"Baby... hakuri zakiyi...Amma kinsan wannan family din kou akuya kayiwa ciki sai ka aureta...kin manta da labarin Khalid da akayi forcing ya auri Mai aikin gidansu kawai because he was teasing her Alot..." Ahmed Bai Karasa ba Amira dake kuka sosai tace
"Yaya... wallahi saidai in mutu....I will never marry him... wallahi it's better kawai in mutu..." Ta fada cikin matsanacin kuka
"Pls mutuwa is not an option...kindai San kou wani yazo yace zai aureki yanzun bazaa Bari ba...tunda har Habib is responsible for everything... it's part of the reason da yasa nace Kar ki Bari kowa ya sani a lokacin...I know something like this will come up..." Ya fada Mata cikin matsanacin damuwa
"Yaya tell me what to do...pls tell me.. " ta fada cikin matsanacin kuka
"Pls ki bar kuka...kin Dade kina kuka... stop crying Haka Nan...did you know if we care about our problems alot sai Allah ya barmu muji da damuwar mu?...Amma in har muka bar mashi komai zai zaba Mana abinda yafi alkhairi....in aurenki da Habib alkhairi ne..." Ahmed dake magna cikin zafin Rai da Bakin ciki Bai karasa ba Amira tace
"Pls Yaya Kar ka Ida abinda zaka ce....Habib can never be alkhairi to me.... remember what you told me about him... remember you told me he is a Casanova...Yaya zaka so ace na auri irin Habib?...Kar ka manta ka fada me he doesn't deserve me...Dan Allah Kar ka sauya Baki pls ...ka fada masu Habib na Neman Mata..." Ta fada Tana kuka kaman ranta xai fita, idanuwa Ahmed ya lumshe Yana Mai jin wani irin Bakin ciki, family Dinsu Yara Basu interfering a magnar manya, he doesn't have anything to say,
"People Change..."
"No pls...ka bar cewa hakan...nidai Yaya if you care about me...ka taimaka min... ka fada masu who Habib is...pls kayi min Rai..." Ta fada cikin kuka Sosai,
"Kar ki damu... zanyi komai yanzun don taimaka maki....zanyiwa daddy magana ..he pay listening ears...Zan fada mashi irin lifestyle din Habib..." Ya fada Mata cikin sanyimurya
"Ok tou...pls help me..." Ta fada relaxing a bit,
"Amma kinsan in har聽 aka yarda da maganata Ana iya cewa in har Baki auri Habib ba ki auri wani...tou ya kenan..." Ya fada Mata with another intention
"Yaya...kasan ban da wani..." Bai Bari ta karasa ba yace.
"You have Mana...kina da faiz...he loves you... maybe fiye da yanda na soki..." Amira data lumshe idanuwa tana hawaye cewa tayi
"Yaya...kasan I can't and you know why...kasan..."
"Baby he knows...yasna you have a son...." Ya fada Amma cikin ranshi, he wants to tell her he knows Amma zaiyi Shuru tukun
"Kasan bazai taba auren Mai yaro ba..."Amira ta karasa maganar ta
"Why not ki fada mashi why kike kinshi... maybe he will understand...kinsan mamanshi Yoruba ce...suna bawa mutane dama ba kaman mu da iyayenmu Basu ganin abinda ya faru da wacce zai iya faruwa da tasu ba...pls Talk to him..." Ya fada Mata Cikin sanyimurya praying she will just say ok, it's very difficult for him saying it Amma it's good to keep selfishness aside and do the right thing, Amira Bata San yanda zata fada mashi abinda ke zuciyar ta ba, she knows it's not going to work kou da kuwa kowa nashi sun yards ya aureta,
"Yaya...I can't....bazan iya ba... you're my only hope and you're gone..." Ta fada tana shesheska,
"Pls ki bar cewa...hope belongs to Allah...shi ke badawa a lokacin da bamuyi tsammani ba...Allah kadai yasan Wanda yafi alkhairi..."ya fada Mata cikin sanyimurya Yana kwantar Mata da hankali
"Yaya kawai bazan iya aure ba... imagine ka auri mace da komai second...faiz Yana da beautiful wife...kou zaman kishi bazan iyayi daita ba... she's totally different from me....he married her brand new.." ta fada tana tunanin ya zaayi ta auri namiji ya gan nononta ya rutsuna, ya gan under dinta open, she will rather die than ta auri namiji a ganta a wulakance,
"It doesn't matter...it doesn't matter at all...love conquers all...in har mutum na sonki zai manta da duk Wannan ya so ki don Allah...I loved you and would have still marry you Amma destiny Bai Bari ba..."
"Nidai Yaya pls Talk to Daddy...ka taimaka min kaji..." Ta fada mashi don ya daina maganar da yake Mata don taga it's of no use to her.
"Ok zanyi mashi magana..."ya fada Mata. Sallah tayi ta sake Kiranshi Tana fada mashi Kar ya manta ta fadawa daddy.
Habib Kam kwantar dashi akayi a hospital da aka kaishi, duk inda aka taba sai ya saki Kara, ba Karamin duka Yasha ba so he is sour from head to toe, in zaa kasheshi Bai san inda wayar shi take ba, he knows his wife will be sick and so worry right now amma hakan ba damuwarshi bane, he is sick and tired of that marriage, yasan in yayi shekara guda cikin wannan marriage din gawarshi zaa dauka, duk hutun da yake Sha he still complain, shi yasa ake cewa money is not everything, komai ita ke mashi dukda Yana aiki, har body cream sai dai yagani, she makes him gym alot Wai Bata son yayi kiba, radiant skin dinshi yaji jiki sosai, yasan in matar shi zata ganshi yanzun she will cry for him, dukda Yana cikin azaba he heard abinda uncle dinshi ya fada, he heard him say zaa hada su, kawai he will call his wife and Tell her the truth, zai fada Mata he have family, then he will tell her he have a son with his cousin sister, yasan Yana fadin hakan shikenan zata barshi kaman yanda Annabi ya bar duniya, she will never come back to him, Yana da wasu millions a account dinshi so zaiyi clearing account dinshi before yayi Mata wannan announcement din.聽 Ana mashi Karin ruwa da magunguna shi Kuma Yana tunanin abubuwa daban daban, Amira is the definition of class, he sees total beauty, sanda ya ganta a advertisement ya San yayi missing, kawai he is praying the beating is over,he just prayed kar a sake taba mashi lafiyar jiki,
Fajz Bai samu bacci ba har garin Allahya waye sai Daya samu yayi sallah fajr ya samu bacci ya daukeshi. Tunda yakke Bai taba shjga damuwa kaman Wanda ya shjga jiya ba, kou damuwar Shan giyan da yake ba tada mashi hankali kaman wannan ba, he is totally depressed. He just wish zaa iya maida hannun agogo baya yanda bazai sake binciko komai ba.
Ranar Monday, Amira was just waiting for Monday to come ba don komai sai don ta fita ta samu saukin damuwar ta, she wants to be so far away from all this, she remembers sending faiz a way before all this drama,she was happy Bai Nan to witness her other side, as usual tana sallah asuba tayi wanka ta shirya,she have spent all her weekend crying Wanda ya nuna a idonta, har kasan idanuwanta sunyi duhu saboda yawan murza idanuwa, Bata gan damuwar da zata Shiga da zata hanata zuwa wajen aikinta ba,sai indai she's sick, dad dinta Bai fada Mata komai ba, inshort since the drama Bai ce Mata kala ba kou ta gaidashi sai ya amsa Mata kawai without any other words, she feels a bit relaxed yayinda Bata San mum dinta da dad dinta suna Nan suna magana Kan abinda zai Faru in the next few days ba, she's saying kawai ya yarda a hada aursn Amira da Habib tunda he is responsible for everything shi Kuma yace that will be over his dead body, hajiya ta dameshi that Bai da choice than to just tell he will think about it. Ita dai Amira tunda baa fada Mata komai ba sai ta samu sauki a zuciyar ta thinking an gana maganar. Sai da ta shirya tsaf ta wanke kanta da perfume tabi beauty routine dinta sannan ta fita zuwa dakin mom dinta. Sallama sukayi da hajiya ta fita Daman motar company ke daukan ta so tana fitowa ta Shiga akayi gaba daita.
Shi Kuma faiz Bai San irin kallon da zaiyi Mata a yau ba, at first cewa yayi Bai zuwa office da bintu ta tambayeshi why he is still in bed har wajen karfe takwas,
"Haba baby...sai kace Baka zuwa office because of what?...meye reason da zaka bawa daddy if ya kiraka...nidai Bari in hada maka ruwan wanka kayi ka tafi..."ta fada tana kokarin mikewa, hannunta ya Kama ya rike ya yaye blanket dake kanshi ya kalleta with a very dull face yace
"Baby...ban son shiga wannan company...ba yau kadai ba...ban San Ranar da zanji Ina son Shiga wannan company ba..."ya fada Yana tunanin how will he look at her bayab he knows someone have crossed her maybe not once, shi ba cikin datayi ke matsala shi ba, the most annoying part is kishi dake cinshi cikin ranshi, it's burning him up like madly, he so angry about what happened between Habib dakuma ita, she made it clear to him he was her first love, ashe rabuwa da yayi daita maybe bayab ta samu ciki yasa ta tsaneshi, still Bai da details din abinda ya faru Amma Yana jin haushi sosai,
"Pls can you give me a hint of what is happening?... " Bintu ta tambayeshi cikin sanyimurya,
"Aa...I can't..." Ya fada Mata cikin very calm voice
"Ok...kou ma dai meye I won't let you waste away a gidan Nan.... remember I told you zanje hospital Kuma daga hospital zanzo wajen ka a office...in nazo in baka Jin dadin zaman office din sai mu taho gida tare...ok?..." Ta fada mashi, Kura Mata Ido yayi Yana kallonta, this girl is really trying Amma she's not getting it, she won't understand he is burning inside for another,he loves her Amma inda Ana raba so yasan kashi tamanin na Amira ne,
"Alright..." Ya amsa Mata cikin sanyimurya,
"Good...Bari in hada maka ruwan wanka..."ta fada mashi, hannunshi cikin nata yace
"Aa...kar ki damu...let me do it my self..." Ya fada Yana Ida yaye blanket din ya ajiye gefe ya sauke legs Dinshi kasa
" My king what do you want for breakfast..."
"I feel so empty...I can't eat anything..Kar ki wahalal da kanki...."
"Wahalal da kaina Kuma...mace tana wahalal da kanta ne wajen mijinta?..."ta fada sounding a bit angry dukda duk abunda yake ji kilan abinda take ji yafi nashi kawai tana boyewa because she have no reason to show what she feels, ya zata ce mashi in har ta nuna nata kishin,Babu abinda yafi Bakin ciki kaman you watch your husband dying for another woman's love while you really don't mean anything to him, tasan he is pretending to so much love her,inda Babu Amira a rayuwar su zata yarda da gaske yake sonta Amma she knows ba wani sonta a ranshi, he is just trying to treat her right,
"Sorry...na hutar dake matata..." Ya fada with a smile din karfin Hali, ajiyan zuciya ta saki ta koma gefe daya yayinda shi Kuma ya Mike ya shjga bathroom,
A bangaren Habib Kam an Riga da an sallameshi tun jiya Amma kou kadan Bai iya zuwa gidan kowa cikin dangi, bayab ya biya bill dinshi da kanshi ya fita zuwa cikin gari ya samu hotel yayi lounging, tunda yaje hospital Babu Wanda ke zuwa sai yayarshi, Daman ba wani Halin kudi gareta ba so Bai barta da biyan kudin hospital ba, she told to go to gidsn uncle abdulrahaman Amma Sam Bai iyawa, he asked her in taga wayarshi tace Bata gani ba, bayan ya shjga hotel ya samu ya fita ya sayi two to three kayan da zai saka ya koma ciki, wanka yayi ya sake Kaya ya sa aka kawo Mashi abinci ya ci, duk yayi duhu, Bakin shi is still a bit swollen, gaban mirror ya tsaya Yana kallon kanshi, he just pray wayarshi Bai shjga hannun kowa ba, he pray faduwa yayi kasa aka takeshi ya lalace don da akwai bad stuff dinshi da matarshi ciki, gashi Bata barinshi ya saka password cikin waya, his phone is like her phone so babu password, babu komai Kan wayar sai about two of them, at times he snap both of them making out, ahankali ya fita Yana neman inda zai sayi kou small phone ne don ya nemi number wife Dinshi. Daya Samu ya sayi waya Bai jira tayi charge ba ya Kira number shi ya gan it's off, number matar ya Kira ta daga Tana jin shi ne ta dinga balai,ta inda take shjga ba ta Nan take fita ba, she was so mad, karya yayi Mata ya samu accident Kuma na dauke mashi waya sannan ta tausaya mashi, she asked yaushe zai dawo ya fada Mata har yanzun Yana hospital don Haka Bai iya cewa ga ranar da zai zo, she said zata zo yace aa Kar yazo.
Amira na zuwa office ta shjga abubuwan ta as she used to, her secretary ta tambayeta if she's alright ta amsa Mata da fine ta wuce office Dinta.
Wajen karfe Tara faiz ya bar gida, Bai Kai minti talatin da fita ba itama Bintu ta shirya ta hau motarta ta fita daga gidan.
Faiz na zuwa office ya zauna tare da Dora kafa daya Kan daya Yana girgiza su, before kullum sai yaje office dinta sun gaisa Amma yau baiyi hakan ba, kawai yayi zaune Yana ji da abinda ke damunshi,kou gaisuwa wayanda ke gaidashi Bai amsaba, secretary dinshi na bude kou magana Bai Bari tayi ba ya nuna Mata hanyar waje alaman kawai ta fita. Babu musu yarinyar ta fice Bata Fadi abinda take son fada mashi ba.
Amira Kam working help her get rid of pain, hakan yasa duk wani aiki daje office dinta ta farayi babu wasting of time, tana cikin aiki sai ta daina ta kafawa waje guda Ido, ba komai take tunani ba sai yau Basu gaisa da faiz ba, tunawa tayi da yanda tayi treating dinshi last time so she's thinking Yana fushi daita ne. Ahankali ta Mike ta fita daga office dinta, yau da Bata ganshi ba sai taji duk babu Dadi, deep down she knows what she have for him, kawai she will never admit it, ta kulle heart dinta da Bata son bawa kowa dama.ba don koami ba sai don ta Kar ta sake Shiga cikin wani Hali, office dinshi ta bude faiz da hannunshi biyu ke gaban goshinshi with his two eyes closed yace
"Out..." Ya fada atakaice without opening his eyes, yau tasan he is in bad mood, tasan shi, tsaye tayi Bata tafi ba instead sai da maida office din ta rufe,idanuwa ya bude ahankali ya saukesu kanta, wani irin Abu yaji cikin ranshi, his heart dropped sabida kishi,
"Good morning..."ta fada mashi calmly,faiz da hannunshi jaw dinshi ya Dora finger days Kan lip dinshi kallonta yayi from head to toe Yana imagining Habib Yana rike da breast dinta Yana shansu while he lay on her screwing her, da sauri ya kauda kanshi gefe guda ya lumshe so Gam,
"Morning..." Ya amsa Mata kanshi gefe, she wonders what happened, irin kallon da yay Mata yanzun ya bsmbamta da yanda yake Mata da duk sanda zai ganta zai dingayi Mata wani irin kallo, irin kallon so da kauna, Amma yau it's like he is looking at her in a disgusting way, tsayawa tayi tana kallonshi, she wish she can just ask what happened Amma Ina ruwanta, it's non of her business, Kar ya Zama Kaman she's giving him a hint she cares, faiz da zuciyar shi ke burning sake daga kanshi yayi ya kalleta Bata San sanda tace
"Ya family" ta fada ahankali
"Fine..." Ya amsa Mata still looking at her, yanda yake kallonta sai ka rantse bashi bane maiyi Mata wannan naughty look, kawai sai ta Fara tunanin kilan he is fed up with her behavior, kilan ya gaji da yanda take treating dinshi, kawai she misses his behavior, yanda yake Mata before yau da baiyi Mata hakan ba sai taji Babu dadi, juyawa tayi without saying another word, faiz zaune yayi Yana kallon ta, Bai taba jin irin wanna kishin da yake ji ba, Bai San he have this in him ba, Bai San he can feel like killing someone ba, inda zai gan Habib yanzun Yana iya kasheshi har abadan, Amira har ta Kai Bakin kofar ta sai ta juyo taga Yana Mata wani irin blind look, ahankali ta bude ta fita ta maida mashi kofsr shi ta rufe feeling weak,
"You have tried..." Ta fada ahankali tana komawa office dinta
"Kayi kokari sosai...and it's ok if you can't take it anymore..." Ta tana shjga office dinta, hawaye na neman zubo mata sai ta maidashi. Duk ta shjga damuwa because of him, wato she derived joy from watching him follow her bumper to bumper, office dinta aka bude, she was thinking shine Amma Sam Bata ji kamshin shi dake riganshi shigowa ba, ahankali ta daga Kai don ganin Mai Shigowa, Bata San sanda ta Mike tsaye ba ganin matar faiz na shigowa office dinta, she just feel it's not going to be good.
Alhamdullilah
3/17/21, 8:35 AM - Ummi Tandama: 96馃挌鉂ゐ煉滒煠庰煣?
Dawn of a new beginning
馃А馃馃挏鉂ゐ煉氿煉?
