"I thought... you resigned..." Faiz ya fada Yana hade Rai not because bintu tana Nan sai don this is the only thing he can say right now sai Kuma Bai son ya nuna Mata wani damuwa at all as ta Riga ta nuna she hates him with passion, ita Kuma bintu sadda Kai kasa tayi waiting to hear what's happening,
"Yes..." Ta amsa mashi tana karasawa bakin kujeran dake kusa Dana bintu,
"Ina...wuninku.. " ta gaidasu sounding so strong Amma Allah kadai yasan yanda zuciyarta ke bugawa, faiz was just itimidating her with his eyes, ya hade Rai sai kallon ta yake, Amira couldn't look at his eyes instead somewhere else on his body like gefen kafadarshi ta Danyi ,
"Lafiya..."suka amsa kusan lokaci guda da bintu,
"Kou inyi excusing dinku..."bintu ta fada cikin karfin Hali
"No..." Faiz ya fara fada before Amira ta Kara dacewa
"Aa..." Ta fada before ta sake kallon gefen face din faiz with a very frown face tace
" I want to ask...if...Zan iya dawowa...aikina..." Ta fada voice dinta na cracking, faiz na kallon yanda ta hade Rai
"Why...Kika rubuta resignation in the first place..."fajz ya fada cike da haushin yasan ahmed talk to her
"My choice then...and now..."ta amsa mashi,
"Nan ba market place bane da akeyin yanda ake so..." Fajz Bai San yanda Amira take jin haushin shi ba, bintu daga Idanuwa tayi tana kallon faiz sabida yanda yake magana alone ya nuna he is very angry, taga idanuwanshi sun sauya, he is like a totally changed person in Just an instant, Amira dake tsaye heard what he said and she understands and take that as a no,
"Ok..." Ta amsa mashi calmly with a frown, kawai Sai ta juya,
"Ina...Zaki?..." Ya fada cikin Isa da iko ganin ta juya, the drama here is much for bintu, she can't just pretend nothing is happening right now and stay, that will make her stupid, Amira Kuma tsayawa tayi ta juyo tace
"Ina ganin kaman bazan samu abinda ya kawo ni ba...so why should I waste more time..." Ta Fada itama voice dinta kaman na lioness, gira daya faiz ya daga
"So did I say that..." Bai karasa ba yaga bintu ta Mike da sauri yace
"Baby...Ina Zaki Kuma..." Ya fada sounding so cute
"Wani Abu Zan dauko daga cikin Mota..."
"Zauna...Bari in dauko maki..." Fajz ya fada Yana kokarin mikewa yayinda Amira tana tsaye feeling a bit ok as yau bintu Bata zageta ba, tana mugun tsoro bintu, she still remembers yanda take magana,
"Aa...Bari in dauko..." Kafin ya sake magana har ta Kai Bakin kofar, she's ok he shows she matters,聽 Yana nuna Mata she's special and Hakan ma is ok tunda it's what she wanted in the first place,
"Zan samu kou aa..."Amira ta fada sounding straight bayan fitan bintu, faiz kallonta ya dingayi ya kasa magana, he can't just stop loving this girl, he is totally in for her, Amira fuskantar shi tayi tace
"Zan samu kou aa..." Ta sake maimaita mashi,
"Am sorry..." Ya fada kaman he will break down
"Zan samu..." Ta sake Fada mashi cikin iko alaman ba abinda ya kawota ba kenan
"Pls easy Mana..." Ya fada Yana kallon how she's still boiling
"Ai in ba so kake matarka ta Dawo ta zageni ai ka fadamin matsayina.. kou da yake...let me talk to alhaji directly kawai.. " ta fada聽 mashi tana sake juyawa
"I didn't ask her to insult you.. kiyi hakuri Amira.聽 Duk yanda Kika shjga damuwa Nima..." Vai karasa ba tace
"Ba abinda ya kawo ni ba kenan ..Zan iya samun aikina...kou shikenan.. " ta sake asking Dinshi.
"You can...kou wani aka kawo...Dole zai bar maki wajenki..." Bai karasa ba tace
"Zan Fara gobe..." ta fada atakaice tana barin office dinshi in a blink of an eye. Wani irin ajiyan zuciya faiz ya saki Yana bin bayanta da kallo
"Anya zaa samu Wacce ta Kai wannan Yarinyar.... Anya..." Ya fada sounding so disturbed. Sai da bintu taga fitarta ta dawo ciki with a smile alaman she's not hurt at all. Sanda ta dawo faiz ya tareta da murmushin karfin Hali, dawowa tayi ta zauna tace
"Baby ka Bata aiki?.." ta tambayeshi, he is afraid of telling her the truth sai yace
"She resigned by herself...so..." Bai karasa ba tace
"Pls ka Bata... it's out of anger..." Ta fada mashi, kallonta yayi ya zuba Mata Idanuwa
"Wai da gaske kike kou you're just pulling my legs.. " ya tambayeta sounding confused Kar ace rami take mashi
"No...am not pulling your legs...kawai pls take her back...I begged of you....kasan she resigned because of me..." Ta fada cikin sanyimurya tasan it's not bad to hide your feeling, ance hakan ma hanyace ta sace zuciyar Miji, Jin she's insisting yasa faiz dake Kallon ta like mirror, shi dai Bai yarda abinda take cewa is real ba kawai he thinks irin gulma Mata ne, she have shown him her other side so he is being very careful,
"Amma kin San it's a company not a joke place kou..." Ya fada Yana kallon ta
"I know baby... for my sake...I beg you...ka barta...ta dawo ta cigaba da aikinta..." Bintu that is so serious ta fada mashi, kafeta yayi da Ido
"Pls stop looking at me kaman you don't want to...I see yanda duk ka sauya data shigo..." Ta fada tana Dan sadda Kai kasa with.a smile
"Kuma?... yaushe..." Ya dada trying to deny what she's saying
"Nidai Kar kayi denying...I see it...kana mugun son yarinyar Nan... it's all over you..." Ta sake fada mashi with a smile Amma kaman zatayi kuka
"Haba...why will you say that Bayan gaki..." Ya fada sounding very calm Yana kallon yanda take Dariya Amma Kanan kuka take,
"Yaya...kasan...da ...zai yuwu...kawai da...ka rabu Dani..."Bata karasa ba yace.
"Shush...don't ever say that again...Kar ki kuskura ki Kara fadin hakan..." Bintu da idanuwanta suka sauya kala daga idanuwanta tayi cike da kwalla tace
"Ina tsoron kace zaka aurota wata Rana... sannan Ina tsoron...kaki aurenta sabida ni...ban son shiga hakkinka...koi Kuma shiga the way of destiny..." Ta fada hawaye na zuba da idanuwanta, da sauri faiz ya bar inda yake ya dawo kusa daita ya jawota jikinshi Yana cewa
"Pls ki bar wannan Maganr...kawai kowanne bawa Yana da nashi jarabawan...ba duk abinda mutum yaso yake samu ba... sanna ba duk abinda mutum yaso yake zame mashi alkhairi ba...we have to learn to let go...we have to learn to let destiny take place..." Da sauri ta daga wet face dinta tace
'"bazaka iya barinta ba...kana sonta...ni da nake mace na kasa barinka sabida Ina sonka balle Kai da kake namiji..." Ta fada tana kuka yayinda kanta ke kan chest din faiz
"Baby it' doesn't matter that I love her....bazanyi maki karyar cewa ban son Amira ba...bazan sake yaudaranki ba...duk sanda na ganta wani Abu ke Mani yawo cikin zuciya...Amma doesn't it matter since ita Bata Sona?...Bari in fada maki wani Abu...Amira ta tsaneni...Bata Sona at all...so pls kar Ki damu daita...ki made daita kawai..." Ya fada Yana daga kanta Yana gogewa bintu hawaye, Bintu daga Idanuwa tayi ta idanuwanshi Kaman garwashi
"Yaya... just cry...it easy pain..." Ta fada tana kallon yanda Idanuwanshi ya koma kaman garwashi, she knows he wants to cry Amma Yana dakewa, she understands what he is going through, ba Wai don ita tana sonshi Kuma ta aurenshi zatayi kaman Bata San halin da yake ciki ba, she's human and he is human too, dariyan karfin Hali faiz yayi yace.
"Why will I cry..."
"Because you're in pain.. " ta amsa mashi
"No...I won't cry...if I cry na Zama ungrateful to God...he gave me special gift... which is you....ke Kyauta ce zalla...so why should I cry don an hanani wata...pls am not going to cry..." Ya fada Yana shafa Mata, Zama yayi ya zaunar daita Kan kafarshi, lafewa tayi a jikinshi just thinking, just thinking of a simple way she can help her own husband, sai Kuma ta Fara tunanin what will that make her, and idiot?, a stupid person?, Kawai she's feeling he needs help, Amma Bata San how to help him ba, it's not easy kice zaka taya mijinki neman auren wata, watar da kinsan how she is to him, Haka sai Suka Sha Zamansu Suka Kare suka koma gida. Ita kuma Amira ta koma gida ta fadawa mum dinta she's resuming office, sai Kuma ta Kira ahmed ta fada mashi he took her back sai Kuma Bai daga ba, text Tayi mashi telling him she's going back to office gobe kou dadewa baayi ba yayi replying da
"Congratulations...am happy for you."
Bayan wata uku
.yau aka rabawa Ahmed goro da matar da zai aura, hankalin mum din amir yayi mutukar tashj Amma alhaji ya fada Mata ta maida komai ba komai ba kawai a cigaba dayiwa Amira adua Allah will give her someone better, she called everyone na gidan Kan Kar a fadawa amira, one thing da ita Bata sani ba is Amira have started given up Kan zancen Ahmed, ta Riga tayi magiya har ta gaji, one thing da Mai bada hakuri is da zaran yayj exhausting strength dinshi na Neman yafiya then they won't care anymore, she have text and called, Bai dagawa Amma Yana Dan lekowa gidan time to time, ta dai lura he wants her out of his life and she have decided to let it be kawai. Ta maida hankalin ta Kan aikinta da Kuma business dinta, she have moved forward, dukda she have moved on duk sanda ta gan faiz sai ta tuna d what he did to her to ruin her relationship, right now Bata bashi single chance, she made it clear har mutuwa ya dauketa she will never listen to him, ta Riga ta sakawa kanta bazatayi aure ba, tasan duk inda zaa aureta her past will surely ruin things for her so she will work hard to make her family a better place, she will grow her family fiye da yanda baa tunani, she will be the crying shoulder for her siblings, bikin nazifa is in one week time and an dage da preparation, she's busy with work Amma Bata Bari akayi lacking wani Abu ba, anyiwa kanwar ta gado set biyu and ita tayi guda da kudinta, faiz Bai amshi kudin da ya kashe Mata ba so she have alot, business dinta is really booming so she knows she's destined for greatness, she feels yanda take business kou wayanda suke kasuwa Basu nuna Mata komai, yanzun tana saka time da take replying to costumers dinta, especially chats, sai kuma tana amsa calls at anytime sai indai suna meeting. Tasan kowa da irin jarabawan shi and she feels kilan nata d akwai rashin yin aure, kawai she feels she is not going to get married and she have accepted that with honor.
Ba Amira kawai tayi given up ba har da faiz, bintu is two months pregnant again and he is happy, Amira have made it impossible for him and he gave up totally, tunda ta dawo office Bai Kara ganin dariyar ta ba, Bai sake ganin wani farin ciki daga gareta ba, she only reply his his talks with the shortest words, yanda take daure mashi face kou shi da yake namiji Bai dsurewa Haka, kou last week she was shouting at her secretary and he heard it from his office, Daya leko thinking it's something bad tana ganinshi ta Kama
'"what are you doing here... wa ya kiraka...or did you hear me call you..." Ta fada looking straight into his eyes, he have to turn back and leave, duk yanda yake stubborn fellow amira tafi karfin shi, she's so strong, she's just like an alloy, sam Sam Bata tankwasuwa, irin boss ladies din Nan ne, inda zaa fada mashi mace zata maidashi Haka sai yace it's a huge lie Amma ga zahari Nan Yana kallo, yanzun she do meeting without looking for him, last month yayi rashin lafiya kuma Saida yayi sati baizo office ba amma kou a jikinta, she didn't ask why he isn't here, and when he came back and demand for report ta bashi normal answer with
"Ask your secretary...all info are with her..." Ta amsa mashi atakaice, one thing he loves is yanda yake farantawa matarshi, he makes sure she's happy, Bai yarda ta Shiga bakin ciki at all, he takes her out frequently, suna yawo suje family Houses dinsu da Kuma gidajen family, Bai son boring life, Yana son ma su samu su tafi yawo a abroad, he just want to be away from her completely, ya fadawa dad dinshi ya maidata company dinshi that she's making him restless and he replied with
"Saidai Kai ka dawo office Dina Amma ita I like the way da take heading wancan company din so she's going no where..."
Yau Saturday and suna gida, bintu tana zaune kan kujera sai shi Kuma kasa legs dinta Kan nashi sai massaging dinsu yake tana lumshe idanuwa, suna labari, wayarshi yayi Ringing Yana dauka yaga Ahmed, har ya mance rabon da suyi waya, shima ya rabu dashi totally,
"Ikon Allah... Ahmed ne..." Ya fada Yana kallon bintu.
"Then pick Kar ya tsinke..." Ta rada mashi, da Sauri faiz yayi picking da sallama,
"Abeg ganj Nan a bakin gate dinka...Kuna gida.."Ahmed ya fada from the other side,
"Eh...come inside.. " faiz ya fada kashe waya Ahmed yayi, da sauri faiz yace
"Babu tashi ki sauya Kaya ga ahmed Nan...yau ya kawo Mana ziyara, ya fada Mata, da sauri bintu ta Mike ta Shiga ciki, faiz Kuma fita yayi sanye da polo sai three quater Jean, yana fita Ahmed yayi parking da Kaya cikin wata leda, hannu fajz ya Mika Mashi Yana kallon shi to see if he have forgiven him for real da har ya kawo mashi ziyara yau, he sees no grudges at all, ciki suka Shiga Bintu ta kawo mashi drinks, suka gaisa, ledan Daya zo dashi ya bawa bintu yana cewa
"Sister...ke na kawowa...kayan saka bikina ne...." Ya fada wa bintu dataji gabanta ya fadi, faiz kallon ahmed yayi y kalli bintu ya sake kallon ahmed.
"Saka biki?...ban gane ba..."
"Aure zanyi...Nan da wata biyu.. ban bawa kowa ba but ku special ne...ai Dole na kawo maku..." ahmed ya amsa mashi,.
"With who..." Bintu da duk hankalin ta ta tashi ta Tambayi Ahmed
"Her name is safina..."
"Oh Allah...oh Allah...oh Allah...na rabaku da Amira.. " bintu ta fada sai ta Fara kuka tana barin wajen da gudu., Nan dai faiz da yaji wani abun daban ya bita. Sai da ya samu ya shawo kanta ya dawo Wajen ahmed, he keeps asking why he didn't marry Amira sai kuma ya amsa mashi da Kar ya damu it's not about what happened it's something else.
Amira Kuma dad dinta ya kirata da kanshi ranar lahadi ya fada Mata ahmed zai auri wata kuma Bai son ta sakawa kanta damuwa at all, she promised him she's not going to say anything, fita tayi with a smile Amma tana kaiwa dakinta ta fara kuka sosai, she cries kaman ranta sai fita, saida tayi Mai isarta ta dauki wayarta ta Turawa Ahmed message kaman Haka
"Yayana... congratulations... just heard of the good news...Allah ya sakawa zuria albarka...Ina son ka sani...bazan maye gurbinka da wani ba because kayi min abinda har in mutu Babu Mai Yi min shi, you lay the foundation of my career and har duniya ta dane I will never forget that...take me as your Lil sister...don you're my brother...if da akwai anyway that I can assist pls let me know..." Ta tura mashi while still weeping, kou minti biyu Baayi ba sai ga Kiran ahmed, Bata daga ba,she let the phone ring then kawai Yana Gama Ringing sai ta kashe wayar gabaki daya. Dukda kukan datasha Bai hanata shiryawa da swollen eyes dinta ta tafi office the next day ba, she's feeling a bit down Amma she's ok, kallo daya zakayi Mata kasan she's so depressed.
Faiz na zuwa office ya ya nufi nata office din, ya Shiga damuwa as bintu keeps crying she's the cause of their separation, tayi kuka babu adadi, tana bakin cikin ta Zama silan bakin ciki wata, shi kanshi faiz da yake sonta yaji wani iri da ahmed zai auri wataz he is supposed to be happy but he is not ba don komai ba sai don he knows how she valued ahmed, he still remembers yanda take magana Kanshi kaman without him she can't breathe, Yana bude kofsr office dinta Amira dake zaune Kan kujeran ta looking so weak and broken ta daga idanuwa ta kalli who is coming in, Yana kallon yanda ta saki jiki Kan kujera yaji kaman yayi Mata kuka, ahankali ya isa bakin desk dinta zai zauna, Bata kalleshi ba tace
"Don't...sit..." Ta fada cikin muryar da Bai fita at all,
"Am sorry...'"ai kaman wata zakanya ta Mike tace
"Get..oooouuuutttt!!!!!"
Alhamdullilah
3/9/21, 8:22 AM - Ummi Tandama: 56
"Am sorry...kiyi hakuri Amira..."ya fada sounding so calm Yana kallon yanda hannunta ke rawa, she's just trembling as she feels nothing he will say matters, babu abinda zai fada da zai maido what she have lost,
"Pls... stop... mocking me...ka tafi...ban son jin kalaman da zaka fiddo... because it's nothing but mockery... you're selfish..." Bata karasa ba ta dake don Kar tayi kuka, she wants to cry but it's not the solution,
"Oh Allah...Amira...am I this bad...why kike Mani iirin kallon Wanda Bai San kowa ba sai kanshi... Thi statement hurts me more than you hating me...why pls.... right now am not mocking you..." Bai karasa ba Amira ta daga mashi hannu daya yayinda take goge face dinta da dayan hannunta,
"Pls...ka tafi...get out...ban son Magana dakai... talking to you won't change the fact that you watched your wife destroy my relationship..."
"Wayyo... she's sorry..." Faiz ya fada don yanda Amira take magana alone shows she's in pain
"Just get out..." Ta fada mashi atakaice
"No...not until you understands am not a selfish person...Amira ki rage Mani wannan kalaman....nasna you hate me... you think am happy ahmed zai auri wata but am not..." Baki Amira da kanta ke kasa ta tabe tace
"Malam get out... enough pls...kawai kasani...ban yafe ba... sannan I will never have a relationship with you balle ayi maganar aure..." Ta fada mashi atakaice, ahankali faiz da duk jikin shi yayi sanyi yace
"It's alright... shikenan...ba komai...once again we're sorry..." Ya fada tare da juyawa
"As if he cares..." Ta fada as she watches him leave, he heard her but Bai sake cewa komai ba ya fice, Yana shiga office dinshi ya tarda wayarshi na Ringing kafin ya karaso har ta tsinke, Yana dubawa yaga it's bintu, kiranta yayi, tana picking tace
"Baby... tazo yau?.." bintu da guiltiness ya hanata sukuni tunda taji zancen auren Ahmed
"Yes...tazo..." Ya amsa Mata calmly, ya rasa sanin wacce ta fi wata shjga damuwa ba sabida duk ya lura kowacce da abinda ya dameta,
"Oh baby...pls..who is she...nasan she will be blaming me ..." Bintu ta fada voice dinta na rawa
"Pls she is not...kina saka kanki cikin damuwa da yawa.... remember condition dinki...Kar ki saka kanki a damuwa ya shafi baby na again pls..." Ya fada Mata calmly
"How can I be happy...ni dai na kasa samun sukuni...pls inzo in Bata hakuri...I want to hear her say ta yafemin..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali,
"Oh ni...kina yawan damun kanki.... she's not blaming you at all... she's fine...ta gane it's not your fault and it's destined...." Fajz ya fada Mata Yana kwantar Mata da hankali
"Aa...nidai ka barni inzo muyi magana daita... "Bintu ta sake fada mashi
"Haba babyna... zanyi maki karya ne...Baki Ganin ba lafiya gareki ba...at Least ki Bari babyna ya Kara kwari..." Ya fada in a petting tune don Kar tace dole zata zo and now Amira is a very bad mood Wanda a karshe hakan ba abinda zai kawo sai more problem, Bai son abinda zai sake jawo more matsala a tsakanin su,
"Baby pls..." Bintu ta sake pleading Dinshi
"Ok.. you will talk to her...Amma ba yanzun ba..." Ya fada Mata
"Yaushe tou..." Ta tambayeshi
"Duk ranar da kika bani 5 hotties..." Ya Karasa maganar Yana Dariya, Nan dai ta Fara mashi kukan shagwaba inda ya fada Mata ta bar yazo gida zasuyi Magana,.
Ahmed Kam jiya daya gan message din Amira har hawaye yayi feeling so hurt inside but ya zaiyi, he have no choice but to let go too dukda it's very difficult, he read it over and over again, har hawayen shi na diga a screen din wayar shi, he is very touched by her message, right now he have to let her know it's not because of what happened between her and fajz, ya Zama Dole ya fada Mata so that she won't keep blaming herself and faiz, yaso yayi magana daita sai gashi Bata dauka ba Yana Kuna trying akace it's off, he didn't sleep at all as all he thinks of is Amira, indeed he loves her so much, kou yanzun Yana imagining yanda zaiyi ya ganta tare da wani ba bashi ba, he counts hours to daybreak, Shirin office yayi sai ya tafi gidansu, Yana zuwa akace Bata Dade da tafiya office ba, he feels a bit relieved da akace ta tafi office, sannan Kuma he feels bad da har she can go to office after what happened Wanda ranar da Habib yayi dumping dinta sai da ta kusa kashe kanta, wannan ya nuna mashi he is not that important to her, still dai Bai damu ba , office dinshi yaje yayi abinda ya kamata ya dauki excuse ya fita, company din su faiz ya tafi, instead yaje office dinta sai ya kasa ya nufi na faiz, Yana Shiga faiz dake waya da iyami Yana Bata labarin abinda ya faru yayi Sallama daita ya amsa sallamar ahmed, Bai ce komai ba sai da ya dinga kallon ahmed dake tafiya kaman Mara lafiya har ya iso gareshi ya Mika mashi hannu suka gaisa dukkansu kaman anyi masu mutuwa,
"Pls did you see her today...how is she coping..."ahmed ya fada cikin sanyimurya, ajiyan zuciya faiz ya saki yace
"Ashe Daman Bata sani ba... gaskiya baka kyauta ba..why will you do this..."fajz ya fada sounding so calm
"You're supposed to be happy she's free for you..." Inji ahmed
"Haba... that's not love...at times we do difficult things for love... seeing her sad Hurts..."inji faiz, Kura mashi Ido Ahmed yayi, sai da ya Gama magana Ahmed yace
"I know... right now am burning inside...I didn't leave Amira because of what happened... it's because of something else...kawai ba Zan iya fada maka ba...amma I beg you...ka auri Amira..."Ahmed ya fada Yana fidda maganar da kyar but it's the right thing to do, idanuwa faiz ya sake lumshewa before yace
"Pls ka Bari... it's not going to be easy...she hates me....she sees me as a selfish person...tana ganin Ina farin cikin rabuwarku... maganar gaskiya at first Haka take a zuciya ta...Amma daga baya Naga It's not like that at all...and pls...I beg of you... tell me wane Abu ne yasa baka aureta ba... Bayan Kuna son junanku...pls why.. " faiz ya fada feeling so weak..
