana murmushi, Dan takawa yayi zuwa wajen gate din kawai sai ta ganta zaune gefen ginin ta hade Kai da gwiwa tana kuka, hannunshi biyu cikin aljihunshi ya karasa inda take, Amira feels his presence kawai sai ta Mike without saying anything to him
"Ki jira in dauko Mota in kaiki gida..." Ya fada sounding so happy, banza Amira tayi dashi,she was lucky to see Mai empty a daidaita kawai sai ta fada mashi inda zai kaita Tana goge face dinta, Jin inda zata yasa faiz dake Mata magana ya daure face Yana cewa
"Pls leave him alone...I love you more..."ya fada cikin haushi, Kallon shi Amira tayi with a swollen and red eyes tace
"You can never love me like him...and kou Babu shi...I can never marry evil person like you... you ruined others to make your self Happy.... I hate selfish people..." Ta fada Tana shjga a daidaita..
Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata
masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers
07037777392 for whatsapp
08060017497
My Turkey Num is +905379600854
Muna Maraba
Alhamdullilah
3/3/21, 2:48 PM - Ummi Tandama: 50
Jin yanda take kiranshi da selfishness hurts,
"Pls mu tafi..." Amira dake goge idanuwanta ta fada while the tears forming, ita kadai tasan irin chakwakiyar da take ciki, wato no more hope of being married and bare the name of a man, she will never bare Mrs anyone,
"Kar ka tafi da matata..." Faiz ya fadawa Mai adaidaita dake Neman tada abun hawanshi
"In your dreams..." Amira ta fada cikin hawaye,
"Pls take it easy on me...Kar kice na watsa maki farin cikin ki just because I want to be happy...Amira ina sonki...I love you that in barki ahmed ya aureki hurts...na kasa hakuri... Inason Ahmed ya sani I love you...and聽 you love me too.." faiz dake tsaye ya dafe inda take zaune a cikin adaidaita ya fadawa Bai karasa ba Amira tace
"I made I huge mistake... Dan sakewa Danayi da Kai yasa kun cimun mutunci...Allah yaisa.. " Amira tafada tana kuka Sosai har da rufe idanuwa don Kar Mai adaidaita dayayi kasake Yana sauraron drama dake ake yaga hawaysnta
"Am so sorry you see it that way...I didn't watch bintu humiliate you because I can't handle her but it's because I want her to help me say what I have in mind...kawai she helped me deliver my heart message... right now I have ahmed to face too but I feel ok knowing he knows I love you..."fajz ya fada cikin sanyimurya
"Nidai let's go..." Amira ta fadawa Mai adaidaita saboda the more she hears him talk the more she hates him,
"Zo inyi dropping dinki..." Ya fada Mata, banza tayi dashi ta cigaba da kukan ta,Haka Nan tace ayi dropping dinta a gidan su ahmed she doesn't know how to face him, Bata ma Sam abinda zata ce mashi that will make sense ba, kawai ance da zafi zafi ake dukan karfe, she can't go home while she knows Ahmed have this feeling once a whore will always be a whore, yanzun takaicin ta is yanda faiz didn't do anything to make it right and now he talks about love, she have decided to do everything to please ahmed kou da kuwa it will Means her leaving her job,
"Pls...kou a kofsr gidan su ahmed ne I will drop you...Dan Allah..." Ahmed ya sake pleading Amma kou Kallon inda yake batayi, gate din hospital aka bude sai ga motar da su Hajiya suka zo dashi ya fito, hajiya Fatima da hajiya kadijatu suna baya yayinda driver na gaba, hajiya kadijatu kallon faiz dake tsaye yayi tasa driver ya Yi mashi horn, Yana juyawa ya gansu ya baro wajen walking weak yayinda Hajiya Fatima ta tabe baki ta kauda gefe tana Allah Allah su Isa gjda tunda yau Friday alhaji yana gjda, side din mom dinshi fajz yaje, glass hajiya taja kasa tare dayi mashj yare tana cewa
"Let her be... she's angry..." Hajiya ta fada mashi da yare, he gets some parts of what she said, Daman hajiya kadijatu knows hajiya Fatima is happy that she witnessed this don zata Kai gaba, they have been together for long for her to know the true colors of Hajiya Fatima, she's a very good pretender and she knows it, Amira na ganin faiz ya bar wajen ta fadawa Mai adaidaita ya tafi Bai sake wasting din time ba ya tada adaidaita ya bar wajen, Dan juyawa faiz yayi聽 ya kalli adaidaita yayinda yaja baya motar su hajiya ta tafi, still dai Bai bakin cikin komai, he is happy right now.
Duk yanayin da Amira ke ciki na Ahmed Yasha bamban, he is totally disappointed, he is so disappointed, for sure yasan fajz na son Amira Amma to think that su biyu kadai sukayi tafiya is so Insulting to his intelligent, always da wayar faiz suka dinga magana dashi har ta dawo, kawai he feels suna mocking dinshi while they talk, yasan yanda ta taba sanin namiji it won't be difficult for faiz to get her, the thought that fajz ya gama smooching dinta is killing him, Babu yanda zaa fada mashi cewa basuyi wani Abu ba da zai yarda, he can never believe it,
"I try to make you human...to make you a better person..."Ahmed dake tuki ta fada Yana dukan staring kaman zai ballata, he is so boiling right now, tasna sunyi screwing juna
"Abota...Haka friendship yake..." Ahmed ya sake fada cikin serious hotness, wani irin zafi yake ji, it's a good thing he ate a gidansu Amira da kilan shikenan don Bai San Ranar da zai iya cin wani Abu, kawai he is picturing them together naked, wato inda Bai zo Nan ba he won't know anything, da kawai shikenan Haka zasu dinga Raina mashi hankali pretending to be just office friends,聽 he tunawa yayi da yanda suka gaisa dazun suna ma'am da sirs, Ashe shi Suka maida Dan iska Mara wayau, kawai he Was thinking kilan suna wa junansu eye contact, kilan suna wa junansu signal suna mashi Dariya cikin ransu, the cheating didn't really hurt like the humiliation, the humiliation of a friend screwing your lover, the lover you're trying to hard not to hurt, inda zai biyewa mum dinshi da tuni yayi aure ya mance da wata amiraz he knows he is not going to have a pecky boobs,he knows he is not going to have a tight pussy but he is still ok Amma ita Bata tausayawa kanta, what in the world would make聽 him believe they didn't do it, what, inda Amira is innocent she would have told him matar faiz Bata je ba, maybe zai san tana da gaskiya a bit, Amma with someone like a faiz ace sun zauna waje guda har sati biyu da Yan kwanaki, he knows sun zauna daki guda, yasan they did lot's of things together, which he feels Bai taba huge mistake a rayuwar shi ba like trying to help her, sai yanzun ya gane maybe Habib have trained her that she can't stay without a man,
"Gosh....am stupid to think that a pig won't go back into dirt nor Matter how you wash them....a pig will always be a pig..." Ya fada Yana jin saukan ruwa a cheek dinshi, da sauri ya saka free hand dinshi ya tabo fave dinshi sai yaga it's tears, he is crying, yasan bazaa yarda ya aureta, but he didn't expect what he gets, inda da wani hakan ya faru hakan zai zo da sauki sosai compared to faiz, he always make it look kaman daga shi babu kowa a rayuwar ta Ashe faiz zai dinga mashi Dariya Yana tunanin I have the lion share of her body for now,
"I should have let you rot...Dana barki kawai ki zauna cikin kuncinki da Kuma bakin ciki...Daman help human today and they will surely hurt you badly.." faiz ya sake fada ahankali Yana wiping face dinshj, glory of Allah ne ya kawoshi gida inda ba Haka ba da tuni ya samu accident, Yana shjga gidansu ya samu yayi parking Motar shi, fitowa yaui Yana sniffing mucus trying to look ok, dakin mum dinshi kawai ya nufa, Yana shjga ya tardata da wata bakuwa suna hira, she's the mother of those girls he went to see last time, he wanted to say something to her, kallo daya tayi mashj ta gane he is in trouble, mikewa tayi tabi bayanshi don Yana gaidasu ya wuce bedroom dinta, tana Shiga ahmed da duk ya rame lokaci guda yace
"Mummy...." Ya fada Yana kokarin controlling kukan da ke neman kufce mashi,
"Yes... menene.. " ta fada tana binshi da Ido,
"Nothing...kawia Ina son...fada maki...ki zaba min...Daya daga cikin yanmatan Nan...duk wacce tayi maki surely...Nima zatayi min..." Ahmed ya fada Yana tunanin there's no more wasting of time since wacce yake delaying saboda ita is not worth it, (they're so many people we're given so much respect that doesn't deserve it... believe me wasu don't even deserve your respect..wasu are not worth your time because they're nothing but canterfit... beware) Dariya mahaifiyar shi tayi cikin Jin Dadi tace
"Wai hope ba wani Abu ya faru that Changed your mind all of a sudden ba..." Ta tambayeta, Bayan hannu yasa ya goge hancinshi before yace
"Babu komai...kawai...da akwia...wacce..nake tunanin zamu daidaita ne...sai Kuma na gano she's not worth it..."ya fada trying so hard to look ok, hajiya tsayawa tayi Tana kallon how broken he sounds, da Ganin shi kasna what ever is disturbing him must have eaten him rotten, ahankali ya Kama hannunta, sai yace
"Pls mummy...nayi maki laifi...don soyayarki da Manzon tsira karki tambayeni what I did...and pls...ki yafemin...Dan Allah..." Ya fada Yana kokarin danne kukan dake Neman kufce mashi, hajiya Dora hannunta Kan daya hannun Daya rike tayi tace
"Ahmed kou me kayimin is forgiven...Allah ya dawwamar da Kai cikin farin ciki..." Ta fada thinking of what it could be, murmushi ya saki yace.
"Nagode...daga yau in Allah ya yarda bazan sake yin duk abinda kikayi warning Dina Kai ba...I will be a good boy..." Ya fada with a smile dayafi kuka ciwo, itama hajiya murmushi ta saki, fita yayi feeling a bit better for asking for his mother's forgiveness na rashin bin umarnin ta, yasan in da yabi umarnin ta he won't be facing this mess, bangaren shi ya koma ya kwanta Yana tunanin rainin hankalin da Amira da faiz sukayi mashi, Yana tunanin right he doesn't need to date any girl before he marries her don Bai gan wani amfani dating ba, he didn't only date Amira bit he helped her get her broken life ba, he made her perfect again but what did he get a trip to Malaysia with his friend alone, among other things.