9锔忊儯6锔忊儯
Inda zaa saka micro phone a kirjin Amira zaka iya Jin how her heart is beating, all she was thinking is here comes another problem, ta rasa why she won't have time of peace, always from one problem to another, kullum cikin Bakin ciki, bintu dake Shiga office din sanye da elegant and most beautiful arbian gown kallon face din Amira tayi Tana kallon wani irin unpredicted聽 look and fear, she sees so much fear a Kan face dinta, she have changed, it's like duk sanda zata gabta she's a different person, when she came to聽 their wedding she's elegant, and so is when she can to the hospital, Amma now she looks pale,聽 Amira na tsaye hannunta dake Kan desk dinta na rawa,
"Assalamualaikum..." Bintu ta fada as she walks closer to her desk, Amira kallon face dinta tayi taga da akwai a little smile, amsa Mata tayi yayinda bintu ta karaso gaban desk, ahankali Amira ta zauna Amma bintu tana tsaye tana kallon ta, there's this joy in her, the joy of when someone is not up to your class, when someone doesn't look like a threat to you, da akwai irin matan da kallo Daya da zakayi masu kaga trouble makers, Amma this girl doesn't have that, she's even afraid of her don taga tsantsan tsoro tattare daita, maybe she's thinking the boss wife is here again to trouble her,
"Can I seat?..." Bintu ta fada Tana kallonta,
"Eh...pls ...seat..." Amira ta fada Tana Dan sakin ajiyan zuciya but heart beat dinta won't slow down at all, Dan kallon hannun bintu tayi taga jerin manyan gold guda biyu a hannunta na dama da Kuma ba hagu, she's a gold person, she loves gold sosai, kou Dan unguwa zata tafi Bata completing sai in ta gan ta saka kou da kuwa zobe ne,
"Good morning..." Bintu ta sake fada Mata with a smile
"Good morning...pls pardon my... manners..." Ta fada Mata tana Dan shafa goshinta looking so confused,
"Ba komai...sunan Fatima...did you remember me..." Bintu ta fada, Amira Bata San da ta saki murmushi ba tana tunanin is she serious right now, as in yanda take magana is something else
"How can I forget you..." Amira ta amsa Mata calmly,
"Oh...well nasan kina mamakin abinda ya kawoni Nan..." Inji bintu, kallonta kawai Amira ta dingayi tana mamakin why will this man even think of combining her with this pure beauty and elagance, how will she even be kishiya to wannan matar da kou kadan Bata gan single flaws in her Making ba, it's like ta Fadi yanda take so a hadata, ita Kuma bintu tana tunanin itama tana da kyau Amma kowa yasan kanshi, ita bintu have this confidence of her self while ita Kuma Amira Bata da Wannan confidence din because of her past,聽 it's like an not up to her standard, this is the more reason why Bata yarda da son da聽 faiz ke Mata, ba don koami ba sai don she feels if you have this kind of lady as a wife what will you find outside, Bata San shi zuciya Bai ba ruwanshi da haka ba,聽聽 you can still have miss world as a wife but still loves another, for sure bintu tasan聽 the only thing da Amira ta fita is having what she wants, what she hungry for wato love din fajz she knows she's lucky that he loves her, so lucky,
"Aa..." Amira ta samu ta amsa Mata finally,
"Alright...nazo neman yafiya...da Kuma neman alfarma...nasan ni na kawo karshen relationship dinki da Yaya ahmed..." Bata karasa ba Amira tace
"Aa...pls ki bar cewa聽 hakan...bake bace...Haka Allah ya kaddara.. it's not your fault at all..." Amira ta fada Mata
"Eh nasan da akwai kaddara Amma Kuma da akwai sila...ki yafemin...I ruined your relationship...Amma in kinsan abinda yasa nayi hakan maybe you will reason with me..." Ta fada Idanuwa Amira ta lumshe ta sake cewa
"Pls don't blame yourself...nice da laifi...nasan kilan if Ina cikin shoes dinki I will do More...ki sani I hold no single grudges against you...Nima kiyi hakuri nayi sanadiyar rashin first baby dinki..." Amira ta fada feeling so at ease right now, she never expected this from her, she's really happy right now
"Haka Allah ya kaddara...nasan ba rayayye bane...tunda ga wani Nan Allah ya bamu..." Bintu ta amsa Mata da smile tana Dan rubbing tummy sounding so Free, murmushi Amira ta saki tace
"Masha Allah...am happy...Allah ya raba lafiya".
"Amin.." bintu ta amsa Mata,
"Now yanzun dai mun yafewa junan mu...kou ba Haka ba..." Inji bintu
"Haka ne..." Amira ta amsa Mata
"That lead me to the second reason why am here...shi Kuma alfarma nake nema..." Ta fada Tana bude bag dinta Amira kallonta take thinking what will she be looking for a wajen someone like her,
"Alfarma meye kenan..." Amira ta Tambayi, tana kallon abinda ta fiddo daga cikin bag dinta, it's a diary, Bata San kou na meye ba because kou da tasa aka hada masu wedding gift Bata gan abubuwan dake ciki baz all she asked was the best,
"Did you remember this?.." bintu ta tambayeta sounding so friendly
"Aa..." Amira ta amsa Mata calmly
"But ke Kika bamu ai... it's part of what you gave us ranar bikinmu..." Bintu ta fada Mata,
"Oh...aikam van San kayan dake ciki ba...I just paid and aka kawomin su anyi packaging...ban bude ba . " Ta fada mata
"Owk... wonderful . Yanzun dai before in cigaba da Magana....Dan duba abinda ke ciki..." Ta fada Mata Tana Mika Mata dairy din, Amira knows something about the diary tunda ya fada Mata saboda shi Suka samu matsala,she knows he wrote some things that hurts her, kallon diary din tayi tace
"Pls...meye ciki....why should I read it.. " Amira ta fada Bata amshi diary din ba,
"You should see it...I want you to see how someone is crazy for you...how insane he is for you..." Bintu ta fadawa Amira, idanuwa Amira ta zaro tana kallonta thinking if she hears her well don if she does tana nufi she's talking about her husband, how is it even or she's dreaming ne,she knows wannan babe din taba mugun kaunar mijinta, now the thought of yanda suka hadu ya dawo Mata, yanda ta makaleshi Tana magana cikin so da kauna don ta nuna Mata he is taken and now she's here saying all this,
"Pls what is all this about..." Amira ta fada cikin rashin fahimta,
"Ki amsa tukun Mana..." Bintu ta fada sounding so calm and really real, Amira kallon diary din kawai take Bata amsa ba
"Pls...I came here for something very important...Kuma bazan so ki kunya tar Dani ba.m." bintu ta fada mata, Ajiyan zuciya Amira ta saki ta Mika hannunta dake rawa ta amshi diary din, duba jikin tayi sannna ta聽 kalli bintu dake kallonta,
"Pls open...read just two pages... shikenan then we can continue talking..." Ta fadawa Amira, ahankali amira ta bude first page ta cikaro da abinda ya rubuta, she knows it's the diary that caused problem, page din farko kawai ta karanta sai ta sadda Kai kasa feeling somehow that his wife have to see all this, dukda a page din farko take taga yanda ya rubuta tsantsan sonta da Kuma kaunarta, tasan in itace aka samu wannan matsalar tana iya fasa auren for good, he makes it look all about her, like Bai da kowa sai ita, so this is how much he loves her, bintu taga irin yanayin face dinta
"Am sorry... you have to read this....Yana sonki sosai..." Amira ta fara fada Mata, ahankali bintu ta daga Mata hannu tace
"Pls ki Bari... it's alright..nidai now continue reading..."
"Aa...pls I don't want to read again... it's alright...na gani... it's all mistake..." Ta fada tana Mai jin tausayin kanta da Kuma faiz, ahankali ta maida dairy din ta rufe tana cewa
"Am sorry..."
"Pls ki bar cewa sorry.. kawia Ina son kinsan yayana Yana sonki.. " tafada kaman she's not talking about her husband, the man the love most apart from her father, amira Bata taba sanin suna da relationship na jini ba so dataji tace Yaya sai tace
"Yaya Kuma...waye pls..." Amira ta fada
"Faiz...Baki San he is my brother ba?..." Ta fada Mata,
"Eh..I Never knew..." Amira ta amsa Mata calmly feeling ta mance rabonta da zauna da mace age matr dinta suyi Hira, it has been a while she chat with anyone,
"Well we're cousins... we're not only husband and wife...Dan uwana ne...so Kinga ai dole in ajiye son zuciya inso duk abinda yake so Kuma in Yi knows kokarina wajen ganin ya samu farin ciki..." Bintu ta fadawa Amira, Baki Amira ta saki tana kallonta praying it's a dream that she will wake up from,
"Kar kice yau don nazo ina Fada maki faiz na kaunar doesn't mean ban sonshi...yes I love him like madly Amma I see how he suffers because of you..." Amira kasa kallonta tayi ta sadda kanta kasa tana sauraron abinda take cewa cikin ranta tana cewa inda kin San kou ni wacece da kou kadan Baki zo Nan don neman Sona ba..da Zaki gane am not worth all this stress, as she thinks about it so she feels so much pain cikin ranta,
"What will be my gain if I watched him die out of pain without helping... without lending my helping hand...abinda nake fada maki hurt like hell,...in na fada maki it's easy for me saying this then am lying...Amma pls...ki auri Yayana..." Ta fada kaman zatayi kuka Amma kuma ta dage ta karasa maganar ta looking so strong, Amira da ta goge hawayen da ya gangaro Mata girgiza Kai ta farayi tana cewa
"Pls ki daina wahalal da kanki....bazna iya auren shi ba...ban iya auren kowa....pls am not who you think I am..." Ta fada tana hadiye saliva tare da rawar murya, she's trying to control her tears right now
"Why pls ..Baki sonshi?...kou baiyi maki ba...why bazaki iya aurenshi ba...I came here to tell you you're welcome in to our home...I want you to know in Baki aureshi he he won't be completed...he won't be alright... pls Kar kice aa...give him a chance...pls..." Bintu ta fada cikin damuwa sosai, still Kai Amira ta dinga girgiza Mata tana goge every hawaye dake zubo mataz
"Then tell me why bazaki aureshi... maybe I will be convinced...I will make him understand...Amma wallahi yayana Yana Shan wahala saboda ke...in wani Abu ya sameshi ni nayi asara..." Bintu ta fada sounding more serious than ever, now she knows why he is sad, wato she is rejecting him, she's giving him total rejection, shi yasa yake Shiga damuwa before, duk sanda ta fadawa yayarta halinbda faiz ke ciki saboda wannan Yarinyar sai tace munafurci ne irin na maza don kawai ya faranta Mata that suna Chan suna holewar su, now she knows he is telling her the truth by saying Bai da single value wajenta,
"Dan Allah kiyi hakuri...Kar kice aureshi ba..."
"I can't..basan iya ba... Dan Allah kiyi hakuri..." Amira ta fada Mata
"Allah Mai iko...wato Haka abun yake...meye aibun yayana...he is handsome to the core...he is nice...Yana da kirki...to me he is flawless...why this total rejection...give me one reason why you can't marry him...is he not fit for you...or kina da wani who you love more..." Bintu take fada cikin serious anger da kuma haushin rejecting din mijijta da take, in yau ya Fadi ya mutu tasan she's the one at the huge loose end, because she knows she will never have another husband like faiz, the man that have very soft tender skin, Wanda is Romantic da sauran su, as she watch Amira sai take ganin ai Bata da wayau, irin matan Nan ne da Allah ya Basu abu Basu San value dinshi ba if not how will someone like fajz love her Kuma tace aa to him, her very own faiz that she will do anything in the world to be his one and only.amira dake kuka feels like just telling her why, she knows it won't be a secret for ever, in zaka bawa mutum labarin abinda ya faru da Kai a baya zai fi dadin ji fiye da in tsintar labarin akayi a gari, kowa zai Fadi abinda yakeso kawai Amma in Kai zaka fada da kanka maybe people will understand, kou da yake she doesn't care anymore, she don't care what people will see about her, all she knows is she's the author of her life, what everyone say about her doesn't matter anymore,
"Pls tell me...Bai San Ina nan ba...I want to go before he knows am here... tell me why this total rejection... maybe there's something you know about him that I don't .." bintu ta fada mata,
"Aa...kawai...I am..." Amira ta Fara fada sai taga Bata iya fada mataz she couldn't bring herself to tell her the truth of everything,
"You're what...pls ki fadamin...I know for someone to hate someone like faiz Dole da akwai matsala..." Bintu ta fda Mata
"It's not about him... it's about me...I feel am not worthy of...him.." Amira ta fada tana goge hawayen ta still,
"Haba sister...why will you downgrade yourself Haka...yazaayi ke ki fadawa kanki you're not Worthy of a man...why pls..." Bintu ta fada sounding so confused,
"Sister bazaki gane bane... you can never understand why I say that...inda Zaki ji dalili na da kilan you will understand perfectly..." Ta fada sounding so weak,
"Kou ma meye I want you to know you're worthy... you're even more than worthy for his love..." Kai kawai Amira ta dinga girgiza Mata
"Then pls tell me why...tell me...why you think you're not worthy of him..." Ta tambayeta
"I can't...I can't say it..." Inji Amira
"It's alright...bazanyi forcing dinki ki fadamin why ba... I won't force you at all...but think about my proposal...tunda har ni da zaa yiwa kishiya nazo gareki da maganar auren mijina kisan it's very serious..." Bintu ta fada Tana zipping bag dinta tare da mikewa, Kan Amira kasa Bata iya cewa komai, kawai she knows there's nothing to think about, Bata da wani thinking da zatayi Kan maganar da tayi mata, ahankali bintu ta Mike tace
"Na barki lafiya...sai Kuma in Allah ya kaddara saduwar mu..." Ta fada Mata tana kokarin juyawa
"Sister the... diary..." Amira Ta fada Mata,
"Keep it... it's yours anyway...he wrote it for you..."ta amsa Mata, Haka Amira ta zubawa bintu Ido ta fice daga office dinta, Amira Dora Kai Kan desk tayi tana hawaye, daukan diary din tayi tana kallo tana hawaye, she read it, she saw what he says and how hungry he is for her, kawai she would have enjoyed loving this man,she would have love to be in his arms Amma it's not possible for her now, Habib ya hanata komai a rayuwa, ya kashe Mata hanyar komai, for someone that loves you this much deserved to know why this rejection, Tana ganin ya kamata ta fada mashi gaskiya ya sani,ya kamata ya San dalilin da yasa bazata iya soyayya dashi ba, yanda bazai gan bakinta da yawa ba, he have to know but how, ta ya zata fada mashi she's denying him of love because she's scared of him seeing her her sagging body, how will she tell her she's a mother, she wants to tell him Amma ta Yaya, ya zaayi ta furta mashj abinda ke ranta, it's the hardest thing ever to her, she still looks at what he wrote a cikin diary din Tana ganin irin wannan mutumin da yayi Mata irin wannan so da kaunar doesn't deserve someone like her, he loves her Alot da Bai kamata ya San she's fake ba, ahankali ta Mike daga inda take zaune rike da dairy din, idanuwanta sharkaf da hawaye she's, all she needs is courage, she needs the courage da zata iya tsayawa a gaban faiz tafada mashi what she have been through a rayuwa, tissue ta dauka ta ta goge face dinta, she's so broken to the core today, the pain she have been through is different from the one she's feeling today, cikin karfin Hali ta fita daga office dinta rike da wannan diary din, tana tafiya tana goge face, yanda ta bar faiz haka yake he is still sitting so motionless when the door opens again, ahankali ya sake daga Kai ya kalli Mai shigowa, abinda ya fara gani is the diary dake hannunta, da sauri ya sauke legs dinshj daga Kan table dinshi Yana kallon diary din, he had the look dake asking Ina ta samu wannan diary din, Amira dake shigowa tana Dan kokarin danne kukanta, he just sit there watching her as she walks towards him, Amira dake tafiya kaman iska na daukanta wants to get to a seat don ta zauna, Bata taba tsanar girman office dinshi ba sai yau, abun haushin is that he is watching all her step, faiz kallonta kawai yake yasan she have been crying, yasan bintu is here, he wondered why she will do it, sai ya fara tunanin kilan ta rage sonshi ne and all of a sudden he is angry, Amira na karasowa ta zauna before saying
"Am sorry...am sorry...ban cancanci irin...son...da kake...min ba...am not who you think I am..."ta fada Tana kuka Sosai, faiz da ya hade Rai Yana kallonta yace
"I know...who you are...I know you have a son...tell me how it happened..." Ya fada Yana gyara zamanshi da kasan idanuwanshi da suka sauya kala sukayi ja kaman zaiyi kuka.
Alhamdullilah
3/19/21, 8:29 AM - Ummi Tandama: 97鉂ゐ煣○煠庰煉欚煉?
Dawn of a new beginning
馃挌鉂ゐ煠庰煠庰煣○煉?
9锔忊儯7锔忊儯
Dukda she came with the intention of telling him hearing what he said yasa gaban ta ya mugun fadi, for how long did he know, ya Dade da Sani and was pretending not to or what, Amira Dora Kai tayi Kan desk dinshi ta Fara sabon kuka, faiz na zaune Yana kallon ta feeling so much pain cikin ranshi, the sound of her cry touch deep in his heart, ahankali ya Mike daga inda yake zaune ya zagaya zuwa inda take ya zauna Kan desk din ya Dora trembling hands dinshi Kan shoulder dinta yace
"Kouda...Baki fadamin what happened ba...I know it's not... your fault...ki daina kuka...bad people don't cry for their mistake... you're a good person with a tough destiny..." Faiz ya fada Mata Yana shafa shoulder dinta, ahankali Amira ta daga Kai ta kalleshi, she wants to know if he is saying the truth,
"He decieved me....ya nunamin duk duniya Babu Kaman ni...he ruined my life..." Amira ta fada tana kuka,
"I know...am sorry you have to go through all the pain...Allah zai saka maki..." Ya dada Yana tallaba face dinta tare da goge tears dinta da yatsunshi, he was angry Amma seeing her ySa duk ya mance da wata damuwa, all he knows is he loves her dearly,
"My past is the reason why ban iya bawa kowa dama... because nasan duk yanda mutum zai soni...in ya gano who I am zai fita harkata..." hannu ya Dora a bakinta yace
"No...ba kowa zai gujeki ba...saboda ni son da nake maki kou da kuwa duniya Kika Haifa Ina sonki....I still love you..."ya fada Yana goge face dinshi, ahankali Amira ta Dora hannunta biyu Kan kafarshi tace
"Aa...all I will say is thank you for loving me...but I don't deserve it...kana da Mata Mai kyau da aji...me zakayi da mace Irina da ta Zama saura..." Ta fada cikin hawaye, idanuwa faiz yayi rolling tare da goge another tears dake neman zubo mashi yace
" Har duniya ta dane bazan taba son kowa kaman ke ba...Kuma flaws dinki bazai hanaki kaunar ki ba...all I want is a single assurance from you....tell me you love me..."
"I never hate you...but I won't admit I love you because ban son in Kara Shan wahala...I want to live yanda Allah ya kaddara min...."
"Pls admit it...kawia ki fadamin kina Sona...and Banga Wanda zai hanani aurenki ba...kou me zaayi sau dai ayi but sai na aureki.... just tell me you love me that's all...pls..." Ya fada Mata Yana goge duk hawaye da ya zubo Mata, Amira daga Kai tayi Tana Kallon Wannan bawan Allah that is beyond handsome, ahankali ta girgiza mashi Kai tare da Dora kanta Kan kafarshi tace
"Bazan cuce kaina in cuceka ba....dangina sun Hana ahmed aurena balle Kuma Kai da bamu hada komai ba...Habib ya cuceni....ya Gama Dani...he left a scar that will never heal..."