"Bazaka gane ba... it's a family issue..."
"Amma this family issue Bai kyautatawa maku ba... it's totally unfair.. " inji faiz
"Yanzun dai help me...ina son ganinta...am scared I can't see her alone..." Inji Ahmed
"She won't let me in to her office...kawia kaje..."
"Aa...ka rakani...pls...in mu biyu ne I can confront her..." Ahmed ya fada mashi,
"She will send me out if na Shiga.. in Kuma baka yarda ba ...muje ka gani..." Fajz ya fada Yana Mikewa yayinda shima ahmed ya Mike, tare suka fita Ahmed Yana fargaban yanda zai ganta, with what fajz told him she's broken.
Duk yau Babu abinda Amira Tayi a office dinta, she have lots of things to do Amma ta kasa daga kou file guda, watching dream chattered is difficult and hard, ta langabe a kujeran ta, tunda ta zauna tun safe kou motsawa batayi ba Tana zaune waje guda, Idanuwanta lumshe sai Ajiyan zuciya kawai take, she feels kaman an Dora Mata Abu Mai nauyi a zuciyar ta, sanda Ahmed ya bude kofsr ta Dora kanta Kan desk tana kuka, ahmed Bai bude da karfi ba so she didn't hear the door sound, ahmed Shiga yayi faiz dake biye dashi ya shigo, yanda faiz ya maida kofar ya rufe yasa tayi Saurin daga Kanta, the first person she sees was ahmed, he was so broken to see the tears in her eyes, tana Ganin shi hannunta na rawa ta Fara goge face dinta Tana
"Yaya..." Trying very hard to smile ta yanda bazai Gane she's crying ba Amma he sees the tears, .
"Amirata...my lovely beautiful little sister..." Ahmed ya fada Yana zagayawa wajen kujeran da take zaune a Kai,
"Yaya..." Ta sake fada tana goge face dinta don tana gogewa more tears na taruwa ta kasa holding tears din back, she couldn't control it at all saboda tausayin kanta. In kaga yanda takeyi sai ta baka tausayi, she's totally trembling, hannunta dake Kan face dinta Ahmed ya Kama, he hold hannunta biyu, kanta kasa sai ta Fara hawaye,
"Pls ki daina...I love your message...ya sakani farin ciki...ba don komai ba sai don I feel my baby is strong...Dan Allah ki daina kuka...pls..." Ya fada yayinda yake rikw da hannunta biyu ita Kuma kanta kasa tana kuka, faiz couldn't watch this kawai sai ya juya ya fita, Yana shjga office Dinshi ya tsaya ya jingina da bango with his two eyes closed, bakinshi sai rawa kawai yake,shi dai Bai San what's wrong with him ba but he feels like bursting into tears.
"Yaya...Ina tausayawa rayuwa ta..."was abinda ta fada.
"Baby...one day what makes you cry will surely makes you smile..." Ahmed ya fada Yana rike da palm dinta
""Oh Amin Yaya...Amin ya Allah..." Ta amsa mashi kaman ayi fast forwarding lokacin that she will laugh about the tragedy na rayuwar ta, she knows Babu ranar da zatayi Dariya because of her past, it's never going to happen,
"Ki saurareni kiji...Ina son ki sani...ban guje ki because of abinda ta faru tsakanin ki da faiz ba...or because of abinda matar faiz ta fada ba...no..." Ya fada Mata
"Then..me nayi pls.. " ta tambayeshi tana saga idanuwanta dake kaman garwashi ta kalleshi,
"Tun sanda na dawo...na fadawa mummyna maganr aurenki...and she forbids it..."ya fada Mata, Kai ta Fara nodding Alaman na gane
"You knew why..." Ahmed ya Fada Bai karasa ba tace
"I know...I know...Daman...babu uwa Mai kaunar danta...da zata Bari...a aureni...I understand perfectly..." Ta fada Tana goge face dinta, she feels better ahmed didn't dump her because he thinks she's still cheating, so it's ok, she can never change who she is
"Amira Ina sonki... That na kasa barin ki...I feel in na barki then who will marry you...then I feel let me try to make her someone unique...ban San you're blessed ba...gashi kou dadewa baayi ba see you here...on this high sit..." Ya fada Yana massaging hannunta, bude idanuwa tayi ta kalleshi ta rike hannunshi itama tace
"Yaya...amma da ka fadamin...I will understand..."
"I couldn't...Ina bakin ciki wani yazo gareki Amira...I know faiz Yana sonki Amma...' Bai Karasa ba tace
"Yaya pls...kar kayi maganr shi...ban son magnaar shi at all...in short ban son maganar da namiji...Yaya Kai da kake jinina ma an hanaka aurena saboda past dinta dukda you loved me....ya zaayi in Kai hope dina wajen wani Kuma...kawai Yaya...all I want to say is nagode... nagode that you made me somebody... you will forever be my mentor..." Ta fada with a smile tare da very red eyes,
"Baby... you don't have to thank me at all...I love you now and forever...ki sani kou aure..." Still Bata Bari ya karasa ba tace
"Babu maganr aure...Wanda ya watsamin rayuwa Bai aureni ba so I will never blame anyone for leaving me...saidai u will Never give anyone reason to leave me ever again...Yaya...kawai abinda nake son is Yi min is Abu guda biyu...ba daya.. is if kaga abunda zai kawo cigaba ga rayuwa ta...like business I can invest in...or anything na kudi...pls let me know..." Ahmed dairya yayi Yana Lumshe idanuwa yace
"Boss Amira...I hail you..." Ya fada Yana Dariya, itama Amira Dan Dariya tayi before tace
"Am telling you this from my heart...daga yau na ajiye maganar wani namiji Because nasan at long last it will end up like this...kou su suna Sona iyayen su won't let it happen so I see no reason to waste my time with men...yauwa then secondly...Ina son is amshi kayan Dana Saya maka daga Malaysia as a gift...your wedding gift...pls don't say no..." Ta fada calmly,
"I won't say nay... nagode Amira...I feel so happy right now... Amma Ina son ki San Abu guda daya... there's someone out there for you...I can swear to Allah da akwai Wanda his family will accept you the way you are..." idanuwa Amira ta lumshe ta girgiza mashi Kai tana cewa.
"Yaya...pls stop talking about wani...I beg of you..." Ya fada Mata
"Ok...na daina..." Ya fada Mata. He spent 30 minutes suna Hira don she asked about the girl he is marrying and ya fada Mata what he knows about her, ya fada Mata hadasu akayi so he doesn't know much about her, da zai fita ta rakashi dataga office din faiz zai shjga sai ta koma nata office din. Ahmed na shjga fajz dake jingine jikin bango yayi Saurin dagowa ya kalleshi, Yana ganin ahmed yace
"How is she..."ya tambayeshi cikin damuwa with her situation
"She's fine...ai komai ya daidaita..."ahmed ya fada with a smile
"Alhamdullilah...did... you please tell her anything... about me..." Faiz ya fada sounding so childish, Ahmed Kura mashi Ido yayi kawai sai ya saki murmushi yace
"Not now...kawai just keep being a good guy..." Ahmed ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai faiz ya saki,
"Did you know wata sister ta zatayi aure this week da muke ciki..."
"Oh really... yayarta?.."faiz ya tambayeshi
"Aa...her sister... younger..." Ahmed ya amshi mashi
"Oh... well pls ka fadamin venue din reception...we will attend dukda nasan ba lallai kou ruwa ta bani in Sha ba..."faiz ya fada Yana Dariya. Raka Ahmed yayi har bakin motar shi sukayi sallama.
Amira keeps managing herself, ta fadawa mum dinta exactly why ahmed left her, take fada Mata yanda maman Ahmed tayi treating dinta ranar dataje gidan, hakuri kawai hajiya ta bata, mutane na gidan and some people keep asking who is this little boy, Babu Mai Basu amsa, wasu sunji kishin kishin kuma suna son sanin if gaskiya ce or karya, Sam Basu gan face din magana da Amira ba, she have no time for any of them, most of masu zuwa family din mum dinta ne Dana dad wayanda ke nesa Kuma Most of them Yan kauye ne, in ta dawo sai ta shjga dakinta, daga ranar Wednesday Bata sake zuwa office ba Kuma she didn't tell fajz why, kou da faiz yazo ranar Thursday Bai ganta ba he smiled and said
"Wedding things.." yasan hidimomin bikin ne, he didn't bother asking her why Bata zo ba, kunshi ake and her mom made sure anyi Mata, dakinta Mai kunshi tazo ta kulle kofsrta aka Yi Mata na jan lalle da Kuma design din vani, she sees all this as waste of time, she sees no reason da zai sa tayi wasting good 4 hours zaune tana abu guda while she should be busy chatting with her costumers, sai wajen karfe hudu aka wanke Mata kunshi, it's perfect on her hands and legs, ta mance rabon da tayi kunshi, yafi 4 years Bata sakawa nails dinta wani Abu ba, she keeps looking at her hands and ita da kanta tayi admiring din kunshin, her hair is dew so she have the intention that datayi sallah asr zata tafi salon sai ga Kiran ahmed, picking tayi da sallama yace
"My baby how far..." Ya fada Mata, Dan murmushi ta saki tace
"Fine..."
"Yau naje office dinki Naga Baki zo ba...hope all is well..."
"Yes...kawai it's this wedding things... mutane sun cika gida Kuma sai in dinga fita aiki...ban son tsurutu..." Ta fada mashi
"Ok... yanzun me kikeyi.. "
"Nothing...sallah kawai Zanyi in tafi saloon..."
"Then ki shirya Zan zo daukan ki...am coming back from office now..." Ta fada mashi,
"No...aa...ba sai ka zo ba..."
"Haba baby...so Zaki Fara rejecting Dina..."
"Ba haka bane...kawai I don't want someone telling mummy an gan mu tare...kasan gidan da akwai family da yawa..."
"No don't worry...she didn't know before so yanzun ma she won't know.. " ya amsa Mata.
"Kar kuma matarka ta ganmu...we can meet at the saloon..."Dariya ahmed ya farayi Yana cewa
"Bari kiji...Dole ta sanki...don I will tell her kece number one Allah kawai ne Bai kaddara auren mu ba...don Haka Dole tayi respecting dinki... yanzun dai ki shirya...zanzo daukan ki..." Ya fada Mata
"Nidai Yaya...am not comfortable with this...Kar Ina Shiga motarka mummy tana zuwa...pls ka barshi am ok pls..." Ta fada cikin fargaba as Bata son abinda zai sa a ci Mata mutunci,
"Pls ki daina... gani Nan zuwa.. " ahmed ya fada tare da kashe wayarshi. Bintu dai bathroom ta shjga tayi wanka tayi alwallah ta fito ta saka jallabiya da hijab tayi sallah sannan ta dawo ta shafawa kanta Mai ta sake new Kaya, kallon lace dinta da ta Saya Dan 80k wnada Yasha dinkin zamani tayi, kawai she can't just wait to wear this clothes, she's so much inlove with the lace, another jallabiya ta saka, ta feshe jikinta da perfume tana cewa
"Kou ba Miji...we have to make ourselves unique and elegant...no time for nonsense... "Ta fada, sai da ta Gama shirinta da kaman minti Sha biyar ahmed ya kirata yace Yana waje, wajen mum dinta ta shjga ta fada Mata zata tafi saloon hajiya tace
ta dawo lafiya.
Fita tayi waje tagan kaman mutane biyu cikin Mota, as she gets closer sai taga it's faiz da kuma Ahmad, abun takaici ma fajz is on the driver's seat while ahmed na gefenshi, she couldn't help but look at the car sai taga motar shi ahmed ne Amma faiz ke driving.
Alhamdullilah
3/11/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: 57
Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata
masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers
07037777392 for whatsapp
08060017497
My Turkey Num is +905379600854
Muna Maraba
Seeing them together ya dansa taji wani iri, fajz dake gaban staring Dan karkata Kai yayi Yana kallon Amira as she walks towards them, he can't just wait to know why ahmed Bai auri wannan Yarinyar ba, tunda yake Bai taba ganin fave dinta da single make up ba Amma Bai taba ganin yarinyar da take da kyau kaman ita ba, kilan it's because his heart is taken by her Amma Yana mamakin irin kyawun ta, she's so elegant and sexy, she walks kaman she's walking slow motion, yanda ya Dan sauakr da Kai Yana lekanta yasa ahmed ya danyi pinching kafar shi yace
"Meye Haka..." Ya fada under his breath as Amira was close, Amira Bata San why both of them suke tare ba Amma Sam Bata son hakan, Bata kaunar yanda suka zo, she just hope ba tare dashi zaa rakata saloon ba, face dinta dauke da natural look ta Fara kallon Ahmed ta saki murmushi tana cewa
"Yaya..." Ta fada Bata karasa ba ahmed yace
"My very own baby.. you're one in a million..." Ya fada Yana kallonta tare da Kallon yatsunta, fajz daure face yayi Yana kallon gabanshi,Bayan motar ta bude ta Shiga tare dacewa
"Ina wuninku..."ta fada referring to both of them,
"Alhamdullilah my baby..."ahmed ya fada yayinda shi Kuma faiz yake tunanin why is he still calling her baby Bayan he said ya bar mashi ita, it's kind of annoying to him, shidai Bai amsa gaisuwa ba Balle ace wani abun,. Amira Kallon faiz tayi ta madubi taga kanshi kasa he is not looking at her
"Yaya...Anya bazan Bar...zuwa saloon din Nan zuwa next time ba?..." Ta fada sounding calm, juyowa Ahmed yayi yace
" Why baby.." idanuwa faiz yayi rolling Yana cewa
"Oh..." Under his breath
"Naga daga office kuke...Kar inyi wasting time dinku...I can fine my way..." Ta fada mashi
"Haba baby... yanzun sai in barki ki tafi saloon da kanki?..."
"Nidai Yaya...ka bar kirana baby.. " Bata karasa ba faiz yace
"I wonder ooo..." Faiz ya fada kasan makoshin shi,聽 Dariya ahmed yayi yace
"Why Kuma..." Ya fada Yana juyawa ya kalleta sosai,
"Ai Kar matarka taji...in ka Saba kana iya kirana a gabanta...kaga itama tana iya ci min mutuncina..." Ta fada, faiz yasan she's referring to him, murmushi kawai ta saki ya kauda kanshi gefe guda
"Har ta Isa...ban auren matar da zata babyna mutunci..." Ya fada,
"Nidai ka daina...sabida bacin rana..." Ta amsa mashi, kallon faiz ahmed yayi ya kwatanta mashi wani waje wato inda yake Kai Amira saloon, it's the biggest place in town, wuri nedake da wajen abubuwa daban daban like su pedicure da menicure, in kaje saloon din har Wanda kukazo dashi Yana da inda zai zaune a bashi soft drink da magazine, suna da styles din hair kala kala saidai ita in take relaxing Kan kawai take a gyara a daure Mata shi baya ya maidata gida, faiz tada Mota yayi ya Fara tafiya shi Kuma ahmed ya maida face dinshi baya sai kallonta yake,
"Wannan kunshin is something else...yayi kyau sosai..."ahmed ya fada, faiz mugun haushi yake ji, Haka dai suka Isa saloon din Ahmed da Amira suna Dan Hira yayinda shi Kuma faiz Yana tukin Mota in silence, Yana zuwa saloon yayi parking ya fito Suma suka fito, sai yanzun ya gan kunshin he is not a fan of henna decorations Amma for her he loves it, tare dashi suka Shiga ciki, cikin ran faiz Kam he is definitely聽 waiting to see her remove her Vail again, abinda ya kawo su ta fadawa masu wajen Nan aka nunawa su faiz wajen Zama ita Kuma ta cire Vail dinta tare da turban ta fara warware gashinta, babu abinda faiz ke tunawa sai time dinsu in Malaysia, yayi Mata kuri da Idanuwa that Ahmed sees how he is staring at her, data daga Kai sai ya sauke idanuwanshi, Wajen karfe shida da aka kusa gamawa Amira gyaran Kai bintu ta Kira faiz, Mikewa yayi ya fita Yana daga wayarta, karyar lalacewar Mota yayi Mata inda tace kou Yana so ta kawo Mota ta daukeshi yace aa ta barshi an kusa Gama mashi, sai da ya Gama Mata maganr so da kauna sukayi sallama, daga Nan ya koma ciki ya tarda har an Gama parking gashi, she was glowing, sai ka rantse itace amarya, he just feel like ya rungumeta ya dinga shafa gashinta kawai har tayi bacci, turban dinta ta maida kanta sannan ta yafa Vail dinta suka tafi, this time ahmed ne ke tuki, Daman the plan was zasu kawota tare then Ahmed will drop faiz a gidan shi kafin su wuce, Amira Bata taba zuwa gidan shi ba so data gan ahmed yayi wani wajen she couldn't help but ask inda zasu Nan ya fada Mata ajiye faiz zaiyi kafin su wace, babu Wanda ya sake Cewa komai har Suka iso kofsr gate din faiz, kou Kallon wajen Amira Bata Yi ba Amma unguwa indeed daga wane sai wane, Yana parking fajz dake gaba ya mikawa Ahmed hannu sukayi sallama ya fita ya kalli Amira da take faman latsa wayarta yace
"Ki dawo gaba..." Ya fada Yana bude Mata Mota, she didn't say anything ta fito ta koma gaba ya rufe Mata motar Suka tafi ya shjga gidan. Kawai Karya yayi Mata Kan Bai son barinta gjda ita kadai so gobe zai amshi Motar shi. If there's one thing bintu love right now it's faiz, it's like son da take mashi da farkon Bai Kai wanda take mashi yanzun da yake damuwa daita ba, sai ya dinga cewa Kar tayi girki saboda condition dinta ita Kuma tace Tana kishin mijinta ya dinga yawon restaurant. Har yanzun tana Kan zancen ta na zuwa wajen Amira don Bata hakuri Amma fajz Bai yarda ba, kawai he is telling her ta bar maganar that Amira is ok, har kuka take mashi tun shekaranjiya Amma yaki sauraron ta, sai da taga ranshi zai baci ta daina kukan
Kan hanyar su ta zuwa gida Amira ta Tambayi Ahmed why he came with faiz
"Ba komai...kawai yace Yana son Bina sai ince mashi aa?.."ya fada Yana tuki
"Nidai yaya pls...Kar a Kara next time..." Ta fada mashi calmly cikin girmamawa
"Haba pls...why will you say that...nidai bazan daina fada maki cewa he cares ba..."
"And Yaya bazan gaji da fada maka cewa I can't go into relationship I know how it's going to end ba...pls Yaya...daga yau...ka abr kawoshi inda nake...I don't want to do something to offend you.. " ta fada Tana hade Rai
"Wai da akwai wani abu daban da yayi maki ne.."
"Ni Babu abinda yayi min...Yana da unique wife Dinshi wacce am not up to her standard..."Bata karasa ba Ahmed yace
"Pls ki bar cewa you're not up to her standard...Bai San Yana da Mata ba yake sonki..."ahmed ya fada sounding angry itama cikin fushi tace
"Kawai because he thinks am what he thinks...am not.. kawai ka fada mashi聽 ya rabu Dani..." Ta fada mashi cikin anger itama. Haka dai suka dinga argument inda shi ahmed yasan faiz loves her and tunda ba Mata ta farko zaiyi ba bazaa hanashi aurenta ba inda ita Kuma ta nace mashj Kan ta Riga ta rufe page din maza a rayuwar ta that all she's praying for is a bright future Amma she's not ready for any heart break don ta Riga tayi deciding that kou mamanshi ta yarda she won't marry him, she's not going to be cowife da wannan Yarinyar data yaga Mata rashin mutunci a gaban mutane, tasan she's stubborn Amma it seem bintu ta fita rashin ji, ance two Kings can never rule one kingdom, so she can't be his wife, ahmed Bai taba ganin bacin ran Amira ba kaman yau, yanda ta iya hade Rai, she talks with so much anger tana fada mashi
"Yaya...the only thing da zakayi.... min Raina ya dinga baci shi ne maganar shi...I respect you...Amma pls don't ever talk about him...'" ta fada face dinta tamkar Bata taba Dariya tunda take ba,
"Naji tunda ban da darajan da Zan sakaki kiyi Abu..."ahmed ya fada sounding angry too, Haka dai suka Isa gjda.
Duk hidimomin bikin da ake Amira ja dakinta, she didn't invite anyone, she have no friends balle ace nata kawayen sunzo she's so absent a gidan, nazifa da mamata sun gane, they understand perfectly as nazifa even told her kiyi zaman ki yanda Kar a dameki da surutu take fada Mata, she knows Amira is different from them don kou ismail bazai nunawa Amira kudi a halin yanzun ba, duk abinda take is yielding, it's so fruitful, nazifa Loves kayan da Amira ta Saya Mata More than Wanda babansu yayi Mata, she have total respect for her sister don tasan she have a golden heart, dukda bikin nazifa ake she takes her time to check if Amira is ok, in har Tana cikin gidan Bata good hour guda Bata leka Amira ba taga if taci abinci da sauransu,haka kafin ta shirya kanta sai tayiwa Nasir wanka ta gyara shi sannan take nata wankan ayi Mata kwalliya, her friends keep asking who is this boy and she answered with Dana ne without giving chance for another long story, anyi kauyawa anyi kamu anyi duk wani event da akewa Yan gayu,聽 an daura aure yau so yau zasuyi reception, gidan ya cika makil da mutane Babu wajen saka kafa, karfe biyu zaa Shiga reception so Amira kwashe kayan da zata saka tayi a Cikin small bag聽 tare da head din data Saya, anyi ango kala kala Amma Babu Wanda tayi, inda tana da kawaye da itama ta fiddawa kawayenta anko, tasan yau zata Hadu lots of family members, she haven't been meeting many family members in a while, gashi suna da yawa babu laifi, kowanne gida da akwai Yara da yawa, kou gjdansu Ahmed ma suna da yawa Sosai saidai shine auta a Wajen mamanshi, she just pray no body humiliate her today, tasan they all know what happened to her, kawai they may look for her trouble and she's not going to take that don yanzun she's standing up for herself, she won't mind if the whole world knows she have a child,聽 yanzun Bata damu ba, kowa ma ya sani, ba kanta farau ba and it's not going to end with her, she have bought herself a gold jewelry ba Kato ba but it weighs about 55.6 grams, har dashi cikin kayan data fita dasu daga gida, already ta fadawa Mai saloon din da aka wanke Mata Kai zata zo yau ayi Mata casual makeup, Bata son heavy kawai zatayi ne kar ta tafi da face kaman she's not happy her younger sister is getting married, komai that have put into the bag is something da zaayi Mata amfani dashi yanzun, har dasu perfume dinta da sauransu, her shoes and bag goes with her head, she have prepared for this day, wasu mint din dari biyar biyar ta guda shida ta saka a bag dinta Wanda total dinshi is 300k, she have the intention of spraying the Money on her little sister,聽 sai da ta Gama parking kayanta ta fito taga Babu wajen saka kafa, kanta kasa Bata kalli kowa ga balle taga irin kallon da ake mataz wasu sai suce kaman Amira, sai lokacin take daga Kai ta gaidasu cikin girmamawa ta wuce, dakin mom dinta ta Shiga ta hangeta cikin mutane yayinda Nasir na gefenta sai Shan chocolate yake, tana shigowa dakin ta gajda wayanda ke Nan, hajiya kallonta tayi taga bag hannunta, Dan ratsa mutane tayi taje tayi Wajen mamanta ta rada Mata zata tafi ayi Mata makeup,ok hajiya ta amsa Mata
"In tafi dashi?..." Ta fadawa hajiya referring to nasir da Yana ganinta yazo ya riketa, in Bata Nan he won't care Amma in har Tana Nan Vai barin inda take,
"Aa... tare dashi zamu zo..." Hajiya tayi replying dinta
"Ok..." Ta amsa Mata tare da kokarin juyawa taga sai binta yake
"Ka koma wajen mama...an juma Zan Saya maka katon chocolate..." Ta fada mashi bending down ta goge bakinshi, he is looking more handsome every day, dukda she knows she didn't get him through halal way she loves him, he is so adorable, taso hajiya tasa su tafi tare dashi yanda shima zata kwashi kayanshi in sunje Chan ta Shirya shi, jin ance zaa Saya mashi chocolate yasa ta koma wajen hajiya.nan Amira ta fita ta barshi, tana fita tana tafiya taji she needs a car, she will definitely buy her self a car, kafin ta karasa bakin titi ta samu abun Hawa mutane sunyi Mata horn yafi ayi counting Amma she made them invisible, adaidaita ta Shiga ta tafi saloon din aka Fara Mata make up
Shima faiz wajen karfe daya ahmed ya kirashi yasan if he is ready. He told bintu wani abokin su ke aure so zasu wedding reception,she told him zata bashi yace aa Kar tayi yawo da condition dinta, hada mashi ruwan wanka tayi ya Shiga ya kirata tayi mashi wanka, that's yanda yake Mata anytime he wants her to be extremely happy, she just smiled and say
"Nidai yau ban iyawa...kayi da kanka..."