Amira na zuwa gidan Bata nemi wucewa bangaren Hajiya ba don Bata mance how she treated her the last time she visited ba, hakan yasa Maigadi na bude Mata gate ta tambayeshi inda bangaren Ahmed yake, Bata taba shjga part dinshi ba so she have to ask, maigadi nuna Mata yayi and she saw his car so tasan Yana gjda, jikinta na rawa, legs dinta na trembling ta nufi inda aka nuna Mata, tana zuwa Bata tsaya wasting time ba ta bude ta Shiga gudun Kar mum dinshi ta ganta, faiz na kwance Kan doguwar kujera a falo Yana jin an bude kofar ya daga Kai only to see Amira, Bai San sanda yace
"Kina da nerves..." Ahmed ya fada out of control Yana maida idanuwan shi ta lumshe because he didn't plan on talking to her kou da kuwa sun hadu a gaba, sannan he didn't plan on listening to anything she will ever say to him, kawai she will just waste her saliva and go, he sees no reason to talk back at such person, Amira na jin abinda yace ta Shiga ta maidaa kofar ta rufe tayi kneeling daga inda take tsaye tayi crawling zuwa inda yake ta dafe bakin kujeran da yake kwance tafara kukan da ta danne har ta shigo Nan,
"Yaya...did you believe what she said....did you believe her...pls tell me you trust me and will never believe such alligations..." Ta fada Tana rike da kujeran gan yayinda yatsunta na Dan taba shi sai yayi Saurin sake matsawa daga inda yake face dinshi dauke da wani irin disgusting look despite his eyes are closed, Amira dake kuka ta cigaba da Cewa
"Wallahi baj soyayya da faiz...ya dai fada min Yana Sona several times...ya fada min he loves me dearly Amma wallahi my only reply was bazan iya ba because of you... because you're the only one that knows the real me but still loves me...nasan Babu namijin da zai taba jin in da yaro da zai tsaya wajena in ba Kai ba...so I will never cheat on you..." Ta fada tana kuka Sosai, Baki Ahmed ya tabe irin wannan Kuma matsala ki ne
"Zancen Malaysia Kuma... wallahi ban...sani... we're traveling alone ba... alhaji told me....tare da matar faiz zamu tafi....amma muna cikin jirgi Naga shi kadai...when I asked him ina matarshi ..he just laughed... " Ta sake fada mashi trying so hard to make him believe it's not her fault at all Amma daganin yanda Ahmed keyiwa face dinshi kasan he is not even listening balle tayi convincing dinshi,
"A chance he made me live in the same room with him...Amma the only respect I have for him is that he didn't do anything at all... wallahi bamuyi komai ba..." Wnanan part din yasa Ahmed sakin Dariya aloud tare da mikewa ya bar Mata falo
"Enough of those lies..." Ya fada Yana shigewa ciki da sauri Amira ta sake binshi har bedroom din afusace ya juyo yace
"It seem you're use to entering man's room...nasan most decent girls won't Walk freely to man's bedroom...ke Kam dayake babbace...kou a jikin ki..." Ya dada Mata in a way that she will get angry and leave, sabon kuka Amira ta Fara yi, she understands perfectly what he said amma.ya zaayi tayi fushi da ahmed, it's ahmed her life saver so she can never be angry at what ever he will say to her,
"Allah sarki...Haka zakace..."Amira ta fada cikin kuka
"I will never be butulu da zanci amanar ka....Yaya you stood for me... you made me human again...duk inda zanje it's because of you.... you're very important to me...kana cikin jikina like jinin dake gudana a jikina.... you're very important to me that I would rather die than to hurt you...Dan Allah Yaya...ka bani second chance...no not second chance... you already gave me second chance... third chance pls..." Ta fada cikin matsanacin kuka har tsikewa kawai take saboda kuka, her throat feels so dry saboda yawan kukan da take, ahmed feels if it's on a normal basis zai yarda daita, Amma shima it's an opportunity for him to let go kawai, it's hurting Amma what can he do now, absolutely nothing,
"I love you Yaya...Babu Wanda zai iya aurena with my dirty past in ba Kai ba...in Kuma har baka aureni ba I won't marry another kou da kuwa wasu sun zo...pls Yaya believe me...ka yafemin...I beg of you.... wallahi Babu abinda makayi da faiz...karya matar shi tayi min..." Ta sake adding tana Zama as her legs feels so weak yayinda shi Kuma ahmed ya samu ta zauna bakin gado tare da dafe goshinshi
"Pls Yaya...say something...give me hope again... you're hope giver....Dan Allah ka Kara bani one last time...pls..."ta sake fada mashj daga inda take zaune
"Go home....pls.. just go home..."ahmed ya fada cikin sanyimurya murya feeling sick of this her cry, inda she told him faiz is on her neck, or she told him they travelled together Alone before now he will be ok, maybe he will leave their Break up for future Amma tunda hakan ya faru let it be kawai, it's not easy for him Amma Bai da choice, .
"In tafi...ka yafemin?..."ta fada Tana kallon yanda ya rufe Idanuwa Gam,
"Just go home..." Ya sake fada Mata .
"Tell me you love me...pls tell me you care again...Dan Allah..." Ta fada tana kuka, duk maganar da take a banza it doesn't affect how he feels about her right now,
"Ki bar Nan malama...ban son kina sakani long story...kawai ki tafi..." Ya fada Mata, kawai tunanin itace Nan take ta bawa na Miji hakuri, she's a classy girl that in a normal basis she shouldn't be begging man for anything in the world Amma Habib ya Riga ya gama daita that Bata da wnanan darajan na Mata, Bata da Wannan abun da yanmata suke na dagawa maza Kai,
"Allah yaisa Habib..." Ta fada cikin kuka as she's hurting,
"Habib is not your problem...kece matsalar kanki.... anyway alhamdullilah since you have a good job and a business..." Ahmed Bai Karasa ba tace
"Zan bar aiki...I will never work there again... inshort to have your trust I won't work again pls..." Amira ta amsa mashi
"It's of no use... kawai ki tafi...na yafe maki...go.." ya fada atakaice don kawai ta tafi don ya gaji da wannan cika mashi kunne da kuka da take
"Da gaske ka yafemin?..."
"Eh tashi ki tafi pls..." Ya fada sounding so disgusting
"Ok prove it to me...ka kaini gida like you use to..."ta fada mashj, murmushin takaici ya saki,
"Pls ..." Ta fada mashi, he will do anything to get rid of her right now, kawai mikewa yayi yace
"Muje..." Da Saurj ta Mike feeling better, tana mikewa yace
"Ki fita waje Mana...Baki ganin I want to get dressed, Babu musu ta fita falonshi, komawa yayi ya zauna yana shafa goshinshi kawai he thinks he have wasted so much time on her driving her from spot to spot, tunda ya dawo kasar Nan Bai gan wacce ta bautawa kaman amira, sai da ya zame Mata kaman house boy saboda yanda take kiranshi yayi Mata kaza da kaza, sai yanzun yake jin zafin duk wannan wasting of time din,
"Pls kazo mu tafi..." Yaji Amira ta fada daga falo, wani irin tsoki yaja ya Mike, Yana zuwa falo ya ganta tsaye tana jiranshi,
"Muje..." Ya fada Mata, shige mashi gaba tayi Yana biye daita, tana fita compound ya maida kofar shi ya rufe Yana cewa
"Dayake tsine min akayi...bude window yayi ya kalleta yace
"Call faiz...call your boyfriend...in ma kina da wasu call them...ni dai na hakura..." Ya fada Mata atakaice Yana rufe window din, Amira da hawayen ta ya Dan bushe because he said he have forgiven her sabon hawaye ta Fara jin abinda yace Mata, ahankali ta juya ta bar gidan not because she have given up, she can never give up on ahmed, she will do what ever it takes to make him trust her again, he is not that type of boy friend da zaka rabu dashi, ahmed have done a lot for her that she won't hurt let go...
Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata
masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers
07037777392 for whatsapp
08060017497
My Turkey Num is +905379600854
Muna Maraba
Alhamdullilah
3/5/21, 11:57 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us.
51
Amira tana tafiya Tana kuka, yanda take ki yanzun it's exactly the way she felt when Habib left her, right now Bata tunanin people will talk, kou Kuma zaa kirata da mahaukaciya, all she does is cry, wani Mai adaidaita ne ya tsaya kusa daita yace
"Tafiya zakiyi?..." Ya tambayeta as he sees her cry and walk, daga Kai tayi ta kalleshi sai ta taka ta shjga a daidaita, bakinta na rawa ta fada mashi inda zai kaita, cikin adaidaita ta zauna ta dinga rusa kuka, faiz have successful ruin her and Also destroy the small feeling she developed for him, kawai tana tunanin in har ahmed Left her Kuma fajz if the reason behind this then she's never going to love him, kou da kuwa da lahira zasu hade she won't marry him, she will rather stay unmarried until the end of her life, if he thinks he wins then he lies, zatayi handling dinshi In a way he would prefer she prays Ahmed, sannan Tana tunanin she won't marry anyone, zata tabbatar wannan sharrin da matar faiz tayi Mata will be in vain, she will make sure kou da ahmed Bai aurenta ba she restores her dignity a idonshi, she was crying very Loud that driver adaidaita ya Dan juyo yace
"Hajiya...kiyi hakuri Mana...ki sani a duk tsananin rayuwa da akwai sauki tattare dashi...kiyi hakuri nayi magana batare Dana San abinda ke damuwar ki ba..." Mai adaidaita ya Fada saboda yanda take kuka, Amira Kam kou jinshi Batayi Haka ta dinga kuka har Suka isa gidansu ta bude bag dinta ta bashi dari biyar Bata tsaya amsar change dinta ba ta Shiga gida, shi kanshi maigadi sai da ya dinga asking me ya sameta ta wuce with out saying a word to him duk kukan da take tana shjga ciki ta sake fashewa da another louder one tana shjga dakinta,hajiya dake Kan hanyar shiga dakinta heard the cry and she was surprised don Bata San where it's coming from ba,hakan yasa ta bi hanyar da take jin kuka zuwa dakin Amira da ta Shiga ta kwanta kasa tana kuka, bawai son Ahmed me yayi Mata yawa ba take wannan kukan kawai kallon da Ahmed zai dingayi Mata ne ke Mata ciwo, for someone that tries to help you to think you will never change is so Insulting, cikin tashin hankali hajiya ta shjga dakin tana
"Lafiya...Amira...me ya faru...mutuwa tayi ne..." Hajiya ta fada don ta San mutuwa kawai zai sa a dinga kuka Haka, Amira Kam kasa magana tayi sai rusa kuka kawai take, hajiya kasa samun sukuni tayi as she knows what happened if tana cikin damuwa, she knows she tries to commit suicide so kasa barin dakin tayi, da lokacin sallah yayi sai ta sakata gaba Suka tafi dakinta, she made her pray in her room, Amira sai sakin Ajiyan zuciya kawai take, bayab hajiya ta idar da sallah ta kalleta ta Fara cewa
"Amira yanzun ni bani da darajan da zakiyi sharing damuwarki Dani?... first time you get pregnant...har yau you didn't tell me... yanzun Kuma kina cikin damuwa...I have been begging you for almost an hour ki fadamin abinda ke damunki... you won't... what did I do to you to deserve this?..."ta fada cikin matsanacin damuwa, Amira daga swollen eyes dinta tayi ta kalleta
"Am I a bad mother...or kina ganin Zan fadawa duniya damuwar ki...did you think Zan tozarta ki.... you're my flesh and blood and there's no way da wani na duniya zai San maganr da Kika fada min..." Hajiya ta fada tamkar she's talking to her friend
"Ni na haifeki... before now you know I share my secret with you... you're my friend and everything...Amma sai ya kasance...ke Baki min wanna Kallon...I take me as a total stranger..."Amira Kai ta Fara girgiza Mata as she hears yanda take Magana Cikin dacin Rai,
"Ba Haka bane..." Amira ta Fara fada tana goge new rolling tears dinta
"Haka ne Amira...hakane...kawai ki tashi ki tafi...ki tafi since am not worthy of your secret... just go..." Hajiya ta fada tana juya Mata baya
"Youre more than worthy..." Amira ta sake fada Tana shesheska sosai
"No am not... just go keep your secret...cry if it will give you solution...tunda ban Isa in San damuwar ki tashi ki tafi ki fadawa Wanda ya fini.daraja..." hajiya ta fada tana mikewa, da sauri Amira ta Kama legs dinta Tana fargaba how she's going to talk about it,
"Pls zaj fada Maki...ki tsaya kiji...pls wait kiji.." ta fada Tana kuka, tsaya kallonta hajiya tayi for a moment tace
"Aa...if har Baki son fadamin you don't have to...Kar ya Zama Kaman am forcing you to tell me..."