"Time heals...I will heal your scar..." Ya fada yana shafa bayan kanta,
"Scars don't heal... only wound heals..." Amira ta fada kanta na Kan kafarshi sai kuka kawai take, she feels so good talking about this with him
'"matarka thinks am someone special...and tazo ta fadamin in amince da Kai...."
"You're more than special..." Ya fada Mata trying to calm her down, right now yayi deciding he is meeting his dad a office yau din Nan, zai fada mashj he want to marry Amira, he will tell him tana da yaro and it's out of wedlock,.
Ahankali Amira ta daga Kai tace
"Bari in fada maka how it happened..." Ta fada tana goge face dinta sosai trying to look strong, she wants him to know everything, she's not going to lie to him or make it look as if she's a good girl, she's saying the truth so that she will be at peace, ahankali faiz ya koma Kan kujera dake kusa daita ya zauna tare da fuskantar ta ya juyar da kujeran ta ta kalleshi
"Am all ears..." Ajiyan zuciya Amira ta saki before ya fara cewa
"Habib is my cousin brother,... Gidan mu ya tashi sanadiyar mutuwar iyayenshi, tunda na bude Ido yake nuna min so da kauna, mun shaku dashi sosai...shakuwar dake tsakanin mu yasa so ya Shiga...so I think...Yana nuna Sona sosai and Nima Ina sonshi...duk sanda zai tardani ba kowa he touches me in places like my chest and my waist...I see nothing wrong tunda Ina sonshi...tun Ina shekara 14 ya fara yunkurin rabani da budurcina..." Ta fada not looking at his face, faiz was like what a monster,
"Beast..." Ya fada under his breath,
"Na nuna mashi an fada Mana hakan Bai da kyau a islamiya...sai yace ai aure zamuyi... that in ma ban yarda ba dole zai sai samu tunda zamuyi aure .. that I will give him sooner or later...he keeps disturbing me....ba da many friends balle in fada masu...my mother is my only friend Amma still ya nunamin abinda ke tsakanin mu is a secret don Haka Kar in fada Mata... I was stupid so na yarda ban Fadawa kowa ba...ya cigaba da damuna har na shjga University, still I hold my ground ban yarda dashi ba...saidai jikina babu inda Bai tabawa, duk sanda muka samu kebewa he touches anywhere he wants to touch..." Ta fada tana sniffing majina,
"Sai da na shjga 300 level...su Kuma suka samu admission zasu tafi karatu ya dinga Cewa in har ban bashi hadin Kai ba ya tafi then it's over... that zai samu wata chan ya cigaba da rayuwar shi...I loved him so much...and I accepted...few weeks kafin su bar kasar na koma kaman matarshi..." Ta fda tana goge face dinta, goshi faiz ya dafa Yana murza goshinshi kaman zai cire Fatan wajen, it's so hard hearing this Amma he is glad she's telling him the truth
"It happened...and I didn't tell anyone...I never thought of pregnancy...or anything...all I was doing was sacrifice for love...bawai because I so much love what he is doing to me ba...ya Hana kowa yimin magana...I have many people that want just my number Amma Habib yayi dominating dina...da suka bar kasar聽 ban San Ina da ciki ba na cigaba da rayuwata Ina zuwa school...daga baya mum ta gano am pregnant...hmmm mum is very strong...she left all sort tabo a jikina don in fada Mata聽 who is responsible Amma ban Fadi ba...Habib told me in har na Fadi he is responsible bazai aureni ba...I was stupid and kept it a secret...Haka naci bakar wahala..." Ta fada sounding so strong, fajz was staring at idanuwanshi cike da kwalla, ahankali Amira Dan ja hannun rigarta kasa sai ga wani katon tabo wajen,
"This is one of the scars...my mother left on me just to know the true..." Ta fada, fajz kuka ya farayi kamshi kasa Yana hawaye sosai, he just imagine this innocent soul going through all sorts of pain for love, he loves her More right now, he loves her like crazy right now, kawai Ina imagining iyami, her hurt temper, now he knows her mother is tough too, don iyami will leave more scars
"Duk wahala Dana Sha...Habib ya dawo...kou tambayar Ina danshi baiyi ba...sai yace Wai it's a mistake...Wai what we had was a mistake....Wai it was childishness....." Ta fada cikin hawaye, mikewa yayi ya jata jikinshi ya rungumeta Yana cewa
"Am so sorry baby... sorry for your pain....what happened to you can happen to anyone..." Ya fada Yana rungume diata Yana hawaye yayinda itama Amira tana kuka tana rungume dashi Gam kaman he is her life line, .
"I thought I love Habib too Amma it's childishness too...ban San what is real feeling ba sai sanda ka rike ni Malaysia... your touch is magical...I felt the difference...Amma I can't admit that because I can't..." Bata karasa ba taji bakinshi cikin nata,聽 it's like he wants her to stop talking, he wants to be with her for the rest of her life, Saida yayi kissing dinta to his satisfaction Amira that Idanuwan ta ke lumshe hawaye na gangarowa daga idanuwanta, she feels this again, at least maybe it's the last time, Amma he should know she can't marry him, sai da yayi kissing dinta Sosai ya zare bakinshi, ajiyan zuciya ta saki new tears na zuba tace
"I was happy ahmed zai aureni Amma Kuma aka Hana....Amma for you I can't... you have a beautiful wife...zai Zama abun kunya gareni...with my less body ace na aureka....I can't....Amma I love..." Sai Kuma tayi Shuru tana kuka,
"Pls say it... just once...pls just let it out...ki fadamin Dan Allah... it's the only word I want to hear right now..." Ya fada rungume daita,
"Aa..."ta amsa mashi tana kuka
"Ok...ba komai...I will go talk to my Dad yanzun... hope if u have the good news Zaki fadamin you love me..." Ya tambayeta Yana rungume daita
"Kou sun yards I can't... you have a perfect wife...with beautiful body..."
"Amira am not after your body...jikinki bashine matsala ta ba.... virginity is not my problem...I have tasted it...I love you...kou da kuwa komai na jikinki is bad and old and hagged I love you like that..." Ya fada still hugging her so tight,
"You move the man in me easily...Amira you're my first love...kin sauya rayuwata from a bad and arrogant person to who I am now...am a drunkard....in ba Sha giya ba ban iya bacci...Kuma in har nasha na kwanta ban tashi da wuri..amma Kika zo company sai ya kasance I try my best not to drink m.. I will have a sleepless nights because kawai in zo office da wuri in ganki...kece babe tafarko da nake jin kunyar inyi anyhow a gabanki...ban son inyi misbehaving a gabanki....ranar da dad yayi min fada a gabanki ya mugun sakani jin kunya...sai inji komai nawa ya tsaya in na tashi daga office...ban sake jin dadin kaina sai in na ganki.. ga bintu tana Sona Amma Sam heart Dina na wani wajen...I married bintu to forget about you Amma I couldn't... it's like an tsaga heart Dina an manna ki ciki...kece Kika sauya wannan arrogant dude din to who he is right now...aurenki kawai ne zai sakani farin ciki...I love you so much..." Ya fada hugging her tighter and tighter, Amira Bata damu da he said he is a drunkard ba, if har zai furta Mata he loves her after everything who is she to jugde him right now, daga kanta tayi ta kalleshi tace
"Pls...kou an Yarda ka aureni....ka bani space...don't expect much from me..."
"All I want is for you to love me back...am not expecting anything from you...kou da kuwa bazaki ban hadin Kai ba for as long as I have you under my roof am glad..." Yafada Mata, wani irin sanyi take ji, she didn't expect to have this, duk yanda zata samu Jin Dadi it's just for second in ta tuna za ba lallai a Bari ya aureta ba kou Kuma in ta tuna she have kishiya Yar gayu, sakinta yayi da sauri Yana cewa
"Now Bari inje office din daddy...I will talk to him..." Ya ffa Yana neman car keys Dinshi
"Pls aa...mu..." Bata karasa ba yace
"You're not going to stop me again.. just wait for me..." Ya fada, Yana ganin makullin motar shi ya fice ya barta Nan, Amira Zama tayi tana hawaye, she wants to be happy but how.
Faiz Bai wani wasting time ba ya bar company, instead ya tafi wajen dad Dinshi sai ya tafi gida. He wants to speak to his mom first, Yana son ya samu support dinta, in ta goyi bayanshi komai zai zo da sauki, abu biyu kawai yake so, wato ta yarda, dad dinshi ya yarda that's all, duk ubanda ya sake yayi mahsi maganar ta sai yayi masu rashin mutunci, he won't let any of his family members say shits about her, he will be her all, Yana zuwa ya tarda mum dinshi a kitchen da masu aiki suna hada lunch, gaidata yayi ya rike Mata hannu yace
"Iyami...I want to talk to you..." Ya fada Mata rike da hannunta,聽 Kallon shi tayi taga idanuwanshi are so red, kallon masu aikin tayi tare da masu alaman su fita babu wasting time suka fita, kujera ya jawo ya zauna ya Kama hannunta biyu yace
"Iyami...I need your support...I want you to stand by me...pls...Ina son auren Amira..." Ya fada Yana kallon idanuwan ta don ganin reactions dinta, Kura mashi Ido tayi ta kasa cewa komai, jin tayi Shuru yasa ya cigaba davewa
"Iyami....nayi kokarin barinta like you said Amma na kasa...u talked to her today and it's not her fault... she was decieved by a wicked cousin...abinda ya sameta na iya samun kowa...help me give a her a second chance to happiness...pls..." Ya fada Yana murza hannunta gentle,
"Hmmm" hajiya ta fada itama tana Zama,
"Kasan I won't say no... such things happen everyday...it can be my daughter too...babu Wanda yafi karfin kaddara...Amma your family is the problem...dad dinka zai yarda..."
"Help me...if you support me he won't say no...Dan Allah kiyi min Rai...ku taimaka min...in har dad ya yarda I don't care about abinda sauran zasu ce...ina sonta...sosai..." Ya fada kaman zaiyi kuka
"Komai rubuce yake...bazan kyamaci Yar wasu because of abinda ya sameta ba,..I prayed for Allah ya kawo maka life changer and I think she's the one...zanyiwa dad dinka magana..." Faiz Dora Kanshi yayi Kan hannunta taji tears dinshi ya diga a hannunta hannu Daya tasa ta goge mashi
"Am happy I have you as a mother... nagode sosai... yanzun Bari in je wajen dad din...duk aynda makayi dashi zan fada maki..."
"Ka tsaya kaci abinci... you look pale..."
"Mummy ban iya cin komai...let me talk to Dad first..."ya fada Yana mikewa
"Drive carefully..." Ya dada mashi,
"Ok...I will ...thank you iyami..." Ya fada yaa ficewa daga wajenta, he feels happy but ba sosai ba, kawai his main problem is his dad, shine da tsaurin rasyi, he just prayed he just say Yes then all he will say is alhamdullilah.
A office Kam faiz Bai Dade da fita ba Ahmed yazo wajen amiraz Yana son ganin how she's feeling, Yana zuwa ta bashi labarin what happened today, and she told him faiz yaje yayi magana da baban shi,
"Insha Allah zasu yarda...Kinga sai ayi bikin mu Rana guda..." Kya fada with a smile,
"Hmmm am still scared..." Amira ta fada mashi
"Don't be... everything will be alright..."
"Kasan har yanzun am still shocked matarshi begged me to marry him...kawia Ina ganin kisisina ne irin na Mata... it's not real.. "
"It's real...ba don komai ba sai don ta cire selfishness...tasan he loves you maybe more than he loves her....if batayi hakan ba har ya aureki darajan ta zai ragu...amma with what she did he will forever respect her..." Ahmed Bai Karasa ba Amira tace
"I will respect her too...she deserves all the respect that comes her way...she will be respected by me ba kadan ba...kasan before I was afraid of her...Amma now I know better..." Ta fada sounding so at ease kadan. Dariya ahmed yayi, Hira suka Danyi yace ta tashi suje suci abinci tace she can't eat now and he forced her, dole suka fita tare zuwa restaurant.
Faiz yafi minti ashirin zaune a cikin Mota Yana aduar nasara wajen dad Dinshi kafin ya fita daga cikin Mota, Yana fita ya nufi office din dad dinshi, he was lucky ba kowa wajenshi, Yana shiga alhaji dake dube dube cikin file ya daga kanshi ya kalli faiz, kura mashj Ido yayi as he walks towards him sannan ya dauke Kai yace
"What's wrong with you..." Ya tambayeshi atakaice Bai kara kallon shi ba, Zama fajz yayi ya gaidashi cikin sanyimurya, alhaji Bai amsa ba sai yace
"I said what's wrong with you.. " ya sake asking Kai tsaye, Ajiyan zuciya faiz ya saki before ya Fara cewa
"Daddy...Ina son Amira ...da aure...Kuma...na fada Mata ..ta amince..." Ya fada kaman Yana koyan magana, alhaji daga Kai yayi ya Dan ja glasses dinshi kasa kadan ya kalleshi before yace
"Ok..." A takaice, shuru faiz yayi for a moment before ya Yi adding
"Saidai daddy...da akwai Dan matsala...as she have a bitter past..." Ya fada kanshi kasa Yana Wasa da yatsunshi, alhaji was just looking at him waiting to hear him say it,
"She's... she's.. " sai yayi Shuru kaman Yana stammering,
"If baka shriya magana ba... Get out of my office am busy.. " alhaji ya fada mashi
"No dad...na Shirya... she's a single... mother...." Ya fada Yana daga Kanshi ya kalli alhaji dake Kallon shi,
"When I found out about it...I tried to leave her...Amma na kasa...pls Ina son aurenta..." Ya sake fada Yana kallon eye balls din dad dinshi dake Kallon shi without blinking,
"Ok..." Alhaji ya amsa mashi atakaice, faiz zaro idanuwa yayi yace
"Daddy...bangane ok ba..."
"How many meaning does ok have?..." Ya tambayeshi, fajz da hawaye ya zuba cheek dinshi yayi Saurin gogewa yace
"One..."
"Then...ok..." Alhaji ya amsa mashi Kai tsaye
"Daddy..." Faiz Vai karasa ba alhaji yace.
."I knew all along.... you don't think I will give someone my company without digging their backgrounds..." Ya fada mashj atakaice Yana cigaba da kallon file dake hannunshi.
Alhamdullilah
3/19/21, 8:29 AM - Ummi Tandama: 98鉂ゐ煣○煉氿煉滒煠?
Dawn of a new beginning
鉂ゐ煠庰煉滒煉氿煣♀潳
9锔忊儯8锔忊儯
Faiz was like dreaming, da sauri ya murza idanuwa ya girgiza Kai don ya tabbatar that if bacci yake ya farka daga wannan mafarki sai yaga it's not a dream, alhaji sake daga Idanuwa yayi ya girgiza Kai ya cigaba da abinda yake
"Daddy...pls...da gaske Kake kasani all this while?..." Ya tambayeshi jikinshi na rawa Yana aduar Kar abinda yake cewa ba wasa bane sai Kuma ya tuna his doesn't have time for bullshit,
"I know...na Dade da Sani...I see how you changed because of her....I see how you look at her...I know she have a place in your heart ..ban Bata position Dana Bata because she's smarter than All workers around here ba, ai gave her because I see how she's changing you..baka taba jera sati kana zuwa aiki ba sai da tazo,...so I decided to make you jealous by keeping her close and Making her lead...so when I found out about her past abun ya dameni Amma who am I to jugde other people's children tunda Nima na haihu..." Alhaji ya fada not looking at faiz dake kallonshi idanuwa cike da kwallan da Bai San na meye ba, it's like he is too excited that Bai San tears na zuba daga idanuwanshi ba,
"Daddy pls are you serious?.." fajz ya sake fada, a fusace alhaji ya kallea yace
"Am not serious tunda na Zama abokin wasanka
.."
"No daddy am sorry...kawai...am out of words ne....am too happy right now...u love you so much Daddy..." Ya fada Yana goge face kallonshi alhaji yayi ya tabe Baki before yace
"Sakare kawai..." Ya fada Yana maida hankali Kan abinda yake, da sauri faiz da ya rasa abun cewa ya Mike ya fita Yana zuwa office din secretary ya saki tsalle tare da dunkule hannu yace
"Yes!!!!..." Ya fada Yana dire dire without caring if anyone is watching, da gudu ya nufi inda Motar shi yake Yana shjga ya dauki wayar shi ya Kira mum dinshi, tana picking yace
"Iyami...iyami daddy ya yarda....he knows all along..." Ya fada Mata cikin farin ciki
"Okomi.... never seize to amase me...wato he knows about this girl and kou ni Bai fadamin ba..." Hajiya kadijatu ta fada cikin farin ciki
"Yes he knows...iyami he didn't argue...I was like daddy...i.want to marry Amira...and he said ok..sai nace da akwai matsala... iyami sai yaja glasses dinshi kasa Yana kallonta before na fada mashi she's a single mother... still yace ok.
." In kaga yanda faiz ke magana kasan he is going totally Insane,
"Calm down oremi.... alhamdullilah...Allah ya Sanya alkhairi... yanzun dai kabi link din babanka kou..." Ta fada cikin excitement tana Dariya, shima faiz dariya yayj yace
"Iyami link din me kenan...ban gane ba..." Ya fada Mata Yana zaune cikin Mota feeling so at ease, there's this satisfaction da kake ji when something you search for long yazo gareka, when you fear you may not have it then boom sai ta Zama naka, he feels so relaxed dukda baayi auren ba,
"Babanka na da little Yara uku ya aureni...gashi Kai kou yaran baka Fara ba zaka Tara Mata biyu..." Ta fada mashj cikin farin ciki
"Ai iyami you knew how it is with bintu... yanzun dai am fulfilled...I won't ask for more..." Ya fada Mata
"Kar ka manta da adalci... it's the key to happiness...Kar ka kuskura ka nuna sonka..."
"Hmmm iyami I won't...I will never do anything to hurt bintu...did I tell you yau bintu taje office ta samu Amira?..." Fajz ya fada Mata cikin ranshi Yana tunanin har da silan bintu yasa Suka fuskanci juna da Amira, he knows Amira decided to tell him everything because bintu tayi mata magana, yasan it's all because of her and there's no way he will ever play with her, Bai gan reason din da zai sa ya wulakanta bintu ba, she did what he never expected she will do, sai yaji kaman ta daina sonshi, hajiya kuma da take ganin Kaman wata matsala yasa Bintu taje tayi Saurin cewa
"Taje office dinta Kuma?...why?...what for?..." Ta tambayeshi cikin damuwa
"Ai mummy it's all because of bintu da Amira ta zauna mukayi magana daita...bintu ta Kai Mata diary Dina...she saw all I wrote about her...so mummy bintu is one聽 lady I can never harm verbally or emotionally...duk yanda take so Haka zaayi... in har Ina tare daita聽 I will hide my feeling for Amira ..zanyi controlling yanda nake ji daita..."