"Nidai pls..." Ya fada cikin shagwaba Yana cire towel dinshi, ficewa tayi Tana Dariya, baiyi wasting time ba yayi wanka ya fiddo, he have a favorite Color which is sky blue, Haka yasa cikin kayanshi blue yafi yawa sosai, gezner dinshi blue Basu kirguwa,聽 Daya daga cikinsu ya fiddo ya fadawa bintu ta dauko mashi fitting cap ta dauko mashi days dark blue ta ajiye mashi, perfume ta fesa mashi a kayan da jikinshi ya shirya,
"Wannan haduwa haka...Ina kishin Kar su dinga kallonka.. " bintu ta fada Tana kallon faiz dake daidaita hulan kanshi,Dariya yayi yace
"Suwa Kuma.." ya Fada Mata kaman Bai San what she's talking about ba
"Yan Mata Mana. .sun gan hot guy..."
"Thanks for the compliment darling...Amma kin San dukda hakan...da akwai wayanda Sam banyi masu ba..." Ya fada Yana kallon kanshi cikin madubi, kallonshi bintu ta tsaya yi, she knows what he is talking about,
"Wato...bakayi Mata ba?..." Ta fada sounding very calm, juyawa faiz yayi ya kalleta ya saki murmushi yace
"Allah yasa yarana suyi brain dinki... you're very smart..." Ya fada Mata Yana holding shoulder dinta, Dan murmushi ta saki tace
"You're funny...Amma kasan me... idanuwanta Basu aiki sosai...in har zata kalleka tace bakayi Mata ba..." Bintu ta fada tana kallon wannan bawan Allah dake Kama da shi ya tsara kanshi
"Pls let's forget about her....kawai dai she hates me...Bata son kou ganina... nima insha Allah wata Rana Zan ganta ince batayi min ba...ai Ina da ke.. " ya fada Mata, itadai she's not happy at all Amma it's honor that yake such magan daita,
"Yaya kenan.. " Bata karasa ba yace
"Don't Yaya me pls ..in kin Fara Yaya I know you're up to something..." Ya fada Mata Yana saka links a hannun Rigar shi, Dariya tayi tace
"Yaya...Zan iya Zama daita...a matsayin kishiya....if it's because of me...ni ban da matsala...I know you love her more Amma...""
"Pls don't ruin my mood now...Dan Allah I beg you...a bar maganar..." Ya fada Mata, ita dai Bintu tagaji da wannan abun, she knows he loves her Amma da an Fara maganar sai yace a bar maganar,
"Kawai vaka son in sani...shi..."
"Ohhhh for crying out loud ki bar maganar Nan...if you want to know let me tell you...bayab rabuwarsu da ahmed I made a move Amma Bata yarda ba...Sam taki bani dama...Bata Sona...Bata kaunata...now you know so a bar maganar ta because if we continue talking about her zai Bata min mood Dina..." Ya fada idanuwanshi na kadawa from the white to red, kawai bazai iya fada Mata he is still fighting for her love ba, bazai iya fada Mata Yana Nan Yana aduar ta yarda dashi ba, kawai her rejection is one thing that hurts like hell, fadin how is is feeling zaiyi belittling dinta and Bai son hakan, bintu tana kallon yanda yake motsi da bakin shi, she will try something, just one thing, it's a difficult something Amma she's going to do it kou da kuwa hakan zai kasheta, kou da kishin zai kasheta she will do the right thing, hugging Dinshi tayi ta baya tare da yiwa bayanshi kiss, tsaye yayi tare da sakin ajiyan zuciya gami da lumshe idanuwa ya rike hannunta dake jikinshi, wayarshi dake Kan mirror ya dauka ya dauki picture a haka, Bai dauki face dinshi ba because sam idanuwanshi is so red, chest dinshi da hannunta kawai ya dauka. Juyawa yayi ya rungumeta Yana cewa
"In ba so kike yanzun in Dan rage zafi ba ki sakeni..."ya fada sounding naughty,babu musu ta sakeshi tana dairya. Har wajen Mota ta rakashi ya shjga ya kalleta yace
"Me Zan kawo maki...uwar kwadayi.. " ya fada cikin laughter, itama Dariya yayi yace
"As usual..."ta fada mashi
"It's ok...sai na dawo..." Ya fada Mata yana rufe motar, sai da ya fita itama ta koma ciki, ahankali ta shjga inda ta boye Wannan diary din ta dauko ta bude, ahankali ta zauna a bakin gadonta tana ayyana abinda ke ranta, she doesn't know how it's going to be, how people will feel about it but there's nothing bad in helping your husband, she wants him to be happy because already taga Yana danne feeling dinshi kawai don ya faranta Mata, Daya daga cikin bags dinta ta saka dairy din waiting for Monday.
A wurin reception Kam kusan lokaci guda ahmed da faiz suka iso, gaisawa sukayi inda faiz na tambayar if Amira tazo,
"Wallahi ban ganta ba..." Ahmed Bai Karasa ba ya kame as he stares at a car da samari biyu da suka Sha haduwa ta Gidan gaba Suka fito daga ciki Daya daga cikin samarin is Habib
"Habib!!.." ahmed ya Fada Yana kallon Habib kadai
"Habib..." Fajz ya furta under his breath as he looks at these two guys Cikin serious faduwar gaba.
Alhamdullilah
58
Faiz dake jin faduwar gaban sake fuskantar another competition kallon Ahmed yayi yaga yanda Ahmed yayi da face in an instant, Nan ya gane da akwai wata a kasa, shi Habib dake tare da Daya daga cikin cousins dinsu Bai hangi Ahmed ba, he is dressed in his best attires, he looks more handsome than ever dukda he is sad to the core as marriage life is one of the hideous thing that have happened to him, ya Dan rame Amma ba Sosai ba, skin dinshi sai daukan Ido yake tamkar jikin mashi, matar shi is someone that will buy all man's skin care set, Daya fara amfani da wannan zata ce yayi duhu sai ta sake mashi another, he is like her pet, she's like the head of the marriage tunda komai a hannunta yake duk abinda take so shi zatayi, babu abinda zatayi da bazata fada Mashi ba Amma it's just mere information, ba Wai neman izini take ba, right now he is broken inside, sanda aka ya samu labarin auren nazifa he felt it's time for him to come back home, just to talk to Amira, he wants her kou da kuwa he will leave matarshi and everything he have a chan, yasan kou da kuwa Bai auri Amira ba bazai iya Zama da matarshi ta dindin ba, lifestyle dinta ya bsmbamta da nashi, she's totally different from him, yasan he is being punished, he is being tortured, yasan in bai nemi yafiyar ta ba he will never have peace at all, he is her first love, the fact that she didn't expose him ya nuna she still cares, he was waiting yaji alhaji Muhammad yasa an kamashi Amma nothing like that, asalima alhaji ya kirashi yake fada mashj zaayi bikin nazifa, he only told him not because Yana son yazo sai don he should know as a family da Kuma a matsayin shi na Dan聽 da shi ya Raina tun Yana yaro, har yau Babu Wanda ya San yayi aure a Chan Lagos, alhaji Muhammad always call to check on him, shi baban Amira is someone that cares about children, dukda habib Bai kirashi shi Yana kiranshi always don jin ya aiki, he cares about him, tunda ya Kira Amira tayi blocking layinshi. Sanye yake cikin Jean da Riga Wanda yayi matching da facing cap dake kanshi, face dinshi sanye da glasses that shows he is classy, yasan irin gwagwarmayar da Yasha kafin matarshi ta barshi yazo, she's like
" you want to go and see small hausa girl..."take fada Mashi sanda yace zai zo gida for wedding, dayace
"Am just going for a wedding... she's family
.."Nan Kuma ta ce
"You said baka da family baka da kowa..."Nan Kuma ya tuna irin karyar Daya shriya Mata,
"Am sorry not really my family...kanwar abokina..." Yayi Mata Karya. Now he is here and he is glad he is, babu abinda yakeso kaman yaga Amira.
Ahmed sai Kallon Habib yake Yana tunanin irin guts dinshi, wato he knows nobody knows what he did so he is free, saga Ahmed sai Amira kawai suka sani he knows, don Babu Wanda ya sake mashi maganar, duk sanda ya Kira danginsu suna magana lafiya Lau babu Mai tado maganar Amira balle su nuna sun San wani abu. Fajz dake tsaye zufs ya Fara ji ba don komai ba yasan this guy meant alot to amira, yanda take Maganar shi alone ya nuna if he comes back she can go to him, yasan when you love someone zaka dinga Jin haushin shi when he makes you mad exactly yanda yake tsakanin shi da bintu before she forgives him, so he knows聽 nor matter what happens yasan she May forgive him and hakan ba karamin tada mashi hankali yake ba right now, waynda Suka taho faiz ya kalla ya kalli ahmed yaga Wanda ya kurawa Ido sai ya gane he is the Habib, kallonshi faiz yayi yayinda shi Kuma Habib da Bai San suna Nan ba ya cire hulan kanshi, he sees a total handsome guy, swag dinshi is elaborating, yaga saurayi Mai kyau,
'"another threat...' ya fada cikin ranshi kaman zaiyi kuka,
"Why now pls...am just trying to get her attention..."faiz ya sake fada cikin ranshi, feeling so hot, the other guy ne ya Fara ganin ahmed dake kallon su,
"Ya next ango..."cousin din ahmed ya fada Wanda ya聽 maida hankalin Habib ga ahmed, Yana ganin Ahmed wani abu ya yanke cikinshi ba don komai ba sai don ya yasan this one knows what happened, daure face yayi irin Dan duniyar Nan,聽 faiz yaga yanda shima ya hade Rai Daya gan Ahmed,
"Enemies...now I see..." Faiz ya fada Yana saka hannuwanshi cikin aljihunshi, Wanda Bai San abinda ke faruwa ba ya wace Baki ya nufo Ahmed ya Mika Mashi hannu suka gaisa, Habib dake bayanshi hannu ya mikewa Ahmed, Ahmed daya hade gabas da yamma kallon hannun yayi ya daga Idanuwa ya kalleshi yace
"What...are you doing here..." Ya tambayeshi kaman he is talking to a huge enemy, Dariya cousin dinsu Mai suna khalifa yayi yace
"Are you serious right now?...kana tambayar what he is doing here? .." ya fada Yana Dariya sosai as he thinks Ahmed is just joking don yasan on a normal basis Bai kamata ya Fadi abinda ya fada ba tunda shi Bai San abinda ke faruwa ba
"Help me ask him..." Habib ya fada cikin voice da ya daukewa Amira hankali in the first place, Yana da dadin murya kaman mawaki, he is a player so he have many voice, now he is using the calm one, Ahmed kallon yanda Habib ya saki ranshi ya barshi cikin damuwa yayi
"Wai da akwai matsala ne?...Naga kana kumburi Haka?..." Khalifa ya Tambayi Ahmed, now something is clear to faiz dake tsaye Yana kallonsu he knows ba kowa yasan abinda ke tsakanin Ahmed da Habib and maybe da Amira ba,
"Pls khalifa go... excuse us... I want to talk to wannan..." Ya fada Yana kallon聽 Habib
"You're so funny.... wannan kaman wani bawa?...bansan abinda ke tsakanin ku ba...let me excuse you.." Khalifa ya fada Yana barin Habib da ahmed, shi faiz dake kallon Habib without blinking Bai jira aka ce yayi excusing dinsu ba ya bar wajen, cikin Motar shi ya koma Yana tunanin what's happening, shi dai Yana tsoron another wahala, yanzun Yana son ya Zama shi kadsi har Allah ya bashi saa kanta, if har Habib that is her first love ya dawo then da akwai matsala, he wondered where he have been,
"Habib me kake a Nan...what brought you here....kazo don ka gumawa Amira ne or what..." Ahmed Bai Karasa ba yace
"Wai why are you asking such stupid questions...am I visitor a wannan family da zaka dingayi min Irin wannan tambayar?...or meye business dinka da zaka isheni da Such question..." Ya fada kaman Dan iska that he is,
'you have got nerves...wato after everything da kayi...duk abubuwan da kayi...kazo like human...ba kowa zai San you're a monster in human skin ba..."
"Pls..." Habib ya fada Yana rolling Idanuwa tare da dagawa Ahmed hannu
"Stay away from This... Babu ruwanka..." Habib ya fada Yana daure face dinshi
"I know why you're saying this... it's because kasan baa San muguntar daka shuka ba .. wallahi if har Amira ta Shiga damuwa sabida Kai she's not going to face it a lot...Zan tabbatar da duk family sun San irin abinda kayi Mata... Casanova kawai..." Ahmed ya fada mashi, Dariya Habib yayi yace
"Wai malam Ina ruwanka....kou you're the new boyfriend...well let me tell you something...I don't care if the whole family knows.. it's like you helping me to say what I want them to know....Amira is mine...I mold her to my satisfaction...I can still do it..." Habib ya fada Yana Dariya, ahmed sake kuluwa yayi saboda yanda yake magana babu kou single remorse kou kunya a maganar shi,
"Let's see..." Ahmed ya fada mashi,
"Yaya..."sukaji an fada daga gefen su,duk juyawa sukayi sai ga asiya dake rike da hannun Nasir that is so dressed in his best clothes, Habib Bai kou kalli asiya dake mashi magana ba instead sai ya buge da聽 Kallon this little him, last time Daya zo he was so stupid not to see him, Bai ganshi ba because Bai damu ba, he was taken away by fantasy Dake jiranshi a lagos
"Oh my..."Habib Ya fada Yana kallon yaron that run to ahmed, Ahmad daukanshi yayi Yana kallon Habib,
"Yaya... yaushe kazo.. " asiya ta fadawa Habib Tana kallon shi, bude idonsu gidansu sun sanshi, so seeing him for long is like seeing ismail for long don Haka Dole su nuna jin dadin su if sun ganshi
"Jiya..." Habib ya amsa Mata Yana kallon the cutest kid he have ever seen,
"Yaya...shine baka zo gida ba...nasan su Yaya Amira Basu San ka zo ba..." Asiya ta fda seeing one of her brother,
"Ina Amira take..." Habib ya Tambayi asiya...
"Taje saloon...nasan ta kusa zuwa...kou kuma tazo har ta Shiga ciki..." Asiya ta amsa mashi, kallon yaron dake hannun Ahmed yayi yace
"Ya sunan shi..." Wani irin kallon haushi Ahmed keyi mashi yayinda shi Kuma Nasir ya dage da shafa hulan dake Kan ahmed,
"Yaya Nasir... sunanshi..dan anty Amira ne..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, ahankali Habib ya matsa kusa da ahmed dake mashi wani irin kallo, kou kallon face din ahmed Baiyi ba ya mikawa Nasir hannu Yana kallon yaron, he have his eyes, he adores this boy, he very neat, Nasir zuba mashi Idanuwa yayi for a moment ya kalli hannun sai ya Mika Mashi hannu, hannunshi Habib ya Kama ya rike, kawia sai ahmed ya sakar mashi yaron ya koma Wajen shi, faiz na zuane cikin Motar shi looking at them praying he can hear abinda suke discussing, he is watching all moves dinsu, yaga yanda ahmed ke fushi and he wants to know what's going on, it must be serious don Bai taba ganinshi cikin fushi Haka ba, Habib Kam ajiyan zuciya ya saki Yana kallon yaron hannunshi, wato this is his son, who cares if he is made in halal or Haram way, kawai he is a child and he is adorable,
"Ina su mummy..." Habib ya Tambayi asiya dake tsaye
"Suna ciki...Nima Zan聽 Shiga ciki...naji kaman zas Fara...in bar maka shi kou in tafi dashi..." Inji asiya, ahankali ya mikawa asiya yaron Yana Cewa
"Ki Shiga dashi..." ya fada Mata calmly, har Asiya ta juya Habib ya sake kiranta, ahankali ahankali ta juyo ta kalleshi
"Ki ajiyeshi ki rike mashi hannu mana...he should walk.. " ya fada cikin sanyimurya Yana son ganin yarom Yana tafiya, babu musu asiya ta ajiye yaron ta rike mashi hannu, Habib tsayawa yayi Yana kallon Yaron, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa yayinda yake binshi, faiz was just watching carefully, ahmed na barin wajen Habib ya nufo motar faiz, Yana zuwa faiz yace
'"pls waye wancan...I see kaman you're angry at him...." Fajz ya fada yana Aduar Allah yasa ya fada mashi the real fact so that zai samu saukin abinda yake ji a ranshi, he wants to know this guy, why Amira almost killed herself because of him and why he's is angry at him, ahmed Bai ce Komai ba ya fiddo wayarshi Yana neman layin Amira cikin damuwa, he wants to tell her so that seeing him won't make her to be so surprised da zai jawo Mata damuwa,
"She haven't been picking my calls..." Ahmed ya fada Yana dialing number Amira
"Wai what is happening..." Faiz ya sake asking ahmed,
"Kar ka damu...I want to speak to Amira ne...." Ya fada Yana jin wayarta na Ringing Amma Bata dauka, he knows bazata dauka ba, tunda sukayi kaca kaca daita Kan Maganar faiz take fushi dashi, she doesn't want to speak to him. As he made it clear he knows what's best for her ita Kuma tace Sam he is not not part of what is good for her, kawai she feels he wants to pass her on to his friend because shi Bai aureta bai Sam Bai san ba Maganar aurene a gabanta ba.
Amira dake sauka daga adaidaita na jin karar wayarta ta dauka sai taga Ahmed ne, daure face tayi ta maida wayar ta cikin bag dinta, kawai Bata son Magana dashi, she wants to show him Sam Bata son maganar hadata da faiz da yake son Yi so that he will stop it, kou kadan Bata son Bata mashi Amma he should know her stand.
Sai tunanin abubuwan da zai faru yau kawaii take, tasan wasu zasu dinga Mata kallon Yar iska, right now daidai take da uban kowa, duk Wanda yayi Mata zata fada mashi daidai da abinda aka Yi Mata, ta Riga ta ajiye wannan innocence din gefe guda, babu Wanda zai sake ci Mata mutunci Kan kaddaran rayuwar ta. Sanda akayi nata kwalliya sai da tace she's not the one, the make up is casual Amma ba karamin kyau tayi ba, har kunyar shiga cikin hotel din take as she's feeling she is over dressed, ga gold dinta data saka, hannunta Daya rike da bag din dataje da saloon dashi,聽 sai Kuma Daya Kuma rike da ta rike hand bag dinta, she used small Vail Kan kayn jikinta, tana zuwa aka bude Mata karamin gate, lokacin da ta shjga taga lots of cars,
"Nima dai Zan sayi motar Nan.... wannan uban haduwa keke napep na hau.. " ta fada tana Dariya under her breath, kou da ta shigo Bata daga Kai ba as tunda take baa taba Mata make up ba so she's feeling some how.
"Amira... pick up Mana..." Ahmed ya fada Bai Karasa ba sai faiz Daya fara ganinta yace
"Gata Chan taxo..." Ya fada Yana kallon beautiful girl dake tafe wacce take son zame mashi fitina, relaxing yayi cikin Mota Yana kallonta yayinda ahmed ke tsaye a bakin kofar motar da ba rufe yake ba, ahankali ahmed ya juya ga Amira dake tafe with her head down, da sauri ya bar inda yake ya nufeta, shi kam faiz sau Kallon Amira yake saga inda yake zaune cikin Mota, yasan with yanda ta sadda Kai kasa ballai tasan Yana wajen ba har ya wuce, tana ganin ganin ahmed ta Dan sauya face
"Yaya.. " ta fada as he gets closer to her
"Why are you not picking my calls...fushi kike dani..." Ya tambayeta,
"Aa...kawia I want you to know my stand..." Ta amsa mashi, bag din hannunta ya amsa yace
"Kin kyauta ai...now I want you to know something...muje cikin motata..."' ya fada Yana juyawa zuwa inda motar shi take, Amira batayi tunanin komai ba ta bi shi, faiz Kam yasan she won't happy to see him Wanda hakan yasa ya sake lafewa cikin Mota Yana binta da kallo, Saida suka Isa wajen motar ahmed ya bude ya wulla bag din ciki sanna ya bude ya shjga expecting her to enter the car
"Yaya...what is it?..." Ta tambayeshi calmly
"Ki shigo ina son fada maki wani Abu ne.. "
"Yaya... ka fadamin daga Nan...kasan da akwai mutane da yawa Nan...har da su mummynka....ban son a wulakanta ni..." Ta fada mashj calmly
"Pls come in...maganar serious zamuyi dake...babu Wanda zai wulakanta ki..." Ahmed dake zaune cikin Mota ya fada Mata
"Aa...ban Shiga...am sorry...am trying to protect myself from any sort of assault..." Ta amsa mashi, he begged her to come in ba don komai ba don yasan if she knows Habib is here she will definitely loose her mind and in tana cikin Mota Haka zai sa babu Wanda zai San abinda ya faru Amma kameme Amira tace Bata Shiga, hakan ya Bata mashi Rai yace
"Shikenan...kawai ki tafi..." Ya fada Mata atakaice
"Hope you're not angry at me...am trying to..." Bata karasa ba ahmed ya daga Mata hannu yace
"It's alright... just go.... nagode..." Ya fada Mata, ahankali ta juya ta nufi hall din, shi Kuma Ahmed yayiwa fajz hannu ya taho su Shiga, ahankali fajz ya sauka daga cikin Mota yafito ya maida motar shi ya rufe.