"Aa..
You're not forcing me...kawai I feel...Ina fargaban yanda Zaki dauki Maganar..." Amira ta fada cikin hawaye
"I promise I won't judge you...I will lead you kawai...I promised..." Hajiya ta fada Tana komawa ta zauna, Amira dake hawaye Bata San yanda zata fada Mata asalin matsalar ba but she feels she have to tell her the fact, nothing but the truth, she feels she shouldn't lie to her, ahankali ta daga wet face dinta ta kalli hajiya race
"Mummy... it's faiz...tun tuni yake damuna...da maganr so...Amma I told him...banso....na fada mashi...I told him ni Ahmed Zan aura...na fada mashi time without number Amma Bai barni ba...I was always afraid that Ahmed zai Sani....I know Ahmed have done a lot for me that bazan iya cin amanar shi ba..." Ta fada starting from the beginning
"Exactly...Babu Wanda zai yarda cikinmu....ki ci amanar ahmed..." Hajiya tayi adding,
"He is the beginning of all I am today...I try to make faiz understand...Amma Bai barina...Bai San who I am ba... Ahmed knows me but still stands for me..." Ta fada Tana goge uncontrollable tears dinta
"Sai da zamuyi tafiya... alhaji ya fadamin tare da matar faiz zamu...Amma ranar tafiya sai Naga faiz shi kadsi..." Hajiya kasa kunne tayj don jin what she's going to say because she just pray she's not going to say he slept with her or something,
" na shjga damuwa sosai...Amma sai Babu abinda ya faru..."
"Nothing happened?...like you stayed in same room for two weeks or kowa da dakinshi..." Hajiya ta fada sounding so disappointed
"Mummyna...pls believe me... Wallahi nothing happened...pls..." Ta fada tana kuka
"Ok...Bari mu bar shi Kan nothing happened...so Ina jinki..." Hajiya ta fada tana girgiza legs dinta, Amira da gabanta ke dukan uku uku cikin new tashin hankali ta cigaba da Cewa.
"Wallahi...Babu abunda ya faru...he didn't ask for anything...all he asked was in bashi time mu fita tare..."
"Ai nace continue...I want to hear dalilin kukanki..." Hajiya ta fada kaman ba ita bace taka Mata magana cikin eiwan sanyi ba dazun, she changed in an instant kaman ba ita ba, Amira knows her in and out which is why she's so scared of saying the truth some times, she knows in har yau ta San Habib is responsible for Nasir she will destroy him in and out,
"Da muke chan...sai matarshi ta gan Visa dinta... sannan ta gano we traveled together...so she was thinking...we have been having an affair..."Amira Bata karasa ba hajiya tace
"In ke ce fa won't you think like that?...in kece Kika gano mijinki yayi tafiya with his assistant...alone....Zaki yarda da basuyi komai ba...don't even blame her...now continue..." Hajiya ta fada Mata atakaice
"Nima I didn't blame her...Amma wannan damuwar yasa...ta samu miscarriage..." Amira ta fada tana hawaye tana sosai
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun...wane irin musiba kike son saka kanki ciki...kou ince wane irin musiba kika saka kanki da Kuma danginki ciki...wato Amira bazaki Yi hankali ba.... you will never changed..."da sauri Amira dake kuka ta fara girgiza Kai tana kuka tana cewa
"Wallahi it's not my fault..."
"Come on shut up...why will you travel with him alone...kinyi sanadiyar lalacewar cikin halal Amira..." Hajiya ta fada sounding very bitter
"Wayyo... it's not my fault...sai da na Shiga jirgi Naga shi kadai ne..."still hajiya ta sake hantararta da cewa
"Sai Kuma Baki da hankali da Zaki fita dafa cikin jirgin since he changed the plan... you should have pretend to be a decent girl to leave the plane tunda nasan he is not the last person Daya shjga balle ace Yana Shiga aka tashi.... Amira what will people think when they heard she have a miscarriage because of you...then kilan daga baya suji ance kina da yaro a guda...then zasu ce a jininki yake... they will say it's in our blood..." Hajiya ta fada trying not to cry saboda yanda ranta ya baci da bad name da Amira take ja Mata a cikin family, Amira new page na kuka ta bude saboda yanda case din ke sauya course, it's as if her life will never be ok hearing what her mother is saying, hajiya dafa goshinta da wani irin jijiya ya fito Mata tayi Tana murzawa ahankali, takaicin yayi yawa,
"But Babu abinda mukayi...and aiki ya kaimu..."
"Aikin banza...kanki farau aiki?... which stupid aiki will you compare it with you dignity...tell me wane aiki Zaki hada da dignity dinki... anyway you haven't tell me end of the story...Ina jinki....sai akayi me da cikinta ya bare..." Hajiya ta fada sounding so Angry and pissed off,
"Shikenan..." Amira ta fara fada Bata karasa ba hajiya tace
"In ban son in makureki yanzun Nan say it..." Hajiya ta fada, da sauri Amira ta takure jikin bango ta cigaba da Cewa
"Dazun da Mika je Ganin matarshi a hospital...she was calling me all sorts of name....that...Ina dating abokai biyu...Wai Ina lalata da Daya...Zan auri Daya...she told Ahmed that I spent sometime with her husband a Malaysia alone...."Amira Bata karasa ba hajiya tace
"What do you expect her to say... she's perfectly right...and let me ask you...kinsan she knows... and you still visit her?..."hajiyata fada cike da haushi
"Faiz...ya fada min he will talk to her that komai will be in control...ban San he set me up ba...Wai Yana son Ahmed yasan he is inlove with me...so he is happy... that she said all sort of things a gaban Ahmed... yanzun Ahmed yace..." Ta fada tana kuka Sosai
"Yace me...yace bazaki sauya ba kou?... that you're never going to change... well I don't blame him... wallahi I don't blame him...in ya barki yayi daidai Amira....ai kou Babu abinda ya faru tsakanin ku he won't believe it knowing you're not a virgin....yasan it won't be difficult for a man to lure you to his bed...." Hajiya dake magana cikin Bakin ciki ta fada sounding very tensed and disturbed,
"Am sorry...but nothing happened.. "Amira dake kuka ta fadawa mum dinta
"Oho... yanzun dai Ahmed ya barki kou?.." hajiya ta tambayeta don jin if her dream is going to be chattered for the second time, in the north duk yanda yaranka zasu Zama successful aure is number one, she's happy Amira is all successful and she have Ahmed that would marry her, she's happy after having a child out of wedlock she's going to be married
"Eh...yace...inje in auri...faiz...and wallahi kou he is the one man alive I won't marry h...."Bata karasa ba Hajiya da idanuwanta suka sauya launi tace
"Kiyi min shuru sakara... Ahmed is your only hope...kina ganin faiz zai aurki when he hears that you have a son...kin manta arewa muke?...such shits doesn't work here... ahmed is the only one that loves you for you...duk wnada zai biyo baya comes for your money or fame...zasu manta da past dinki kawai don su ci kudinki ...so get it into your very thick skull..har da wani if he is the last man ..." Hajiya ta fada Tana imitating yanda Amira tayi magana, this broke her, hajiya was taking it more serious than anything don if asiya and nazifa Basu samu mijin aure ba she knows it's destiny not because of anything bad, not because they have bad history, Amma if Amira Bata samu mijin aure ba then shikenan it's because of her past, hakan yasa she have never dreamt of anything like seeing Amira gets married, like seeing her in her own home, Bata son ace ta tsufa a gabanta while her son grow too, it's a very shameful thing for a mother to witness her child grow old a gaban ta Babu mijin aure, hakan yasa wannan Maganr ya mugun Bata Mata Rai more than. Ya batawa Amira Rai, kowaccensu da akwai ta angle da suke Kallon issues din, Amira mikewa tayi tana kuka
"Koma ki zauna..." Hajiya ta umarceta saboda gudun ta sake anything stupid,
Faiz Kam Yana farin ciki Amma Saya tuna da Amira da Kuma Ahmed sai yaji farin cikin yayi vanishing, kawia he is feeling she will get over it and be ok with the situation, he knows she loves him and duk maganar da zata fada mashi yanzun is out of pain that with time she will be alright, hakan yasa ya koma gida, he wanted to call her Amma Kuma sai ya tuna mum dinshi already told him to give her space Haka ya hakura.
Wajsn karfe shida aka sallami bintu data hospital, she looks weak and restless, kawai she feels Bata Gama cin uban faiz ba, gani take ya riga ya Gama daita, hakan yasa duk hankalin ta ya kasa kwanciya, she really wants to deal with him, already mum dinta ta sanar da dad dinta irin behavior da faiz ya nuna kanta and ya yarda a maidota gida kafin a samu ayu maganar, mum dinta was so angry when she heard of Amira, abun dai Babu Dadi.
Both side Babu wnada ya samu bacci, Amira slept in her mother's room under her instructions don dukda hajiya is sad and angry she's afraid of loosing her daughter,Bata son ace ya sake yunkurin kashe kanta,hakan yasa ta dage da gaske Kan Bata barin sight dinta, sanda dad dinta ya dawo hajiya told him what happened, Shuru yayi ya kasa cewa komai at long last Kuna yace
"Allah ya zaba abinda yafi alkhairi..." Kawai ya fada atakaice with a sorrowful look on his face. Hajiya batayi bacci ba hakan yasa take jin shesheska Amira da duk bayan minti biyar sai ta saki ajiyan zuciya, hajiya was praying although the night to Allah yayi making rayuwar Amira easy.
Faiz ma baiyi bacci ba, he was watching WhatsApp kawai to see her status and he didn't, the only thing he saw on WhatsApp is ahmed, status dinshi ya gani, sai da ga dage da kyar ya iya bude status din, what he read was
"Mutum!..kaidai ka kalli mutum, wato there's nothing like true friendship anymore, your friends hates you to the extent that duk abinda zai sakaka farin ciki shi zasuyi ruining, of all girls su rasa wacce zasu so sai babe dinka... Allah ka tsinewa mugun tare..."ya karanta, idanuwa ya lumshe ya hadiye saliva knowing it's all for him,
"you got it all wrong" ya fada under his breath. Kwana yayi duba WhatsApp hoping he will see single Post from her and da Bai gani ba yasan it's bad, yasan it's really bad don Babu abinda take updating frequently kaman status dinta, her status Never runs out of something. Haka ya kwana with different thoughts.