"Oh Allah ya biyata...I will call her..."
"No iyami...Zan kawota later in na koma gida ...ban San ta yanda Zan nuna Mata nagode ba..."
'"just be good to her . "Ta amsa mashi suna Gama waya faiz da farin ciki yayi mashi yawa yayi dialing number ahmed, lokacin ahmed da Amira suna restaurant, Yana ganin Kiran faiz ya kalli Amira yace
"Your future husband is calling..."ya fada, Dan sadda Kai kasa Amira da take rike da spoon Tana Wasa da abincin daya Saya Mata tayi not saying anything, picking ahmed yayi Yana kafawa ga kunne fajz ya Fara cewa
"Besty ka tayani godiya ga Allah...ka tayani Kara godewa Allah that he have made it happened..." Ya fada cikin excitement that voice dinshi na fita sosai Amira da kanta ke kasa tana Jinshi loud and clear, yanda yake magana shows he is too happy, and hakan ya saka zuciyar ta bugawa, she wonders me yasa yake magana cikin farin ciki Haka,kou a mafarki Bata kawo dad dinshi zai yarda so soon Haka ba,she didn't expect he will even accept her, the main reason of her pain is tana ganin zai kyamaceta because of her past, tana fargaban Kar yace a sallameta that she's not worth to work a company dinshi.
"Pls fadamin what is making you happy..."ya fada mashi kaman Bai San abinda ya faru ba, Ahmed sai Kallon Amira da knata ke kasa yake
"Besty....daddy ya yarda...na auri Amira ...he didn't complain....Wai Ashe Daman he knows yayi bincike tuntuni...he knows everything Amma Bai fadamin ba..."faiz ya fada sounding so loud, Amira heard what he said, hawaye ne ya cika idanuwanta, she can't just express what she's feeling, is it happiness or sadness, kawai the feeling is somehow, ji take kaman ta Dora hannu bisa Kai ta dinga kuka, ahmed yaji duk jikinshi ya mutu, wato shima kilan da ta Wajen dad dinshi ya Fara maganar da baa shjga matsala da aka shjga ba, sai gashi ya Fara Fadawa mum dinshi, he聽聽 feels so weak and unhappy
"Hello..." Faiz ya fada dayaji Shuru, Ajiyan zuciya Ahmed ya saki yace
"Am so happy for you angon Amira..." Ya fada Yana kallon Amira da kanta ke kasa
"Da bintu..."yayi adding
"Hmmm Bari zamuyi magana..." Fajz ya fada yana kashe wayar, Ahmed yaji duk wani iri, he loves her and now he is watching her go, she's going for life now, Yana ajiye wayar ya kalli Amira da knata ke kasa yace
"Baby congratulations....Kinga it is meant to be....Haka Nan Kika dinga tsoro..." Ya fada with a smile, kanta kasa ta kasa kallonshi
"Amarsu ta ango...ba dai rabona..." Ya fada cikin sanyimurya, da sauri ta rufe face dinta feeling so shy. Faiz na Gama waya da faiz ya tafi gidanshi, bintu Kam tunda ta dawo gida she's feeling somehow, Bata San if she did the right thing or not ba,kawai she feels weak, tasan in sister dinta zataji abinda tayi Sai ta Sha zagi, cikin ranta tana tunanin what if ta yarda ta auri mijinta, Bata San ya zatayi ba, she have no choice but to hide her feeling,聽 kofa taji an bude ta daga kanta sai ga faiz tsaye, kwance take sai ta Mike zaune, hannu biyu ya ware Mata ta sauko ta taho ta fada jikinshi, jaw dinta ya daga idanuwanshi cikin nata yace
"Kin daina Sona kou?...Baki kishina yanzun..." Ya fada Yana yi kaman zaiyi Mata kukan shagwaba, Kura mashi Ido tayi for a moment Sannan tace
"Kaman baya so...I know you are happy... it's written on your face . " Ta fada mashi, kiss yayi Mata a goshi yace
"I won't lie to you...am... happy...but it's because of what you did...kece Kika sakani farin ciki....Allah ya saka mashj da aljanna.." ya fada sounding so happy, kanta ta Dora Kan chest dinshi tacr
"Did you talk to her...kunyi magna...ta yarda?.."without going into details ya daga Mata Kai tare dacewa
"Eh...she accepted...daddy ma ya yarda..."ya fada Mata sounding Kam,
"Am so happy because..." Bai karasa ba yaga hawaye na dropping Kan chest dinshi, kishi take sosai and she can't hide it now,
"Wayyo... why pls...in Baki so I can just stop it..." Ya fada kaman da akwai Wanda zai iya hanashi auren Amira now that he have the chance, da sauri bintu ta girgiza mashi Kai tare dacewa
"Aa ba Haka bane...am just feeling hurt inside.... kishi kawai nake...and it's halal...in banyi shedding few tears ba I won't be alright..."ta fada tana rungume dashi,
"Bintu nayi maki alkawarin bazanyi abinda Zan cutar dake ba...zuwa wajen Amira da kikayi ta Kara maki wani irin matsayin a zuciya ta...yasa darajan ki ya karu a Idona...I will make sure no sadness come your way...Kuma kou Amira Bata Isa ta Raina ki ba..." Ya fada Yana shafa bayanta, ahankali ta dinga daga mashi Kai, babu abinda yafi doing the right thing ciwo ba, it's a very difficult something Amma she did, she wants him to be happy, tana son ya dinga murna, shi Kuma faiz he prays Kar kowa yasan past din Amira, Bai son abinda zai jawo Mata zagi wata Rana, he knows tongue and teeth suna fada so yasan bazaa rasa irin wannan聽 a tsakanin su ba but her past shouldn't be anywhere close to her, he feels kar su zauna gida Daya, Yana son ya kasance kusa daita in har Yana gida.
Daga restaurant Amira Bata koma office ba ta Dawo gida, duk ta Wasa abinda ke Mata Dadi, ta rasa inda zata saka kanta, Bata sani ba kou extreme happiness ne ke sakata feeling yanda take ji, ba wuya idanuwanta sun kawo ruwa, she told her Mom everything, da bintu datazo wajenta da Kuma yardan family dinsu faiz to welcome her into their family, hajiya was speechless, Batayi magana da yawa ba not because Bata son Magana but because Bata son ta saka Rai da yawa ta sake Zama disappointed. Haka ta shjga dakinta ta kwanta Tana tunanin abubuwa da yawa, Abu biyu ke damunta na farko is budewa fajz jikinta a yanda take,sai na biyu Kuma barin aikinta, Bata son yin kou daya daga cikin abinda ake ranta,kou kadan Bata son yaga breast dinta, she don't want him to see anything in her, babu abinda take tunawa sai ranar da suka hadu dashi, Ashe he is the one that will marry her, tamkar tana mafarki Haka take ji, ita dai she feels she can't be with him. Saboda kunyar yanda zai ganta.
Bayan sallah ishai faiz da bintu suka zo family house, hajiya ta nuna godiyarta Kan abinda tayi ba kadan ba, tayi Mata adua sosai ba kadan ba, bintu dake Jin ranta babu Dadi sakin ranta tayi feeling a bit ok as he knows kishiya is not the end of the world, Kan hanyar su ta dawowa ya tsaya a super market, he bought wasu kayan, kala kala mostly kayan ciye ciye da Sha, bintu sai binshi kawai take da kallo as he holds her hand, tasan all this is because he is happy, he wants to surprise her with something very huge, something he will leave her saying wow for a while, kou kadan Bai son tayj tunanin kishiya, before su fita daga gida say da yayi Mata order wasu jewelries daga adunni gold, he paid kusan 2.8 m na sarka da yankunne da zobe, ya Fada Mata it's a gift so ayi beautiful packaging.
Amira batayi baccin kirki ba as faiz Bai Kirata ya fada Mata komai ba, sai hankalin ta ya kasa kwanciya, what if babanshi ya sauya raayinshi, fajz Kam sai da ya gama pampering bintu tayi bacci ya dawo falo da wayarshi,
"Are you still awake?.." ya tura Mata cikin message, Amira na jin karar message ta daga kanta ta kalli wayar taga har Sha biyu da Rabi, tana bude message din ta Dan saki murmushi, she wants to reply sai Kuma ta ajiye wayar, she want to ja aji small sai Kuma ta tuna wannan ba nata bane
"Yes..." Ta tura mashi, dialing number yayi ya Kirata, tana picking ya Fara cewa.
"My very own amarya..." Ya fada nata cimjn wani irin murya da Bata taba ji yayi magana dashi ba, idanuwa ta lumshe taji wani Abu from he head to toe
"Why kake Kira by this time..." Ta fada sounding normal
"Because I want to . " Ya amsa Mata
"Nidai aa...sai da safe.. "
"Tou boss...wato Baki son in Baki good news kou...ai shikenan..." Ya fada praying kar ta kashe wayar
"Good night..." Ta fada calmly
"Kina kashe wayar Zan Rama...I won't take it easy on you..." Ya fada sounding so naughty, Bata ja maganar ba tace
"Hmmm..."
"Did you know my dad is the most wonderful person on Earth?...kinsan dad baice Komai ba but ok...he accepted babu wata complain...ya fada min ya San about you... that Bai kamata ayi judging dinki ba... that abinda ya sameki Yana iya samun kowa..." Ya fada Mata, Amira data lumshe Idanuwa tace
"Da gaske..." Ta tambayeshi voice dinta an rawa.
"Yes...so very son you will be under me matrimonially...so Kinga...real fun loading..." Ya fada cikin so much fun,.
"Hmmm am scared...Anya Zan iya aure..." Bata karasa ba faiz yace
"I beg you don't ruin this for me now...pls I beg you..." Ya fada Mata sounding a bit angry
"Am sorry...kawai...am not perfect...Ina Jin kunyar abinda ke Bayan aure..."ta fada mashj
"Ni Kuma ban damu da abinda Zan gani Bayan aure ba...if har zaa bani in..." Bai karasa ba tace
"Pls stop..." Ta fada data lura zaiyi Mata tashanshi
"What...I want you to know your future husband....Banda kunya fa..." Ya fada Yana Dariya,
"Nidai banso...let be serious...what is ban Zama yanda kakeso ba..." Ta tambayeshi.
"I don't care..." Ya amsa Mata
"I care ..I care sosai...pls a bar maganar auren..."
"Ikkon Allah ... good night..." Ya fada Mata atakaice, kafin ta bude Baki tayi magana har ya kashe wayar shi.
Wace gsri a office dataje gaidashi Bai amsa ba sai Shan kamshi kawai yake,
"Am sorry about yesterday..." Ta fada kanta kasa tana tsaye a gaban desk dinshi, kallonta yayi yace
"Ki zauna muyi final magana before anything else..." Ya fada not joking at all Babu musu ta zauna kanta kasa
"Kina Sona kou Baki Sona...pls just tell me now...if Baki Sona I will let go..I promise Zan bar damunki...in Kuma kina Sona tell me..."
"Ba Haka bane...nidai kawai am shy..." Bata Karasa ba yace
"Fine... tabaki ke Baki son inyi?... shikenan... let's make a deal...I won't bother you...if you don't want me seeing your body I won't ask for that...and I won't hold any grudges or what so ever against you..." Ya fada Mata sounding so serious, daga Idanuwa tayi tace
"Da gaske?..."
"Eh...da gaske...'" ya amsa Mata face dinshi Babu alaman wasa
"Swear..." Ta fada looking at him, Bai San sanda ya saki murmushi yace
"I swear..." Ya fada Yana Dariya tare da dafa goshinshi,
"Pls stop laughing...am serious..."
"Neither am I kidding..."ya amsa Mata, Nan dai sukayi sealing maganar he won't ask for anything all he wants is to see her a gidanshi, he told her in sun tsaida maganar ranar zuwa ganin parent dinta zai fada Mata and also he told her he won't be coming to their house much saboda some reason, kou kadan Bata da matsala da wnanan, she also asked if zai barta ta dinga aiki ya amsa Mata da
"I love working ladies...tunda ba abinda zna dinga samu ai gwanda ki dinga zuwa office kawai.." ya fada thinking of many dirty things that will be happening in the office in har sunyi aure, Amira mikewa tayi ta fita thinking of how to prepare herself for marriage, she really needs kayan Mata original, kayan da zasu gyara fatarta, if yanmata suna bukatar Kayan gyara Ina ga ita da take da illah, now she's going to use her money to search for best Kaya interm of traditional kayan Mata da international ones sai kuma more suppliment, sai Kuma abubuwan gyaran nono, tasan dukda he is saying babu abinda zai shjga tsakanin su is a pure lies she's not a baby and she knows ba barinta zaiyi ba, she remembers what happened a Malaysia, tasan inda she's not strong da kilan an sake aikata badala. Number Matar da take sayan suppliment wajenta ta nema ta kirata, tana picking Suka gaisa, bayab sun Gama gaisawa tace
"Sister...Dan Allah taimako nake son kiyi min..." Amira ta fada Mata
"Ok...menene.."
"Wata sister ta zatayi aure. Kuma maganar gaskiya ta taba aure tana da yaro Daya...shine nake asking if kin San Mai sayar da authentic kayan gyara..."inji Amira that is ready to spend any amount just to feel,
"Ai kuwa kinyi daidai da Kika kirani.. well da akwai wata hajiya agadaz... she have the best kayan Mata Kuma at affordable price...in har kin sayi kayanta Zaki Sha gyara sosai..."
"Alhamdullilah am so happy I called you...so suna da kayan saka kyawun nono...sai Kuma suna da kayan Mata na waje kou na gargajiya kawai suke dashi..."Amira ta sake asking
"Sosai...har da kayan waje ...dasu Honey syrup...ai suna da Kaya...duk kawayena Basu da wajen sayan Kaya sai wajenta..." Matar ta fada mata, idanuwa Amira ta lumshe t
Before tace
"Pls I want to talk to her...Ina son in fada Mata abubuwan da ake bukata.."
"Ok Zan Baki number ummumaryam Mai marketing kayan...sai kuyi magana ..."
Alhamdullilah
3/21/21, 9:17 AM - Ummi Tandama: 99馃А馃挌馃挏馃鉂?
Dawn of a new beginning
鉂ゐ煠庰煉滒煉氿煣○煉?
Nan zai Suka Gama waya ta Bata number waya ta kirata tayi Mata karyar sister zatayi aure Kuma tana da yaro da sauransu, Nan sukayi magana Kan kayan da take bukata da Kuma bill dinta,聽 she sent account number sannan sukayi sallama. Amira Dora kai Kan desk tayi ta rasa abinda ke Mata Dadi.
Bayan sati guda akayi meeting inda alhaji聽 ya fadawa family he won't let Habib ya auri because of some reason, he showed them abinda ke wayar Habib da maigadi ya kawo Mashi, a ranar Habib ya bar wayar shi a dakin maigadi shi Kuma ya bawa alhaji, he didn't hide anything, he showed them komai da komai inda kowa sai fadin Allah ya shiryeshi kawai yake, Babu Wanda ya yarda ya sake Shigowa inda suke don da ganj yanda Habib ya San mace su da suke manya Basu sani ba, duk sunce zasu zame hannunsu daga lamuranshi sai alhaji abdulrahaman yace Kar ayi hakan zai Zama Kaman don Dan uwansu ya rasu ne, ya fada masu hannunka Bai rubewa ka yanka ka yarda, Dole in danka yayi laifi nor matter how heavy zaka dinga kokarin maidashi Kan hanyar daidai bazaka barshi ya Ida watsewa ba,
"Nidai he is not welcome anywhere near my home..." Alhaji Muhammad ya fada masu
"Hakuri zakayi...he is our son... your son...yaron Nan Yana bukatar mu like never before ..we have to stand and make him do the right thing... alhakinshi Yana kanmu..."alhaji abdulrahaman ya fada mashi, Nan dai aka yanke shawarar a kirashi ayi magana dashi,.
Wacegari yazo family house, Yana ganin wayarshi a hannun alhaji abdulrahaman hankalin shi ya mugun tashi, wayanda suka zo wurin na zaune suna kallonshi, kanshi kasa, cikin Daya daga cikin pictures din alhaji ya Shiga ya nunawa Habib yace
"Wacece wannan?..." Ya tambayeshi, Habib kasa karya yayi yace.
"Matata...ce..." Ya fada saying it finally
"Oh...matarka?...Ashe kana da aure...wato kai ba Dan iska bane har karya ka iya...duk mugun Hali Kai kadai ka Tara cikin kanka kou..."聽 Daya daga cikin su ya fada.
"Ba karya nake ba...aure mukayi daita.. " ya fada masu, duk kallon juna Suka dingayi,
"In kuka duba...cikin pictures din...da akwai na auren mu..."
"Wa zai iya Kallon through abubuwan dake Kan wayarka...wato Kai Haka Allah ya yika...of all this family members babu Wanda ya San kayi aure.... what type of a child are you...." Inji Daya daga cikin uncles dinshi,
"In ba don late mahaifin ka ba da wallahi duk mun fita harkanka....tunda baka dauke mu a bakin komai ba.. "
"Am sorry...ku yafemin..." Yabfada kanshi kasa.
"Baka San in mutum ya rasu ya bar da na gari a baya zai dinga mashi adua ba...Kuma Aduar da na gari Yana isa ga iyayen shi...why ake son mutum ya bar baya...saboda ya samu masu Yi mashi adua...Kai yanzun a irin wnanan rayuwar da ka zabawar kanka kana ganin iyayen ka will benefit from you in anyway?...ku biyu kadai suka Haifa why Kai da Yar uwarka bazaku Zama hanyar samun Lada ga iyayen ku..." Alhaji abdulrahaman ya fada calmly, Habib feels this, it really gets to him
"Ya kamat ace duk abinda zakayi sai ka tuna da wayanda sukayi sanadiyar zuwanka duniya are no more and kaima wata Rana tafiya zakayi...ya kamata ace kana rayuwa Mai tsafta ba kazamar rayuwa ba... yanzun if we Abardon you zai Zama聽 Kaman don bamu muka haifeka ba... zamu baka last chance... last chance to he a better person...to change...ba Wai zamu saka maka Ido ba..Amma kasani Allah is all watching and he is watching you...kou me kayi zaka tardashi chan...in sharri in khairi...so the choice is all yours..." Alhaji abdulrahaman ya fada sounding so calm, Kan Habib kasa for the first time he is shedding tears out of pain,
"Yaya...ka mance zancen matar da yake Dashi...banji kace komai ba..." Inji wani daga cikinsu
"Yes I forget...now tell me...ya maganar matarka...zaka kawota Nan...kou Kuma Yaya..." Alhaji Bai karasa ba Habib yace
"Ban Zama daita..." Ya fada Kai tsaye, hannu alhaji ya daga mashi yace
"Babu Wanda yace ka rabu da Matar ka...yanda Ka Riga ka Saba da mace ai bazai yuwu ka zauna babu mace ba...don Haka ..." Alhaji Bai karasa ba Habib yace
"Aa...nidai ban Kara auren....ban komawa Lagos....am so sorry it was all a mistake..." Ya fada calmly
"If you say so...Amma ka tabbatar da mun kara ganinka da wata...kou a cikin family kou a wani waje you're disowned ...ka yarda?..." Alhaji abdulrahaman ya Tambayi habib, abinda Basu sani ba is Habib have seen it all, yaga mace gaba da baya kou kadan Bai shaawar mace balle ace wannan matar tashj da Bata da gurin Daya wuce ta ganshi jone daitaz duk jarabanshi tafishi sosai.