Cikin hall din MC Yana ta introduction, Amira na shigowa Habib ya Fara ganinta ita Bata San Allah ya ajiyeshi ba, he was just looking at her kaman madubi, she changed so fast, he remembers telling her what they had was a mistake Amma wannan words the are the worst thing he have ever say to anyone, he is a Casanova Amma Amira is different, kowanne waje is round table of four, wajen mothers daban sai mutanen high table wayanda manyan mutane ne, Amira na Shiga ta samu wajen ta zauna clear view inda zata iya ganin little sister dinta da kyau, wasu yanmata da suka ganta sai suka sauke Baki suka Fara magana kasa kasa, kasan in Ana maganar ka zaka iya ganewa koy da kuwa baka jin abinda suke cewa, mutane sai kallon suke, especially maza daga bangaren ango nazifa who doesn't know her, it's like a little murmuring around her, wasu na admiring dinta while Yan family Dinsu Kuma na fadin itace wacce akace tayi cikin shege, to make the matter real for gossipers sai ga Nasir da Yana ganinta ya bar wajen asiya ya taho wajenta da gudu,
"Mamman..." Ya kirata in his little voice, da sauri ta juya gareshi ta rikeshi without caring tace
"Yaron mamman..." Ta fada Yana Kallon shi with a smile, Habib is a bit far away but he is surely watching, so is other people, waynada ke kusa Kuma suna mamakin halin ta, wato Bata da kunya, it's all table of four Wandaa inda ta zauna Babu kowa, Bata Dade da zama ba sai ga ahmed da faiz sun zaune Kan same table daita, she knows he is here ba don komai ba sai don Bai taba boyuwa cikin mutane, his masculine, perfume is different, faiz kallon yaron sake gefenta kawai yake
"Mamman...uwa..." Nasir ya fada, she knows what he is saying wato Yana son ruwa, without caring anymore tace
"Yaron mamamm na son ruwa..." Ta fada tana daukan Daya daga cikin table water Tana bude mashi bakin robar.
Aslm
Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su馃憞馃徎
1锔忊儯 MAE ALKKIYABA
2锔忊儯 JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR)
3锔忊儯 QUEEN HIJAB4锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH GOWN
5锔忊儯 NORMAL HIJAB
6锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH POCKET
7锔忊儯VAIL HIJAB
8锔忊儯 VAIL HIJAB WITH POCKET
9锔忊儯 HIJAB WITH MAKS
And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki馃憣馃徎
Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number馃憞馃徎
G.S.M/WHATSAPP 09039075137
CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!馃檹馃徎
Alhamdullilah
3/11/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: 58
Faiz dake jin faduwar gaban sake fuskantar another competition kallon Ahmed yayi yaga yanda Ahmed yayi da face in an instant, Nan ya gane da akwai wata a kasa, shi Habib dake tare da Daya daga cikin cousins dinsu Bai hangi Ahmed ba, he is dressed in his best attires, he looks more handsome than ever dukda he is sad to the core as marriage life is one of the hideous thing that have happened to him, ya Dan rame Amma ba Sosai ba, skin dinshi sai daukan Ido yake tamkar jikin mashi, matar shi is someone that will buy all man's skin care set, Daya fara amfani da wannan zata ce yayi duhu sai ta sake mashi another, he is like her pet, she's like the head of the marriage tunda komai a hannunta yake duk abinda take so shi zatayi, babu abinda zatayi da bazata fada Mashi ba Amma it's just mere information, ba Wai neman izini take ba, right now he is broken inside, sanda aka ya samu labarin auren nazifa he felt it's time for him to come back home, just to talk to Amira, he wants her kou da kuwa he will leave matarshi and everything he have a chan, yasan kou da kuwa Bai auri Amira ba bazai iya Zama da matarshi ta dindin ba, lifestyle dinta ya bsmbamta da nashi, she's totally different from him, yasan he is being punished, he is being tortured, yasan in bai nemi yafiyar ta ba he will never have peace at all, he is her first love, the fact that she didn't expose him ya nuna she still cares, he was waiting yaji alhaji Muhammad yasa an kamashi Amma nothing like that, asalima alhaji ya kirashi yake fada mashj zaayi bikin nazifa, he only told him not because Yana son yazo sai don he should know as a family da Kuma a matsayin shi na Dan聽 da shi ya Raina tun Yana yaro, har yau Babu Wanda ya San yayi aure a Chan Lagos, alhaji Muhammad always call to check on him, shi baban Amira is someone that cares about children, dukda habib Bai kirashi shi Yana kiranshi always don jin ya aiki, he cares about him, tunda ya Kira Amira tayi blocking layinshi. Sanye yake cikin Jean da Riga Wanda yayi matching da facing cap dake kanshi, face dinshi sanye da glasses that shows he is classy, yasan irin gwagwarmayar da Yasha kafin matarshi ta barshi yazo, she's like
" you want to go and see small hausa girl..."take fada Mashi sanda yace zai zo gida for wedding, dayace
"Am just going for a wedding... she's family
.."Nan Kuma ta ce
"You said baka da family baka da kowa..."Nan Kuma ya tuna irin karyar Daya shriya Mata,
"Am sorry not really my family...kanwar abokina..." Yayi Mata Karya. Now he is here and he is glad he is, babu abinda yakeso kaman yaga Amira.
Ahmed sai Kallon Habib yake Yana tunanin irin guts dinshi, wato he knows nobody knows what he did so he is free, saga Ahmed sai Amira kawai suka sani he knows, don Babu Wanda ya sake mashi maganar, duk sanda ya Kira danginsu suna magana lafiya Lau babu Mai tado maganar Amira balle su nuna sun San wani abu. Fajz dake tsaye zufs ya Fara ji ba don komai ba yasan this guy meant alot to amira, yanda take Maganar shi alone ya nuna if he comes back she can go to him, yasan when you love someone zaka dinga Jin haushin shi when he makes you mad exactly yanda yake tsakanin shi da bintu before she forgives him, so he knows聽 nor matter what happens yasan she May forgive him and hakan ba karamin tada mashi hankali yake ba right now, waynda Suka taho faiz ya kalla ya kalli ahmed yaga Wanda ya kurawa Ido sai ya gane he is the Habib, kallonshi faiz yayi yayinda shi Kuma Habib da Bai San suna Nan ba ya cire hulan kanshi, he sees a total handsome guy, swag dinshi is elaborating, yaga saurayi Mai kyau,
'"another threat...' ya fada cikin ranshi kaman zaiyi kuka,
"Why now pls...am just trying to get her attention..."faiz ya sake fada cikin ranshi, feeling so hot, the other guy ne ya Fara ganin ahmed dake kallon su,
"Ya next ango..."cousin din ahmed ya fada Wanda ya聽 maida hankalin Habib ga ahmed, Yana ganin Ahmed wani abu ya yanke cikinshi ba don komai ba sai don ya yasan this one knows what happened, daure face yayi irin Dan duniyar Nan,聽 faiz yaga yanda shima ya hade Rai Daya gan Ahmed,
"Enemies...now I see..." Faiz ya fada Yana saka hannuwanshi cikin aljihunshi, Wanda Bai San abinda ke faruwa ba ya wace Baki ya nufo Ahmed ya Mika Mashi hannu suka gaisa, Habib dake bayanshi hannu ya mikewa Ahmed, Ahmed daya hade gabas da yamma kallon hannun yayi ya daga Idanuwa ya kalleshi yace
"What...are you doing here..." Ya tambayeshi kaman he is talking to a huge enemy, Dariya cousin dinsu Mai suna khalifa yayi yace
"Are you serious right now?...kana tambayar what he is doing here? .." ya fada Yana Dariya sosai as he thinks Ahmed is just joking don yasan on a normal basis Bai kamata ya Fadi abinda ya fada ba tunda shi Bai San abinda ke faruwa ba
"Help me ask him..." Habib ya fada cikin voice da ya daukewa Amira hankali in the first place, Yana da dadin murya kaman mawaki, he is a player so he have many voice, now he is using the calm one, Ahmed kallon yanda Habib ya saki ranshi ya barshi cikin damuwa yayi
"Wai da akwai matsala ne?...Naga kana kumburi Haka?..." Khalifa ya Tambayi Ahmed, now something is clear to faiz dake tsaye Yana kallonsu he knows ba kowa yasan abinda ke tsakanin Ahmed da Habib and maybe da Amira ba,
"Pls khalifa go... excuse us... I want to talk to wannan..." Ya fada Yana kallon聽 Habib
"You're so funny.... wannan kaman wani bawa?...bansan abinda ke tsakanin ku ba...let me excuse you.." Khalifa ya fada Yana barin Habib da ahmed, shi faiz dake kallon Habib without blinking Bai jira aka ce yayi excusing dinsu ba ya bar wajen, cikin Motar shi ya koma Yana tunanin what's happening, shi dai Yana tsoron another wahala, yanzun Yana son ya Zama shi kadsi har Allah ya bashi saa kanta, if har Habib that is her first love ya dawo then da akwai matsala, he wondered where he have been,
"Habib me kake a Nan...what brought you here....kazo don ka gumawa Amira ne or what..." Ahmed Bai Karasa ba yace
"Wai why are you asking such stupid questions...am I visitor a wannan family da zaka dingayi min Irin wannan tambayar?...or meye business dinka da zaka isheni da Such question..." Ya fada kaman Dan iska that he is,
'you have got nerves...wato after everything da kayi...duk abubuwan da kayi...kazo like human...ba kowa zai San you're a monster in human skin ba..."
"Pls..." Habib ya fada Yana rolling Idanuwa tare da dagawa Ahmed hannu
"Stay away from This... Babu ruwanka..." Habib ya fada Yana daure face dinshi
"I know why you're saying this... it's because kasan baa San muguntar daka shuka ba .. wallahi if har Amira ta Shiga damuwa sabida Kai she's not going to face it a lot...Zan tabbatar da duk family sun San irin abinda kayi Mata... Casanova kawai..." Ahmed ya fada mashi, Dariya Habib yayi yace
"Wai malam Ina ruwanka....kou you're the new boyfriend...well let me tell you something...I don't care if the whole family knows.. it's like you helping me to say what I want them to know....Amira is mine...I mold her to my satisfaction...I can still do it..." Habib ya fada Yana Dariya, ahmed sake kuluwa yayi saboda yanda yake magana babu kou single remorse kou kunya a maganar shi,
"Let's see..." Ahmed ya fada mashi,
"Yaya..."sukaji an fada daga gefen su,duk juyawa sukayi sai ga asiya dake rike da hannun Nasir that is so dressed in his best clothes, Habib Bai kou kalli asiya dake mashi magana ba instead sai ya buge da聽 Kallon this little him, last time Daya zo he was so stupid not to see him, Bai ganshi ba because Bai damu ba, he was taken away by fantasy Dake jiranshi a lagos
"Oh my..."Habib Ya fada Yana kallon yaron that run to ahmed, Ahmad daukanshi yayi Yana kallon Habib,
"Yaya... yaushe kazo.. " asiya ta fadawa Habib Tana kallon shi, bude idonsu gidansu sun sanshi, so seeing him for long is like seeing ismail for long don Haka Dole su nuna jin dadin su if sun ganshi
"Jiya..." Habib ya amsa Mata Yana kallon the cutest kid he have ever seen,
"Yaya...shine baka zo gida ba...nasan su Yaya Amira Basu San ka zo ba..." Asiya ta fda seeing one of her brother,
"Ina Amira take..." Habib ya Tambayi asiya...
"Taje saloon...nasan ta kusa zuwa...kou kuma tazo har ta Shiga ciki..." Asiya ta amsa mashi, kallon yaron dake hannun Ahmed yayi yace
"Ya sunan shi..." Wani irin kallon haushi Ahmed keyi mashi yayinda shi Kuma Nasir ya dage da shafa hulan dake Kan ahmed,
"Yaya Nasir... sunanshi..dan anty Amira ne..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, ahankali Habib ya matsa kusa da ahmed dake mashi wani irin kallo, kou kallon face din ahmed Baiyi ba ya mikawa Nasir hannu Yana kallon yaron, he have his eyes, he adores this boy, he very neat, Nasir zuba mashi Idanuwa yayi for a moment ya kalli hannun sai ya Mika Mashi hannu, hannunshi Habib ya Kama ya rike, kawia sai ahmed ya sakar mashi yaron ya koma Wajen shi, faiz na zuane cikin Motar shi looking at them praying he can hear abinda suke discussing, he is watching all moves dinsu, yaga yanda ahmed ke fushi and he wants to know what's going on, it must be serious don Bai taba ganinshi cikin fushi Haka ba, Habib Kam ajiyan zuciya ya saki Yana kallon yaron hannunshi, wato this is his son, who cares if he is made in halal or Haram way, kawai he is a child and he is adorable,
"Ina su mummy..." Habib ya Tambayi asiya dake tsaye
"Suna ciki...Nima Zan聽 Shiga ciki...naji kaman zas Fara...in bar maka shi kou in tafi dashi..." Inji asiya, ahankali ya mikawa asiya yaron Yana Cewa
"Ki Shiga dashi..." ya fada Mata calmly, har Asiya ta juya Habib ya sake kiranta, ahankali ahankali ta juyo ta kalleshi
"Ki ajiyeshi ki rike mashi hannu mana...he should walk.. " ya fada cikin sanyimurya Yana son ganin yarom Yana tafiya, babu musu asiya ta ajiye yaron ta rike mashi hannu, Habib tsayawa yayi Yana kallon Yaron, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa yayinda yake binshi, faiz was just watching carefully, ahmed na barin wajen Habib ya nufo motar faiz, Yana zuwa faiz yace
'"pls waye wancan...I see kaman you're angry at him...." Fajz ya fada yana Aduar Allah yasa ya fada mashi the real fact so that zai samu saukin abinda yake ji a ranshi, he wants to know this guy, why Amira almost killed herself because of him and why he's is angry at him, ahmed Bai ce Komai ba ya fiddo wayarshi Yana neman layin Amira cikin damuwa, he wants to tell her so that seeing him won't make her to be so surprised da zai jawo Mata damuwa,
"She haven't been picking my calls..." Ahmed ya fada Yana dialing number Amira
"Wai what is happening..." Faiz ya sake asking ahmed,
"Kar ka damu...I want to speak to Amira ne...." Ya fada Yana jin wayarta na Ringing Amma Bata dauka, he knows bazata dauka ba, tunda sukayi kaca kaca daita Kan Maganar faiz take fushi dashi, she doesn't want to speak to him. As he made it clear he knows what's best for her ita Kuma tace Sam he is not not part of what is good for her, kawai she feels he wants to pass her on to his friend because shi Bai aureta bai Sam Bai san ba Maganar aurene a gabanta ba.
Amira dake sauka daga adaidaita na jin karar wayarta ta dauka sai taga Ahmed ne, daure face tayi ta maida wayar ta cikin bag dinta, kawai Bata son Magana dashi, she wants to show him Sam Bata son maganar hadata da faiz da yake son Yi so that he will stop it, kou kadan Bata son Bata mashi Amma he should know her stand.
Sai tunanin abubuwan da zai faru yau kawaii take, tasan wasu zasu dinga Mata kallon Yar iska, right now daidai take da uban kowa, duk Wanda yayi Mata zata fada mashi daidai da abinda aka Yi Mata, ta Riga ta ajiye wannan innocence din gefe guda, babu Wanda zai sake ci Mata mutunci Kan kaddaran rayuwar ta. Sanda akayi nata kwalliya sai da tace she's not the one, the make up is casual Amma ba karamin kyau tayi ba, har kunyar shiga cikin hotel din take as she's feeling she is over dressed, ga gold dinta data saka, hannunta Daya rike da bag din dataje da saloon dashi,聽 sai Kuma Daya Kuma rike da ta rike hand bag dinta, she used small Vail Kan kayn jikinta, tana zuwa aka bude Mata karamin gate, lokacin da ta shjga taga lots of cars,
"Nima dai Zan sayi motar Nan.... wannan uban haduwa keke napep na hau.. " ta fada tana Dariya under her breath, kou da ta shigo Bata daga Kai ba as tunda take baa taba Mata make up ba so she's feeling some how.
"Amira... pick up Mana..." Ahmed ya fada Bai Karasa ba sai faiz Daya fara ganinta yace
"Gata Chan taxo..." Ya fada Yana kallon beautiful girl dake tafe wacce take son zame mashi fitina, relaxing yayi cikin Mota Yana kallonta yayinda ahmed ke tsaye a bakin kofar motar da ba rufe yake ba, ahankali ahmed ya juya ga Amira dake tafe with her head down, da sauri ya bar inda yake ya nufeta, shi kam faiz sau Kallon Amira yake saga inda yake zaune cikin Mota, yasan with yanda ta sadda Kai kasa ballai tasan Yana wajen ba har ya wuce, tana ganin ganin ahmed ta Dan sauya face
"Yaya.. " ta fada as he gets closer to her
"Why are you not picking my calls...fushi kike dani..." Ya tambayeta,
"Aa...kawia I want you to know my stand..." Ta amsa mashi, bag din hannunta ya amsa yace
"Kin kyauta ai...now I want you to know something...muje cikin motata..."' ya fada Yana juyawa zuwa inda motar shi take, Amira batayi tunanin komai ba ta bi shi, faiz Kam yasan she won't happy to see him Wanda hakan yasa ya sake lafewa cikin Mota Yana binta da kallo, Saida suka Isa wajen motar ahmed ya bude ya wulla bag din ciki sanna ya bude ya shjga expecting her to enter the car
"Yaya...what is it?..." Ta tambayeshi calmly
"Ki shigo ina son fada maki wani Abu ne.. "
"Yaya... ka fadamin daga Nan...kasan da akwai mutane da yawa Nan...har da su mummynka....ban son a wulakanta ni..." Ta fada mashj calmly
"Pls come in...maganar serious zamuyi dake...babu Wanda zai wulakanta ki..." Ahmed dake zaune cikin Mota ya fada Mata
"Aa...ban Shiga...am sorry...am trying to protect myself from any sort of assault..." Ta amsa mashi, he begged her to come in ba don komai ba don yasan if she knows Habib is here she will definitely loose her mind and in tana cikin Mota Haka zai sa babu Wanda zai San abinda ya faru Amma kameme Amira tace Bata Shiga, hakan ya Bata mashi Rai yace
"Shikenan...kawai ki tafi..." Ya fada Mata atakaice
"Hope you're not angry at me...am trying to..." Bata karasa ba ahmed ya daga Mata hannu yace
"It's alright... just go.... nagode..." Ya fada Mata, ahankali ta juya ta nufi hall din, shi Kuma Ahmed yayiwa fajz hannu ya taho su Shiga, ahankali fajz ya sauka daga cikin Mota yafito ya maida motar shi ya rufe.
Cikin hall din MC Yana ta introduction, Amira na shigowa Habib ya Fara ganinta ita Bata San Allah ya ajiyeshi ba, he was just looking at her kaman madubi, she changed so fast, he remembers telling her what they had was a mistake Amma wannan words the are the worst thing he have ever say to anyone, he is a Casanova Amma Amira is different, kowanne waje is round table of four, wajen mothers daban sai mutanen high table wayanda manyan mutane ne, Amira na Shiga ta samu wajen ta zauna clear view inda zata iya ganin little sister dinta da kyau, wasu yanmata da suka ganta sai suka sauke Baki suka Fara magana kasa kasa, kasan in Ana maganar ka zaka iya ganewa koy da kuwa baka jin abinda suke cewa, mutane sai kallon suke, especially maza daga bangaren ango nazifa who doesn't know her, it's like a little murmuring around her, wasu na admiring dinta while Yan family Dinsu Kuma na fadin itace wacce akace tayi cikin shege, to make the matter real for gossipers sai ga Nasir da Yana ganinta ya bar wajen asiya ya taho wajenta da gudu,
"Mamman..." Ya kirata in his little voice, da sauri ta juya gareshi ta rikeshi without caring tace
"Yaron mamman..." Ta fada Yana Kallon shi with a smile, Habib is a bit far away but he is surely watching, so is other people, waynada ke kusa Kuma suna mamakin halin ta, wato Bata da kunya, it's all table of four Wandaa inda ta zauna Babu kowa, Bata Dade da zama ba sai ga ahmed da faiz sun zaune Kan same table daita, she knows he is here ba don komai ba sai don Bai taba boyuwa cikin mutane, his masculine, perfume is different, faiz kallon yaron sake gefenta kawai yake
"Mamman...uwa..." Nasir ya fada, she knows what he is saying wato Yana son ruwa, without caring anymore tace
"Yaron mamamm na son ruwa..." Ta fada tana daukan Daya daga cikin table water Tana bude mashi bakin robar.
Aslm
Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su馃憞馃徎
1锔忊儯 MAE ALKKIYABA
2锔忊儯 JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR)
3锔忊儯 QUEEN HIJAB4锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH GOWN
5锔忊儯 NORMAL HIJAB
6锔忊儯MAE ALKKIYABA WITH POCKET
7锔忊儯VAIL HIJAB
8锔忊儯 VAIL HIJAB WITH POCKET
9锔忊儯 HIJAB WITH MAKS
And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki馃憣馃徎
Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number馃憞馃徎
G.S.M/WHATSAPP 09039075137
CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!馃檹馃徎
Alhamdullilah
3/13/21, 7:58 AM - Ummi Tandama: 59
Yanda tayi magana tamkar Babu kowa wajen,. Face dinta daddaure da take magana, ahmed Dan Satan kallon faiz yayi,shi Kam faiz sai kallon nasri yake, da wuya ace wannan ba danta ba, resemblance dinsu ya baci, Bai taba ganinshi so close ba sai yau, ita Kam ta barsu da kalle kalle yayinda take bashi ruwa, Yana Sha kadan ya dauke Kai alaman he is full, amira maida ruwan tayi ta rufe ta kalli faiz,
"Ashe kazo..." Ta fada tana kallon shi, ahankali fajz ya daga Kai daga kallon yaron ya kalleta tare da sakin murmushi yace
"Eh... you didn't invite me...why?.."
"Because I don't want you to come..." Ta fada mashi atakaice, Ahmed daure face yayi yace
"Amira ban son rashin kunya..." Ya fada Mata, kallon shi tayi face dinta kaman ba nata ba tace
"Yaya...pls ka sauya waje Kar a ci mun mutunci saboda Kai...'"ta fada Mashi, Idanuwa ahmed yayi rolling yaga this girl is totally changing, she talks with no fear or respect, Babu irin magnar na yanmata,
"If am not welcome...I can just go..." Faiz ya fada Mata calmly Yana magana kaman ba hot faiz ba
"Gaskiya...don Kar matarka ta San Nan kazo ta ta biyoni ta wulakanta ni..." Ta sake fada mashj tana kallon shi
"She won't..."faiz dake son magana daita ya fada Mata Yana kallon idanuwan ta, he sees something in her eyes, irin totally dryness din Nan, the eyes of someone who have no remorse,
"Wai meke damunki....Baki barin abu ya wuce ne Wai ke..." Inji ahmed dake jin haushin yanda take Magana.