Haka shima Ahmed yana cikin damuwar rabuwa da Amira but he knows it's the right thing, yasan kou ba yanzun ba this will surely come and he is glad it happened this way, at least bazata ce ya yaudareta ba, he is happy but abun da ciwo sosai.
Ranar Sunday alhaji haruna yasa aka dauko bintu daga gidansu ya kuma Kira faiz, Bai bukaci kowa yazo ba don kou matanshi Bai kirasu ba, he asked bintu what happened data koma gida, Nan ta fada mashi gaskiya da karya painting faiz extra black, ba karamin masifa Yasha ba da alhaji yaji abidna ya faru,
"Wato da kudina kaje holewa kenan..."alhaji ya fada cikin matsanacin fadan da faiz Bai taba jinshi dashi ba, now he knows bintu really hates him because he sees smile on her face while alhaji na neman mikewa don dukanshi, hakan ya mugun tada mashi, he hates her too and he is never going to apologise again,
"apology yaci uwarshi" ya fada Yana kallonta yayinda yake fita da gudu as his father follows him Yana mashi zagin tashin hankali. Daga karshe dai alhaji ya bawa bintu hakuri he will make sure faiz bazai Kara misbehaving ba, sai da yamma ya Kira faiz ya ja mashi kunne Kan batawa Bintu Rai ya Kuma ce ya maidata gida, he didn't complain but not because he is ok with it, gida yaje ya direta ya Shiga dakinta ta kwace kayanta without saying a single word to her ita ma Kuma Batayi ba sai binshi kawai take da Kallon tsana na first class.
Yau Monday, kallo daya zakayiwa Amira ka gan yanda ta rame lokaci guda, tun da asuba ta rubuta resignation letter dinta ta ajiye, wajen karfe takwas da rabi ta fita da letter data rubuta da Kuma dubu daya a hannunta, nazifa na falo sanda tazo wucewa, kallonta nazifa tayi tace
"Wai sister Baki zuwa office yau ne kou har yanzun Baki Gama Hutu ba...don nasna because of abinda ya faru bazaki fasa zuwa aiki ba..." Ta fada Tana kallon Amira da yanayinta ya sauya, ajiyan zuciya kawai Amira ta saki ta fita, tana zuwa ta bawa maigadi Letter din tare da Mika Mashi 1k din fada mashi inda zai Kai letter din da Kuma Wanda zai bawa, Babu Bata lokaci ya amshi letter din ya tafi ita Kuma ta koma ciki.
Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata
masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers
07037777392 for whatsapp
08060017497
My Turkey Num is +905379600854
Muna Maraba
Alhamdullilah
3/5/21, 11:57 AM - Ummi Tandama: Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi馃構馃構馃構 anyway Kar in cika ku da surutu.馃拑馃従馃拑馃従馃拑馃従
52
Tana Mika mashi takoma ciki
"Wai sister baki Bani amsa ba...Baki zuwa office yau..." Nazifa ta sake asking dinta
"Hmmmm...nayi resigning..."Amira ta amsa Mata cikin sanyimurya da kuma voice dinta dake shake saboda yawan kukan data Sha, idanuwa nazifa tazaro tana cewa
"Resign!!!...as in barin aikin ki?...why...me yasa Zaki bar aikinki...why..." Nasifa ta fada cike da mamaki,
"I can't work... Him... again..." Amira ta fada kanta kasa
"Haba anty...Kan wannan maganar Zaki bar aikinki?...sai ki bar aikinki Kan abinda Bai Kai ya kawo ba...ai wannan aikin is your future... why Will you leave your job..." Ta fada sounding so angry, Amira Shuru tayi tana tunanin this girl doesn't know what she's going through, tunda aka samu tsabani Ahmed Bai Kara daukan kiranta ba, she have been calling him Amma Bai picking, she texted and texted still Bai replying, kawai he have abandoned her completely, how will she keep working there bayan the person Daya samo Mata aikin is Angry with her, in ba yaranta irin na nazifa ba how would she be working there Bayan ahmed na tunanin she's dating and having sex with her boss
"Amma gaskiya Baki kyauta ba..." Nazifa ta cigaba da fada Mata
"You won't understand..." Amira ta fada ahankali tana barin falon
"Mummy!!!..."nazifa ta Kira mum dinsu don ta fada mata what happened
"Bari in Tambayi mummy if tasan you resigned..." Nazifa ta fada tana Shiga dakin mamansu, Nan ta shjga take fadawa mum Dinsu abinda Amira tayi, Baki hajiya ta tabe ta kauda kanta gefe without saying anything.
Faiz Kam tunda ya kawo bintu gida Bai sake sakata a Ido ba, ya fita Harkarta, yanzun he knows she's different and he's the one that Changed her Amma for her behavior he will never say sorry, bazai taba mance irin kallon da take mashi a gaban babanshi ba, he slept alone a wani dakin, abun haushin ya mance Bai dauki diary din ba Kuma he didn't ask her, inshort he can't ask her inda yake, ta rike taci ubanda zata ci dashi, yau Yana tashi daga bacci ya Shirya praying zata zo office, he missed her like crazy, rashin ganin ta for few days make it look kaman ya shekara Bai ganta ba, he want to see her and apologize, he will do what ever will make her happy, zai Bata hakuri ta yafe mashi, he went to the office very early just to Wait for her to come, Bai ci komai tub abincin daya ci a gida jiya ba and he is not hungry, kawai he wants her to come, around 9 secretary dinshi ta shjga rike da envelope, face dinshi da Babu walwala ya daga don already yasan something is wrong, he knows she will never be at home har zuwa Wannan lokacin if something is not wrong, sai fama murzan goshinshi kawai yake Yana tunanin if har Bata zo ba he will go to gidansu don magana daita, ganin secretary dinshi with an envelope yasa ya maida hankalin shi kanta Yana jiran ta karaso, tana zuwa ta mika mashi tana cewa
"Message for you..." Ta fada tana mika mashi, Bai amsa ba yace
"From who..." Ya tambayeta,
"Nima I don't know..." Ta amsa mashi, fixge envelope din yayi yana dubawa, budewa yayi hannunshi na rawa, Haka Nan he feels it's from Amira tun Bai bude ba, Yana budewa yaga heading din sai Kuma ya sauke manyan idanuwanshi ya kalli kasa yaga it's from her, Daman secretary dinshi ta Dade da barin wajen so nobody to see how sad and trembling he is, duk hankalin shi ya mugun tashi, at this moment he feels kilan sun shirya da ahmed and he stop her from Coming to work like he does the first time
"Komai is hell with you...komai is headache.... nothing works out perfectly with you...."ya fada sounding so disturbed kaman zaiyi kuka, kou karanta letter din baiyi ba ya ya dauki wayarshi ya Kira mum dinshi Yana fada Mata Amira have resigned, itama abun Bai Mata Dadi ba but she doesn't have any solution to it, kawai kashe waya yayi ya bar office dinshi rike da car keys Dinshi, Bai tsaya koina ba sai kofar gidansu Amira, a wajen yayi parking ya shigo cikin gidan, har kofar falon su ya Isa Yana sallama, asiya kadai ce a falo ta fito tare da amsa mashi, gaisawa sukayi daita ya fada Mata Yanason ganin Amira, da sauri ta juya ta nufi dakin Amira, tana Shiga Amira sake kwance ta daga Kai ta kalleta
"Kinyi bako anty..."asiya ta fada Mata, Dan squeezing face Amira tayi tana tunanin who it May be don tasan if it's Ahmed da Kanshi zai Shigo har dakinta
"Wani ne...." Ta amsa mashi
"Waye...ya kamanninshi yake. " Amira ta Tambayi asiya
"Nidai ban kalleshi sosai ba...Amma fari ne dogo...Yana sanye da suit..." Asiya Bata karasa ba Amira tace
"Koma...kice ban Nan..." Ta fada atakaice, Bata karasa ba Kuma tace
"Ki fada mashi ban zuwa...Kuna Kar ki sake dawowa Nan dakin.. " fa Fada Mata atakaice, asiya fita tayi Amira tayi Saurin mikewa ta maida kofar dakinta ta kulle ta koma ta kwanta, asiya fadawa faiz sakon Amira tayi, hakan yasa faiz ya fiddo wayarshi ya nemi wayarta, Amira na ganin call dinshi ta kashe wayar gabaki daya, tana Kashewa ta bude wardrobe ta saka wayar don she have nothing to do with phone Wanda har business da takeyi ya fita ranta at the moment, she have no intention of talking to anyone soon, she's going to keep her phone off until she feels ok again bazata sake magana da kowa ba, all she needs is to be ok again and nothing more, fajz tsayuwa yayi tare da shiga damuwa Sosai.
Alhaji na jiran report din Amira yaji shuru, Nan ya samu labarin she resigned, Bai ji dadin hakan ba Amma Bai tunanin he will beg her to come back, it's her decision, he have never begged any of his workers to stay, nor matter how important you may be, if you choose to leave zaiyi maki goodbye. Bai son yiwa faiz magana ya bashi report as he is still mad at him.
Rayuwa is a bit upside down for everyone in this circle, kowa na cikin damuwa, Ana cikin wnanan damuwa kayan da fajz da Amira suka Saya a Malaysia Suka sauka, sawa yayi akayi clearing, kowa da nashi so Yana zuwa yasa katuwar motar company ya dauki package din Amira aka Kai gidansu. Sanda aka kawo kayan Bata so aka amsa ba Amma su nazifa suka Fara kwance uban kayan da aka kawo, she packaged na ahmed ta sake bawa maigadi ya Kai mashi office dinshi Amma sai gashi ya maido Wai yace ya gode a barshi, hakan ta sake batawa Amira Rai, kawai sai ta Fara tunanin maybe he have been looking for away to do away with her tuntuni and now that he have the perfect opportunity he is acting, don fushin shi yayi yawa sosai, sai kuma taga duk fushin da yayi daidai ne, kawai she prays he forgives her, boye kayan tayi Bata bawa kowa ba, she's happy her mother accepted hers , kowa ya amshi nashi, hakan ya faranta Mata Rai don her dad so much loves his, sai Kuma ismail Daya rungumeta Yana fadin his love for the bags and other stuff, yanzun she wants to have his account number don ta biyanshi kudin shi, tunda ta kashe wayarshi ranar da ya zo Bata sake kunnawa ba,tasan many of her business partners will be searching for her line, she's broken and she needs Time to heal, tunawa ta dingayi da matar faiz and praying she's happy now, she holds nothing against her, kawai she feels she what her mother said, tasan if she's in her shoes kilan she will do more, kawai she wants her to be happy a gidanta
Shima faiz kayan da ya gani ya mugun tada mashi bakin ciki da takaici, seeing his baby's items hurts him, inshort komai hurts, gashi tunda bintu ta dawo gidan kou inda take Bai zuwa, sannan ga bakin cikin Amira data bar aiki,he feels she have changed her line don Bai San wayarta kashe ba, kawai he feels it's a lost cause, kayan da ya sayawa bintu ya tattara ya Shiga dakinta dashi, tana kwance Tana latse latse a wayarta, Tana ganins ya bude kofar ta saki tsoki, she still hates him, shi yasa kace if zaka so mutum ka so shi daidai so that if anything happens the hate won't be much, she hates him more than she loves him, har yay Tana duba diary din Kuma tana tunanin kilan har yanzun suna tare, she still remembers statement din Amira na cewa in har ta rabata da faiz that means she will have no choice but to marry faiz, kawai jira take ya zo ya fada Mata zaiyi aure, better still she's not expecting him to tell her, kawai tana son taji they're getting married yanda zata sake Hura mashi wita ya saketa don bazata taba Zama dashi ba, tunda ta dawo gidan Nan Babu abinda take mashi, she doesn't cook his meal like she use to, she's no more enslaving herself to him like she use to, kowa zaman kanshi take, kou wani Abu take bukata she will rather go out and get it than to ask him for it, ajiye kayan yayi a kasa zai juya
"Malam... pack those things.. " ta fada cikin iko da Isa, banza yayi daita ya bar dakin, later kadan ya dawo hannunshi cike da more items ya sake zubasu a same spot
"Nace bar zubamin abubuwan banza a dakina...da akwai other rooms gida Nan...wannan dakina ne....in Kuna so ake in bar dakin sai a fadamin..."kou kallon inda take baiyi ba, he still went back and bring back more items until he packed duk kayan da ya sayo Mata Dana baby yazo ya ajiye mata, sai da ya Gama ya tsaya a bakin kofar ya kalleta yace
"All this items are for my baby that you killed..." Ya fada cikin sanyimurya,
"Hope it makes you happy..."