"Eh...na yarda..." Ya fada ahankali praying zaayi mashi maganar Amira Amma nothing,
"Good...then kana iya Zama Nan gidan cikin Yan uwanka...Amma ja sani babanka Muhammad Bai yarda kaje koina kusa da gidanshi ba so be warned. " Alhaji abdulrahaman ya fada mashi, sadda Kai kasa Habib yayi Yana jin wani irin Abu cikin ranshi, it's like having it all and at the Same time loosing it all. He didn't intend calling his wife ya fda Mata komai, all he did was go to the bank and withdraw all his money, wajen Ahmed yaje, at first Ahmed Bai saurareshi ba Amma after long time of pleading ya yarda ya saka mashi kudin a nashi account din, he wants to see his son Amma he won't dare talk about it.
Saida bintu ta saki hawayen farin ciki da aka kawo Mata jewelry da faiz ya Saya Mata, she was so over joyed, she couldn't hide it dukda she's in pain, yanda faiz keyi Mata yanzun ya bambata da before, he is totally taken care of her, ya maidata tamkar kwai, the amazing thing is normal time da yake dawowa daga office lokacin yake dawowa, Bai sauya time kou stay out late ba, he comes home early, takes very good care of her, gives her more than she deserves, duk kishin dake damunta faiz ya dauke Mata damuwa.
Tsakanin shi da Amira Kuma love din is not that much as she feels so shy, in ya zo office zai shiga office dinta ya rike Mata hannu su fita breakfast tare, then zasu fita suyi lunch tare, kusan aikin shi ya dawo office dinta, one thing he doesn't like about her is that she's always about work, Bata yarda suyi Hira, kou in ya fara dirty talk sai ta daure face,he just wondered how Habib did it, how he gets into her body and take huge advantage of her. All he is waiting for is dad dinshi yayi Mashi maganar Kan ranar da zaije gidansu Amira Amma tun lokacin da yaje office dinshi Bai sake ganinshi ba, he didn't talk about it again, sh Kuma Bai son yayi abinda zaa dinga ganin Bai da kunya, shi yasa Bai sake cewa komai ba,yau yazo da breakfast office, he went straight to her office, Amira dake duba wasu file daga kanta tayi ta kalleshi ta saki murmushi tare da sadda Kai kasa,
"Baby..." Ya kirata Yana karasowa cikin office dinta, she have never answered his baby call, she's just shy of this guy, Bata San ya rayuwa zai kasance with him ba,
"Ina kwana..." Ta gaidashi closing the file dake gaban ta
"Alhamdullilahi...come and serve me..."ya fada Yana Ajiye Mata basket din abincin a gaban ta, babu musu ta Mike ta zagaya da basket din sai binta kawai yake da kallo, sai da ta bashi baya ya tashi yayi hugging dinta Gam tareda lumshe idanuwa,
"Pls...stop..." Ta fada jikinta na rawa as she feels him all over her,
"Just a minute..." Ya fada hugging her tighter,she easily go insane for his touch, his hands are like naked wire, duk sanda zai tabata sai taji Sauyin yanayi, sai da yayiwa bayanta kiss ya dawk yazauna, kallon yanda mood dinta ya sauya yayi ya saki Dariya Yana cewa
"Wasu Sai suce Basu son this and that alhalin they love it..." Ya fada cikin Jan fada, Bata wani kalleshi ba, itadai hankalin ta ya tafi ga abunda take serving, Dan Satan kallon faiz tayi tace
"Did you know matarka is a very good cook?..." Ta fada mashi
"Yes she is..." Ya amsa Mata
"Allah ya Bata...ni Kam I don't think I can cook much...na mance rabon da nayi abinci..." Ta fada Tana Zama facing him
"Office woman...Ina Zaki samu time din girki... while you're here working..." Ya amsa mata Yana cin abinci, Dan kallon shi tayi ta Dan sadda Kai kasa tace
"Maybe I should go and learn how to cook..."Bata karasa ba yace
"Aa... you don't have to go and learn girki ..duk abinda Kika dafamin I will eat...kou meye is ok by me..." Ya fada Mata, ahankali ta girgiza mashi Kai tana cewa
"Amma ai da kunya kayi Baki ka Basu abincin da Bai da Dadi..." Ta fada
"I don't care...Baki zuwa koina koyan abinci... cooking is not everything...am happy...am fulfilled...am ok...nifa shi yasa nake son if possible kowa da gidanshi... banson anything that will make you feel less or make her feel unhappy..." Ya fada Mata Yana kallon how calm she is
"Nidai duk yanda akayi Daya ne...kawia I want to learn more about cooking..." Ta fada Cikin sanyimurya
"If you want to do it because of me ni na yafe...Kar ki damu am ok..." Ya amaa mata, she feels someday he will complain tunda for the past 4 to 5 years Bata Dora girki ba, she only do sharp sharp food Wanda zata ci when she's hungry irinsu indomie da lots of vegetables. Bata San faiz is someone that a yanda yake in har zai sameta ta zauna a gabanshi suna Kallon juna it's ok for him ba, ita kanta Bata San irin son da faiz keyi Mata ba, inda ta Sani she won't complain at all,
"Yauwa...Wai about kayan lefe... Zaki Saya da kanki kou a Saya Maki..." Ya tambayeta yana cin abinci if you see his behavior sai kayi tunanin kilan sunyi aure don he acts Normal around her
"Duk yanda kayi is alright by me..." Ta amsa mashi calmly
"Good...kinsan I already bought somethings...kari ne kawai zaayi...Zan tura maki wasu kudi sai ki zaba anything you want from your collections..." Ta fada Mata
"Wayanda ka Saya a Chan ma ai sunyi...Ina Zan Kai Kaya...I have some I bought da har yanzun ban saka su ba..."
"Nidai in bakison mu Bata ki bar complaining if I want to give you something...kawai just say thank you . "
"Ok.. thank you..." Ta fada sounding so calm praying all this Kar ya Zama mafarki that she will wake up from someday don ita har yanzun Bata Ganin it's going to be possible, in ba Gidan ta Shiga ba she won't believe she's getting married to this Mr handsome, sai da ya Gama ciye ciyeshi ya zuba Mata Ido waiting to see if she will eat Amma Bata ci ba, he asked her to eat and she replied with na koshi kawai, he didn't force her ya fice daga office din Yana fita Amira ta dauki spoon ta Debi abincin Dan kadan ta Kai Bakin ta sai ta lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya tana cewa
"Ita dai wanna baiwar Allah ta samu komai...ga kyau...ga Hali...ga iya girki....gata uwargida...Wai Allah... just hope kowa da gidanshi..." Ta fada feeling a bit jealous of bintu.
Without the knowledge of faiz alhaji haruna yayi magana da alhaji Muhammad, he went manyan abokan shi biyu sai brothers dinshi biyu, alhaji Muhammad never see this coming, sand Suka fada mashi abinda ya kawosu he was speechless, sai da ya kusa hawaye, alhaji haruna sees the tears da yake controlling,
"Hope kun...San..." Alhaji Muhammad ya Fara kokarin Yi masu bayanin halinda Amira ta Shiga sai alhaji haruna yayi Saurin cewa
"Haba...ai da na kowa ne....what is meant to be will always be nor Matter the situation..." Ya amsa mashi,
"Then shikenan...duk yanda kikeso Haka zaayi...kawai banji dadin da ban San da zuwanku ba..." Inji alhaji Muhammad that was caught off guard,
"Ba komai...hakan ma mun gode Sosai..."daya daga cikin mutane da suka rako alhaji haruna ya amsa mashi. Nan dai ya fada masu su bashi little lokaci don Kar ya yanke hukuncin shi kadai, suna tafiya alhaji da kanshi ya shjga bangaren hajiya cikin so much happiness, he told her all that happened and she cried because of joy, it's like a dream come true, Nan alhaji ya fada Mata zai Fadawa danginshi su San halin da ake ciki. Amira ja dawowa daga office mum dinta ta dinga Mata fda Wai why Bata sanar da su alhaji zasu zo ba ,sai da ta rantse Kan bata San zasu zo ba hajiya ta yarda, Nan Hajiya ta fada Mata sunzo Neman aurenta, ahankali Amira ta zauna ta hada Kai da gwiwa tafara kukan farin ciki, hajiya Bata hanata yin kuka ba, saj da tayi Mai isarta ta shiga dakinta ta Kira faiz, she have never called him on Yana gida, kou sau Daya Bata taba Kiran shi ba gudun batawa matarshi rai Amma yah she have no choice than to call him, she feels he knows shi yasa yake ta maganar lefe da Yan abubuwa dazun a office, sanda ta kira fajz na wanka and wayar shi na Kan gadon bintu, Kallon wayar bintu tayi taga baby is calling, she knows it's amira, kaman Kar ta daga sai Kuma ta danne zuciyar ta tayi picking call din da sallama, idanuwa Amira ta zaro ta amsa sallamar ta before saying
"Sorry...nayi bothering dinku..." Bata karasa ba Bintu tace
"Haba bothering Kuma...Sam ba Haka bane...I picked to tell you yana wanka... banson kiyi fushi dashi kan cewa yaki daga wayarki Because he is at home..." Bintu ta amsa Mata Tana shafa cikinta,
"Hmmm Ina wuni sorry ban gaidaki ba..." Inji Amira
"Lafiya Lau sister...ya kike ya aiki ya kowa da kowa..."
"Suna lafiya lau...ya little one Dina..."Amira Ta tambayeta, bintu knows she's referring to her unborn child sai tace
"Lafiya lau Kashi ya Fara kicking kadan kadan..." Ta amsa Mata
"Wow...Masha Allah..." Inji Amira, she knows what this kicking is since she have been there,
"Allah ya raba lafiya..." Amira ta Fada, before bintu ta bude Baki tace Amin taji ffaiz ya bude kofa ya fito daure da towel
"Yauwa...hang on gashi Nan ta fito..." Ta fada tana heading to inda faiz ke tahowa wondering who is she's talking to don yasan wayarshi ce hannunta, tana zuwa wajen fajz dake kallon ta tace
"Baby sister Amira ce Kira...gashi..." Ta fada sounding so Free than ever. Ahankali faiz ya saka hannu ya amshi wayar bintu zata fita ya rike Mata hannu, Zama yayi ya jawota ta zauna Kan kafarshi before yace
"Hello hajiya baby how far..." Ya fada Yana shafa bayan bintu dake zaune Kan kafarshi,
"Alhamdullilahi...ka Isa gida lafiya..." Amira da voice dinta sounds some how ta tambayeshi
"Alhamdullilahi...and you.. " ya Fada.
"Fine...Wai sai baka fadamin...su daddy zasuje yau ba..." Ta fada sounding so calm, Dan kallon bintu yayi don yasan she's hearing all the conversation
"Je ina...bangane ba..." Fajz da kou kadan baiyi tunanin his dad will go without informing me ba, .
"Gidan mu Mana..." Bata karasa ba faiz da ya zaro manyan idanuwanshi yace
"Whoa...wait a minute... you mean daddy yaje ganin dad dinki..." Ya fada sounding so excited
"Yes...Dana dawo gida mummy take min fada Wai ban fada zaayi Baki ba...ni Kuma I thought you knew..."
"Wallahi baby ban sani ba..." Ya fada Cikin matsanacin farin ciki, bintu dake Kan kafarshi sai kallon how excited he is take, face dinta dauke da murmushi wnada ya fi kuka ciwo,
"Ok...I thought you knew...shi yasa na Kira... shikenan..."
"Yanzun dai we're getting closer... kilan sai dai muji an daura auren... yanzun dai saga wanka na fito ga sister ki ku cigaba da hiranku...Bari in saka Kaya..."faiz ya fada Yana mikawa bintu wayar tare dacewa
"Queen...gashi..." Yafada tare da taba waist dinta ta Dan zabura tare da Dan sakin Kara as it was unexpected, Dariya faiz yayi Yana Cewa.
"Active baby..." Amira can hear them she's just quite, she feels is ita bintu da take da mijinta batayi fushi kou jealous ba why then ita da zata zo ta tayata sharing mijinta zata nuna jealousy,
"Make the call snappy kizo ki shafa min cream..." Ya fada Mata, bintu was just looking at him,
"Ki tasarmin daga kafa Mana..." Fajz yabfada Yana Dariya,
"Hello sister...pls don't mind him..." Bintu ta fada tana mikewa daga Kan kafar faiz, dariyar karfin Hali Amira tayi tace
"Gaskiya go and rub him cream...sai anjuma..." Ta fada Tana dariya
"Ba dak sabida shi ne bazakiyi magana Dani ba..."Bintu ta Fada tana Dariya
"Aa ba Haka bane ban son in shjga lokacin ku..."
"Wane lokacin mu abinda insha Allah very soon we will be together...ai babu wnada xancen..." Inji Bintu, Dan petty Hira suka dingayi kowacce na Dariya and kowacce tana aduar Allah yasa su cigaba a Haka wato kowacce ta iya boye abinda ke ranta tunda they both know it's easy, bintu tana cikin Magana Bata ankara ba fajz ya kwace wayar Yana cewa.
"Come and pamper me.. " ya fada Mata sannan ya Kai wayar bakinshi yace
"Baby sai anjuma Taki ta kula Dani...now bye...if you want to speak to her call her number.. " ya fada Yana kashe wayarshi. Daga chan Bangaren Dariya Amira tayi tare da sakin ajiyan zuciya, faiz daukan bintu yayi Yana cewa
"Yanzun na fasa Sha fa cream because I will be bathing again soon..." Ya fada Yana direta Kan gado.
Alhamdullilahi
3/21/21, 9:17 AM - Ummi Tandama: 100馃А鉂ゐ煉氿煉滒煠?
Dawn of a new beginning
馃馃挏馃挌鉂ゐ煉欚煣?
1锔忊儯0锔忊儯0锔忊儯
Amira ajiye wayar tayi, she feels he loves her More, she feels kawai zai aureta me because he have small feeling for her Amma not because he loves her the way she loves bintu, kawai sai take ganin she's not supposed to think about it at all ba don koami ba sai don she give her a chance to come into her home, she knows bintu is very smart, ance irin wannan matan dake nuna suna son ka auri mujinsu a very Conny, now she's feeling bintu irinsu ce, ahankali ta samu waje ta zauna tare dayin tagumi Tana tunanin abinda suke yanzun, she feels she can't compete da bintu, she's almost everything she isn't. Sai Kuma ta tuna she have her job then she's going to have a husband, then her past won't bother her much again, shikenan, she will try to do things to take off her heart from jealousy, zata tabbatar da bazata dinga tunanin kishiya ba Balle ranta ya baci, tana cikin wannan tunanin wayarta ya Fara Ringing, ahankali ta dauka tana dubawa taga number da Bata sani bane, she didn't hesitate to pick it because she knows costumers dinta suna kiranta da different numbers, tana picking taji muryar na Miji, amsar sallamar shi tayi taji yace
"Sakone aka kawo maki Yana Tasha..." Ya kirata Mata tashar da aka kawo kayan ya cigaba da Cewa
"Kizo ki amsa...zaa bada dubu daya..." Ya fada Mata, she knows Bata da wani sako sai na kayan datayi order daga wajen hajiya agadaz through ummumaryam,
"Ok...bani zanzo ba...wani Zan saka..." Ta fada tana kashe wayarta, bathroom ta shjga ta wanke face dinta tare da yafa Vail, cikin bag dinta ta duba ta dauko 2k sannan ta fita compound,she was praying kar mum dinta ta ganta while she's going out and she was lucky Babu kowa a falo, tana fita taje wajen Mai gadi ta fada mashi sako zai amso Mata, she gave him number driver da Kuma number ta tare da kudin, then she make it clear Kar ya Bari kowa ya Gani koy ya kawo ya ajiye Nan yanda sai ta tabbatar da ba kowa zata amsa, Bata son mum dinta ta San she's doing anything at all, ta San her mom will try her best don taga yanda aka dingayiwa nazifa, she knows zaayi Mata Amma tunda Allah yasa tana da kudinta she won't wait for her mother, she will do anything possible ta maida martabarta if not all, tasan wannan mayen won't give her that space he is promising her to, she remembers ta fada Mata tana son maganin gyaran nono and she told her da akwai na gargajiya Dana turai, she asked for both, ta tura Mata over 100k and she will still buy more dakinta ta koma Bayan ta Gama magana da Mai gadi
Shi Kuma faiz sabon Romance ya shjga da Bintu kissing and sucking duk inda Harshen shi ya taba, he is so happy that ya rasa inda zai saka kanshi, the happiness is shown all over him
"Happy ango... you're going Insane..." Bintu da take kwance under faiz ta fada sounding so calm and not moved by his single touch as she knows farin cikin is for someone else and not her,
"Stop talking... just moarn for me... you know I love it..."faiz ya Fada kissing her neck
"Hmmm am not in the mood... you're just so happy..."ta fada mashi, ahankali ya dakatar da kanshi from anything ya koma gefenta,
"Am happy because of you baby..."
"Kasan I hate lies... "
"Bintu Ina sonku biyu...so let's forget a about this..." Ya fada Yana mikewa tare da gyara towel din kugunshi,
"Congratulations...Allah ya baka... ikon adalci.. " bintu ta fada Tana zaune a bakin gado kanta kasa kaman zatayi kuka
"Nagode love...now tell me what did you want as abun fadin kishiya..." Ya fada Mata,
"Well there's no need...Allah dai ya bamu zaman lafiya ..Dan Allah don't tell her you love her more..." Ta fada tana kokarin danne kukan dake Neman kufce mata, da sauri faiz ya dawo wajenta ya zauna ya daga jaw dinta yaga idanuwata cike da kwalla yace
"Haba...why will I do such...do I look stupid to you...Ina maki Kama da Mara hankali kou..."