"Yaya...am just trying to protect myself..."
"Protect yourself from what..." Ahmed ya fada cikin fushi daita
"Bintu said sorry...if you're in her shoes zakiyi More than what she did... stop blaming my innocent wife..." Fajz ya fada mata, Idanuwa Amira Tayi rolling irin maganar shi ya Bata haushi tace
"Kindly stand up and go back to your innocent wife..."ta amsa mashi Cikin haushi da little bit of jealousy, she just can't get why you have someone you love but still disturb another for love,聽 Dan Dariya faiZ ya saki yace
"Are you jealous?..." Ya fada with a smile
"I see that too... she's jealous..." Ahmed ya fada Yana Dariya kasa kasa shima, for sure sungan jealously a idonta, yanda tayi Magana shows she's angry at his statement, idanuwa Amira ta lumshe tana cewa
"Wato kunzo Nan don Bata min mood Dina kou..." Ta fada sounding so pissed off,
"Kece kike ruining mood dinki da kanki..."inji ahmed,. Amira Bata bude idanuwa ba sai murza goshinta take, ajiyan zuciya ta dinga saki, she's just angry those two people are trying to play with her emotions, Sam Basu San abinda take ji ba, she's feeling ahmed Yana tausaya mata ne saboda halinda take ciki, she doesn't know he wants the best for her, he knows her mother is a Yoruba and ba lalle su damu da past dinta like his mother ba, sannan she have worked for his father yasan she's a brilliant girl, they may let her into their family, he still cares for her so he wants the best for her, Yana son ya ganta cikin farin ciki, Bai son ta shjga inda zata wulakanta,聽 Amira Shuru tayi Tana tunanin this is not the place to talk anyhow, it's her sister's day and she's going to respect it, sanna she have decided to stop showing her anger Kan abinda ahmed keyi, all she knows is bazata taba bawa faiz Daman ba, not because Yana da wani abun ki a tattare dashi sai don she's afraid she doesn't want to be hurt don tasan a karshe he will leave Daya San Tana da yaro, kallon faiz tayi ta Kura mashi Ido looking at the well Craft face tace
"Ka bar wahalal da kanka kaina...am not a property da abokin ka zai baka..." Ta fada sounding very calm
"Ba wahala nake bawa kaina ba...kawai Ina sonki..."ya fada sounding very calm Yana kallonta, ahmed Yana jin maganar har cikin ranshi Amma ya zaiyi, sadda kanshj yayi kasa Yana jin he should stay away from here,if yana Jin聽 irin wanna kalaman daga bakin聽 fajz zai ji ranshi na baci, ahankali ya Mike tare da rike hannun Nasir Yana cewa
"Taho muje Wajen mama.. " ya fada calmly, babu musu ya bishi, Amira kallon Ahmed tayi kaman zatayi magana sai tayi Shuru, kallon faiz dake kallonta聽 tayi tace
"I beg you...ka bar damun kanka...I will never marry you..."
"Amma why...pls why...kin samu labarin I drink?...well yanzun na daina...na rage...sai in Dade ban Sha ba...pls..." Ya fada, surprise look tayi mashi as in Bata sani ba,
"Nidai ban sani ba...wani irin drink..."
"Let's forget about it...pls ki bani dama...na rantse Zan barki.ki cigaba da aikinki... you will continue your business ...babu abinda Zan hanaki...am restless sabida ke....in babu ke rayuwa ta bazai taba Zama daidai ba...pls... let's get married.. " ya fada Yana kallon sister dinta dake high table, at this moment she feels like telling him to just leave because she's a mother, Amma kuma kasa it's not easy at all,聽 kawai she wish zai tambayeta why Nasir calls her maman again and she will tell him the truth,聽 sai dai abinda Bata sani ba is faiz won't ask twice, in ya sake asking zai Zama Kaman聽 Bai yarda daita bane, shi dai he is crazy for her,聽 kou da Nasir danta ne ba wani Abu bane don saurayi ya auri bazawara, he have tasted what virgin wife is so babu matsala tare da hakan,
"Wallahi da tuni kin yarda da kilan namu auren akeyi yau...pls . " Faiz ya sake fada Mata, she couldn't help but smile and shake her head,
"Dan Allah ka bar maganar da kake.... just go back to your innocent wife.. " ta fada mashi tana sake tado maganar abinda yace, wani irin Dadi faiz ke as he knows at least Yana da San waje a zuciyar ta don yanda take nanata maganar ya nuna she's jealous,
"Wallahi Amira kou da inada bintu kema I need you in my life...Ina tsoro Kar Habib ya kwace ki..." Ya fada, wani irin kallo tayi mashi tana cewa
"Me ya kawo maganar Habib yanzun...why must you mention that name pls.." ta fada sounding very bitter
"Ba Haka Nan nayi mentioning sunanshi ba...kawai Ina tsoro ne....dazun... Ahmed saw him...har..." Bai karasa ba tace
"Wane irin joke ne wannan pls..." Ta fada tana zaro idanuwanta,
"Relax...why will I joke Haka...ba joke nake ba ..I saw him...Kuma I am scared of..." Bai karasa ba yaga tana daga Kai looking at people, her heart is skipping so fast, she just pray he is joking don Bata San irin abinda zai Faru yau ba if da gaske Habib ya samu guts din zuwa Nan, yanda take ta jujjuya Kai yasa suka hada Ido da mum dinta da idanuwanta ke kanta da akwai lot's of people wajen so Bata iya ganin karshen mutanen, sake kallon mamansu tayi ta maido idanuwanta Kan faiz fake kallonta like mirror Yana tunanin why is she like this, lokaci guda da akwai fear, sorrow idanuwanta,
"Dan Allah tell me you're joking... just tell me...Habib is not here..."
"Wai meye about him da duk hankalin ki ya tashi Haka...is there any problem...dazun Naga hankalin ahmed ya tashi daya ganshi... And now you.. " fajz ya fada cikin total confusion
"Nidai swear Habib Yana Nan..."ta sake fada mashi cikin tashin hankali, don if har he have the guts of coming here then it's because she didn't expose him, tasan inda tayi exposing dinshi he won't have the nerves of coming here today, she even wonder Wanda ya bashi invitation din zuwa
"Am just joking..." Fajz ya fada don yaga hankalin ta ya mugun baci and it's really ruining this moment for him, Ajiyan zuciya Amira ta saki tace
"Why must you play such an expensive joke...ya zaayi kayi min Haka pls...duk ka tada min Hankali...ta fada tana breathing sosai kaman tayi gudu
"Am sorry..." Ya fada Mata Yana. Kallonta, ruwa dake gabanta ta Dan bude ta Sha kadan Sannan ta maida ta Ajiye
"You're very beautiful...ban taba ganin beautiful girl irinki ba..." Faiz ya fada Yana kallon ta,.
"Tell that to the bird..." Ta amsa mashi.
Habib Yana zaune inda yake tana kallon amira, yasan she will be so angry at him so letting her see him now zai iya聽 jawo hayaniya, Amma kou me zai faru Bai samun damuwa in har it's between both of them, he just imagine her accepting him back, he will leave Lagos ya dawo gida ya nemi aiki, this girl is so wonderful, he remembers the taste of her in bed, her soft skin, her breast, babu abinda Bai hangowa a jikinta yayinda take zaune nesa dashi, he wondered waye wancan dake zaune kusa daita, shi gashi ba gaskiya gareshi ba Balle yaje ya kirata, he remembers yanda tasa duk Wanda yayi Mata maganar so sai ta wulakanta shi, yasan har ya mutu Bai Kara samun irin Amira , Bai Kara samun wacce zata kaunaceshi kaman Amira, she obeyed him totally, Bata mashi gardama, he remembers the first day he took her virginity, she wanted to cry and he knows in har tayi kuka ta koma gida zaa iya ganewa something happened har ayi pressuring dinta ta Fadi abinda ya faru, he made it clear if har tayi kuka she's raguwa and Bai iya auren raguwar mace, with Amira he is a man, a real man Amma with his wife he is a lazy man, kullum sai tace he is very lazy, she's slowing killing him don abinda take bashi in ba shj Yasha ba babu abinda zai iyayi, before Yana about good 40 minutes with coming Amma yanzun with the drugs it's just 5 minutes, shi da yake fama da jarabanshi sai gashi ya koma matar da ya aura ta fishi jaraba,he just wish kawia da ya dawo yace zai auri Amira kawai yanda vazaa zargi komai ba sai Kuna son zuciya ya hanashi. He watch her talk to this girl, yasan in ba Wanda ya San ta ba babu Mai yarda that tana da baby at all, babu Mai taba yarda cewa she's a mother, yaga sanda danshi run to her, he heard lot's of murmuring around, yasan they're gossiping about her, kou yayarshi sai da ta fada mashj Amira tayi cikin shege ta haifi yaro, she's Among those that always gossip about her, Bata San her only brother is responsible for the pregnancy ba, suna communicating daita sosai dudka wayar da yake using wajen magana daita Yana office dinshi, Bai son matar shi ta ganshi Yana magana daita.
"Yanzun pls...tell me why bazaki amince min ba...if your reasons are good enough I promise Zan rungumi kaddara in bar damunki..." Faiz ya sake fadawa Amira, seeing him together with her yau yasa Yana jin wani irin Dadi, it's like sun fita outing su biyu, people around Basu da wani matter to him, all he sees is her alone,
"Remember what we had a Malaysia...the chemistry between us is huge...da akwia strong love a tsakaninmu.... please stop blocking it already..." Ya fada Mata,.
"Ka Bari Haka Nan pls...ban son karya...ban kaunar karya...we have no love...babu us...".
"Da akwai Amira...da akwai us...I know you love me..."
"Aa... it's just a mistake .. that's all..." Ta amsa mashi kanta kasa
"Amira if it's about Bintu yasa kike min Haka I will let her come to you. ." Bai karasa ba tace
"No...pls aa...kawai...ban taba hango kaina a gidan Miji ba...ban taba hango kaina a gidan wani mijin ba...at first I see myself a gidan Habib...sai disappointment ya shigo ciki.. then I see myself a gidan ahmed...sai shima hakan Bai yuwu ba...Bayan wayan Nan mutanen biyu..ban sake hanko kaina gidan kowa ba because nasan ba kowa zai dauki past Dina ba.."
"Amira kou meye past dinki I don't care.... you have a child I don't care either.. " bai karasa ba ta daga Idanuwa tana kallon shi, sh what meant is auren bazawara ba wani Abu bane in har da kawai so da kauna,
"You're a whore Amira I don't care....Kina sata ne I don't care...kou meye past dinki da zai sa a gujeki ni son da nake maki bazai barni in guje ki ba...nafi sonki Kan duk wayan nan mutanen da kika lissafo, kina cikin macen da nake Jin kunyar yin Abu saboda ita, ..kunyar ki da nake ji yasa na sauya Habib Dina na zuwa Wajen aiki late...I hate in Bari ki ganni messed up... Amira Ina sonki fiye da yanda nake son kaina da duk wani Abu Dana mallaka...am stubborn child...a selfish person...amma tun ranar Dana ganki duk wanna ya sauya,...I wondered why ahmed ya kawo such person into my life, .. you made me who I am... pls give me a chance Haka Nan...kiyi hakuri pls ki bani dama..." Idanuwa Amira ta lumshe tana girgiza Kai, she may believe some parts of what he said but not all, she knows he loves his wife more than he loves her , Bata San he is just pretending just to be a good man ba,
"I don't deserve all this pls...ka bar maganar Nan...Dan Allah..."
"Wallahi Amira ba Zan Bari ba har sai kin amince min...I will keep following you.... disturbing you...and pls ..kou da wani yazo da maganar so wajenki.. ki sani I love you more than dukkansu... Kar ki yarda da duk wani Abu da zaa fada Maki....I love you more..." Ya fada mata sounding more serious than ever.
"Pls ka Bari Haka Nan... just stop it..." Ta fada mashi kanta kasa
"Ok... shikenan na daina..." Fajz ya fada Mata gwanin ban tausayi, Kallon shi tayi ta sadda Kai kasa, she's still remembering abinda yace wato if she have a child, did he know she's a mother and pretending not to know, did he really loves her this much, she's getting attracted again sai Kuma tayi Saurin girgiza kanta, tana jin mc Yana ta jawabin shi, Amma in zaa kasheta bazata iya fadin abu guda ba,
"Namu zaifi wannan haduwa..." Ya sake fada Mata,
"Ka daina Dan Allah...pls stop it..." Ta fada mashi
"Ok...na daina..." Ya sake fada Mata,
"Amma can we gist pls..." Ya sake fada kaman he is going Insane because of her, Kallon shi tayi ta dauke kanta
"Did you know you kiss very well... just imagine me having that ta my disposal ai da na haye..." Ya fada Mata, Kallon shi tayi ta wutsiyar Ido sai ta saki murmushi unexpectedly, hakan ya saka shi farin ciki, she remembers perfectly, the kisses
"You know I can Still see how you roll your waist..." Ya fada cikin whisper Yana kanga bakinshi da hannu,
"Bari in bar maka Nan . " Ta fada Tana kokarin mikewa, da sauri yace
" wallahi na daina...seat..." Ya fada Mata
"Aa...kawai let me go..." Ta fada Yana daukan bag dinta as tasan in har ta zauna Nan tare dashi zai tona Mata asiri, he is making her go back to Malaysia,
"In kin bar ni Nan Zan tafi...it means kin koreni..." Ya fada mata
"Ka Dade baka tafi ba..." Ta fada tana mikewa daga kna kujeran tare da barin shi wajsn ta sauya waje, hakan ya gan ba girman shi bane, he just felt Bari ya tafi tunda Mai abun Bata son shi a Nan, mikewa yayi tare da yin hanyar waje, ahmed na ganin ya Mike shima ya Mike ya bishi, suna fita ahmed yace why is he going
"Kawai Bata son zamana...Bari in tafi... zamuyi waya..." Fajz ya fada mashi, ahmed Bai hanashi ba sai ya rakashi wajsn motarshi ya hau sai da ya tabbatar ya fita ahmed ya koma ciki, faiz dake tafiya Sai tunani yake, he is someone that is also good at pretending, her statement
"Yaron mamman Still linger in his ears, yasan bincike Haram ne Amma kawai he have to clear his doubt today, instead ya nufi hanyar gida sai ya nufi hanyar gidansu Amira, he want to clear his thoughts, yau Daya gan Nasir da kyau ta tabbatar he is her son Amma he wants to know more like yaushe tayi aure, wa ta aura, auren wata nawa kou shekara nawa yayi, he wants to know how screwed she is, at least he should knows what he is getting involved with. A wajen reception Kuma Habib na ganin she's sitting alone ya Mike, he walks his way towards her, kafin ya karaso wani saurayi yazo gareta, sallama yayi Mata ta daga Kai ta kalleshi tare da amsa mashi
"Pls can I sit?..."ya fada Mata, Yana Daya daga cikin Bakin dake wajen dake son samun Daman magana daita, wayanda Basu santa ba adores her, ganin ta zauna it's kadai yasa the fastest among them yayi Saurin mikewa, ganin wani kusa daita yasa Habib tsayawa, Yana jiran if Wanda ke Nan ya zauna sai ya koma mazauninshi,
"No... it's taken..."Amira ta fadawa saurayin Wanda kallo Daya zakayi mashj ka Gane Dan Hutu ne,
"Oh...ok...but pls...kafin Mai seat din ya dawo...Ina iya Neman wata alfarma?..." Ya fada Mata sounding very calm, kallon shi amira ta daga Kai tayi looking so bossy kawai sai tace mashi
"Aa..." Ta amsa mashi atakaice don Bata son batawa kanta da kowa lokaci,
"Ok... thanks for your time.. " saurayin ya fada Mata tare da juyawa, Yana juyawa Habib ya karaso wajsn ya zauna kusa daita, batare data daga Kai ba tace
"I said the seat is taken..." Ta fada without looking up.
On the other side Kuma fajz na zuwa kofar gidan su Amira ta fita daga cikin Mota ya kwankwasa gate din Maigadi ya bude, gaisawa sukayi ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo Yan dari biyar biyar bundle guda ya mikawa mutumin wato Maigadi, idanuwa tsohon ya zaro Yana kallon kudin
"Tambaya nakeson maka...nayi maka alkawarin babu Wanda zai San ka fada min komai...Kuma in har na samu bayanin da nake son sani Zan Karo maka irin wannan..." Yafada Yana nuna mashi kudin hannunshi,
"Allah yasa na sani..." Tsohon ya fada Yana tura kudin aljihunshi.
Alhamdullilah
3/13/21, 7:58 AM - Ummi Tandama: 60
Idanuwa faiz ya lumshe as he knows if har ka fiya bincike at Long last you will be the one to be hurt, zaka Sha wahala ne a banza don yawan bincike Haram ne, Amma ya zame mashi dole
"Ina sauraron ka..." Mai gadi ya fada mashi don shima Yana son ya San abinda yasa wannan bawan Allah Zan bashi wannan makudan kudin don zai tambayeshi, ajiyan zuciya faiz ya saki before yace
"Dan Allah...Ina son sanin wani abu game da Yar gidan Nan ne...Ina rokan ka Kar ka boye min komai...Kuma duk abunda ka fada min a tsakanin mu ne kawai babu Mai ji..." Fajz ya fada mashi
"Toufa...babu damuwa kayi tambayar ka..." Mutumin ya fada mashi
"Dan Allah wannan Yaron Nasir..." Yanda Mai gadi yayi da face yasa faiz ya Dan dakata da maganr shi, Yana da wani irin blank look a face dinshi, irin Bai taba jin sunanshi ba
"Waye Nasir...Anya da akwai Nasir gidan Nan?..." Mai gadi ya fadawa faiz
"Wannan karamin yaron...."
"Oh na gane...na gane ban San sunanshi ba...shi yasa...kawai Ina ganinshi ne..." Ya amsa mashi
'"ok...pls yaron waye....wacece mamanshi.. " faiz ya tambayeshi Cikin matsiyacin faduwar gaba, bands tsoron gaskiya babu abinda yake, he seek for the truth now he is scared of the truth,maigadi Shuru yayi kaman Yana tunanin wani abu sai Bayan minti guda yace
"A magnar gaskiya wannan Yaron....tou..." Sai Kuma yayi Shuru, faiz da hannunshi ke rawa tun Bai San abinda zaice ba hannu ya saka cikin aljihunshi ya sake dauko wani kudin ya Mika Mashi sai gashi ya Fara cewa
"Wannan yaron dan Amira ne..." Faiz jingina yyai da gate din for support, this is how it is,now he knows the truth and he is broken to hear it, I wonder what happened to kou kina da yaro I will still marry you,
"Ba Wai nagan ita ya Haifeshi ba...Amma Ina da yakini itace..."
"Toufa...ya zaayi kace Haka...bayan...nasan aure tayi...kou dai baka Dade gjdan Nan ba..."faiz ya fada sounding so calm,
"Ai tun suna Yara nake aiki gidan Nan...Amira Bata taba aure ba.... kaddara ya fada Mata...don sai da ta kusa shekara hudu Bata fita...nasan ranar data haifi wannan Yaron...don ihunta sai da ya cika gidan Kuma baa kaita asibiti..." Mutumin Bai karasa ba faiz that abinda yaji is worst than what he expected cewa Yayi
"Oh my God....Bata...taba... aure...ba..." Ya fada kaman numfashi zai yanke mashi,
"Eh Bata taba ba...."
"Subhanallah..."faiz da yaji wani irin zafi ya keto mashi ya fada Yana juyawa, he didn't want to hear more, he have heard enough,
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Was abinda ya fada, Yana tafiya zuwa聽 wajen聽 motar shi, he is feeling so dizzy,聽 he feels so broken, Maigadi tsayawa yayi Yana kallon shi, yanda yake tafiya ya nuna Yana cikin damuwa sosai, har ya Kai wajen motarshi ya rike handle din ya tsaya, he feels so hot inside that he have to pour tears, shi Vai ma San he is crying ba sai da yaji dumin hawaye a face Dinshi
"Ba aure....with a child.. with...all the innocent face.. subhanallah... Ya sake fada Yana tsaye wajen, now it's kind of clear, hakan yasa mama ahmed ta hanashi aurenta, shima yasan in shi yana iya aurenta...his family especially his father will never allow it,... sannan siblings Dinshi especially Maryam will not allow it, she's someone data iya Shiga ta fita ta Bata Abu muddin baiyi Mata ba,. Ahankali ya juya ya sake takawa zuwa wajen Maigadi dake tsaye bakin gate Yana kallonshi, hannu yasa ya goge face dinshi Yana cewa
"Dan Allah ka San...Habib..." Ya tambayeshi,
"Sosai...ai Habib Dan gidan Nan ne...tare suka tashj da su ismail..." Mai gadi ya fada mashi,
"Ya suke...dashi pls..." Faiz ya sake asking Yana kokarin controlling kanshi sosai
"Kakanninsu Daya...Amma shi tamkar San gida yake...'" maigadi ya fada mashi
"Bastard..." Fajz ya fada Yana聽 juyawa da sauri, he knows Dole Habib is responsible for the pregnancy,he is the father of that child, now he knows why ahmed ya dinga balai Daya gan Habib, sannan yasan family Basu San abinda ya faru ba, lokacin that Ahmed was busy Yana karyar sabida shi ta kusa commiting suicide it was all because of Habib, he is the reason she cries always, he is the main reason of her pain shi yasa dayace Habib is here hankalin ta ya mugun tashi, now he knows, Amma why Bata Fadi a gida ba don yasan inda ta Fadi a gjda an San abinda ya faru da Babu yanda zaayi Habib ya samu guts din zuwa wannan bikin, cikin Motar shi ta koma ya zauna Yana imagining abubuwa, wato what he is having with bintu Habib have had it with Amira, who knows how many times, sukayi sex sai Kuma ya Fara tunanin what raping dinta yayi,bayan ta bashi yardan ta, Bayan ta yarda dashi ta saki jiki dashi, so Amira ta San na Miji , now he knows why Taki sakin jikinta da suka je Malaysia, she knows how dangerous men can be,
"Allah ya Isa..." Fajz ya fada as he thinks of what might happen between Amira and Habib,Bai taba jin he needs somewhere to cry ba kaman yau, he wants to cry and cry har sai yaji sauki a ranshi, in har baiyi kuka ba bazai ji Dama dama ba,聽 he is going so insane tada motar yayi Yana aduar Allah ya kaishi gida lafiya, Bai San Yana da yawab hawaye ba sai yau don the more he cleans his face the more wasu na rushing out, now he knows why she's so stubborn, she have seen it all, Yana tuki Yana kuka, instead ya nufi gidanshi say ya nufi gidan iyayen shi, she's the only one he will lay on her legs and cry to his Satisfaction.