"No...kaine ya kamata ka Zama happy ai... you have be with me pretending to care .. yanzun na bar hanyar Ku...sai ku hole yanda ranku ke so...sau ka aureta....ka zuba ruwq kqsa kasha...." Ta fada fave dinta Kama Bata taba Dariya ba
"Bintu bazanyi maki kqryan ban son amira ba...Amma ki sani Babu abunda ya shjga tsakanina daita...in har nayi lalata da Amira Allah ya kona ni... rabbi ya tozarta ni duniya da lahira....am not swearing for you because am afraid of you...but am swearing because Inason ki rage daukan alhakin wani....I want you to know Amira have resigned because of your alligations...." Ya fada Yana barin dakin, harara bintu ta sake watsa mashi tana tabe Baki, deep down she's feeling a little bad right now ba don komai ba sai don abinda yace da Kuma rantsuwar dayayi, face dinta dake tamke ta saki,
"Ai kou ha komai he travels with her...he said all sort of things to her...he shows he loves her more.. " ta fada cike da haushi.
Faiz was hoping dad dinshi zai yiwa Amira magana kou zaisa ta dawo Amma ganin har sati biyu ya wuce Bata dawowa ba yasa ya shjga another bad tashin hankali, ya kasa sukuni, he is totally restless that he have no choice but to decide to see ahmed, tunda aka samu matsala baiyi mashi magana ba, Basu hadu ba, kawai right now he will see him, office dinshi ya Bari zuciyar shi sai dukan uku uku kawai yake, it takes the will of Allah for him to enter his car, he wanted to drive the car Amma yanda zuciyarshi ke bugawa ya hanashi, ahmed is his worst fear right now and facing him is like being decided to stand on a railway, shi kanshi yasan Yana tsoron ahmed ba don Komai ba sai don Ahmed have Said lot about Amira Daya kamata yayi hands off Amma dayake shi kanshi maye ne he couldn't let go, he knows what he is doing is so wrong Amma ya kqsa barin ta, duk Mai hankali yasan if kayi laifi or not and shi kanshi yasan yayi laifi, he knows Sam Bai kyauta ba, fita yayi ya Kira company driver ya kaishi ya koma gefenshi ya zauna, driver na tuki fajz na Kara shjga damuwa, da suka zo office din ahmed sai da ya dauki ruwa ya Sha ya dinga sakin Ajiyan zuciya time to time, sai Kuma ya Fara tunanin it's his office the right place for him to be, sai yake ganin da ba office yazo ba,
"I didn't think of that earlier..." Faiz ya sake fadawa kanshi, na maza yayi ta fita as he knows ba zai dokeshi ba sannan he won't harm him, shi dukan ke Bai so sai Kuma ya tuna da akwai duka da Baki which is even worst than duka da hannu, he knows office din Ahmed so without wasting of time ya dake ya isa bakin kofar Ahmed that have moved on but Still hurts har gjdan yarinyar da aka hadusu Yana zuwa and everything is going to be very fast, aurensu won't even delay as both side are ready, Bai iya minti biyar Bai tuna da Amira ba, she checked her on WhatsApp yaga last seen dinta have been awhile, shi dai yayi hands off as Bai son ya sake Bata any hint to think he is still in love with her, ya hakura completely, sai ya dinga kallon pictures dinta, at some moment sai ya dinga imagining life dinta da nashi after marriage sai taga Basu dace da junansu ba, he imagine her having a sag breast, he imagine lots of stuff that a amatsayinshi na saurayin da Bai taba aureta Bai dace daita ba sai irin faiz that already yasan how full woman is, he knows how a virgin woman is, how her breast and other things look like, hakan yasa ya dage da kauda tunanin ta, kofar office dinshi aka bude ya daga kanshi ya kalli who is coming sai yaga his worst enemy, fajz dake tafiya kaman an fasa mashi kwai a ciki looks so scared of him, ahmed na ganin faiz ya murza Idanuwa like is this faiz kou it's an imagination, Yana Gama murza idanuwa yaga confirm it's him kawai kaman wani irin kukan Kura yayi tsallake kujeran shi, kaman daga sama faiz yaji wani irin makurewa, he holds his chest and push him ya danneshi da bango, fajz didn't see this coming at all as Daya shjga office din kanshi kasa, irin tafiyar masu nadama da Basu iya kallon fuskar Wanda sukayiwa laifin Nan yake, kawai sai dai yajishi jikin bango,
" What!...are!!... you...mad....uban me ya kawoka office Dina..." Ahmed dake jin kaman ya shake fajz kawai ya fada kaman wani hungry and Angry lion that have a specific prey, it's like leashing all his anger on faiz, faiz da har lokacin ya kasa daga Idanuwa cewa yayi
"Am... sorry..." Ya fada Bai Karasa ba ahmed ya sakar mashi naushi a ciki, dukewa yayi ahmed ya saka knee dinshi ya harbar mashi Baki zafin da faiz yaji especially a bakinshi yasa ya saka hannu biyu ya tura Ahmed baya with his two hands da wani irin karfi that Ahmed ya ja baya Yana kusa faduwa, faiz gyara tsayuwar shi yayi Yana dafe bakinshi da hannu daya yaji jini na cika mashi Baki ya fasa mashi Baki, idanuwanshi ya daga ya kalli Ahmed dake mashi kallon haushi da tsana
"Get out of my office..." Ahmed ya sake fada mashj in anger Yana sake nufan shi,
"I won't...." Faiz ta fada cikin ihu Yana zubda jinin bakinshi getting ready for him this time,
"I said ka bar min office maciyan Amana....matsiyaci... leave..." Ahmed ya fada Yana Kara shakumeshi da karfin Shi, fajz tsayawa yayi Yana kallon shi, inshort sakar mashi jiki yayi irin kill me if that will make you happy, ahmed was so mean that in kaga Idanuwanshi ya sauya kama, it's so red and Babu abinda kake Gani sai fushi
"Nace leave..." Ya fada Yana sake Harbin fajz da both Kafa da hannu,
"Leave!!!" Ahmed ya fada da ihu, faiz sake turashi yayi Yana cewa
"No!!...hit me....do what ever you want to me...amma ka sani ban keta hadin Amira ba!!.." ya fada cikin loud voice Sosai, asalima faiz yafj ahmed husky voice so nashi is louder than his
"If you think I spoiled Amira I didn't!!" Fajz ya sake fada mashi, ahmed was a bit slow dayaji Yana maganar keta Hadi or spoiled, he knows he didn't because if he did zai San already an Riga an keta hadinta ba tun yanzun ba,
"Leave...I don't want to hear anything from you..." Ahmed ya fada Cikin anger that is less than na farko, faiz da bakinshi is cut don he felt it ya zubda jinin bakinshi kasa messing up the place yace
"Bazan tafi ba...hit me until you're satisfied...I know nayi laifi for falling for your babe.... it's my only offense Kuma kayi duk yanda kake so Dani for loving her..." Fajz ya sake fada,
"Da akwai so many girls Amma dayake da akwai rabon Sai ka kirani da maciyan Amana sai gashi I fell for her...Amma I want you to know ni ba irin abokin da suke son cin amanar abokansu bane..."
"You're even worst..." Ahmed ya fada Yana Zama Kan desk dinshi, faiz bai saurareshi ba yace
"Ni ba irin abokin da will compete with you just because they want to be more than you bane....kou da Ina da mugun Hali not on you Ahmed....kou na mance komai I won't forget yanda ka taimaka min.... that's the reason why I tried my best to stay away from her...to hide my feeling...Amma hakan ya gagareni..."
"Abeg malam just go...in Amira ce na barka maka...both of you deserve each other... just leave..." Ahmed ya fada Yana zagayawa yaje ya zauna yayinda bakin faiz ya fara kumburi all of a sudden.
Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata
masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers
07037777392 for whatsapp
08060017497
My Turkey Num is +905379600854
Muna Maraba
Alhamdullilah
3/7/21, 7:32 AM - Ummi Tandama: 53
Fajz kallon Ahmed yayi yace
"Nidai ka bar ganin laifi Amira.... it's totally my fault...Kuma nace am sorry...ka yafemin...kou da bazaka sake bani Daman Zama abokin ka ba... just forgive Amira...ka barta...ta dawo aikinta..."faiz ya fada Yana Dan taba bakinshi, Ahmed was still swelling, har yanzun he is angry, it's not easy to let go of someone you love so much,in baiyi mistake ba zai iya cewa Amira is his first love, irin son da yake Mata yasa dukda she get screwed up he still loves her, kowa yasan it's your real love zai maidaka after Messing up, hakan yasa yake jin Babu Dadi sam, Jin faiz yace ya bata Daman zuwa wajen aiki ya mugun bashi mamaki, he felt hurt
"Raina min wayau zakayi kenan...wato in barta ta dinga zuwa Wajen aiki...did she tell you I stopped her from Coming to the office?..." Ahmed ya fada Yana gallawa faiz harara, fajz da sai fama taba ciwon bakinshi da Harshen shi kawai yake jawo kujera yayi ya zauna,
"Bance ka zauna ba...I still stands on my word... just go..." Ahmed ya fada mashi, banza faiz yayi dashi yaja wani Abu dake Kan next dinshi Wanda akr goge Baki, budeshi yayi ya debi da yawa ya Kai bakinshi
"You're happy seeing me bleeding..." Faiz ya fada Yana murza bakin shi
"You didn't bleed the way I wanted.... you made me bleed at heart..." Ahmed ya amsa mashi
"Am sorry...." Faiz ya sake Fada mashi
"Amira loves you...she left everything because of you... just take her back... that's if you haven't...then pls ka Bari tazo wajen aikinta...if you like ta koma head office...Amma pls Kar ka hanata aikinta..." Faiz ya fada Yana goge bakinshi tare da jawo lebenshi na kasa Yana kallo, ganin Bai gani yanda yake so ya sa ya fiddo wayarshi ya haska camera dinshi, yaga it's a cut, hakorinshi ya ji mashi ciwo,
"Wai Wasa kake da zakace in fada Mata...is she not your girlfriend...the one you enjoyed Malaysia with..." Ahmed ya fada still sounding very angry, idanuwa fajz yayi rolling Yana cewa.