"Aa ba Haka bane ..kawai ban son mutunci na ya zube..." Ta fada tana goge kwalla daga idanuwanta, Shuru faiz yayi Yana kallonta, yasan inda he knows who Amira is she won't be saying all this
"In har nine mijinku babu wacce ta Isa ta Raina ki...kece uwargida ta... you're the first woman in my life....babu Mai dauke wannan position daga gareki... it's yours and yours alone..." Ya fada Yana jawota jikinshi
"Ok... nagode.. " ta fada tana goge face dinta,
"Nidai yanzun stop crying...ki fadamin abinda kikeso...name abinda kikeso na fadin kishiya...bintu kin ajiye son zuciya gefe kinyi min komai... you help me get Amira...aurena da amira kece sila...ba damu in Baki duk abinda na mallaka ba...if that will make you happy I will do it..." Ya fada cikin very tender voice
"Yaya ban son Komai..."Bai Bari ta karasa ba yace
"Na fada maki stop yayaring me...ban so...'"
"Na daina..." Ta amsa mashi
"Good now tell me what you want..."
"Nothing my king..."ta amsa mashi with a smile
"Aa da akwai abinda ya kamata inyi maki... ba son inyi maki abinda Baki so... just name what you want my queen..."ya fada Yana shafa kanta sake Kan shoulder dinshi
"Nidai you have done alot for me... you get me a whole huge gold...hakan ma yayi..."
"Aa wannan Kyauta nayi Maki... yanzun Kuma kayan fadin kishiya ne..."ya fada insisting she must say something, shuru bintu tayi ta kasa sanin what to say,
"Well I have nothing in mind...but kasan me?.." ta fada with a smile, ahankali ya girgiza mta Kai Yana aduar Allah ya bashi ikon kyautatawa wannan baiwar Allah, Allah ya kauda mashi son zuciya da Kuma sharrin shaidan,
"I think ka Bari... maybe when na Gama tunanin what I want I will tell you....kou da kuwa Bayan auren ne..." Ta fada mashi
"Sure?.." ya fada Mata
"Yes..." Ta amsa mashi
"Alright...if you say so..."ya fada Mata
"Yauwa...Amma fa Kar ka manta if ka Zama ango..."
"Don't worry I won't forget it... yanzun dai Ina son inje gida wajsn daddy...I want to ask him if zai yarda a raba maku gida..." Da Sauri bintu tace
"Rabamu Kuma...kana ganin hakan yafi?..ga katon gida ..." Ta fada mashj
"Let me talk to Dad first...duk yanda yace Haka zaayi.. " ya fada Yana Mikewa
"Baby Zan bika...if possible ka kaini gida kafin ka wuce...in zaka dawo sai ka daukoni...I want to tell them zaka auri wata..." Ta fada sounding so calm
"Ok...get dress.. " ya fada mata babu wasting of time ta sauya Kaya zuwa doguwar riga sannan ta saka long hijab yayinda shi Kuma faiz ya Sha shadda kafin Suka fita, hannunshi cikin nata ya bude Mata Mota ta shjga ya maida ya rufe sannan ya Shiga suka bar Gidan,deep down he is praying dad dinshi ya yarda ya raba masu gjda inda he will feel free a both houses,Bai son ya shjga wacan tace ya shjga chan ya Dade Bai Dade a wajena ba, Bai son complain at all, shi Bai son hada Mata biyu gida guda, he feels kowacce should live seperated yanda vazaa dinga complaining kou kananun talks ba. He prayed kawai next week yaji an daura masu aure kawai yanda dad dinshi yaje Bai sani ba, kawai Yana tuki sai ya saki murmushi, he still remember her words,Wai Kar ya tabata, she always ask him to swear before ta yarda da abinda yafada Mata, suna zuwa wajen Gidan su bintu ya tsaya daga waje,
"Baby yanzun ban iya Shiga ciki sai in na dawo...hope ba matsala..." Ya fadawa Bintu dake bude kofar Mota
"Aa...babu matsala...sai ka dawo..." Ta fada mashi Tana fita daga cikin Mota, sai da ya tabbatar ta shjga ciki ya tafi. Bai tsaya koina ba sai family house Dinsu, bangaren dad dinshi ya shjga da sallama ya tarda mum dinshi da hajiya Fatima,
"Ango sannu da zuwa..." Hajiya Fatima dake Bakin ciki fahz zai Kara aure ta fada, she didn't know about the marriage sai yanzun da alhaji ke fada masu, she was like suka yaushe yayi aure da zaa Kara sqandering wasu kudin ayi mashj another aure, Amma she kept all that thought cikin ranta, Dariya faiz dake shigowa yayi ya durkusa ya gaidasu kowa ya amsa, hajiya kadijatu ce ta Fara mikewa baa Dade ba hajiya Fatima itama ta fita leaving only fajz da alhaji, Yana ganin sauran su biyu yace
"Daddy na gode....I never knew you love me like This...."Bai karasa ba alhaji yace
"Jimin wawanci...ka taba ganin inda mutum zai haihu yace Bai son abinda ya Haifa...saidai yaki halinshi...Amma not his child.." alhaji ya fada mashi, shidai da akwai certain time da ya dinga tunanin dad dinshi Bai kaunar shi at all saboda yanda yake handling Dinshi da ci mashi mutunci cikin mutane,
"Daddy Amira tace kunje...."
"Eh...we went there today..."
"Daddy nagode..." Fajz ya fada cikin matsanacin farin ciki
"Ai ba zancen ka gode...kawai I don't want any complain...Kar ka kuskura bintu ta kawo Mani kukanka...Kar ka sake ka Zama Wawa by showing you love one more than the other...ka nunawa kowa sarauniya ce in her own way...nasan you love Amira Amma I don't want to hear any single act of injustice to bintu...duk Mai hankali Bai nunawa wance tafi wance saidsi ya nuna dukkansu suna da mahimmaci...am I clear..."
"Yes Dad..." Fajz ya amsa mashi
"In har kana son ka Zama na mijin kwarai sai ka Zama selfless...sai ka kasance kou kanason rungumar wancan zakayi hakuri saboda idon wancan...I will still repeat Kar ka yarda wata ta Gane Yar uwarta is more important than her..."
"Amma daddy...bintu Knows I love Amira more...kou nayi kokarin gwada Mata ba Haka bane Bata yarda...she already knows..." Ya fada kanshj kasa regretting that diary she saw in the first place
"Then try as much as possible to change that...show her she's loved as well.. cigaban na miji starts from his home...duk macucin namiji Never ends well, duk namiji dake nuna son Kai tsakanin matanshi Bai gamawa da duniya lafiya...Mata biyu is not about jumping from this bed to that bed... it's being a real man..." Fajz sai kallon babanshi kawai yake, he hardly talk to him. Like this kullum fada kawai yake mashi Amma today he loves this advise, sai yake ganin kaman his dad loves their marriage too,
"Insha Allah dad..." Fajz ya fada cikin farin ciki, wati at Times what you fear most may be easier than you thought..he loves this man for this is the best surprise ever
"Daddy...Wai Amira ..tace... She will like to continue her job..." Inji faiz
"Sosai she can if she wants to...she should...ai nayi regretting not letting my children work... it's really good ka bar Yara Mata su samu cigaba... that girl is an eye opener to me..." Alhaji ya fada mashi,
"Tou daddy maganar inda zata zauna fa..." Faiz Bai karasa ba alhaji yace
"Bangane abunda hakan ke nufi ba..." Ya hantareshi
"I mean...waje...Daya zasu...zauna..."
'"sosai...baka raba family Dinka...a zauna da juna yaranka su tashi tare..." Alhaji ya amsa mashi, kou kadan shi faiz Bai so hakan ba Amma he have no choice but to make it look as if he likes it, taba Hira yayi kadan inda alhaji make it clear in da hali zasu Kai sadakinta in yazo sai ayi fixing ranar biki, ba karamin Dadi faiz ya dinga ji ba don ya kasa boyewa,he looks so happy, over excitement is all over him,.
Wajen mom dinshi ya koma itama ta dinga nuna mashi Kar ya yarda ya wulakanta bintu nor matter what and he told her he will rather die than hurt her in anyway, Ana sallah magrub yayi deciding to check on Amira don dazun he heard her dull voice but Bai tambayeta ba because Bai son yayi abinda zai sa bintu ta dinga tunanin he is over pampering her, he didn't call to inform her he is coming, he wants to surprise her. Amira na komawa ciki ta samu ta Watsa ruwa ta Dan ci abinci ta zauna tana jiran maigadi ya dawo, baa Kai hour ba ya kirata ya amso sakon and she said ya ajiye Nan zata zo ta amsa da kanta, lokacin sallah tayi, hakan Nan sai habib ya Fado Mata, tunda eansr da akaci uban both of them Bata Kara ganinshi baz kawai she's thinking maybe he is gone, she can't just wait yaji tayi aure, she is not expecting much party kou shagalin biki but she's going to make sure she sends him her wedding pics, Haka Nan she feels bored sitting a dakinta, she feels she want to talk more about her wedding plan da mum dinta fita tayi daure da zani da Riga, daurin zanin ma is not that great kawai dai ta daura the way she fit tie am, gashin ta daure, tunda akayi bikin nazifa da aka wanke Mata aka daure Bata Kara bin ta kanshi ba, aiki Bai barinta having much time for her self, she's always thinking of her business or her office, her hair is not to great kawai gata Nan, tana fita falo sai ta gan mum dinta zaune tana kallon program yayinda Nasir da yanzun he is gradually leaving her Yana zaune Kan kafarta, itama Zama tayi tana kallon tv din, ta mance rabon da tayi kallo, tun Wanda sukayi da faiz a Malaysia, sai ta tuna film din friends with benefits, ta tuna how abubuwan suka kusa kasancewa a lokacin, falon tsit kakeji, babu alaman hayaniya, nasir kallonta yayi itama ta kalleshi ta kashe mashi Ido daya tare da mashi murmushi, she can never love this boy less, wani irin mahaukaci kaunar shi take, tana tunanin halin da zata Shiga if tayi aure because tasan mum dinta da babanta bazasu Bari a dinga kawo Mata shi ba, she's really going to Miss him.
Faiz na zuwa yayi Horn aka bude mashi gate, daidai lokacin da Ismail da Bai Dade da shigowa ba ya nufi Bangaren mum dinshi, Ganin motar da Bai sani ba Yana shigowa yasa ya tsaya thinking it's family, ganin Wanda ya fito daga cikin Mota yasa ya nufoshi, he knows him because dad dinshi already told him the good news, gaisawa sukayi tamkar sun Dade da sanin junansu, bayah sun Gama gaisawa faiz ya tsaya with the intention of Calling Amira sai ismail yace
"Baka shigowa?...pls come in..." Ya fada mashi, Babu musu faiz yabi bayanshi kaman Yana jira, sallama Ismail ne aka faraji before na faiz, Amira kafa idanuwa tayi ga Bakin kofar don ganin Wanda yayi magana kaman fajz don she heard the voice Sosai and she wasn't expecting him at all, Ismail na Shiga shima ya Shiga,Yana ganin hajiya ta durkusa ya gaidata, she didn't know him so she answered looking at him tana tunanin Ina Ismail ya samo another abokin Kuma because she knows most of his friends, Amira bude Baki tayi Tana kallon shi,
"Ka fadawa abokinka ya zauna Mana..." Hajiya ta fadawa Ismail dataga faiz na dukrkushe inda yake Bai tashi ba,
"Dan Allah brother seat...Nan ya Zama gjda ai..." Ismail ya Fadawa faiz, babu musu ya zauna, Amira sai kallon shi take cikin ranta tana tunanin
"Wanna bawan Allah sai sadda Kai kasa yake kaman ustaz .." ta fada trying to look for a way to run before yagan wannan scattered hair dinta,
"Wai mummy Baki sanshi ba..."inji asiya that knows him daga wajen bikinshi da Kuma wajen bikin nazifa,
"Eh..."hajiya ta Fara fada Bata karasa ba asiya tace
"Ai mummy boss din anty ne...." Asiya ta fadawa hajiya that still looks confused, sadda Kai kasa Amira tayi,
"Mummy ai shine in-law kou..."inji ismail, sai lokacin hajiya ta gane
"Oh Masha Allah..."ta fada tana kallon faiz da kanshi ke kasa cikin ranta Tana wondering ikon Allah, ashe haka yake,sai yanzun ta gane ta taba ganin picture dinshi a jikin kayan bikinshi da aka kawowa hajiya, sake gaisawa sukayi hajiya tasa asiya ta ta kawo mashi ruwa ta Mike, tana Mikewa Nasir yabi bayanshi, kallon Nasir ya dingayi har ya shige, sannan ya maida dubanshi gareta yace
"See gashin boss..." Ya fada Yana Dariya, Ismail Yana fitowa daga kitchen da plate din abincin yayi Shuru kaman bashi bane yayi magana yanzun Nan, mikewa Amira tayi ta shjga dakinta ta saka hijab kafin ta fito har yafita, waje ta tardashi Yana tsaye jikin motar shi, he didn't waste much time as he told her yazo ne kawai ba don komai ba sai don yaji why he heard her voice yayi kasa, karya tayi mashi Kan ba Haka bane, they gisted for 30 minutes sannan ya tafi. Amira komawa ciki tayi yayinda Hajiya ta dinga godewa Allah Tana Kuma Aduar Allah yasa yanda fuskarshi ke da kyau Allah yasa haka zuciyar shi ke da kyau.
Fajz na zuwa gidansu bintu ya nufo falo, Banda zagi da rashin mutunci babu abinda ke tashi a falon,
"Don Rashin mutunci watanki nawa da aure da har zaa jajibo maki kishiya....ni da nake uwarki Banda kishiya sai ke...tou wallahi dole a zaba...kou ke kou ita.. in ita yake so fine ya zauna daita Amma there's no way Zaki maidani laughing stock acikin mutane, in dinga tafiya Ana nunani aka cewa wannan yarta kou shekara Bata kulla a gidan Miji ba akayi Mata kishiya..." Mum din bintu da ranta ke bace tunda bintu ta fada Mata Halon da ake ciki ta cigaba da fada in a very serious note
"Mummy...nidai...kiyi hakuri..."
"Hakuri yaci uwarshi... wallahi kou wannan Dan bayerabiya ya sakeki kou Kuma ya fasa auren... period..."ta fada sounding so real
Alhamdullilahi
3/23/21, 8:14 AM - Ummi Tandama: 101鉂ゐ煣○煉氿煉?
Dawn of a new beginning
馃挏馃挌馃А鉂ゐ煠?
1锔忊儯0锔忊儯1锔忊儯
Faiz yasan saka kunne a maganr mutane is Haram,Bai da kyau kou kadan ka dinga sauraron mutane batare da sun San kana Nan ba is pure Haram Amma right now he couldn't get inside or go back as yaji Ana son rusa mashi gjdanshi, he feels he is the happiest man alive da zaiyi aure matar shi ta gida Bata tada hankalin ta ba don dukda Bai Shiga mutane sosai Yana jin abinda ke faruwa, he sees lots of news Kan kishin Mata, he feels he is very lucky that is not happening a gidanshi Amma h
Now gashi Ana son lalata mashi happiness, Bai tabajin ya tsani mutum irin yamda ya tsani mamar Bintu ba, lokacin guda Dan respect that he have for her ya fita ta kunne shi,
"Mummy... it's nothing..."
"Dalla rufemin Baki... wallahi ban taba ganin wawuyar yarinya irinki ba...wato sun Gama a office zai kawota gida...kou ba ita bace same secretary da sukayi tafiya tare.." hajiya ta fada at the peak of her anger,bintu da ta shjga Tashin hankali sabkda yanda mum dinta ke magana tace
"Mummy...itace...Amma..." Bata karasa ba hajiya tace
"So abokiyar aikinshi da suke rayuwar lalata tare zai kawo maki as kishiya...ke da kou hayaniya Baki iyaba...did you think kina iya copping dasu...did you think kina iya Zama da Yan bariki... you think it's very easy kou ba Haka ba...well it's not... kishiya ba karamin abu bane ..zasu sakaki hawan jiki...kina Yar yarinyar ki su saka maki ciwon zuciya.. for what...." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali, sai ka rantse itace zaayiwa kishi ya ba bintu ba, she's so high shouting, ita sai bintu didn't take it so serious Amma now her mother is scaring her, ita hajiya ta tasan yanda kishi yake dukda baayi Mata kishiya ba, tana ganin kishin tsauri Basu saukakawa mutum balle wanda kuka hada Miji guda, faiz was listening carefully, and he is not too hot as he knows son bintu is real genuine, kawai he fears Kar tayi poisoning matarshi,
"Nidai mummy adua zakiyi Mana...asalima yafi sonta fiye Dani..." Bintu Bata Karasa ba hajiya ta buge Mata Baki tana cewa.
"Tun kina hospital naso ki dawo gida Amma kikayi kunne uwar shegu Kika je aka maidaki... you know he loves her more than you and still kina son zaman kishi daita... gaskiya kin bani kunya... yanzun da Kika koma ya lallaba ya sake dura maki wata cikin..."
"Mummy pls ki daina...he loves me too..."