Amira Kam Bata kalleshi ba ta sake cewa
"The seat is taken...with due respect ka tashi.." ta fada face dinta babu walwala at all, Habib was just staring at her Yana mamakin yanda akayi wannan Yarinyar da kou kallon idanuwan batayi ta Zama so bossy, she's so elegant and classy yaga Alaman tana Kashewa jikinta kudin ta don her skin glows like crazy, fadin yanda ta hadu is a waste of time, he is just looking at her mouth as she talks with total control, Yana son ya gan reaction dinta when Shee sees his face, he believes it won't be difficult to lure her heart back tunda yasan he is her first, yasan shine na farko when it comes to sex and love, yasan he is unreplaceable tunda ya bar Mata tabon da har ta mutu Bai taba goguwa, yasan he is the only person that deserves her, job shuru Wanda ya zauna baice Komai ba yasa ta daga Kanta ahankali, duk cikin mutanen wajen babu Kai kallon inda suke like ahmed da tunda yaga Habib ya nufi wajen ya maida duj attention dinshi wajsn, he was just looking at them with a boiling heart, kawai Yana tunanin Anya zaa samu Dan duniya irin Habib, ya rasa Gane irinshi, wato kayiwa yarinya abu Kuma kou kunya or remorse bakaji ba ka sake nuna kanka a inda take, he should be glad Babu Wanda ya sani don family Dinsu ba daya baya ba wajsn cin uban yara, rufa mashi asiri datayi Bai isheshi ba, Amira na Kallon shi tava it's Habib.
"Hi beauty..." Ya fada Mata with a smile Kan face dinshi, Amira was thinking tana mafarki don he is the last person she was expecting to see at the moment, idanuwa ta zaro tare da Dora hannu Kan chest dinta,
"Surprise to see me?..." Ya fada yana kallon ta, Yana kallon yanda ta Zama so shocked to see me
"Haba baby... you know am alive so ya Zama Dole mu hadu..."ya sake fadawa Amira da heart dinta ke skipping, kawai seeing her number one enemy sitting right in front of her is something else, babu Wanda sai Gane yanda take ji sai Wanda yasan halin da take ciki, kawai kayi imagining halin da take ciki, she's so looking at him without blinking, shima Habib kallonta kawai yake
"Kiyi hakuri..." Ai Yana cewa kiyi hakuri Bata San sanda ta dauki kwalban five alive juice dake gabanta ta buga mashi a baki ba, she hit him so hard that duk waynada ke wajen sai da suka juyo gareta yayinda Habib ya dafe bakinshi, da sauri Ahmed ya tashi ya yo wajen da Sauri, Idanuwan Amira was still tough staring at him ya dafe bakinshi ta hannunshi jini ya fara zuba, kwalban fashewa yayi a bakinshi, she cut his mouth in different places, na kusa sai magana suke suna lafiya, Ahmad na zuwa wajen yace
"Tashi...mu fita..." Habib was so much in pain don he was busy saying rubbish da Bai gan sanda tayi gripping kwalban ba, zafin yasa ya rasa inda kanshi yake, it's like an dauki Abu an soka bmashi unexpectedly, the pain is so unbearable da ya rike bakinshi ya dafe table tare da lumshe idanuwa gam Yana jin wani avu na zuba hannunshi, Amira was Still holding the bottle, abinda yasa ba kowa ba wajsn ya San abinda ke faruwa ba saboda an Fara kiddi, Amma Still wayanda ke wajen was looking at them, hannunshi da ke Kan table Amira ta sake daga kwalban ta shaka mashi, kou ahmed dake tsaye kanta Yana fada Mata ta Tashi was surprised that he didn't see her move she's moving faster than anyone, wani irin Kara Habib ya saki ga kwalban a hannunshi, da sauri ahmed ya fixgeta daga inda take zaune, duk hankalin mutane ya dawo kansu, Amira was just going Insane already.
"See another word..." Ta fada tana fixge hannunta daga na ahmed dake kokarin fiddata saga wajen, hankalin mutane High table ne yazo garessu sukaga Amira dake fixge fixge sai, da sauri hajiya ta tashi cikin tashin hankali tare da wasu manya mutane dake nesa da wajen,
"Wallahi sai na kasheka. " Amira tafada with a very dry and tough eyes while Habib na zaune Yana ihu sabida azaba, duk wayanda ke zaune wajen Mikewa sukayi.
"<Have you gone insane ..kina son ruining ranar nazifa..." Ahmed yayi whispering cikin kunnenta,,
"Yaya... wallahi in ba kashe shi nayi ba hankalina Bai taba kwanciya...kana ganin ha rufa Maja asiri don wani avu ne?, I hide it because I want to kill you myself.. " ta fada yayinda ahmed ke janta waje da karfi, Yayar habib ce tazo da gudu tana ganin danuwanta cikin jini ta saki Ihu tana Kiran zata
"kashe Mani Dan uwa...the only brother I have..." Ta fada tana ihu sosai, da kyar Ahmed ya ja Amira Wajen ita Kuma ta haukace tana son komawa, she wants this to end today, Sam ta mance inda take ta amnce abinda akeyi yau, all she wants is revenge, she wants to see the cause of her pain dead, she wants to see him in his blood, hajiya da alhaji suna zuwa wajen Habib Suka saki salati, duk babu wnada yayi kokarin cire mashi kwalban hannunshi, Ismail na Ganin abinda ya faru ya fita waje da gudu ba don komai ba sai don ya hukunta Amira don ya lura she's going crazy, Yana zuwa yaga Amira Tana fadin
"Wallahi kou ba Nan ba sai na kasheshi...sai na Zama ajalinshi..." Hannu Ismail ya daga zai bigeta Ahmed yayi sauurin riketa Yana cewa
"Don't you dare..." Ya fada Yana tareta yayinda wasu family Suka fito waje, wasu cousins Suka rike Habib aka fita dashi yayinda MC ya cigaban da abinda yake Amma hankalin nazifa ya mugun tashi, she wants to know what is happening gashi Bata iya tashi daga inda take,duk kunya take ji her sister is making a scene a wajen reception dinta. Mutane sai tanbayar what happened suke, duk mutanen da suka fita Bai Hana Amira maimaita abinda take cewa ba Yana ganin an fito da Habib that did expect this From this gentle girl ba ya tsorata sosai, duk Wanda yayi kokarin dukan Amira sai ahmed ya Hana ya dinga Cewa.
"Baku San abinda ya Faru ba..." Habib Kam yayi Dana sanin zuwanshi Nan don baiyi tunanin it's going to happen Haka ba, Yana tunanin he will apologize peaceful, then she will say in har kana son in yafe maka ka fadawa kowa Kaine kayu min ciki sannan ka aureni, Bai San it's this serious ba, ahmed ne ya Kama Amira ya girgiza ta da karfi Yana cewa.
"This is not the right place .." Bai Karasa ba Amira da take komawa kaman mahaukaciya tace
"Duk inda San hadu dashi us the right place!!!" Ta fada cikin ihu
"He decieved me... ruined my life....yayi min ciki ya barni dashi...." Wannan maganar da take is very serious and kowa yayi Shuru lokaci guda kaman Babu kowa wajen, hajiya data fito neman faduwa tayi yayinda ismail da hankalin shi ya mugun tashi ya riketa,
"Yaci amanata....I endure all pain kawia don ya dawo ya aureni...Amma sai kace ni ban dace da Kai ba..." Ta fada tana fashewa da kuka, ahmed na rike da Amira dake magana tana kuka, cousin brothers dinta dake rike da Habib Saurin sakinshi Sukayi suna barinshi shi kadai cikin matsanacin wahala as rigar jikinshi ya cike da jini saboda Wanda ke zuba daga bakinshi is much Alaman cut dake bakinshi is much, da sauri sister din Habib dake kuka ta Fara cewa
"Wannan wane irin sharri ne...'"
"Kina cewa sharri nayi mashi sai na hallaka ki.. " Amira ta fada sounding so crazy,
"Yaisa...kin Fadi abinda ke ranki...now muje in kaiki gida..." Ahmed ya fada Yana kallon family Dinsu dake wajen da duk sukayi shuru, waje Ismail ya samu ya ajiye mum dinshi sannan ya dawo ga Habib da bakinshi ya kumbura sosai Yana cewa.
"Kai da gaske take???" Ya tambayeshi cikin wani irin murya dake nuna he is going to kill him if abimda Amira ta fada is real,
"Tell me!!!" Ya daka mashi tsawa,
"Leave him... somebody should take him to the hospital..." Alhaji Muhammad dake tsaye a Bakin kofar hall din ya fada tare da komawa ciki, duk juyawa sukayi zasu koma ciki babu Wanda yayi yunkurin taimakawa Habib don abinda Amira ta fada ya mugun shocking dinsu,
"Tir... butulu kawai..." Inji Daya daga cikin family Dinsu, da kyar aka samu Daya daga cikinsu ya saka Habib a motar shi bayan Amira da ahmed sun bar wajen, it's a good thing mum dinshi Bata da lafiya Bata zo bikin ba don yasan inda tana Nan he won't be free Haka, hajiya na zaune tayi tagumi ta rasa inda zata saka kanta, gashi she can't cry now,
"Yaya can you imagine...he is calling me beauty...Wai baby...Wai he is sorry...Allah yasa he swallowed some of his tooth..." Ta fada cikin farin ciki as ta mance abinda ya sakata farin ciki irin wannan, seeing him bleed gives her so much joy, she wants more if his bleeding, tana son ta ganshi kwance cikin jini, murmushi kawai ahmed yayi ya kalleta,
"Am so happy kowa ya San abinda yayi min...I even wonder why I hide it in the first place..." Ta fada cikin farin ciki
"Yaya...kawai ka maidani reception din...am ok...am so ok right now...I have never been ok like now.. " ta fada tana Dariya, murmushi ahmed yayi ya kalleta
"Aa...kawai muje gida..."
" Pls take me back..." Ta fada sounding very serious,
"Aa...muje gida..." Ya fada Mata, nace mashj tayi Kan ya maidata, kawai Sai yace
"Yanzun dai muje gida ki sake Kaya...yanda bazaayi Saurin Gane kece Kika fasawa Mutum Baki ba...Kar a dinga maki kallon Yar daba. " Ya fada Yana dariya, yanda suke Hira sai ka ranste ba Amira bace, wato ta Dan huce takaici ta samu sukuni.
Fajz Kam tukin shi ahankali sabida Yana cikin damuwar da ba zai iya gudu ba Kar ya Samu matsala, yasan in har yayi gudu komai Yana iya faruwa, kaman Mai koyan tuki Haka ya dinga tuki, Yana zuwa gida yayi parking ya fito ya shiga bangaren hajiya, sanda ya Shiga har bedroom dinta ya tadda Bata Nan Amma yaji motsi a bathroom so yasan she's inside, Zama yayi Nan Kan kujera Yana hawaye, fitowa hajiya tayi ta ganshi zaune Yana kuka cikin tashin hankali ta nufeshi
"Ayo... subhanallah... meye Haka. Kilode.. " ta fada cikin matsanacin tashin hankali don tun Yana yaro abinda zai sakashi kuka is something very serious, tasan kou meye yasa yake kuka Haka ya Kai makura, bakinshi sai shaking yake ya kasa maganar wato this discovering is the worst he have ever made,
"Ayo!!!meye Haka kiloshele..." Ta fada cikin damuwa, ahankali ya daga Idanuwa ya kalleta yace
"Na...bincikowa...kaina..." Ya fada cikin hawaye
"Me ka tonowa kanka...me ka binciko..." Ta fada Yana daga kanshi don kallon idanuwan shi,
"Iyami... you won't believe what Zan fada maki..." Ya fada Yana goge face dinshi
"Ya akayi kasan I won't believe you...say it first " ta amsa mashi tana tsaye gaban shi,
"Ba last time na fada maki maganar yaron da ke kiranta da mamman ba"
"Yes I remember...what about it.. " ta fada atakaice, hannu faiz ya sa ya goge new tears before yace
"Iyami...he is her son..." Ya fada cikin damuwa, wani irin kallon takaici dayasa ya Dan ja baya yayi, sai da ta Gama Kallon shi tace
"Ya akayi kasani.. "
"Iyami... gidansu naje na Tambayi Maigadin Gidan
"Congratulations...sai da nace Kar Kayi Mata bincike Amma baka ji ba.. anyway ba wani Abu bane ai...kanka farau soyayya da bazawara?...hope Dan Daya ne..." Ta fada not taking the whole thing serious and she's surprised her idiot son is crying because of this
"Iyami batayi aure ba... she's a single mother..." Bai karasa ba iyami tace
"Yeeyyy!!!!" Ta fada cikin mamaki da Kuma tashin hankali.
Alhamdullilah
3/15/21, 9:12 AM - Ummi Tandama: 61
"Wai wannan Yarinyar....Kash....wato ance don't judge book by it's cover....am so disappointed..." Hajiya kadijatu ta fada cikin damuwa Sosai da Jin abinda ya fada Mata, she never expected to hear such from such angle, ahankali ta koma ta zauna tare da dafa goshinta, ta Dade Bata ji abunda ya tada Mata hankali Haka ba, shima faiz ya sake shiga sabuwa tashin hankali with her reaction, ta nuna hakan Sam Bai dace da ita ba and he feels ya kamata hakan ya dameshi
"Wai are you sure Bata da aure...this things doesn't happen a Nan arewa... girls are decent...most girls Ana sakinsu in aka gano Basu da virginity dinsu balle Kuma ace yarinya tayi ciki tayi aure a gidansu..." Hajiya ta fada sounding so disturbed,
"Iyami that's why am crying...abun yayi min tsaye a Rai.... it's so unbelievable..." Ya sake fada Mata cikin damuwa
"Ai sai ka rabu daita..." Bata karasa ba yace
"Anya Zan iya...one thing I realized is that... cousin dinta ne yayi Mata ciki..." Ajiyan zuciya hajiya ta saki tace
"Allah ya raba yaran mu daga sharrin cousins... they're the most dangerous being in family...zaka saki jiki dasu suna Shiga suna fita a gidan ka ka Basu ci ka Basu Sha Amma still Bai hanasu suyi maka barna...shi yasa wasu daga cikin families dinku suke ganin kaman ban da kirki sosai....I know how dangerous some family members are..." Ta fada kaman tana da experience kan issue din, you never know.
"Iyami ya zanyi...pls advise me..."
"Ka rabu daita... thank Allah Bata wani baka hankalin ta balle kaji wani iri.... that girl doesn't deserve you... kaje ka zauna da matarka...in kana bukatar wata matar ka nemi wata ka Kara...Amma not her.聽 " Ta fada mashi atakaice feeling down about what she's saying Amma it's the right thing, kowa yasan Babu uwar da zata yarda danta ya tashi ya auri single mother, faiz was looking at her with eyes full of tears, idanuwa ya lumshe yace
"Iyami...Zan iya..." Ya tambayeta cikin ruwan sanyi
"Ya Zama Dole ka iya ai...who will let you marry her....me?...ok in na yarda...what about dad dinka...kasan kou giya yasha he won't let that union...so just let it be...." Ta fada聽 mashi, faiz dafe goshinshi yayi Yana jin kan shi na harbawa, it feels so hurt sosai, shi kanshi yaji feeling da yake ji kanta ya ragu sosai Kan few hours back, the thought of her being in same bed with another man yasa duk yaji Babu Dadi, duk ta fita ranshi, kawai jealousy yasa ta tsire mashi daga zuciya, ahankali ya Mike yace
"It's alright...iyami....Bari in koma gida .." ya fada Mata Cikin sanyimurya
"Ok...make sure you behave yourself...Kar kaje ka fadawa Bintu abinda ya faru.. alright?.."
"Yes iyami... nagode..." Ya fada Yana ficewa daga dakinta, he feels so sad that yau sai da ya koma gidan jiya wato siyan giya before going back home.
Habib Kam wanda ya dauko shi na direshi a hospital ya dawo Wajen reception, he had deep cuts a bakinshi da yawa don yanda yake magana ta datse mashi Baki da kwalba duk inda fatar bakinshi ya taba hakoran shi sai da ya yanke, sai da akayiwa hannunshi dinki, magani aka bashi yayar shi sai Kallon shi take Ana bashi treatment, wayar shi sai Kara take yasan matar shi ce don Ringing tune dinta daban, Bayan an Gama aka rubuta mashj magani ya biya da card dinshi, waje suka fita da yayarshi, ta kalleshi taga yanda yanayin shi ya sauya lokaci guda bakinshi ya kumbura sosai
"Pls ka fadamin...da gaske take?...Kai kayi Mata ciki..."
Habib kasa amsawa yayi ya samu waje ya zauna, kou kadan Bai bakin cikin abinda zai biyo baya da family Dinsu suka San he is responsible for the baby, he is willing to stay and apologize, Daman yasan ya Zama Dole su sani tunda ya Riga yayi Wasa da Daman shi, yasan inda da farko daya dawo ne ya aureta Babu Wanda zai Sani saidai kawai a gani kaman so da kauna yasa ya aureta despite her son, kawai abinda yayi mashi tsaye a Rai is the fact that Amira ta daga abu ta bugeshi and she's still saying she's going to kill him, wannan kawai ne ya tada mashj hankali, he knows she's the softest person he have ever met, kou last time Daya Kirata ta dinga mashi magana da zafi zafi Dariya kawai yayi, Bai San she can hit him ba da har zata Dora mashi kwalba,聽 she breaks his mouth
"Da Kai nake...nace are you responsible Habib..."yayarshi ta sake asking Dinshi, ahankali ya daga idanuwanshi da suka sauya kala saboda zafi da Kuma bakin ciki tare da tashin hankali ya kalleta, he have this looks of regret,
"Subhanallah!!!!!!..." Yar uwarshi ta fada Tana kallon shi,
"So da gaske ne... Habib ..why..." Ta fada Tana kuka tare da dafe bakinta, Habib Yana son Magana Amma yanda aka Kama mashi Baki da dakin is making it difficult for him to talk
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun...wane irin mutum ne Kai...wane irin mutum ne zaiyi irin abinda kayi?...kasan Kai kayi Mata ciki Amma I speak ill about her Amma kou sau Daya baka taba yunkurin fadamin gaskiya ba..."ta fada cikin kuka, sake kallonta yayi yace
"Am... sorry..." Ya fada kaman bashi ba, yanda yake magana kaman Yana koyon magana
"Sorry kace... sorry...baba Muhammad yayi maka komai...ya baka kulawa fiye da yanda aka bani a gidan Dana tashi...Bai bsmbamta ka da kowa ba...he loves you fiye da yaran shi...sai kuma ka saka mashi da Haka...Habib why...ai Ina ganin kou Amira zatayi zindir a gabanka Bai kamata ka kusanceta ba in har ka San halaci ba..." Yar uwarshi ta fada Tana kuka Sosai not minding wayanda ke wucewa suna Kallon ta, she feels so disappointed, she's so hurt,
"Sor..ry...shar...rinn....Shai....Dan...ne..." Ya fada ahankali saboda tsoron bakin ciki
"Shaidan....Amma gaskiya wannan shaidan ya cuce ka...ya Gama damu....bamu da uwa bamu da uba...dangin da suka damu da harkokin mu Kuma ka lalata muamular mu..." Ta fada cikin kuka tana Zama kusa dashi a inda yake zaune, hade Kai da gwiwa tayi tana kuka Sosai, she's hurt beyond words, sai da taci kuka ta koshi ta Mike tana Cewa
"Yanzun zamu je Chan gidan baba Muhammad..." Da sauri Habib ya kalleta with fear, abubuwan sun mashi yawa sosai
"Yes.." ta fada mashj tare da Kara dacewa
"Duk abunda zaayi maka ayi... wallahi kou kasheka sukace zasuyi Basu da laifi..." Ta fada tana goge face dinta
"Pls...aa..." Ya fada sounding so calm kaman ba arrogant Habib ba,聽 abinda Bata sani ba is neman Mata a jikinshi yake, kou a yanzun inda zai samu mace he will go for her dukda his system have been compromised, he loves women Kuma Haka Allah ya halliceshi
"Dallah tashi mu tafi..." Ta daka mashi tsawa, ahankali ya mikr, Yana fargaban abinda zaayi mashi yanzun that duk family are available har wayanda ke nesa suna cikin gari because of auren nazifa, ahankali ya Mike suka fita ta tsaida adaidaita.
A wajen biki Kuma hajiya dake zaune Bata second guda Idanuwan ta Basu kawo hawaye ba, , da sauri sai ta goge su, she just can't wait to bar wajen Nan, inda ba bikin yarta ake ba da Babu abinda zai sa ta zauna wajen Nan with a boiling heart,聽 dataji hawaye na neman zuba say tayi Sauri sauke idanuwanta ta saka tissue paper ta goge, alhaji na Kallonta cikin inda suke zaune, he sees the pain in her eyes, dukda shima Yana jin zafi Amma he makes it look kaman nothing is happening, he is boiling daga ciki, duk family da aka fada masu abinda ta faru suna jiran taro ya watse a San abunyi, it's a very bad thing, nazifa Bata San abinda ya faru ba Amma taga change of mood tattare da family dinta, itama she wants to know abinda ke faruwa, hajiya sai tunanin abubuwa kala kala kawai take, she's like thinking is it cikin dakinta yayiwa yarta ciki, is it rape kou Kuma Yaya, kawai Tana ta tunanin, Daman occasion din is from karfe hudu zuwa bakwai, Ana sallah magrub mutane suka Fara watsewa, hajiya was among first ti leave, Ismail ne ya dauketa, Babu Wanda ya Kai Ismail fushi, ya kumbura kaman zai fashe, he just pray abinda Amira ta fada ba gaske bane don Bai gan abinda zai hanashi cin uwar Habib.
Amira da Ahmed suna zuwa gjda ta shiga ciki, she have the intention of redressing ta koma wajen party, kou kadan Bata son abinda zai sa tayi missing reception din nazifa, she wants to spray her the money, she wants to show she's happy today, Ahmed na zaune cikin Mota Yana jiranta don tayi insisting sai ta koma.
Fajz na fita daga gidan yaje inda yake Sayan giya ya Saya ya saka cikin Mota ya nufo gjda, kou da yayi parking Bai fito daga cikin Motar ba sai ta zauna Yana sake sake, wato he feels so disappointed, mom dinshi tace ya manta da zancen ta Amma is it possible, can he forgets about her,聽 zai iya daina sonta, he is not lusting after her balle ace tunda bazai samu jikinta yanda yake so ba zai manta daita, he loves her and son da yake Mata is the kind of love that kou babu abinda ya shjga tsakanin su he will love to have her presence a inda yake, he is feeling so bad Amma he is not the problem sannan yasan mamannshi is not the real problem either, matsala shi is his family, his father da Kuma siblings Dinshi especially Maryam, ahankali ya fiddo wayarshi ya nemi number ahmed Yana zaune Nan cikin Mota wayar na Ringing Ahmed dake zaune cikin Mota a kofsr gidan su Amira yayi picking Yana cewa
"Ka Isa gjda lafiya?.." Ahmed ya tambayeshi, cikin damuwa fajz yace
"It's so unfair you didn't tell me what's up...."faiz ya fada cikin hotness
"I don't understand..." Inji Ahmed
"At least yanda kace zaka聽 taimaka wajen shawomin hankalin ta ya kamata ka fada min the real reason Daya sa aka hanaka aurenta.. " fajz ya sake fada mashi Yana relaxing cikin Mota with his two eyes closed, Dan Bata face Ahmed yayi daga inda yake zaune yace.