"Tun wannan ranar Bata sake min magana ba...her line is not going... she's not coming to work... nothing..."
"Nima banyi magna daita ba..."Ahmed ya katse shi sounding a bit worried,
"Are you kidding me?...I was thinking Kai ka hanata...pls just forgive her....na hakura da Amira...duk abinda nake ji is nothing compared to the way she loved you..." Fajz ya fada mashi cikin sanyimurya, he is talking straight from his heart, ahmed Kam was feeling bad already, kawai sai yake ganin he went to far leaving her without at least call her, kou da Chan da take tare da Habib he do check on her , he is afraid Kar wani mugun Abu ya sameta,
"I can't..."Ahmed ya amsa mashi atakaice knowing da gaske he can't go back to her kou da kuwa he wants to,
"Pls am sorry... wallahi Babu abunda ya Shiga tsakanin mu.... about Malaysia Bata San am going with her alone ba....har ga Allah I have dirty intention on her...but she's very strong and stubborn....I have to beg her Kar ta Tona mani asiri wajen dad dinshi.... which bintu did anyway..." Fajz ya Karasa maganar shi cikin sanyimurya, shuru ahmed yayi Yana kallon faiz, daka gan yanda yake magana kasan he is saying the truth, he is saying nothing but the truth,
"Kawai dai I can't..." Ahmed ya sake amsa mashi
"Then tell to give me a chance..."fajz ya fadawa ahmed
You're Insane....did you think am crazy...dalla malam kazo ka barmin office Dina..."ahmed ya fada mashi sounding angry again,
"You can't go back to her Kuma kana kishin ta... just go back to her i promise na rabu daita for good..."fajz ya fada Yana murmushi da bakinshi dake kama da an Dora mashi stone saboda yanda yake Kara swelling
"Nace I can't...kawai we're no more friends so Kar kayi tunanin I will tell you anything..." Ahmed ya fada with a very frown face
"I know...but kasan you should do something.... remember how she almost killed herself kwanakin baya..Kar a sake samun matsala..." Faiz ya fada mashi, shuru Ahmed yayi ya kurawa spot daya Ido, kawai he is feeling Daya sani kawai da ya fada Mata tayi hakuri mom Dinshi ce Bata yarda ya aureta ba that's why he left her not because of abinda ya faru, at least Daya nuna he trusts her that it's not about what happened unlike yanda he made it look kaman it's because of abinda ya faru, at first it's because of abinda matar faiz tace. He sees her texts, Bai replying kou daya,
"Nidai kayi hakuri....do what ever it takes to forgive her because duk Maganar da bintu tayi is out of kishi....ba Amira tayi sanadiyar miscarriage dinta ba....she did...a gabana take fadawa Dr a cire Mata cikin...Allah kadai yasan gaskiya lamarin... we're sorry..." Fajz ya fada
Fajz Bai bar office din ahmed ba sai da yaga ya Dan sassauta yanayin face disnhi, shidai Bai ce he will take Amira back ba but it seems his fushi ya sauka unlike sanda faiz ya shigo, Haka ya tafi with the intention of going to the hospital ya amshi magani. Ahmed duk yayj sanyi, ahankali ya dauki wayarshi yayj dailing number Amira sai yaji it's off,kawai sai yayi deciding daga office gidansu zaije, he will tell to go back to her work ta Fara life dinta kaman yanda take, if possible he will tell her the truth that an bashi wata and Kuma ita zai aura,
"Anya..." Ya fada under his breath as he knows she's will be a bit disappointed, sai Kuma yaga it's better ya fada Mata da ace kawai taji don for sure she will hear about it, he make her his friend, at least, Haka dai ya dinga tunanin shi yayinda shi kuma fajz ya je hospital aka bashi magani ya wuce gida ya kwanta hoping something positive will come out of his discussion with Ahmed.
Wajen karfe biyar ahmed yaje gidan su Amira, hajiya was so happy to see him wato mahaifiyar Amira, kowa sai sannu da zuwa suke mashj, even little nasir yayi Missing dinshi sosai, he hugged him, daukanshi yayi ya shjga dakin Amira rike dashi, Yana bude kofsr Amira dake kwance ta bude Ido, ganin ahmed ne yasa tayi Saurin mikewa, he sees yanda ta rame, wato Amira Bata son tashin hankali kou kadan as it easily shows itself on her, yanda ta rame shows ta Shiga damuwa sosai,
"Yaya..." Amira da ta kasa boye farin cikinta ta fada tana mikewa zaune,
"Na'am ..." Ya fada Yana Zama a wajen zaman shi wato stool din mirror, Amira sai gyara Zamanta take looking so excited, all she feels is ya yafe Mata tunda har yazo gareta, she's so happy he is here, it's like all her happiness is back again,
"Ya bayan saduwa..." Ahmed ya fada with a smile Kan face dinshi Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa with a smile,
"Lafiya...Lau Yaya...ya aiki.. " ta tambayeshi,
"Lafiya lau...ya naki aikin.. " ya tambayeta, shuru tayi Bata amsa mashi ba sai Wasa take da yatsunta,
"Baki amsa ba...I said ya aiki..." Ya tambayeta
"Nayi.... resigning..." Ta amsa mashi kanta kasa..
"Resigning...why... saboda me..." Ya tambayeta
"Kawai...I want to prove... myself to... you..." Ta fada kanta kasa
"Haba ai hakan rashin hankali ne...ya zaayi ki bar aikin da ake biyanki hundred if thousands just to prove yourself... yanzun dai ki koma aikinki...." Ya fada atakaice
"Yaya...I don't want to..." Bata karasa ba yace
"Nace ki koma bakin aikin ki..." Ya daka Mata tsawa,
"Yaya... resigning nayi....nasan sunyi replacing dina..." Ta qmsa mashi Still not looking at him
"Kawai go back...sai in dai ban Isa dake ba..Kuma why layin ki Bai zuwa...kou kin daina business din ne..." Ya fada Mata, da sauri ta Mike ta bude inda ta ajiye wayar ta for very long ta dauko shi, kunnawa tayi
"Yanzun Ina son ji...when Zaki komai office..." Ahmed ya fada Mata cikin iko
"Zan koma.... Allah yasa su amshe ni...." Ta fada kanta kasa.
"Good...Allah ya taimaka..." Ya fada Mata Yana mikewa, sai da ya gama Mikewa yace
"Zan tafi...am just coming from office ban Isa gida ba..." Ya fada kaman kawai he came to tell her to go back to office and nothing more, da sauri itama ta mike tace
"Yaya..." Ta kirashi cikin sanyimurya
"Naam..." Ya amsa Mata atakaice Yana kallon ta
"Pls...ka yafemin?... Wallahi duk abinda ta Fadi karya ne..." Ta fada kanta kasa
"Amira in Banda abunki...tunda nazo inda kike ai kinsan am ok...Allah ya yafe Mana asiri..." Ya fada Babu any feeling kou sanyin lafazi kaman yanda ya Saba Yi mataz she still knows something is wrong don ba Haka yake Mata ba, shi kanshi Ahmed ya kasa sakij jiki daita kaman da, yasan if ya saki jiki da ita kadan zai iya koamwa gidan jiya, hakan yasa Bai sake Bata lokaci ba, sannan ya kasa fada Mata maganar aurenshi, he feels in har ya fada Mata yanzun Bai kyauta ba, she's so fragile, kawai zai bari lokaci ya fada Mata
"Yaya...da gaske Kake...ka yafemin...I don't feel it..." Ta fada mashi
"Amma you heard it ai..ai Shine all that matters... yanzun dai make sure kin koma aikinki gobe...am I clear?..." Ya fada Mata
"Yes..."
."good." Ya amsa Mata Yana juyawa, da sauri ta dauki hijab tabi bayanshi yayinda shi kuma ya fita rike da nasir sai Wasa yake mashi, sanda ya dawo falo Babu kowa, dire nasir yayi tare da juyawa ga Amira yace
"Nidai Zan tafi..ki gaida su mummy..." Ya fada Mata daga Nan falo Alaman Bai son ta rakashi unlike before da har complain yake Kan Bata son raka shi in yazo,
"Yaya...Bari in raka...ka.." tafada cikin sanyimurya, Bai sake Cewa komai ba ya shige mata gaba ita Kuma ta bishi, Yana sauri har tqzara ya Shiga tsakanin su sosai, tsayawa kawai tayi tana kallon shi ya juyo bayab ya bude mota ya sakar Mata murmushi ita Kam Bata maida mashi martani ba because this is not how Ahmed dinta ke behaving, hannu ya Dan daga Mata bayab ya Shiga Mota, duk yanda Amira ta damu Bata Kai ahmed damuwa ba, seeing her raise that flame again Amma Bai son ya sake tadawa kanshi hankali, not after ya nemi yafiyar mum dinshi, Haka ya tafi Yana kallon Amira dake tsaye. Dakin mom dinta ta Shiga ta fada Mata yanda sukayi da ahmed, .
"Alhamdullilah...naji Dadi Daya dawo...sai ki Shiga hankalin ki Kuma..." hajiya Ta fada Mata,
"Hmmm ...mummy... behavior dinshi ya sauya sosai...kaman ba shi ba ...' Amira ta fada cikin sanyimurya
"What did you expect...ai ba lokaci guda zai dawo Kanan yanda yake ba... ahankali zaa koma gidan jiya.. " hajiya ta amsa Mata, hakan yasa Amira taji sanyi cikin ranta. Tayi tunanin insha Allah zasu karq komawa daidai
"Amma mummy kina ganin...zaa amshe ni a office...I have been away for a while....Kuma resignation latter na bada..." Ta fada kanta kasa
"Sai ki gwada ki gani...ai aiki irin naki ba abun Wasa bane,..." Hajiya ta amsa Mata
"Gobe in Allah ya kaimu... zanje wajen alhaji...in fada mashi I want to come back... muji if zai yarda..."
"Ba wajen alhaji Zaki ba...wajen oganki Zaki...ai he is the one that gave job in the first place..."hajiya ta fada Mata, shuru tayi Tana tunanin ganinta a gaban faiz and tana mashi magana, kou kadan Bata son sakashi a Ido, he is so annoying, she still remembers the behavior he display ranar da bintu take masu sharri, rashin maganar da yayi is the main reason of her anger, Zama yayi with his head down irin she's totally speaking the truth, sannan yayi Mata Rami, she begged him yanda ba saj sun je ba yace it's going to be alright, it's all a lie, ta tsani yaudara, Bata kaunar mutum ya yaudareta, fajz is the main cause of abinda ya Faru tsakanin ta da ahmed,. Bata dai Kara cewa komai ba.
Wace gari ta shirya ta tafi office, office din faiz ta nufa wayanda ke aiki wajen sai oyoyo suke Mata, she have a very good working relationship with with them hakan yasa da Basu ganta ba duk suna tunanin faiz yayi halinshi,gashi Basu da number ta, and they can't ask the boss, tana shjga office din faiz secretary dinshi tace Bai Nan, Bai zo ba. Secretary dinta ta bawa number ta ta fada Mata in faiz ya dawo ta kirata ta fada Mata she wants to see him. Gida ta koma hajiya na asking dinta how it went ta fada Mata ta koma dakinta.