"Wallahi Kika sake hanani magana sai na zaneki...ki bar ganin kina da ciki mugun dukan takaici zanyi maki...Ana cewa yaran fari Basu da wayau sai ya kasance ke dake auta ce Baki da hankali..." Ta cigaba da fada sounding so furious than ever, faiz dake tsaye yasan in har yace zai Shiga ba karamin rashin kunya zaiyi Mata ba, Bai son a taba mashi Mata hakan yasa ya ja baya Yana tafiya Yana fiddo wayarshi, Yana fita waje ya kirata, wayar bintu na ringing tace
"Mummy he is calling...pls ki bar maganar Kar yaji ki...pls..." Ta fada tana kallon mamanta dake magana har tana kumfar Baki, hajiya shuru tayi Yana girgiza kafa looking so disturbed, takaicin ta shine聽 da bintu Bata San ciwon kanta ba, it hurts her da kou kadan Bata San meye kishi ba, tamkar anyi Mata asiri, in ba asiri ba yazaayi Wanda kakeso zai auri wqcce yake so fiye dake Kuma bazaki damu ba,聽 kishin da ya kamata bintu taji shi take ji, bintu na Ganin mum dinta ta lafa da fadar tayi picking Kiran faiz
"Baby Ina waje ki fito mu tafi..." Faiz ya fada Mata Kai tsaye
"Oh...ok...Amma baka shigowa...ku gaisa da mummy..." Bintu ta Fada sounding disturbed
"Aa ... sauri nake..." Fajz da ya cika yayi fam ya amsa Mata atakaice
"Ok...ka jirani..." Ta amsa mashi tare da sauke wayar daga kunnenta, kallon mum dinta tayi Jikinta ba kwari tace
"Kinga kaman yasan you're mad at him...yaki shigowa..." Ta fada cikin sanyimurya
"Ai duk yanda ya rainani ke Kika Fara Raina kanki...Kuma ban son ganinshi don in na ganshi sai na Bata mashi Rai...yasan Bai da gaskiya so he won't come in..." Hajiya ta fada sounding so angry than ever,hajiya ta fada,ita Kam bintu tana Gama waya da mijinta ta saka wayarta cikin bag dinta data zo dashi ta Mike ta Nemo hijab dinta
"Mummy zan tafi..." Out of takaici da haushi hajiya ta Watsa Mata harara before tace
"Ai yanzun nasan kina ganin rashin hakuri na... well Kar ki tashi ki nemawq kanki yanci...wata Rana Zaki zauna kice ai na fada maki... nonsense..."hajiya ta fada out of anger yayinda ita dai bintu Bata ce Komai ba ta fice don tasan faiz Bai kaunar jira, kawai she keeps thinking why Bai shigo ba because it's unlike him, duk sanda zai biyo daita nan gjda sai ta shigo ya gaida Yan gidan, tana zuwa ta Shiga motar Nan ta gano yes something is wrong, face dinshi Babu walwala at all, ya daddaure face kaman bashi ba, ta Dade Bata gan face dinshi Haka ba, she hates to see him sad that taba shjga ya tada Motar da gudu,.
"Baby... what's wrong..." Bintu data rasa sukuni ta tambayeshi Tana kallon yanda yake Kara hade Rai by any seconds, he feels like telling her he heard what her mom was saying sai kuma yaga there's no need for that kawai he will pretend not to know don yaga if she will play along with her mother,
"Baby pls slow down...ka fadamin waya Bata maka Rai.."
"Ba komai...kawai...daddy yace... Dole in hadaku gjda daya.. ni Kuma sam ban son Hakan..."聽 Yayi Mata karya kaman it's the main reason he is mad
"Hmmm baby ba abun damuwa bane ai...kawai we should pray for the best..." Ta amsa mashi,
"Haka ne...did you tell your mummy .. Zan Kara aure..." Ya tambayeta Kai tsaye, bintu is very smart don dataji yayi using your mummy instead of mummy days Saba kiranta she feels maybe he heard something, yanda mum Dinshi take fada tasan kou nesan compound din kake zaka jita loud and clear,
"My mummy is Angry Wai ban Dade ba zaayi min kishiya...Amma ba komai she will come around in taga muna zaman lafiya..." Bintu ta amsa Mashi
"Well no body should mislead you....tunda nake tare dake ban San darajan ki kaman yanzun ba... you already have a very special place in my heart...any stupid act may take that respect away...am understood?..." Ya fada Yana Kallon gabanshi, bintu kura mashi Ido tayi tana kallon shi, juyawa yayi ya kalleta yace
"Am talking to you..."ya fada Yana kallon gabanshi
"Yes....kadai San kishi Dole ne kou.... Because am pretending to be ok doesn't mean am not burning Inside..."ahankali ya Dora hannunshi Kan nata yace
"Pls I beg you in the name of Allah keep pretending... it's really good to pretend...in ka iya pretending baa fiya ganin laifin ka...so keep doing so..." Ya fada hannunshi Daya Kan staring days Kuma a Kan hannunta, idanuwa ta lumshe,
"Nasan kina Sona...Kuma kina son farin cikina....so ki sani Babu yanda zaayi inyi maki butulci ta hanyar kuntata maki...." Ya sake fada Mata, ahankali ta daga mashi Kai alaman she believes him,
"Duk shawarar da zaa Baki in dai bana alkhairi bane don't use it...kijira har in na auri Amira nayi treating dinki bad..." Ya fada Mata reassuring her to keep calm,
"Daddy makes it clear Kar in kuskura inyi hurting dinki and so is iyami.. so tell me why will I do anything to make you mad..."
"Baby Kar ka damu I trust you totally...ni ban taba tunanin zakayi hurting Dina in ka auri Amira ba...so Kar ka damu..." Bintu ta Fada Tana Dora hannunta Kan nashi
"Yauwa matata..." Ya fada feeling relieved,
"Kawai ki dauka in ya auro wata zaki dinga samun Enough sleep dinki a two days tunda I won't be around to disturb you...balle ki dinga min kukan na matsa maki..." Dariya bintu tayi tana tunanin yanda yake da takura mutum Kan Harkan sex,
"Wai baby we never discussed about our sex life...kina ganin sex life dinmu is ok kou kina ganin Ina bukatar enhancement..." Idanuwa bintu ta zaro Tana kallon shi tana tunanin wa zai kashe da enhancement bayan Wanda yake Mata ma Yana fib karfin ta, he Rides her so hard that sai ta Fara mashi karyar cikinta na ciwo sai ya ragwanta mata,shi Kam Yana ganin tunda Amira ta Riga ta San namiji it's really good yagi abunda zai samu number yabo a wajenta don ta taba jin labarin da ake cewa Mata Basu mantawa da namijin dake masu fire fire, he wants her to forget about wani Wai shi Habib, Dariya yayi Ya kalleta before yace
"Wannan kallon fa..." Ya fada cikin Dariya itama Dariya tayi tace
"Ba Dole in kalleka ba naji kana wata magana da ban Gane ba...'" ta amsa Mashi
"Ai ya kamata in tambayeki tunda naji ance Mata suna Raina mazan da masu masu cin hauka...ni Kuma ban San level dina ba...so still tell me am ok or I need more powers.. " Bai karasa ba tace
"Chabdin..." Yanda tayi magana yasa faiz dairya Sosai.
"Meye chabdin Kuma...nidai tell me my stand...ance it's good Mata da Miji suna maganar sex life dinsu yanda bazaa cutu ba..." Ya fada still waiting for her to say it
"Nidai a Kai enhancement kasuwa...or better still kayi saboda amarya...Amma ni abinda nake samu ya isheni... inshort yayi min yawa..." Ta fada Tana Dariya, lallai
"Kawai dai ke ragwuwa ce...lazy fellow kawai..." Fajz ya fada Mata,
"Naji...a barni a hakan..." Ta amsa mashi, Hira suka dingayi kaman bashi bane yake fushi dazun, he stopped by super market ya sayi some petty things sannan suka wuce gida, Yana shjga yace
"Baby kinsan I think cikina ya baci....Bari in shiga toilet in dawo..." Ya fada Yana shigewa da Sauri, Dariya bintu tayi still praying this man keep behaving like this kou da kuwa ya tsufa, she so much love him, dukda tasan she's young tasan in har ka rike girman ka a wajen namiji bazaka samu matsala dashi ba kou kuwa ya auri Mata uku bayanka..
Amira Kam Bayan tafiyar faiz ta koma falo ta zauna, sai ta dinga tunanin kilan he is afraid of his wife Amma Kuma Bata yarda ta bawa zuciyar ta so much to think of, all she knows is she's getting married, falo ta koma ya zauna taga mum dinta Bata sake dawowa ba Nan ta tafi wajsn Mai gadi ta amso sakon, tana amsa ta shige dakinta, to surprise kayan sunyi yawa sosai, she wasn't expecting Kaya da yawa Haka, duk Bata San yanda zatayi dasu ba, she called for explanation akayi Mata dalla dalla yanda zaayi amfani dashi, na gyaran nono is her favorite thing, ance zata dinga damawa tana Sha da Madara sau biyu a Rana, she bought six bucket don she knows what she she's looking for, cikin ranta Kam tana tunanin she's not taking sau biyu kadai she will be taking da da yawa tunda maganin gargajiya baiyiwa mutum yawa, sannan da akwai magunguna Mata kala kala da tsimi kala garlon uku, Dariya tayi thinking of her self da wannan kayan, da akwai nama zabo sai Kuma ciccibi, Bata Tunanin zata iya cin dukkansu lokaci guda, she called again to ask if zata iya amfani dashi kadan kadan aka amsa Mata da eh, da akwai maganin sanyi Wanda aka ce da shi zata zata using, sai sabulun Kama ruwa sai turaren tsugunnawa, da akwai gari kusa kala goma da aka hada Mata, she's not the kayan Mata type don Bata son magani Amma yanzun Bata da choice, ya Zama Dole ta dage, she never dreamed of marrying a man with wife sannan she聽 never dreamed of marrying a man Bayan ta haihu, zata iya bada duk abinda ta mallaka ta gyara knata don daga martabarta, taga gumba kala kala,聽 sunyi maganar honey syrup Kuma zata Saya if a kusa auren tunda shi sai in kana da aure zakayi using, sannan da akwai kayan matsi kala Kala Wanda shima sai in bikin ya kusa zata sayesu, she's in for the game, da akwai Wanda aka Bata zata dinga tafasa chokali guda Tana sit bath dashi, she feels kilan xats sayi small cylinder ta ajiye cikin bathroom dinta ta dinga amfani dashi don Kar mum dinta ta gane, she will be shy if har aka gano ta fara gyaran kanta da kanta without waiting ayi Mata, naman ta ajiye a cikin fridge din dakinta ta saka sauran kayan a wardrobe dinta.
Wace gsri da asuba kafin kowa ya tashi ta Daman kunun nononta ta zuba cikin flask sannan ta tafasa Maganin da zata zauna ciki ta shjga dashi ciki tayi yanda aka umarceta sannan ta dawo ta dauko gawayin da mum dinta taje saka turaren wuta ta dauki ashana ta kunna before ta shjga dakinta, yanda akace tayi tayi feeling so good, she feels so great, da akwai maganin da ake matsi daga ciki Yana cikin kayan da zata Fara Sha da wuri, madaran peak ta saka Tasha kadan Sannan ta sha Maganin sanyinta,,
"Allah bless the day I met you...anty zuwairat..." Tafada feeling great, flask dinta ta ajiye cikin wani bag ta saka Madara da Kuma cup fa chokali, she's going to forget about eating much and concentrate on gyara kanta tukun, she's going to take all she needs to be ok, she's not doing it for the purpose ta kwashe shi daga hannun Matar shi aa, kawai she's doing it don ta samu darajan ta, bayah ta Gama shiryawa ta fita ta gajda mum dinta sannan ta wuce office. Fajz baj shigo office da wuri ba sai wajen Nine, Haka Nan saj Amira ta Fara tunanin kilan suna chan suna Having fun, suddenly jealousy is crawling into her system, in taji heart dinta ya Fara Wannan tunanin sai tace
"Nifa daga min kafa akayi...babu yanda zaayi in nemi in fi Mai abu kishin abunta..." Data Fadi hakan sai taji sauki, and the good part is tana da aiki, tasan inda Bata da aiki da kilan zuciyar ta ya Zama devil's advocate, yau dai she's thinking about him sosai, ya shige Mata cikin Rai, now she knows she's getting married to him and no more blocking of feelings, ahankali ta Dane hannunta a chest dinta Tana murmushi tare da biting button lips Dinta, suna da meeting da staff yau so tunda Bai zo ba she will do it alone kafin lokaci ya kure, har zata Mike sai Kuma tayi tunanin why not ta Fara Shan maganinta, Nan ta fiddo cup ta zuba daidai tare da zuba milk, tana juyawa aka bude office dinta, this guy is very strong that she doesn't need to look up duk sanda ya shigo before she knows he is the one, kawai his presence always says it all, murmushi ta saki Bata kalleshi ba shima faiz dake shigowa looking so happy yace
"Baby Mai rowa..." Ya fada Yana zagayawa inda take zaune, gaban ta ya zauna ya sakata tsakiya
"Good morning..." Ta fada sounding so calm and feeling some how he met her drinking this for the first time,
"Not acceptable...now stand up and give me a kiss pls...at least you know we're becoming one very soon..." Ya fada Yana lumshe idanuwa, Amira ajiye cup din hannunta tayi gefenshi, ta Dan Dora hannunta biyu Kan laps dinshi ta Mike ta tsaya in-between his legs ta Kai bakinta Kan nashi, faiz was just going Insane, the thing is duk yanda zai kwana Yana making love da bintu da yaga Amira sai urge dinshi ya motsa, now he knows why wasu mazan suke sticking to mace guda, he knows inda Amira ya aura he may never look outside again because she takes out the best in him, hannunshi ya zagaya da waist dinta tare da capturing bakinta kaman it's what he is waiting for, bakinsu together alone is giving him something he never had, the pleasure he never feels, her mouth is very warm, it's like sai da ta Dan gasa bakinta ta Dora Kan nashi, da akwai wani irin gum da wani force of attraction,
"Oh..." Ya fada Yana moaning, ita dai Amira won't mind if this last for a life time, she feels so good and secured right now, she feels so happy and fulfilled, wato in aka ce true loves kiss is magical it's not a joke it's so real, she's not going to hide her feeling anymore, sai da ya dinga kissing dinta from side to side Kissing every corner of her mouth to his satisfaction ya zare bakinshi tare da hugging dinta very tight a inda yake zaune a Kan desk dinta, legs dinta dake kasa feels so fragile, tamkar ba nata ba Haka take ji,
"I love you sosai Amira.... you're my everything..." Ya fada Mata, Amira Bata San sanda tace
"Third...to everything...or even Fifth..."ta amsa mashi jikinta na rawa saboda yanda take ji,
"Oh... it's your opinion...nidai I know you're my everything..." Ya fada Mata Yana Kai bakin shi wajen wuyanta, da sauri ta zame daga gareshi saboda feeling din that is getting worse,
"Nidai baby... yanzun let's make a deal..." Fajz ya fada sounding so naughty, idanuwanta daya Dan sauya kala ta daga ta kalleshi before tace
"What deal.." ta fada sounding so calm
"Let's just do each other once... after marriage...then shikenan...sai in kyaleki..."da sauri tace
"No...ai ba Haka mukayi da Kai ba...kayi alkawarin no blah blah blah..." Ta fada sounding funny, Daria ya Yi yace
"What's the blah blah blah..."
"Oh..." Ta amsa mashi tana daukan cup dinta, da sauri ya amshe cup din Yana cewa
"Marowaciya... you won't give me body and Kuma zakiyimin rowar wannan abun..." Ya fada Yana Kai spoon bakin shi, Yana dandana yayi Saurin ajiyewa Yana cewa
"Subhanallah...what is this..." Ya fada heading to her bathroom da gudu.
Alhamdullilahi
3/23/21, 8:14 AM - Ummi Tandama: 102馃А馃挌馃挏馃鉂ゐ煉?
102
Amira dake zaune want to laugh as she was thinking if it's bad, da Sauri ta Kai spoon din bakinta don Bata San how it's taste ba kawai dai it's scent herbal, the taste is not bad at all, she watch him run into the bathroom kawai sai taji Yana kakarin amai, she wants to laugh Amma tasan she have an explanation to make so she's not going to laugh at all,聽 Jin he is serious yasa ta Mike Tana
"Wayyo sorry..."ta fada Tana Shiga bathroom din ta tsaya bayanshi taga he is seriously vomiting, ahankali ta Dora hannunta bayanshi tana shafawa ahankali tana cewa
"Sorry... it's not bad fa...kawai kunune with..." Sai tayi Shuru data rasa abinda zata fada mashi, faiz Kam Jin abun yake har cikin kanshi, he is not a fan of herbs at all, Bai kaunar magani, he prefers injection da magani sau dubu, he won't mind taking hundred injection da ya Sha magani, so jin taste of raw magani a bakinshi yasa duk abun ya dameshi, Yana Gama aman ya kunna tab Yana wanke bakinshi Amira ta koma ta dauko mashi tissue ta Mika mashi bayan ya Mike tsaye, amsa yayi Yana Nishi Yana goge bakinshi, babu abinda yake sai nuna Mata real ajebo character dinshi, dafa shoulder dinta yayi suka koma cikin office dinta, she wants to laugh but she won't dare,
"Pls take...this creepy taste...away from... my mouth..." Ya fada Yana kallon ta da idanuwanshi da suka sauya color,
."how..." Ta tambayeshi tana kallon yanda ya saki jiki kaman an mahsi duka indeed he is very lazy
"Kiss me..." Ya sake fada Mata,
"Bari dai in debo maka ruwa ..." Ta fada Tana kokarin juyawa da sauri ya Kama Mata hannu ta jawota ta zauna Kan legs dinshi
"The ba ruwa nake so ba... saliva dinki will heal me...sai.kiyi min bayanin what that is..." Ya fada looking into聽 her eyes, she couldn't resist him and she kissed him again, Bai saki bakinta ba sai da yaji normal, janye bakinshi yayi t ayi kokarin mikewa ya rike waist dinta yace
"Tell me meye wancan drink din..." Ya tambayeta Yana kallon how very thick her natural lashes are,
"Oh wancan.. it's just kunu..."
"Wane irin kunu ne wancan.. it's taste so awful...it taste weird believe me..." Ya fda Mata, Dariya tayi tace
"So you want to tell me you have never drink spicy kunu before?...herbs nasu Kara lafiya..." Bata karasa ba yace
"Chabdin...wane irin health...ai Bai da Dadi at all..." Ya fada Mata hannunshi zagaye da waist dinta suna having normal conversation, Dariya Amira tayi tace
"Kuma ni it's my favorite...har girki nake dashi..." Yanda yayi da face yasa ta saki Dariya, he is like trying to vomit again
"Your favorite...pls ki daina..." Ya fada sounding so serious
"Ga gaske nake...dashi nake dafa abinci...don't worry zaka Saba dashi..." Ta fada trying to stand up yayi Saurin sake rike waste dinta yana cewa
"Na hakura da girkinki then...bintu ta dingayi min abinci Daman gida Daya zaku zauna..." Ya fada mata Yana kallon spotless face dinta, marairacewa Amira tayi kawai sai tace
"Daman you love her more... shikenan Babu komai..." Ta fada Tana kokarin sake Mikewa da Sauri ya sake janta this time sai ta zauna in-between his legs, da Sauri ta matsa fa dawo Kan kafarshi,
"Ka Bari wani na iya shigowa..."ta sounding uncomfortable
"Duk Wanda ya shigo yanzun is fired..." Ya amsa Mata before ya Kara cewa
"Repeat what you said dazun..."ya fada holding her waist tighter making her totally uncomfortable
"Nidai bance Komai ba..." Ta fada tana kokarin Mikewa daga jikinshi
"Aa sai kin maimaita...tell me I want to hear you say it..." Ya dada Mata
"Naji kace you will be eating her food alone...shi yasa nace you love her more.." kallonta ya dingayi feeling so happy she's jealous over him,
"Nidai bance ba...kawai Baga you will give me poison ne...and did you know in har aka daura Mana aure kika hanani hakkina sai na koma wajenta?... you will never see me again.. kou in muka zo office I will boss you around tunda you won't let me boss you in bedroom..."Amira kallon yanda take magana tayi,she just know he won't let her be,
"So duk alkawarin da kayi ba na gaske bane... you promised Kuma yanzun dayake baka Sona聽 you don't want to fulfilled your promise..." Ta fada kaman zatayi mashi kuka
"Ai shikenan.. Amma ki saka a ranki cews duk ranar da na nema Kika hanani nasan zamana dake Kuma kin dauki hakkina.. " ya fada Yana sauya face dinshi
"You're very funny... you talk as if baka da virgin... intact...mace my beautiful body in and out a gida...nifa am not up to your expectations..."