"Pls what are you driving at....ban Gane ba..." Ahmed ya fada cike da damuwa
"I know she's a single mother..." Faiz ya fada Mashi Kai tsaye, shuru Ahmed yayi ya lumshe idanuwa tare da Dora Kan Kan staring, he feels it's ok that ya sani da bashi ya fada mashi ba
'"how did it happen..." Fajz ya sake fada muryar shi na rawa kaman zaiyi kuka
"It's not her fault....Bata da laifi at all... it's the fault of destiny...Habib raped her..." Ahmed Bai Karasa ba faiz yace
"Pls ban son karya....she told me he is her first love...so she willingly give her self to him..."
"Aa...ba Haka bane....sam ba haka...bane....he raped her ...he forced his way...pls wannan Kar yasa kayi Mata kallon karuwa or mutuniyar banza....Amira is a good girl that is tested with such huge Faith..." Ahmed ya fada mashi, Ajiyan zuciya faiz ya saki Yana cewa
"Am hurting ahmed...am so hurting don Ina聽 ganin ba lallai a barni in aureta ba...."
"Kar ka damu...komai sai in Allah ya yarda.... Nima Ina sonta da Allah Bai kaddara Zan aureta ba na hakura....Kuma dazun bayan tafiyar ka Habib yazo inda take har tafasa mashi Baki da kwalba...she caused a scene...kaga yanzun kowa yasan abunda ke faruwa.. kilan at long last a ce Dole ya aureta..."Bai Karasa ba faiz yace
"Over my dear body... that shouldn't happen nor matter what...and we need to teach him a lesson...Kar ka sake ka yarda a hadasu aure..." faiz ya fada cikin matsanacin bacin Rai
"Hmmm Ina da zabi ne?...ba yanda Zaayi in Hana abinda iyaye Suka hada....sai dai in ita Amira zata tsayawa kanta.... that guy doesn't deserve Amira at all...he is a Casanova..." Ahmed ya fada mashi, idanuwa faiz ya lumshe thinking of how many times he crossed Amira, he remembers her soft skin, her soft lips, the thought of that guy seeing her in and out bazai bar shi ya taba samun sukuni ba, in har kana son mutum dole Kayi kishinshi, Yana kishin Amira like hauka,
"Yau in ba shawuwa nayi ba I won't be alright.. " fajz ya Fara fadawa Ahmed
"Aa...pls don't do that...don't do such pls ..Kar kasha wani Abu pls..."
"I can't...it will help me be ok...zai dsukemin ciwon da nake ji cikin Raina..."fajz ya fada Yana sniffing mucus tare da goge face dinshi
"Nidai na rokeka....Kar kasha wnai Abu... it's Haram..."
"Sai anjuma..." Fajz ya fada Bai jira amsar Ahmed ba ya kashe wayar shi ya fita with a very red eyes, tun a first falo Suka hadu da bintu, kallo Daya tayi mashi ta gane something is eating him up, he was hiding abinda ke hannunshi baya wato kwalban da akayi wrapping cikin takarda,
"Baby..." Ta fada tana fadawa jikinshi, hugging dinta yayi da hannu daya ta daga Kai ta kalleshi,
"What happened..." Ta fada tana kallon shi yayinda take rungume dashi
"Baby...ban Jin Dadi ne...kaina ke ciwo..." Ga fada with his hand round her waist, Dan leka hannunshi dake baya tayi, tabawa tayi taga it's a bottle, wani irin kallo tayi mashi
"What is that.聽 " Ta fada tana kallon face dinshi,
"Nothing..." Ta fada Yana sakinta ya wuceta, bintu tsayawa tayi tana kallon shi as he walks inside, she couldn't lay a finger on abinda ke damunshi, kawai she feels it's about amira, fajz na shjga ciki ya zauna bakin gado Yana warware giyan hannunshi, bintu Tana tsaye bakin kofsr dskin tana kallon shi. Yana kokarin kaiwa Baki tace
"Kana Gama Sha sai ka sallameni....I can't be with mashayin giya... mashayin da Bai da single respect for me..." Ta fada Tana fashewa da kuka, ahankali fajz ya sauke kwalban zuwa kasa ya kalleta, sadda Kai kasa yayi
"If har ka Shiga matsala da baka da mafita sai Shan giya kasha and I will tell kowa...I will tell Daddy..." Ta sake fada mashi,
"Just one sip...pls.." ya fada daga inda yake zaune
"Aa... wallahi wallahi wallahi kana Sha sai ha fadawa su daddy..." Ta Fada mashi, ahankali ya maida murfin giyan ya rufe, shigowa dakin tayi ta dauki kwalban ta Shiga bathroom ta bude ta zubda cikin toilet ta dawo ta ajiye kwalban, fajz kwanciya yayi with his legs down.
Sanda Amira ta sako Kaya ta fito Ahmed ya fada Mata cewa ya Kira Ismail Kuma yace an watse that yanzun suna Kan hanyar dawowa gida don hakan tayi hakuri kawai ba sai taje ba, ba Wai yayi waya da ismail ba Amma Bai son ta koma. Babu musu tacr mashi ok, ciki ta koma yayinda shi Kuma Ahmed ya tafi gida. Kafin su Hajiya su dawo har Habib da yayarshi sun iso gidan, dakin maigadi yaje ya zauna Yana jiran a hukunta shj, yasan it's going to be very serious. Yayarshi ta zauna waje don har lokacin Bata daina kuka ba, ismail na parking hajiya ta fito tana hawaye Because finally ta Sami Daman kuka that she have been hiding, kou ganin Yayar habib batayi ba ta Shiga ciki, direct dakin Amira dake kwance tana tunanin ahmed yayi Mata wayau Bak kaita ba don Saida ta kusa hour biyu gida it's kadai suka dawo, Ana bude kofsr ta Mike zaune itama tasan yau da akwai magana, Tana ganin Mom dinta聽 ta da face jike da hawaye ta mike tsaye,
"Amira...fadamin abinda kika fada a wajen reception... tell me it's a lie..." Hajiya ta fada tana kuka, Amira that sees no reason to cry komawa tayi gefe tace
"Am sorry... gaskiya ce..." Ta fada kanta kasa tana Wasa da yatsunta praying yau Kar a bigeta
"Gaskiya ce?...Amira gaskiya ce... you mean Habib yayi maki ciki Kika kasa fada min..." Ta fada cikin kuka, Nan Amira ta fadawa hajiya komai tana cikin fada bakin ciki yasa ta fara kuka itama,聽 hajiya Dora hannunta tayi bisa Kai tana kuka, ismail na tsaye a bakin kofar dakin Yana jinsu, he can't just believe Habib did this to his sister, he can't believe Amira took all pains because of him and Still ya dawo Bai aureta ba, a duniya yanzun Bai da makiyi kaman Habib, he hates him with passion, Yana fita ya ci Karo da Yayar habib kou kallon inda take baiyi ba ya wuceta dukda ta girmeshi, hajiya na kuka ta fito daga dakin Amira sister Habib na ganinta ta durkusa kasa itama tana kuka, she was crying so Loud saying she's sorry Bata San hakan ya faru ba, hajiya couldn't say a thing, ganin Yan reception sun Fara dawowa yasa ta koma gefe. Sai da nazifa ta dawo gida ta gane abinda ke faruwa, taci kuka kaman ranta xai fita, she remembers yanda yake fiye da elder brother a wajen su, kukan nata ya Zama biyu ga na tafiya gidan Miji ga Kuma na Bakin ciki abinda Habib yayiwa Amira. A Chan family house din alhaji Muhammad Kam duk sun Hadu kowa na fadin albarkacin bakinshi, kou kala alhaji Muhammad bai ce ba because he is totally speechless, at long last suka yanke hukuncin a Kira Habib da Amira don a sake tabbatar da magana don wasu suna ganin it's not possible that Habib bazai iya hakan ba, Kiran Yayar habib akayi Kan ta fadawa Habib yazo inda suke, aka Kuma Kiran ismail ya zo da Amira,. Yayar habib fita tayi don Kiran Habib yayinda shi Kuma Ismail ya fito don Kiran amira Yana Kiran Amira ya fito ya ci Karo da Habib da Bai San Yana dakin maigadi all this while ba, wani Irin kukan Kura yayi ya nufeshi a guje
Alhamdullilah
3/15/21, 9:12 AM - Ummi Tandama: 62
Yanda ismail ya taho Habib Bai sani ba sai dai yaji wani irin naushi a Cikin shi, irin force din da Ismail yayi using yasa Habib ya fadi kasa wanwar lokaci guda, Habib Saurin boye face dinshi da hannunshi dake da ciwo yayi ya kudundune kasa yayinda ismail ya dinga harbinshj da kafa ta kowanne Angle, Yayar habib ce ta rike ismail Amma Sam yaki rukuwa
"Butulu....azzalumi....Dan iska...tsinanne...Allah yaisa..." Ismail ya dinga Fadi Yana Harbin Habib ya koina, ihu ya sake cika gida tunda har Yan daukan Amarya sunzo matan kokarin rike ismail suke Amma kou an janye shi daga gareshi before Habib ya sake Mikewa ya sake Kai mashi duka, duk jikin habib ciwo yake mashi sabida duka, dukda Yana boye kanshj sabida bakinshi Saida Ismail yayi nasaran Kai mashi duka guda bakinshi Wanda yasa ya saki ihu, Gam maigadi ya rike shi da karfin da Allah yayi mashi Amma Still ya tureshi, duk dukan da zaiyiwa Habib sai ya hada da zagi, Amira da Ismail yaje Kira ta fito taga abinda ke faruwa gefe daya ta tsaya Yana kallon su, she just feel a bar Ismail, haushin masu rike ismail kawai take ji, she hates this guy on the floor to bastard, Bata kaunar Mai kaunarshj, yayarshi da taga duk an kasa rike ismail ta shiga ciki da gudu yayinda Daman asiya tana gaban hajiya Tana cewa
"Mummy...ga Yaya... Chan...zai kashe Yaya...Habib..." Take fadawa hajiya da hawayen face dinta yaki bushewa, sai zuba kawai yake second by second, kawai tunanin how she treated this boy like her own son take, how she pampered him, give him money, give him freedom that Yana shjga koina na gidan, Bata tabayi mashi barrier ba, Bata taba hanashi shjga wani wajen a gidan ba, he walks freely, Amma ya Zama Wanda zai cuceta ya dasa Mata bakin cikin da har ta mutu bazai taba wankuwa ba a zuciyar ta, duk maganar da asiya take Mata Sam Bata ji, hankalin ta na Chan wani wajen, she's thinking so deep, wato da gaske Wanda ka taimaka Yana saka ka a wani irin Hali Haka, wato ka saka mutum a inuwa shi Kuma ya fiddaka Rana, Asiya was busy calling her Amma she was staring at same spot Bata kou blinking,da gudu Yayar habib ta shigo tana Kiran
,"Hajiya.... hajiya...kiyi Mana Rai... kiyiwa Ismail magana...Kar ya kashe shi...Habib yayi nadaman abinda yayi Dan Allah..." Ta fada cikin ihu tana kuka,maganar ta ya maido hajiya cikin hayyancinta, ahankali ta daga Kai Idanuwa cike da kwalla, Nasir na tsaye gaban hajiya dake kuka, sai kallon face dinta yake babu bakin da zai tambayeta what's up, ahankali hajiya ta Mike ta fita Nasir yabi bayanta, Yayar habib kallonshi tayi Tana kuka, dukda Ana cewa da Amira yake kaman she sees her brother, resemblance dinshi da kaninta yafi nashi da na Amira, she just wondered yanda akayi baa sani ba, don ita Bata gan abinda zaisa ba zata gane Dan Habib bane all this while ba,kawai dai Bata taba ganin yaron ba sai yau, duk sanda zata zo Gidan Bata ganinshi, hannunshi ta rike suka fita waje da sauri yayinda ismail was still busy punching habib kaman his life depends on it, da sauri hajiya ta fito taga abinda ke faruwa, before hajiya tayi magana Amira tayi Saurin riketa tana cewa
"Mummy...ki kyalesu.... just leave him..." Ta fada tana rike hannun mum dinta, fixgewa hajiya tayi ya kalli Ismail tace
"Ka Bari..." Ta fada mashi,still Ismail Bai daina ba don sai ka rantse shine victim di sabida yanda yake fada, he is so hurt and angry right now that in har Baa hanashi ba he won't stop fighting, he won't stop until yaga he is not moving anymore, so yake ya bazar dashi har lahira
"I said leave him!!!.." ta saka mashi
"No!!!" Ismail ya fada cikin anger, ita kanta hajiya Bata San Yana da irin wannan fushi ba sai yau, she have never seen him cry, Yayar habib sai kuka take tana yarfa hannuwa tana dorasu bisa Kai tana cewa
"Dan Allah Kar ka kasheshi...ka barshi Dan Allah..." Take fada yayinda take kuka Sosai, da sauri Hajiya ta isa Wajen Ismail ta jashi da karfin ta, kwacewa yayi Yana cewa
"Mummy let...me kill him....gwanda in kasheshi ayimin...daurin Rai da Rai..."
"Aa...barshi da halinshi... barshi Allah ya saka Mana amanan mu dayaci...ka barshi duniya yayi judging Dinshi..."ta fada tana janshi, Habib na kwance ya boye kanshj recieving all the punch that comes to him, inda zaa fadawa Amira she can watch Habib bleed sai ta ranste bazata iya ba Amma dayake iya daidai yanda ta soshi Haka take kinshi she won't mind a bar Ismail ya kashe shi, she won't mind watching him bleed to death, da kyar hajiya taja Ismail daga Kan Habib dake Nishi da kyar feeling more pain that he ever felt a rayuwar shi, he feels in har ya rayu with the pain he is feeling then he is really given a second chance, Ana barin shi Yayar shi ta rike shi, still bakin fara zubar da jini, Yana mikewa zaune ya zubda jinin bakinshi ya bude idanuwa da kyar, dukda gari yayi duhu he can see his son staring at him while he is holding someone, ahankali ya daga Kai yaga it's Amira, Kura Mata Ido yayi Yana kallon ta yayinda ita June take mashi wani irin kallon tsana da zallah kiyayya, ahankali ya sadda kanshj kasa, duk yanayin shi ya sauya, Ismail dake tsaye Kallon shi yayi yace
"Ka sani this will continue...duk sanda muka hadu da Kai...duk inda muka hadu da Kai...theFight continue.... wallahi in Kai Dan iska ne sai my nuna maka ni Mai cinuwar Yan iska ne...." Ya fada Yana barin wajen, part dinshi ya koma ya sauya Kaya ita Kuma hajiya ta koma ciki leaving Amira da danta waje, ahankali yayarshi ya rikeshj ya Mike zaune Yana zubda saliva Yana goge hawayen face dinshi, sai kallon Amira kawai yake, he still sees hate, he sees anger, Ismail na fitowa Suka Shiga Mota zuwa inda ake kiransu.
Faiz Kam sallah yayi ya kwanta bintu ta kwnata gefenshi, sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, bintu didn't bother asking again tunda tayj tambaya har ta gaji, she knows for sure maganar Amira ne ke damunshi, kawai zata dage ranar Monday tayi something to help him over come this pain, she loves him and she knows how it is to love someone, tasan irin zafin dake tattare da kaunar Wanda Bai sonka, he tries so very hard to love her, to marry her,meye ribar ta if har ya dawwama cikin Bakin ciki, she feels kilan in har Allah yasa ya samu kaunar Amira a sanadiyar ta hakan zaj sa shima ya sota, tasan Bai sonta kaman yanda yake son Amira so she prays he loves her too, she wants to gain herself respect
"Baby..."ta kirashi cikin very calm voice,
"Naam..." Ya amsa Mata in a very low voice,
"Ina son...inje ganin Dr ranar Monday..." Ta fada kanta Kan chest Dinshi with her eyes closed, ahankali faiz dake jin Kanshi kaman an Dora mashi nauyin dutse ya daga kanshi ya kalleta tare da kunna bedside lamp, it's not even 8pm Amma sun kwanta, he wants to lay alone Amma she won't let him,
"What's wrong with you..." Ya tambayeta cikin fargaban Kar tace it's her pregnancy again, Bai son abinda zai samu wannan cikin at all,
"Ba komai...kawai Ina son zuwa check up ne...." Ta amsa mashi, komawa yayi ya kwanta tare da sakin ajiyan zuciya yace
"Ok...Zan kaiki..." Ya amsa mata
"Aikinka fa..." Ta fada mashj
"Queen babu aikin da yafi ai..."
"Nidai kaje office zanje hospital daga Nan Zan zo wajenka a office..." Ta fada mashi
"Who will drive you..." Ya fada Mata
"Zan tuka kaina... I will be alright..."ta fada mashi
"Alright...ba case..." Ya fada Mata. Nan dai ya kwanta Yana tunanin his Discovery, he is totally disturbed, abinda zai hanashi bakin cikin is his usual gashi ta hanashj Sha.
Wajen karfe 8 da rabi Ismail ya isa gidan grandparents dinshi inda yayi parking Amira ta sauka gabanta na faduwa, she's just shy telling them he screws her, tasan abjdna suke son ta maimaita masu kanen, motar dad dinta ta Fara ganewa,
"Zan jiraki cikin Mota..." Ismail ya fada Mata Yana relaxing cikin Mota, ahankali Amira ta Shiga, dare ne Amma gidan da akwai haske sosai kasancewan su yaran suna Kula da gidan dukda babu iyayen su ciki sai babban yayansu da iyalanshi, kowa sau Magana yake da shigan Amira sukayi shuru suka amsa sallamar ta, alhaji Muhammad Kam is not saying anything sai girgiza kafa kawai yake, gaidasu tayi suka amsa, already tana da courage din magana a gaban manya tunda tana haka a wajen aikinta, tana yawan yin presentation,in har zaka iya magana a gaban alhaji haruna then a gaban kowa zaka iya, he is a man da yake da wani irin kwarjini fiye da tunani, Kuma in kana magana zai kafe maka idanuwa don yaga courage Dinka, hakan yasa she's willing ta Fadi abunda ya faru, the deed have been done, tafi minti goma da Zama sannan Habib ya shigo da sallama shima, yanayin shi alone ya nuna he has been messed up, sallama yayi wayanda suka gandama amsawa suka amsa, alhaji Muhammad kafashi yayi da Idanuwa Yana Kallon shi, he is just looking at him with no single word out of his mouth, Daman ba mutum bane Mai don hayaniya dukda shi ba kanwar latsa bane, babu wasting of time babbansu ya kalli Amira yace
"Fatima...kinsan kiran da akayi maki Nan??." Ya tambayeta, ahankali Amira da kanta ke kasa ta girgiza mashi kai, Alaman aa
"Well kin Fadi wata magana dazun..most of us here bamu ji abinda Kika fada ba.. bamu San if it's true kou Kuma karya ba...muna son ki maimaita what happened tsakanin ki da Habib...Kar ki Saya komai... Tell us abinda ya faru..." Babban yayansu alhaji Mai suna alhaji abdulrahaman ya fada Mata, ahankali ta daga kanta ta kalli inda Habib da kanshi ke zaune sai ta Fara hawaye, cikin kuka ta fada masu yanda ya yaudareta, duka babu abinda suke cewa sai Inna lillahi waina ilaihi rajiun, wani daga cikin su ya Fara cewa
"Amma gaskiya Fatima ilimin addini baiyi maki amfani ba...we know Habib is a devil in human skin Amma Kama da naki kason, ...duk yanda ya nuna Yana sonki Yana son jikinki inda Baki bashi dama ba hakan bazai faru ba...inda kilan kina sharing irin abubuwan da yake fada maki da kilan an Baki shawarar Kar ki yarda...." Ya fada Mata sounding so angry at her, skuka kawai ta dingayi,
"Habib abinda ta fada da gaske ne?..." Wani ya Tambayi habib da these days babu abinda yake son yazo ya wuce kaman wannan ranar, yasna in har ya dawo da maganar son Amira da akwai matsala and irin wnanan most come in, yasan hakan zai faru, lot more zai iya faruwa,
"Eh.. " ya fada, ai Bai karasa ba baban Ahmed ya tashi ya haushi da duka, atakaice wajen su uku sukayi mashi ligis, sai kace Dan Karamin yaro, shi dai alhaji Muhammad is still speechless, Amira enjoys this, she's having fun when she heard this hot slap from nowhere, in zaa kasheta Bata San Wanda ya mareta ba
"Duk laifin ku ne... you're at fault Also...an San Mata da wayau da kaifin basira....ya zaayi ki zauna such abu ya dinga faruwa bazaki fadawa kowa ba....ya zaayi bazaki fada ba!!!" Wani Wanda suke Kira da uncle Usman ya fada Yana dukanta, kuka kawai take sosai
"Kaci ubanta....Yara su zauna suna kinsan mugun Abu cikin gida?...did you think bamu da asali da zaku lalata mana suna..." Wani ta fada cikin wayanda ke dukan Habib, sai da aka zanesu Amma fa na Habib is beyond words, sai shesheska kawai yake kanshi kasa, the good part is ansan ba laifin Amira kadai bane, right now alhaji Muhammad hates her for keeping such huge secret, yanda yake jin haushin habib Haka yake jin haushin Amira, wato su ta Rainawa hankali da take cewa raping dinta akayi, Amira sai kuka take har da majina, she cries like a baby, tasan he is not only at fault har da nata laifin Amma she takes it as love, kowa yasan we always do things to make our love ones happy, that's what she did, Bayan kowa ya zauna babu abinda ke tashi da shesheska Habib da Kuma kukan Amira,
"Wallahi zaku ci ubanku....Kuma let me tell both of you something...sai kun auri juna kunje kun zauna da juna da danku..."alhaji abdulrahaman ya fada out of serious anger, ai Nan Amira ta Shiga wani irin matsiyaci tashin hankali, duk Basu San Yana da aure ba, babu Wanda yasan he is married,
"Yana da aure!!!" Amira ta fada out of control,
"Mahaukaciya kawai.. " inji Daya daga cikin uncles dinta
"Kuma akace zaa hadani dashi...kashe kaina zanyi..." Ta fada cikin matsanacin kuka,
"Ki rataye kanki..." Wani ya amsa Mata, ai kowa na fadin albarkacin bakinshi, baa Dade ba akace Amira ta tashi ta Basu waje, Habib na kwance kasa sai Nishi kawai yake ,he can't move an inch, nishin shi na Neman daukewa, he just pray it's all, Tana kuka ta Mike ta fita tana zuwa ta bude motar Ismail ta shiga ta zauna Tana kuka, she just pray Wasa suke don in akace zaa hadata da Habib an Gama daita,
"Ka tashi ka bamu waje..." Wani ta fadawa Habib, ai kasa Tashi yayi, Daya daga Kai sai ya sake langabewa ya Fadi kasa, da aka gan da gaske ne aka sa Daya daga cikinsu ya kaishi hospital, Ismail tambayar abinda ya faru take kuka Haka yayi tayi Shuru ta kasa magana.