Fajz was at home nursing his mouth, he feels bazai iya fita da bakin ba, duk wannan zaman da yake a gida bintu Bata San da zamanshi ba, shi ya daina jin haushin ta as he knows inda wannan cikin Yana da rabon a haifoshi da babu abinda zai sa ya fita so shi ta dauki kaddara sai dai kasa Yi Mata magana yake if ya ganta sabida yanda take hade Rai, in ta falo yazo wucewa sai tayi kaman Babu wanj Mai Rai wajen, hakan Yana mugun bashi mamaki, it's like a totally new bintu, ta sauya sosai kaman ba ita ba, wato it's so true ka guji fushin Mara fushi don ranar da ya sauya maka sai ka gagara Gane kanshi, he wants all bygone to be bygone and he feels shi zai sake Bata hakuri as he knows rubutun dayayi ya jawo duk matsalar da suke ciki, ya saka Kanshi a situation dinta a he feels he will do worst. Bakinshi ya samu sauki Sosai as ya kwana uku gida, in zaa fada mashi bintu will be like this sai yace it's a huge lie she won't, yau Daya gaji, ya shiga dakinta Bayan sallah ishai, har ta kwanta, to his surprise wannan kayan da ya Ajiye over four days back suna inda suke Babu abinda aka taba, bude kofar da yayi yasa Bintu dake lullube cikin blanket ta daga kanta Tana ganin Shine tace
"Ka gaji kenan..." Tafada cikin ranta as ta maida kanta cikin blanket din ta rufe, faiz dake sanye da jallabiya tsallake kayan yayi, ya taka zuwa bakin gadon ya zauna yace
"Bintu...tashi zamuyi magana..." Ya fada sounding so soft, banza tayi dashi
"Kinji..." Y sake fada Mata Jin tayi Shuru
"Ina jinka...ai kunne keji ..." Ta amsa mashi kanta na cikin blanket din. Ahankali yasa hannu ya ja blanket din duka ya wurgar kasa da sauri ta Mike zaune zata Kama blanket din har ya zubda shi kasa, cikin haushi ta zagaya zata dauki blanket din, he was watching her yanda take tafiya like wata super woman, he can't help it but smile, kafin ta dauka ya Mike ya riketa da hannu daya ya zagaya kugunta dashi,
"Dalla malam ka sakeni...stop touching me..." Tafada tana kokarin kwacewa daga gareshi
"Pls...stop it.. you win...am at fault...and am sorry...pls wannan zaman manja da doyan ya Isa Haka Nan....what if na mutu kou ke kin mutu tunda duk Mai hankali yasan mutuwa is always closer than we think...pls ki yafemin kinji Queen..." Ya fada Yana hugging bayanta, idanuwa bintu ta lumshe dataji jikinta a nashi,
"Kiyi hakuri and don't be mad anymore...I know you love me and I love you too.. " ya fada bakinshi wajen kunnenta Yana Dan shafa tip of his nose
"No... you love her...bani ba..." Ta amsa mashi.
"Kema I love you..." Ya fada baiyi denying his love for Amira ba,juyar daita yayi yace
"See...my mouth... ahmed ya fasa min Baki..." Ya fada kaman dan karamin yaro, ahankali bintu ta daga idanuwa ta kalleshi tana his mouth is a bit swollen, Dan murmushi ta saki
"And you're happy..." Ya fada Mata
"You deserve more ..." Ta fada under her breath
"I know so you will think...ba Komai ai...inda ya kasheni sai kiji Dadi..." Faiz ya fada Mata yana lafewa Jikinta,
"Kin hakura.." ya fada rada Mata
"Nima ban sani ba...kawai har yanzun Ina bakin ciki you love her more than me...inda you love us equally da Zan gane... look at the sweetest words you pour on paper for her alone..." Ta fada voice dinta na rawa sosai as she feels his lips on her shoulder,
"I will pour you yours...not on paper...but physically...Ina sonki to the moon and back..." Ya fada Yana Fara romancing dinta, he remembers mum dinshi ta fada mashi bintu told her tunda sukayi aure sau biyu kawai wani Abu a Shiga tsakanin su, now he is going to level up to make things alright, kawai he feels it's high time to enjoy marriage, if Allah ya kaddara aurenshi da Amira alhamdullilah, in kuma it's not destined to be then Haka Allah yaso, now yayi deciding bazai tsaya jiran abinda Bai dashi ya bar abinda yake dashi ya kufce mashi ba, now he wants Honeymoon,
"Yanzun dai ... let's...make another...baby..."ya fada romancing her. Yau Kam sai da bintu ta yarda faj have changed don tunda sukayi aure sau biyu da ya sadu daita Babu wani romance, that's why abun ke zuwa Mata da azaba but today sai da ya sakata moaning out loud, he dominated her giving her the best he can to make her happy once again, she have never felt anything like that, hakan he went 3 rounds before morning she was crying na karshen Wai ta gaji Amma kou sauraron ta baiyi ba, all he tells her is
"Zan Rama duk Wanda banyi a baya ba..." Kawai yake fada mata
Alhamdullilah
3/7/21, 7:32 AM - Ummi Tandama: 54
Yau bintu tajj labarin da ake Fadi Kan maza na rashin sassautawa matansu, she have heard da angos Basu da mutunci, tana jin yan amare suke kwana kuka saboda wahala yau itama ta samu wannan experience din, it's not her first or second but it's worst than the first, it's like a dinga daukan Abu ana gurzan ciwon jikinka haka kakeji, she wishes she can pass out during the third round don Tasha bakar wahala and it's Last longer than the two, cikin wahala tace
"Kiran sallah ake..."as in ya barta yaje masjid, ta fada tana matse lips Dinta in pain, fajz is that is doing it on purpose dariyan kasan makoshin ya saki tare da Dora Kan Kan goshinta
"Ga... Dadi...ya...zaayi...in iya zuwa...masjid..." Ya fada voice dinshi na rawa sosai as he is having total enjoyment, yanzun Daya bar wa Allah komai ya samu sukuni Sosai and he is enjoying sex unlike sanda ya dinga tunanin Amira during sex Yana imagining he is with her, he is so much having fun now and bintu is the most sweetest woman on Earth, she's so full of juice dukda this round is different as he feels some swollen a kasanta,
"Pls...a barshi Haka Nan..." Ta fada kaman cikin wahala
"Ni ban gaji ba....I want you all...Ina son in dinga Baki satisfaction da Baki samu ba all this while...pls don't say no..." Ya dada yana aikinshi da waist dinshi tana Nishi duk thrusting da zaiyi sabida wahala,
"Na...samu satisfaction...tun na...farko..." Ta amsa mashi cikin galabaita, faiz gani yake maganar na rage mashi Dadi so he didn't reply her, he scattered her to his satisfaction, sai da ya Gama ya hada masu ruwan wanka, dukda bintu is in pain she's happy, Bata taba wanka da fajz ba sai yau, it's like he have changed, kou Yana da wata in har he will make her feel like this she won't be complaining, tana lafe a chest dinshi while he do the bathing of su biyu, har wajsn ya wanke Mata and he feels ya kumbura, Yana tabawa ta Fara kukan shagwaba,
"Baby...kou in sakaki ruwan zafi..."ya fada as he feels she will need hit water
"Eh pls..."ta fada voice dinta kaman na baby dake koyan magana,
"Ok...Ina zuwa..." Ya fada Mata tare da jera Mata kiss a both kumatu, bintu sai Satan kallon sh kawai take tanajin wani irin farin ciki, ta lura Bai da single kunya as he is bending a gabanta without anything a jikinshi, sai yanzun itama ta samu something to tell about marriage, she can gist her friend about how her honeymoon is, sai da ya Gama Hada ruwan wanka ya sakata ciki, she feels so good,
"Pls ka karamin hot water..."ta fada mashj enjoying the moment, ruwa ya sake debowa Yana Kara Mata, they spent sometime a Nan Cikin sannan ya kawota ciki, yau har da shafa Mata Mai, he didn't know about her skin routine sai yau, now he knows Tana da cream da safiya dana dare, she have different skin care products,
"Shi yasa matata tafi ta kowa.... wannan kayan yasa skin dinki kaman auduga.."ya fada Yana shafa Mata morning cream dinta, bintu sai kallon shi take, tana jin wani Sanyi cikin ranta, wato in baa warwara ba bzaa tufke ba, now that suka samu matsala Suka daidaita now she's so happy. Sai da ya Gama hidima da ita ya fita daga dakin ya Shiga inda nashi kayan suke ya sa ya tafi masjid, he is happy too, wato yanda ka saka kanka Is how you feel, if you want happiness you can put all your pain aside and be happy, yanzun dai bazai ce ya daina son Amira ba but he is happy, he is relaxed, yau he did everything a responsible man should do to the wife you screwed over and over again, he brought her tea in bed, sai shafa gashin kanta yake tana lumshe idanuwa while she drinks it, data daga Idanuwa sai su hada Ido ya sakar Mata murmushi, she feels like asking why the change, why all this, is it real
"Is this real?.." ta tambayeshi dukda she feels like not asking Amma she should
"What.." ya amsa Mata calmly
"This...kawai sai Naga you're pretending to make me happy..." Ta fada calmly tana rike da empty mug data Gama shanye tea din ciki, hannu faiz yasa ya amshi mug din
"There's nothing like pretending to make others happy...in kana son farantawa mutum then you want to...am not pretending...am happy too..." Ya fada Yana shafa kanta with a smile,
"What about her?..." Ta fada sounding so calm as she looks at him
"Hmmm..." Ya fada kawai tana kallon yanda yanayin face dinshi ya sauya, bintu gyara Zama tayi tace
"Ba hmmmm ba...pls... tell me...kasan kou ba aure you're my brother...Kuma you can take me as friend..." Ya fada Mashi sounding so serious and calm, kallonta faiz yayi ya saki Dariya yace
"Don ki Kara ja min another sharri kou...ban yarda ba..." Bai karasa ba ta daki kafarshi Tana cewa
"Am not joking...ai what you did was wrong Kuma ai am not a mad person I also have rights.. " ta fada mashi, idanuwa faiz ya lumshe yace
"Am sorry... let's never talk about it again..." Ya fada Mata
"Naji... tell me about her...are people getting married or something...nadai San baka Isa ka fada min ka daina sonta ba..." Ta fada mashi tana Dan Jin zafin abun cikin ranta but it's ok
"I won't say that...kawai dai...ban samu kanta ba.... after that event a hospital ta fita harkata completely...she locked me up... sannan she sent her resignation letter...tun ranar ban Kara Ganin ta ba..." Jin abinda fajz ke cewa yasa bintu taji Babu dadi, she's not a selfish person so she knows it's her fault don she humiliated her,
"So I was thinking Ahmed yasa ta bar aikin sai naje in fada nothing happened ya yafe Mata and take her back Kuma ya barta ta cigaba da zuwa office Sai yace...he can't... after yayi punching bakina..." Fajz ya fada sounding so calm, dakin shuru kawai kake ji
"Kawai dai I think ahmed Bai yarda da cewa babu abinda ya Shiga tsakanin mu ba...I begged and begged for him to take her back he keeps saying he can't...so that's all..." Fajz ya fada sounding so calm
"It's all my fault..." Bintu ta fada sounding so bad
"Aa...kawai dai hka Allah ya kaddara..." Inji faiz
"Aa.. it's all my fault...na rabata da saurayin ta...na rabata da aiki...oh my God...am feeling so bad right now..." Ta fada Yana dafa goshinta in so much anger to her self
"Pls a bar maganar... tell me yazaayi muyi breakfast.. kinsan I can't cook... sannan you're not feeling to good..." Ya fada Mata
"I will make something for you...Amma baby baka ganin...I should talk to Yaya ahmed ya maidata..."ta fada sounding very calm,. Maganar sai da ya Dan batawa faiz Rai sai Kuma ya saki murmushi kaman he doesn't care
"Wato kishi... instead kice baby kou inyi Mata magana ta yarda da Kai..." Bai karasa ba ta Dan bugi leg dinshi tana Dan turo Baki tare dacewa
"Kasan it's not easy ai..." Ta amsa Mashi Tana Dan Dariya, Dariya shima yayi Yana kallon her innocent but stubborn face
"Bari Inje in hada maka breakfast...sai ka tafi office..." Ta fada mashj tana sauke legs dinta kasa
"Gaskiya ban zuwa office...babu inda zani.....I want to be with you...Ina son in zauna gida tare da amarya ta..." Ya fada Mata, dariyar farin ciki tayi tace
"Nidai aa...kawai ka tafi... remember I will be at home waiting for you..."Bata karasa ba yace
"Nidai aa..kawai I will be with you..kou na je office din baby abinda zanyi... it's just to stay and keep thinking..." Ya fada Mata
"But you have to go...kasan daddy...he may be angry at you..." Ta fada sounding so calm,
" Yanzun dai if you can ki rakani...sai mu zuana...wajen karfe uku...sai mu dawo gida.. " ya fada mashi, wani irin excitement ne ya bayyana a fuskar bintu, it's like a dream come true, wato he is asking her tazo suje office tare,
"Ai in naje sai inyi distracting Dinka...banson inyi distracting dinka..."ta fada cikin sanyimurya
"Aa...kawai muje...sai musha labari...we should be talking alot... you know in kin barni sai in dinga tunani..." Ya fada kaman small baby
"Ok...Bari in hada maka breakfast...sai in shirya mu tafi..." Ta fada walking da Sauri despite the sour she feels under her, shima faiz Mikewa yayi ya koma inda ya maida dakinshi, Yana daukan waysr shi sai taga message daga babanshi,
"If you're not at the office today then consider yourself fired..." Ya karanta, Dariya faiz yayi Yana cewa
'"kou wannan tsohon yace what happened?...Haka Nan Zan kwanta gjda?..." Ya fada Yana Ajiye wayarshi.