Saida koina ya nutsu uncle abdulrahaman yace
"Yanzun meye abunyi...wane shawara kuke ganin ya dace...don tunda an San he is responsible Bai kamata ace ya barta haka Nan ba...kowa yasan cewa babu Wanda zai bar danshi yace zai aureta.... duk inda zata ma zagi zata jawa family dinmu...Amma yanzun na Bari kowa ya Fadi abinda ke ranshi.. " ya fada Yana kallon kowa da kowa har da alhaji Muhammad da tunda yazo Nan Babu abinda yake cewa sai kallon su kawai yake
"Ai kawai a hadasu...babu wani two ways about it.. " wanda ya fara magana Bai karasa ba alhaji Muhammad yace
"Baa hadamin ya da wannan shaidanin..." Ya fada breaking his silence,
"Why?..."alhaji abdulrahaman ya tambayeshi
"Because I said so...Baku ganin yaron Nan Baiyi min hallaci kou kadan ba... it's better yata ta zauna a gidana har tsawon rayuwarta da ta hada zuria da maciyin Amana irinshi...yaron da nayi nurturing baiji kunyata ba...baiji tsoron Allah ba...yayiwa yata Haka...." Alhaji Muhammad Bai Karasa ba wani yace
"The mistake is from both of them...ba Habib kadai yayi laifi ba...ita Amira data boye abinda yayi Mata taki Fadi fa?... both of them have to be punished...ba Habib kadai zaa hukunta ba..." Still wanda ya fara Magana Bai karasa ba alhaji Muhammad ya sake cewa
'"ban damu da duk irin hukuncin da zakuyi mata ba...kawai dai banso hada zuria da Habib..."
"We understand your pain.. " wani ta Fara fada Bai Karasa ba alhaji yace
"Non of you will ever understand my pain.. " ya fada cikin muryar dake Nuna he is in so much pain and agony
"Babu Wanda zai Gane halin da nake fiki ace yadon da na Raina ya rasa wacce zai lalata sai yata.." ya fada Yana dafe goshinshi Yana tsayar da maganar Da ya farayi as kuka na neman kufce mashi
"We understand...yaran zamani sai hakuri...kana naka suna nasu...all of us sun San kayi kokari da Habib, ai ni na raini Yar uwarshi Amma we all know you gave Habib what is I didn't give saudatu,..kayi hakuri..."
"Nayi hakuri....in banyi hakuri ba ya zanyi?...will that change anything?.." alhaji ya fada Yana murza idanuwa, ganin alhaji Muhammad is in a very bad mood yasa alhaji abdulrahaman yace
"Yanzun dai kowa ya tafi... Muhammadu kaje ka huce... zamuyi magana Nan da sati guda..."
"Aa...I don't need Time to heal...bana bukatar time to heal...kawai bana son jin maganar hada Amira da Habib...abinda ya faru is destined to be..."
"We know..." Alhaji abdulrahaman ya fadawa alhaji Muhammad cikin rarrashi, don yanda yake magana kasan dannewa kawai yake Bai kuka but he is broken to the core, it's like it happened today and not More than 4 years ago, inda wani Chan yayi zaifi mashi sauki sosai Amma kasan cewa Wanda is ciyar ka shayar ka tufatar sannan ka bawa muhallin da all the necessities of life yaci amanarka da zafi
"Yanzun dai zamu samu haduwa next week sai a San abunyi..." Alhaji abdulrahaman ya fada, Nan sai aka rufe taron da adua.
Amira Tana zuwa gidan ta fadawa mum dinta abinda ya faru da Kuma abinda taji uncle abdulrahaman ya Fadi, Idanuwa lumshe hajiya tace
"Hakan is the only way ai....in bashi ba ina Zaki samu mijin aure...kawai hakuri zakiyi..." Bata karasa ba Amira ta zube kasa tare da rike mum dinta Tana cewa
"Dan Allah mummy Kar ki ce Haka...Kar ki yarda a hadani dashi... ranar dayazo ya fadamin Yana da matar da zai aura a Lagos...nasan yayi aurenshi... wallahi I will rather die than to be married to him..." Amira ta fada cikin matsanacin kuka
"Hmmm kimayi adua ya yarda ya aureki...ai yanzun you're not like every lady out there...he is the father and the person beyond all this mess...so Baki da zabi...da ya wuce kije ki aureshi... you have no choice my dear..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana goge face dinta.
Alhamdullilah
3/17/21, 8:35 AM - Ummi Tandama: 94鉂ゐ煉欚煉氿煉滒煣?
Dawn of a new beginning
馃挏馃А鉂ゐ煉氿煉欚煠?
9锔忊儯4锔忊儯
Yanda ismail ya taho Habib Bai sani ba sai dai yaji wani irin naushi a Cikin shi, irin force din da Ismail yayi using yasa Habib ya fadi kasa wanwar lokaci guda, Habib Saurin boye face dinshi da hannunshi dake da ciwo yayi ya kudundune kasa yayinda ismail ya dinga harbinshj da kafa ta kowanne Angle, Yayar habib ce ta rike ismail Amma Sam yaki rukuwa
"Butulu....azzalumi....Dan iska...tsinanne...Allah yaisa..." Ismail ya dinga Fadi Yana Harbin Habib ya koina, ihu ya sake cika gida tunda har Yan daukan Amarya sunzo matan kokarin rike ismail suke Amma kou an janye shi daga gareshi before Habib ya sake Mikewa ya sake Kai mashi duka, duk jikin habib ciwo yake mashi sabida duka, dukda Yana boye kanshj sabida bakinshi Saida Ismail yayi nasaran Kai mashi duka guda bakinshi Wanda yasa ya saki ihu, Gam maigadi ya rike shi da karfin da Allah yayi mashi Amma Still ya tureshi, duk dukan da zaiyiwa Habib sai ya hada da zagi, Amira da Ismail yaje Kira ta fito taga abinda ke faruwa gefe daya ta tsaya Yana kallon su, she just feel a bar Ismail, haushin masu rike ismail kawai take ji, she hates this guy on the floor to bastard, Bata kaunar Mai kaunarshj, yayarshi da taga duk an kasa rike ismail ta shiga ciki da gudu yayinda Daman asiya tana gaban hajiya Tana cewa
"Mummy...ga Yaya... Chan...zai kashe Yaya...Habib..." Take fadawa hajiya da hawayen face dinta yaki bushewa, sai zuba kawai yake second by second, kawai tunanin how she treated this boy like her own son take, how she pampered him, give him money, give him freedom that Yana shjga koina na gidan, Bata tabayi mashi barrier ba, Bata taba hanashi shjga wani wajen a gidan ba, he walks freely, Amma ya Zama Wanda zai cuceta ya dasa Mata bakin cikin da har ta mutu bazai taba wankuwa ba a zuciyar ta, duk maganar da asiya take Mata Sam Bata ji, hankalin ta na Chan wani wajen, she's thinking so deep, wato da gaske Wanda ka taimaka Yana saka ka a wani irin Hali Haka, wato ka saka mutum a inuwa shi Kuma ya fiddaka Rana, Asiya was busy calling her Amma she was staring at same spot Bata kou blinking,da gudu Yayar habib ta shigo tana Kiran
,"Hajiya.... hajiya...kiyi Mana Rai... kiyiwa Ismail magana...Kar ya kashe shi...Habib yayi nadaman abinda yayi Dan Allah..." Ta fada cikin ihu tana kuka,maganar ta ya maido hajiya cikin hayyancinta, ahankali ta daga Kai Idanuwa cike da kwalla, Nasir na tsaye gaban hajiya dake kuka, sai kallon face dinta yake babu bakin da zai tambayeta what's up, ahankali hajiya ta Mike ta fita Nasir yabi bayanta, Yayar habib kallonshi tayi Tana kuka, dukda Ana cewa da Amira yake kaman she sees her brother, resemblance dinshi da kaninta yafi nashi da na Amira, she just wondered yanda akayi baa sani ba, don ita Bata gan abinda zaisa ba zata gane Dan Habib bane all this while ba,kawai dai Bata taba ganin yaron ba sai yau, duk sanda zata zo Gidan Bata ganinshi, hannunshi ta rike suka fita waje da sauri yayinda ismail was still busy punching habib kaman his life depends on it, da sauri hajiya ta fito taga abinda ke faruwa, before hajiya tayi magana Amira tayi Saurin riketa tana cewa
"Mummy...ki kyalesu.... just leave him..." Ta fada tana rike hannun mum dinta, fixgewa hajiya tayi ya kalli Ismail tace
"Ka Bari..." Ta fada mashi,still Ismail Bai daina ba don sai ka rantse shine victim di sabida yanda yake fada, he is so hurt and angry right now that in har Baa hanashi ba he won't stop fighting, he won't stop until yaga he is not moving anymore, so yake ya bazar dashi har lahira
"I said leave him!!!.." ta saka mashi
"No!!!" Ismail ya fada cikin anger, ita kanta hajiya Bata San Yana da irin wannan fushi ba sai yau, she have never seen him cry, Yayar habib sai kuka take tana yarfa hannuwa tana dorasu bisa Kai tana cewa
"Dan Allah Kar ka kasheshi...ka barshi Dan Allah..." Take fada yayinda take kuka Sosai, da sauri Hajiya ta isa Wajen Ismail ta jashi da karfin ta, kwacewa yayi Yana cewa
"Mummy let...me kill him....gwanda in kasheshi ayimin...daurin Rai da Rai..."
"Aa...barshi da halinshi... barshi Allah ya saka Mana amanan mu dayaci...ka barshi duniya yayi judging Dinshi..."ta fada tana janshi, Habib na kwance ya boye kanshj recieving all the punch that comes to him, inda zaa fadawa Amira she can watch Habib bleed sai ta ranste bazata iya ba Amma dayake iya daidai yanda ta soshi Haka take kinshi she won't mind a bar Ismail ya kashe shi, she won't mind watching him bleed to death, da kyar hajiya taja Ismail daga Kan Habib dake Nishi da kyar feeling more pain that he ever felt a rayuwar shi, he feels in har ya rayu with the pain he is feeling then he is really given a second chance, Ana barin shi Yayar shi ta rike shi, still bakin fara zubar da jini, Yana mikewa zaune ya zubda jinin bakinshi ya bude idanuwa da kyar, dukda gari yayi duhu he can see his son staring at him while he is holding someone, ahankali ya daga Kai yaga it's Amira, Kura Mata Ido yayi Yana kallon ta yayinda ita June take mashi wani irin kallon tsana da zallah kiyayya, ahankali ya sadda kanshj kasa, duk yanayin shi ya sauya, Ismail dake tsaye Kallon shi yayi yace
"Ka sani this will continue...duk sanda muka hadu da Kai...duk inda muka hadu da Kai...theFight continue.... wallahi in Kai Dan iska ne sai my nuna maka ni Mai cinuwar Yan iska ne...." Ya fada Yana barin wajen, part dinshi ya koma ya sauya Kaya ita Kuma hajiya ta koma ciki leaving Amira da danta waje, ahankali yayarshi ya rikeshj ya Mike zaune Yana zubda saliva Yana goge hawayen face dinshi, sai kallon Amira kawai yake, he still sees hate, he sees anger, Ismail na fitowa Suka Shiga Mota zuwa inda ake kiransu.
Faiz Kam sallah yayi ya kwanta bintu ta kwnata gefenshi, sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, bintu didn't bother asking again tunda tayj tambaya har ta gaji, she knows for sure maganar Amira ne ke damunshi, kawai zata dage ranar Monday tayi something to help him over come this pain, she loves him and she knows how it is to love someone, tasan irin zafin dake tattare da kaunar Wanda Bai sonka, he tries so very hard to love her, to marry her,meye ribar ta if har ya dawwama cikin Bakin ciki, she feels kilan in har Allah yasa ya samu kaunar Amira a sanadiyar ta hakan zaj sa shima ya sota, tasan Bai sonta kaman yanda yake son Amira so she prays he loves her too, she wants to gain herself respect
"Baby..."ta kirashi cikin very calm voice,
"Naam..." Ya amsa Mata in a very low voice,
"Ina son...inje ganin Dr ranar Monday..." Ta fada kanta Kan chest Dinshi with her eyes closed, ahankali faiz dake jin Kanshi kaman an Dora mashi nauyin dutse ya daga kanshi ya kalleta tare da kunna bedside lamp, it's not even 8pm Amma sun kwanta, he wants to lay alone Amma she won't let him,
"What's wrong with you..." Ya tambayeta cikin fargaban Kar tace it's her pregnancy again, Bai son abinda zai samu wannan cikin at all,
"Ba komai...kawai Ina son zuwa check up ne...." Ta amsa mashi, komawa yayi ya kwanta tare da sakin ajiyan zuciya yace
"Ok...Zan kaiki..." Ya amsa mata
"Aikinka fa..." Ta fada mashj
"Queen babu aikin da yafi ai..."
"Nidai kaje office zanje hospital daga Nan Zan zo wajenka a office..." Ta fada mashi
"Who will drive you..." Ya fada Mata
"Zan tuka kaina... I will be alright..."ta fada mashi
"Alright...ba case..." Ya fada Mata. Nan dai ya kwanta Yana tunanin his Discovery, he is totally disturbed, abinda zai hanashi bakin cikin is his usual gashi ta hanashj Sha.
Wajen karfe 8 da rabi Ismail ya isa gidan grandparents dinshi inda yayi parking Amira ta sauka gabanta na faduwa, she's just shy telling them he screws her, tasan abjdna suke son ta maimaita masu kanen, motar dad dinta ta Fara ganewa,
"Zan jiraki cikin Mota..." Ismail ya fada Mata Yana relaxing cikin Mota, ahankali Amira ta Shiga, dare ne Amma gidan da akwai haske sosai kasancewan su yaran suna Kula da gidan dukda babu iyayen su ciki sai babban yayansu da iyalanshi, kowa sau Magana yake da shigan Amira sukayi shuru suka amsa sallamar ta, alhaji Muhammad Kam is not saying anything sai girgiza kafa kawai yake, gaidasu tayi suka amsa, already tana da courage din magana a gaban manya tunda tana haka a wajen aikinta, tana yawan yin presentation,in har zaka iya magana a gaban alhaji haruna then a gaban kowa zaka iya, he is a man da yake da wani irin kwarjini fiye da tunani, Kuma in kana magana zai kafe maka idanuwa don yaga courage Dinka, hakan yasa she's willing ta Fadi abunda ya faru, the deed have been done, tafi minti goma da Zama sannan Habib ya shigo da sallama shima, yanayin shi alone ya nuna he has been messed up, sallama yayi wayanda suka gandama amsawa suka amsa, alhaji Muhammad kafashi yayi da Idanuwa Yana Kallon shi, he is just looking at him with no single word out of his mouth, Daman ba mutum bane Mai don hayaniya dukda shi ba kanwar latsa bane, babu wasting of time babbansu ya kalli Amira yace
"Fatima...kinsan kiran da akayi maki Nan??." Ya tambayeta, ahankali Amira da kanta ke kasa ta girgiza mashi kai, Alaman aa
"Well kin Fadi wata magana dazun..most of us here bamu ji abinda Kika fada ba.. bamu San if it's true kou Kuma karya ba...muna son ki maimaita what happened tsakanin ki da Habib...Kar ki Saya komai... Tell us abinda ya faru..." Babban yayansu alhaji Mai suna alhaji abdulrahaman ya fada Mata, ahankali ta daga kanta ta kalli inda Habib da kanshi ke zaune sai ta Fara hawaye, cikin kuka ta fada masu yanda ya yaudareta, duka babu abinda suke cewa sai Inna lillahi waina ilaihi rajiun, wani daga cikin su ya Fara cewa
"Amma gaskiya Fatima ilimin addini baiyi maki amfani ba...we know Habib is a devil in human skin Amma Kama da naki kason, ...duk yanda ya nuna Yana sonki Yana son jikinki inda Baki bashi dama ba hakan bazai faru ba...inda kilan kina sharing irin abubuwan da yake fada maki da kilan an Baki shawarar Kar ki yarda...." Ya fada Mata sounding so angry at her, skuka kawai ta dingayi,
"Habib abinda ta fada da gaske ne?..." Wani ya Tambayi habib da these days babu abinda yake son yazo ya wuce kaman wannan ranar, yasna in har ya dawo da maganar son Amira da akwai matsala and irin wnanan most come in, yasan hakan zai faru, lot more zai iya faruwa,
"Eh.. " ya fada, ai Bai karasa ba baban Ahmed ya tashi ya haushi da duka, atakaice wajen su uku sukayi mashi ligis, sai kace Dan Karamin yaro, shi dai alhaji Muhammad is still speechless, Amira enjoys this, she's having fun when she heard this hot slap from nowhere, in zaa kasheta Bata San Wanda ya mareta ba
"Duk laifin ku ne... you're at fault Also...an San Mata da wayau da kaifin basira....ya zaayi ki zauna such abu ya dinga faruwa bazaki fadawa kowa ba....ya zaayi bazaki fada ba!!!" Wani Wanda suke Kira da uncle Usman ya fada Yana dukanta, kuka kawai take sosai
"Kaci ubanta....Yara su zauna suna kinsan mugun Abu cikin gida?...did you think bamu da asali da zaku lalata mana suna..." Wani ta fada cikin wayanda ke dukan Habib, sai da aka zanesu Amma fa na Habib is beyond words, sai shesheska kawai yake kanshi kasa, the good part is ansan ba laifin Amira kadai bane, right now alhaji Muhammad hates her for keeping such huge secret, yanda yake jin haushin habib Haka yake jin haushin Amira, wato su ta Rainawa hankali da take cewa raping dinta akayi, Amira sai kuka take har da majina, she cries like a baby, tasan he is not only at fault har da nata laifin Amma she takes it as love, kowa yasan we always do things to make our love ones happy, that's what she did, Bayan kowa ya zauna babu abinda ke tashi da shesheska Habib da Kuma kukan Amira,
"Wallahi zaku ci ubanku....Kuma let me tell both of you something...sai kun auri juna kunje kun zauna da juna da danku..."alhaji abdulrahaman ya fada out of serious anger, ai Nan Amira ta Shiga wani irin matsiyaci tashin hankali, duk Basu San Yana da aure ba, babu Wanda yasan he is married,
"Yana da aure!!!" Amira ta fada out of control,
"Mahaukaciya kawai.. " inji Daya daga cikin uncles dinta
"Kuma akace zaa hadani dashi...kashe kaina zanyi..." Ta fada cikin matsanacin kuka,
"Ki rataye kanki..." Wani ya amsa Mata, ai kowa na fadin albarkacin bakinshi, baa Dade ba akace Amira ta tashi ta Basu waje, Habib na kwance kasa sai Nishi kawai yake ,he can't move an inch, nishin shi na Neman daukewa, he just pray it's all, Tana kuka ta Mike ta fita tana zuwa ta bude motar Ismail ta shiga ta zauna Tana kuka, she just pray Wasa suke don in akace zaa hadata da Habib an Gama daita,
"Ka tashi ka bamu waje..." Wani ta fadawa Habib, ai kasa Tashi yayi, Daya daga Kai sai ya sake langabewa ya Fadi kasa, da aka gan da gaske ne aka sa Daya daga cikinsu ya kaishi hospital, Ismail tambayar abinda ya faru take kuka Haka yayi tayi Shuru ta kasa magana.
Saida koina ya nutsu uncle abdulrahaman yace
"Yanzun meye abunyi...wane shawara kuke ganin ya dace...don tunda an San he is responsible Bai kamata ace ya barta haka Nan ba...kowa yasan cewa babu Wanda zai bar danshi yace zai aureta.... duk inda zata ma zagi zata jawa family dinmu...Amma yanzun na Bari kowa ya Fadi abinda ke ranshi.. " ya fada Yana kallon kowa da kowa har da alhaji Muhammad da tunda yazo Nan Babu abinda yake cewa sai kallon su kawai yake
"Ai kawai a hadasu...babu wani two ways about it.. " wanda ya fara magana Bai karasa ba alhaji Muhammad yace
"Baa hadamin ya da wannan shaidanin..." Ya fada breaking his silence,
"Why?..."alhaji abdulrahaman ya tambayeshi
"Because I said so...Baku ganin yaron Nan Baiyi min hallaci kou kadan ba... it's better yata ta zauna a gidana har tsawon rayuwarta da ta hada zuria da maciyin Amana irinshi...yaron da nayi nurturing baiji kunyata ba...baiji tsoron Allah ba...yayiwa yata Haka...." Alhaji Muhammad Bai Karasa ba wani yace
"The mistake is from both of them...ba Habib kadai yayi laifi ba...ita Amira data boye abinda yayi Mata taki Fadi fa?... both of them have to be punished...ba Habib kadai zaa hukunta ba..." Still wanda ya fara Magana Bai karasa ba alhaji Muhammad ya sake cewa
'"ban damu da duk irin hukuncin da zakuyi mata ba...kawai dai banso hada zuria da Habib..."
"We understand your pain.. " wani ta Fara fada Bai Karasa ba alhaji yace
"Non of you will ever understand my pain.. " ya fada cikin muryar dake Nuna he is in so much pain and agony
"Babu Wanda zai Gane halin da nake fiki ace yadon da na Raina ya rasa wacce zai lalata sai yata.." ya fada Yana dafe goshinshi Yana tsayar da maganar Da ya farayi as kuka na neman kufce mashi
"We understand...yaran zamani sai hakuri...kana naka suna nasu...all of us sun San kayi kokari da Habib, ai ni na raini Yar uwarshi Amma we all know you gave Habib what is I didn't give saudatu,..kayi hakuri..."
"Nayi hakuri....in banyi hakuri ba ya zanyi?...will that change anything?.." alhaji ya fada Yana murza idanuwa, ganin alhaji Muhammad is in a very bad mood yasa alhaji abdulrahaman yace
"Yanzun dai kowa ya tafi... Muhammadu kaje ka huce... zamuyi magana Nan da sati guda..."
"Aa...I don't need Time to heal...bana bukatar time to heal...kawai bana son jin maganar hada Amira da Habib...abinda ya faru is destined to be..."
"We know..." Alhaji abdulrahaman ya fadawa alhaji Muhammad cikin rarrashi, don yanda yake magana kasan dannewa kawai yake Bai kuka but he is broken to the core, it's like it happened today and not More than 4 years ago, inda wani Chan yayi zaifi mashi sauki sosai Amma kasan cewa Wanda is ciyar ka shayar ka tufatar sannan ka bawa muhallin da all the necessities of life yaci amanarka da zafi
"Yanzun dai zamu samu haduwa next week sai a San abunyi..." Alhaji abdulrahaman ya fada, Nan sai aka rufe taron da adua.
Amira Tana zuwa gidan ta fadawa mum dinta abinda ya faru da Kuma abinda taji uncle abdulrahaman ya Fadi, Idanuwa lumshe hajiya tace
"Hakan is the only way ai....in bashi ba ina Zaki samu mijin aure...kawai hakuri zakiyi..." Bata karasa ba Amira ta zube kasa tare da rike mum dinta Tana cewa
"Dan Allah mummy Kar ki ce Haka...Kar ki yarda a hadani dashi... ranar dayazo ya fadamin Yana da matar da zai aura a Lagos...nasan yayi aurenshi... wallahi I will rather die than to be married to him..." Amira ta fada cikin matsanacin kuka
"Hmmm kimayi adua ya yarda ya aureki...ai yanzun you're not like every lady out there...he is the father and the person beyond all this mess...so Baki da zabi...da ya wuce kije ki aureshi... you have no choice my dear..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana goge face dinta.
0 comments:
Post a Comment