Wajen karfe 9:30 suka bar Gidan, he dressed in suit it's Kuma jallabiya, baiyi breakfast a gida ba suka fita da abincin su, wajen karfe goma da Yan Kai suka Isa company, suna zuwa secretary din Amira ta kirata, da akwai good relationship tsakanin su so she desperately want her back as her boss, Bata son wata kou wani yayi bossing dinta, Bata son abunda zai sa a kawo Mata another annoying person, Amira is someone da Bata bawa secretary any serious work, at times she always do most of her work herself, the secretary feels tana cin dubun hamsin din banza Wanda hakan yasa tana tsoron wata tazo, she was happy da taga amira tazo office kwana uku ago, hakan yasa ta kirata data gan motar faiz.
Ana Kiran Amira ta fita daga dakinta ta koma dakin mum dinta walking so gently, she's totally disturbed Still tunda Ahmed didn't call her tun ranar da yazo Nan ya tafi and she called him twice Bai dauka ba, kawai sai tace she should let him be Kar ta dameshi da kira, hakan yasa Bata sake Kiran shi ba, yau da aka kirata faiz yazo office ta ji Dan faduwar gaba,. Kawai she's feeling some how but like her family told her wannan aikin is very important and ba koina zata samu irin wannan aiki ba lallai ta sake samun such opportunity ba, she told her mother an kirata ance ya dawo aiki,
"Tou kije Mana...what are you waiting for... it's not as if aikin Zaki je ki Fara yau...kawai it's for you ki Tambaya if they still want you..." Hajiya ta fada mata, Amira da jikinta da yayi sanyi tace
"I was thinking in Bari inje gobe..." Ta fada Mata kanta kasa Bata karasa ba hajiya tace
"Just go today..." Ta umarceta, babu musu ta fita, wanka ta shiga tana tunanin yanda zata fuskanci faiz after what happened, kawai dakewa zatayi kaman nothing happened, she prays he shouldn't say anything about the past, she prays he didn't bring anything up again, she loves it when he was her boss, tunda aka Shiga matsala Bata sake tunanin what happened in Malaysia ba sai yau, as she dressed she have flashes of their romance and kisses,da sauri ta Dan bugi head dinta. Bata Yi wasting time ba itama ta shirya ta fita as usual babu makeup, dakin mom dinta ta Shiga ta amshi wasu kudi tunda Bata da cash a hannunta, 2k hajia tta Bata sannan ta fita, she walks her heart pounds saboda fear, right now that anger dinta ya Dan sauka she needs her job back, it's indeed a huge job with a very big allowances, she just pray he takes her back, tana fadawa kanta Haka dudka she knows zai Bata , if Kuma Bai Bata ba she will go to alhaji taji. Adaidaita ta samu ta hau
A office din faiz Kuma suna shjga ya zauna inda yake cin abinci yayinda ita Kuma bintu ta zauna opposite to him, she wanted to serve him Amma sai yace ta barshi zaiyi shi da kanshi
"Kawai baby reserve your energy for later in the day...like da dare..." Ya fada Yana Mata naughty look, idanuwa ta zaro tare da rufe face dinta da hannunta dake dauke da zobuna zinari guda biyu tace
"Pls..ka daina..." Ta fada mashi cikin shyness
"In daina me...kawai it's just small information ai... of what will happen.. until we make a new baby.. " ya fada mata
"In ba dai so kake ka kashe ni ba ai ka bar wnanan maganar..." Ta amsa mashi having so much fun gata da faiz suna Hira,
"Kin dai Gama surutunki...if Kinga na daga maki kafa...na sake jefa kwallo a raga...if not Babu sauki..." Ya fada Mata, Baki kawai ta turo, Tana aduar he is playing, she have lot of Kayan Mata da Bata maida hankali Tasha saboda fajz Bai wani damu daita ba Amma she thinks it's the right time for her to use it.
Zuba delicious food dinta yayi Yana ci suna Hira, tunda sukayi aure yau je tasan sunyi hira, she saw him laugh sosai, kawai he is letting his pain go, babu abinda yafi barwa Allah matsalar ka, ya Dade Bai ji yanda yake ji yanzun ba, he is just happy, not totally happy but he is happy, kou w Haka aka barshi ya gode, he was gisting her naughty story, irin na iskanci kawai bintu sai Dariya take tana rufe fuska saboda kunya, Bata San Bai da kunya ba sai yanzun, sai Kira komai yake Kai, tunda yazo secretary dinshi taso bashi information a Kan visitors Daya Samu tunda Bai tafi ya nuna Mata he doesn't want to know, yanzun ma da Amira ta zo secretary Dinshi na ganinta ta Mike Suka gaisa, Amira gyara Vail din kanta tayi
"Am sorry ma...naso kiranki...Amma ya fada min Bai son ganin kowa...sai nace Bari in gobe in kiraki..." Secretary din faiz ta fadawa Amira, murmushi Amira ta saki remembering when she was here too, when she was his secretary, yanda tasha wahala hannunshi, how commanding and bossy he can be, nata yazo da sauki because his friend brought her, tasan he wannan yanzun tana Shan wahala hannunshi don yanda take magana alone says it all,
"Ok...ki fada mashi...Ina son ganinshi..." Amira ta fada, budurwar barin wajen tayi Jikinta a sanyayye, alaman zaayi Mata ihu and she can't say no to Amira as she respects her don in da ba ita bace babu yanda zaayi ta Kai kanta tunda yace Bai son ganin kowa yau, ahankali ta bude kofa fajz Daya Gama cin abinci ya koma Kan seat dinshi ya Dora kafa daya Kan daya Kan desk yayinda bintu ta dawo gabanshi ta zauna tana kallon mijinta, sai labari suke Ana Dariya happiness in the air, ganin secretary yasa faiz yace
"What?..." Ya fada Yana sauya mood dinshi yayinda ita Kuma bintu ta juyo Tana kallonta from head to toe to see if tana iya Zama another threat to her marriage again,
"Sir.. kayi .." Bata karasa ba faiz yace
"Amma I told you ban son ganin kowa kou...If you don't know me kije ki tambayi mutane Wanda kikewa aiki.. he next time na Fadi Abu Kika tsallaka imarnina you're fired..." Ya fada Yana hade rai kaman bashi ba and bintu is so much in love with his no nonsense attitude, ahankali secretary ta juya yayinda faiz ya cigaba da bawa bintu story din da yake bashi, secretary fitowa tayi, Amira knows he is not seeing her don she can hear his voice from inda take tsaye, tana kallon yanda ta fito jikinta a mace
"Ma... kiyi hakuri...yace Bai son gani kowa..." Ta fadawa Amira
"Kin fada mashi nice?.." Amira ta tambayeta
"Ai Bai Bari na fada mashi kece ba...kawai yace Bai son ganin kowa..." Ta amsa Mata, Amira knows sending her back inside is like sending her back to the Lions den so she decided to go in herself, she knows da wuya yayi walking dinta out of the office,
"Kar ki damu...Bari in Shiga ciki da kaina..."Amira ta fada tana taking steps towards kofar office dinshi
"Ma...kinsan he May not like it..." Secretary ta fara fada Mata Bata Karasa ba Amira da har ta Kai Bakin kofar tace
"Kar ki damu... insha Allah bazaa samu matsala ba...' ta fada, Amira rike handle din tayi ta lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya kawai she wants to get it over with. Ahankali ta murde handle din kofar kawai faiz da Bai gan Mai Shigowa ba ya Fara cewa.
"Ke... you're fired..." Ya fada sounding very tough as he feels she's playing with his order and she's interrupting his fun, Amira heard him and she steps into the room, yanda ya kame waje guda instantly yasa Bintu sake juyawa don dukda Yana magnaa Bata juya ba thinking it's same person Amma yanayin shi ya Sa ta juya sai ga Amira, the change she saw in her alone ya nuna she have been through Alot, ta sauya sosai, ramarta is visual, tayi duhu kaman ba ita, Amira karfin Hali tayi ta daga Kai Bayan ta maida kofar office din ta rufe sai suja Fara hada Ido da bintu, da sauri faiz da duk mood dinshi ya sauya lokaci guda ya sauke legs Dinshi daga kan desk Yana gyara zamanshi, it's like a turo maka someone you're not expecting to see at all, someone you want to see by all means but was unavailable, the feeling in the air is so different from the one na dazun, Amira Kam regrets stepping her foot in here at this moment, Bata taba shjga wurin da tayi Dana sanin shjga kaman wajen Nan at this moment ba, cikin karfin Hali tayi sallama instead of the second thought of her running away from new insult
0 comments:
Post a Comment