"I don't care..." Ya fada sounding a bit angry,
"Bansan Ina da Wannan ba na like maki dukda kin wulakanta ni kinyi yanda Kika gandama Dani Amma still nayi sticking around you..." Yanda yayi magana yasa Amira ta Mike daga kafarshi don taga ranshi ya bace
"Pls in Baki son ki Bata Mani Rai don't ever say I have this and that...kou Mata dubu gareni nace Ina sonki is that bad..." ya fada sounding so angry and so serious, ita dai Amira ta rasa Gane irin wannan mutum that can be nice and also bad at the same time,
"Am sorry..." Amira ta fada calmly ganin ranshi ya mugun baci, Baki ta murguda Mata before saying
"Not accepted..." Ya fada cikin shagwaba,
"Kayi hakuri...don't be mad at me...I feel completed and happy these days...tunda Habib yayi dumping dina...I was thinking kilan shikenan I won't be with anyone...sai ga ahmed and he left too...sai Kuma ga ka...so sai na daina bakin ciki because I feel am going to have a home...nima zanyi aure...my mother feels Zan tsufa a gabanta..." Fajz dake kallon yanda take Magana Mikewa yayi tare da hugging dinta,
"Am sorry... you don't have to say all this...I can never be mad at you...ban iya fushi dake sabida tun ranar da na ganki na Fara sonki...ranar farko Dana taba hannunki I feel tamkar na taba naked wire...naji abinda ban taba ji ba....I won't tell you I love you more but ki sani I love you sosai fiye da yanda bazab iya fada maki ba..." Ya fada Mata, Ajiyan zuciya Amira ta saki, fushin da yake daita sauka yayi lokaci guda saboda yanda tayi magana, he is so happy wani Bai zo ya rabashi daita ba, he is happy to have her as his own, Amira Kam tana lafe a jikinshi for a while before tace
"Yau meeting fa..." Bata karasa ba yace
"That can wait..." Ya amsa Mata, yau dai Babu abinda sukayi a office Sai Hira, tunda ya shigo office dinta Bai fita ba sai lokacin sallah, dayayi ya dawo yace su fita lunch, she told him to go out itama tayi sallah sannan Suka fita, kallo Daya zakayi masu kasan masoya ne, kou a wajen cin abinci sai ya Kai abinci bakinta gashi Bata iya cewa bazata amsa ba, he have this foreign character, Bai da kunyar mutane kou ya Yi tunanin Ana kallonshi, duk abinda yazo mashi yakeyi.
Bayan wata guda
Habib ya Shiga damuwa sosai ba don komai ba sai don already he knows Bai samun Daman ganin Amira da Kuma danshi, tunda ya rubutawa聽 matar letter ta waya ya fada Mata he have family a Nan kano Kuma sunce Kar ya sake dawowa lagos if she's ready to marry him tazo kano,yasan she's never accepting his offer, so Haka abun ya Kare, he is so lonely, Yana gjdan uncle abdulrahaman Amma duk Yan gidan babu Mai tanka mashi, it's like parents dinsu Mata su ja mashi kunne, kou kadan Bai da labarin Amira is getting married shi dai kawai ya rasa inda zai saka Kanshi, sannan Yana tunanin business da zaiyi da kudinshi don wannan zaman bazai tabayi ba, right now Bai son yayi aiki a karkashin kowa, alhaji ya fada mashi he will get him a job very soon amma.ba wannan bane matsalar shi, shi dai kawai he wants to get close to Amira Amma if da akwai wacce yake tsoro right now is her, he still remembers the terror he sees in her eyes, yasan in suka hadu she might still do more harm to him, gashi an fada mashj Kar ya sake ya je kofsr gidan alhaji Muhammad don in yaje duk abinda akayi mashi laifin shi ne, duk family Babu Mai Dan raga mashi sai wasu cousins dinshi uku maza sai Kuma ahmed da Kuma elder sister dinshi, he just wish zai iya turning hands of time da he would have had legal relationship da Amira da ya ajiye iskanci gefe. He regrets what he did to her. At least ya sameta suyi magana ta fahimta abun ya gagara, number ahmed yayi dailing ya kirashi Yana picking ya tambayeshi inda yake Ahmed ya fada mashj Yana office, he asked for the office address ya bashi ya bar gidan don zuwa wajen shi, he knows Ahmed da Amira are very close maybe zai iya taimaka mashi wajen getting in touch da Amira,
A bangaren Amira tana kula da kanta sosai giving her self the best kulawa da zata iya, she knows life is short so Bata Wasa da gyaran jikinta, she's someone that will buy anything nor Matter how expensive kawai don ta gyara jikinta, ta Kara doubling suppliment da take using, skin dinta sai daukan Ido kawai yake, sannan she feels like new taking hajiya agadaz kayan Mata, tunda ta dage da Shan maganin gyaran no-no tagan change sosai, kirjin ta cika unlike before da suke kaman before da Basu da any cika sosai, sannan she feels her tightness sosai dukda bata wani bude ba because anyi Mata dinki, she loves the products Sosai and she feels suna karewa Zata sayi wasu.
Amira is someone da Bata da mance alkhairi at all, s rayuwar duniya the Important men in her life apart from dad dinta is Ismail da Kuma ahmed, yanzun da bikin ahmed ya gabato ta rasa me zatayi mashi don yaji Dadi, she have been thinking, Bata mance ahmed change her and made her who she is today ba, she remembered her inner wear ya Saya Mata, he is someone she can never forget not matter how life turn around, sannan fajz, shi Kuma irin son da yake nuna Mata gani take yayi yawa a matsayin ta na Wacce take da yaro out of wedlock, last week yazo da kayan gyaran fingers office Sai yasa ta Mika mashi legs dinta Yana cewa
"Kinga I will be doing this for you...Zan dinga wanke maki gashi...Zan wanke maki undies...Zan tayaki gyaran part dinki in bamu office ..zamu dinga cooking tare... zamuyi abubuwa da dama tare...I want you to know ba jikinki kadai bane matsala ta....I love to be your palliative... just steal me and do what ever you want with me..." " in short babu irin kalaman da Bai fada Mata, he make her feel he loves her more,. At times Kuma sai tayi tunanin he loves bintu more saboda in ta kirashi suna tare he gives her all the attention kaman bashi bane ke Mata kalaman so da kauna, she loves him sosai for his character, bai da munafurci, in suna office Yana office dinta, in Kuma baj shjga office dinta ba zai kirata office dinshi, she just pray Kar ta rasa aikinta saboda yanda suke shirirta a wajen aiki yanzun, Most tana tafiya da wasu abubuwan office tayi a gida because a office baj barinta, hug and kisses Kam baa cewa komai kou tayi kokarin hanashi sai ya Fara fushi Wai ba sonshi take ba,Haka Nan datayi tunanin shi sai ta saki murmushi, kou da suna meeting data kalleshi sai ta sadda Kai kasa tayi murmushi, the thing is Basu fada they're getting married officially a office ba amma an San suna soyayya, behavior dinshi is very loud that people knows he is In love,Yana da saka Ido sosai Because he always acknowledge any slightest change in her, like sai yace skin dinki ya Kara haske meye sirrin kou Kuma yace kinyi kaza da kaza, he sees she smells nice Wanda hakan yasa ta debo some of her turaren wuta daga Saya wajen Fatima MD wacce ke SOKOTO masu Dan banzan kamshi ta kawo office dinshi tana turara Mashi office, he loves it like crazy, it's like having her in his office 24 /7, ( Kuna iya tuntuban Fatima md Kan number +234 806 729 5899 don sayan turaren wuta Dana jiki Dana wanka da take saidawa.)
ajiye wasu tayi Nan office din kullum sai tayi mashi hayakin a office, wani lokacin kafin yazo tayj mashi wani lokacin Kuma Yana Nan take mashi, she loves him that in Bai zo office da wuri ba dai tayi zaune tayi tagumi tare da zuba Idanuwa ta jirashi yazo, she feels totally lonely without him, office din na Zama so boring in Bai Nan, har wani irin ajiyan zuciya take saki if ta ganshi, sai yanzun ta Dan she have loved him tun ranar haduwar su, she remembers saying he is very handsome then daga baya behavior dinshi yasa ta dinga ganin he is a bad person, now Kuma she thinks a duk duniya Babu Mai saukin Kai kaman shi, he is totally wonderful, Adua kawai take Allah ya rage Mata kishi kanshi don duk sanda Bai Shigo office da wuri ba ta dinga tunanin suna Chan shi da matarshi suna holewa, sai ta dinga thinking maybe morning fun suke having da sauransu, she use to get depressed without him, sai tayi kokarin yin wani Abu da zai dauke hankalin ta daga wajen Amma sai ta gagara, at times sai ta dingayiwa kanta fada Tana cewa
"Kunji min butulci...ni da aka yarda in Shigo gidan nake kishi...ita da ta yarda ta amince a auro ni batayi kishi ba .. Allah ya sauwake..." Takewa kanta fada.
Bata San bintu is a better pretender ba, she hides her feeling dukda in fajz ya tafi office Sai ta dinga kuka knowing suna tare suna soyayya, she sees yanda always yake sauri zuwa office, koh bacci yayi kou Kuma ya neme morning harka sukayi cikin kaguwa yakr ya tafi office, gani take tafi kowa shiga damuwa sabida tasan he loves her more than her, Yana kokari sosai yaga ya faranta Mata Amma wannan diary din have ruined everything.
Faiz Kam he is so inlove and so happy, it's like he is talking inlove over and over again with Amira, kullum Kara sonta yake, gashi Bak son yahkwa dad dinshi Magana yaushe zaa Saka biki tunda he already knows his father have him at heart so he knows when the time is right zaayi so Bai son yayi rashin kunya, the best part is suna tare always da Rana, he hates Saturday and Sunday because bazai ganta ba and Yana gids da bintu all weekend,
Yau tun cikin dare bintu ke ta faman Nishi, Daya tambayeta what is wrong sai tace Bata jin Dadi, now she's acting on her sister's advise na ta dinga pretending Bata da lafiya tunda juna biyu gareta don taga if he will still leave her unattend to, Wai in Tana Haka ita Amira zata San she's important to him Kuma hakan zai rage yawan haduwar da suke, wato ta dinga pretending to be sick sosai tunda Daman a yanayin ta Dole ta dinga rashin lafiya. Yanda take Nishi ya mugun tadawa fajz hankali jawota yayi jikinshi yaji her temperature is not high, she's normal but trembling,
'bari muje hospital tou..." Ya fada Mata Yana mikewa zaune,
"No...banson sun bani magani...." Ta fada Tana Kara shige mashi jiki yayinda take Nishi to be feeling so much pain, shidai faiz Bai kawo komai ranshi ba so he hugged her so tight, gari na wayewa ya hada Mata ruwan wanka ya kaita tayi wanka ya kawo Mata tea ta amsa ta shanye tas ta Mike mashi cup ya amsa ya maida kitchen ya dawo yaga har da hawaye face dinta tana biting lips Dinta, Nan fa yayi forcing dinta suka je hospital, asking dinta akayi abinda me damunta tace kawai Bata jin Dadi Bata iya fadin inda ke Mata cewa, kunsan Dr da masu ciki sai cewa yayi a dinga Bata kulawa sai Kuma ta dinga Samun lots of rest, kafin su dawo gida kusan karfe eleven, suna shigowa faiz da kou wanka Baiyi ba ya shiga bathroom yayi wanka, he is Missing Amira like crazy and he knows Tana Chan tana Missing dinshi, baiyi wasting time a bathroom ba ya fito daure da towel, bintu na jin motsi zai fito ta sake lullubewa tana kuka, kou Mai Bai shafa ba ya dawo ta zauna looking so disturbed Yana Cewa
"Baby you're getting me more worried.... what's wrong pls..." Ta fada Yana cike bargo daga face dinta yaga ta hada zufa sai kuka take
"Jikina baiyi min dadi..."
"Oh my goodness...am sorry...pls ki kwnata ki huta...in leka office kou hour guda ne in dawo..." Ya fada Mata sounding so calm
"Wayyo...barina zakayi...in ma mutu kafin ka dawo fa...." Ta fada cikin kuka
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun...why will you say that baby.."
"Ni kadai nasan how am feeling ..I feel pain I can't describe..."ta fada mashi tana kuka, Shuru faiz yayi Yana kallon ta, he watch her weep like Sosai, legs dinshi ya saka cikin blanket din Yana cewa
"You will be alright... yanzun sleep...rest... kinsan Dr yacr ki dinga hutawa sosai..."
"Ni bazanyi bacci ba...If I sleep you will go to office..."ta fada cikin shagwaba
"Wane office zani Bayan my baby is sick...nidai I pray Kar wannan sickness ya damu babyn cikinki .." ya fada hugging so tight, bintu dake lafe jikinshi murmushi ta saki tare da sakin ajiyan zuciya
"This is a wonderful plan.." ta fada Cikin ranta.
Alhamdullilahi
3/25/21, 8:15 AM - Ummi Tandama: 103馃挌馃А馃挏馃挋鉂ゐ煠?
1锔忊儯0锔忊儯3锔忊儯
Bintu makalewa tayi a jikin fajz shims ya riketa Amma Sam heart dinshi Bai Nan, it's with Amira, he is wondering what she's doing right now he knows she's waiting for him, daddaure face yayi yayinda yake rubbing jikin bintu, he wants her to sleep, he wondered wane irin ciwo ne temperature din jiki Bai zafi at all, her body is normal, kou Dr dazun Bai ce ga exactly abinda ke damunta ba, kawai he is so lonely dukda ga mutum jikinshi hannun bintu yaji Kan Tummy dinshi tana rubbing kadan kadan zuwa kasa maranshi, faiz dake cikin damuwa Because be didn't see half of himself today ya maido tunanin shi Yana sauraron abinda bintu take mashi,bintu dake cikin blanket tana kallon skin dinshi da chest dinshi suddenly feel horny, ji yayi ta tura hannu cikin towel dake kugunshi, ahankali ya daga blanket din Yana Kallon hannunta, Daman kanta da jikinshi ke ciki shi nashi Kan na waje,
"Meye Haka..." Ya fada Yana Kallon hannunta that is already on his manhood,
"Meye?.." itama ta fada cikin tsantsan shagwaba, kallon hannunta yayj ya kalli face dinta yace
"Wannan ne damuwar ki?...kou Baki da lafiya..." Ya tambayeta
"Am sick fa...."
"Kou dai Yunwar d**k kikeji..."ya fada sounding a bit naughty but angry, banza bintu Tayi dashi tana sake tura hannunta cikin holding abun, da sauri ya zabura ya cire hannunta daga jikinshi Yana cewa
"Ke van son iskanci...kice Baki da lafiya ki hanani zuwa office Sai yanzun ki dinga min iskanci..." Ya fada Yana sauka daga kan gado Yana daure towel dinshi, kuka bintu ta farayi tare da lafewa Kan gado ta rungumi pillow tana cewa
"I know ba don ka so kake zaune Dani ba... just go to your office tunda da akwai your VIP chan..."Bata karasa ba yace
"So this is what it's all about kou..."
"No... it's not...am sick Kuma bazaka iya Zama Dani ka bani abinda nake so ba..." Ya fada Tana kuka
"Oh ni...ni wallahi ban son wannan kukan.... it's what I hate the most... yanzun dai don't touch me...I am here to see you get well..." Ya fada Mata Yana komawa ya zauna a bakin gadon Yana harde hannuwanshi Kan chest dinshi, he feels so imprisoned, baison yayi abinda zai Zama Kaman Bai damu da ita ba da ya bar gidan Nan yaje office, he just wish his dad will call him now yace yazo office, ya rasa yanda zaiyi, bintu sake matsawa tayi kusa dashi ta rungumeshi, Haka dai ya zauna har karfe 12 daga baya bacci ya daukeshi tare daita.
Amira Kam yau Sam office babu Dadi,
"Auren me Mata da takaici..."ta fada sounding so bored and angry, she knows in ba kaddara ba she's not the type da zata auri mijin wata, she's the type that hate sharing balle Kuma Sharing the person she loved, kwata kwata office baiyi Mata Dadi ba, tana da file da zata duba da Kuma some other things to do Amma rashin faiz yasa Sam Bata son yin komai, she she's totally in love with him now and she knows it, she just feel she want to go back to when dayazo da Kar yazo duk daya ne, yanzun Kam she feels in Bai Nan the whole company is empty, she loves him that kou da Bai Nan she feels his presence, wannan abun da takaici yake kou irin ya kirata ya fada Mata yau he is not coming because of this or that Amma shuru, har karfe Sha biyu Babu Kira sannan Bai zo ba, she wants to call him Amma she can't, she won't because shi ya kamata ya Kirata ya fada Mata dalilin daya sa bazai samu zuwa ba,
"In na kiraka ai rainani zakayi...tunda baka damu Dani ba aje a hakan..."ta fada sounding so Angry, yau ya kamata su leka gidan gona sai Bai zo ba,
"Let me do it without you..."ta fada tana Mikewa, tasan in Bata je ba he will be feeling it's because he is not around,.
"Baka San halina ba....if na kulle ka shikenan ka fita Raina Kuma..." Ta fada sounding so pissed off, laptop dinta ta tura gefe sai Kuma ta tsaya Tana tunanin why did she even do that, gyara Vail din kanta tayi ta dauki wayarta xaga saka cikin bag sai Kuma tace
"Let me drop it here yanda kou ka Kira I won't peak...Kuma I won't call you..." Ta fada cikin bitterness, she's not mad that he is not at the office or that suna Chan suna Jin dadin rayuwar su kawai she's mad that be won't just call her to tell her dalilin daya Bai zo ba, har ta Kai Bakin office dinta zata fita driver ya kaita gidan gona Sai Kuma ta tsaya, kawai sai ta Fara kuka, she couldn't hold it any longer so she have to shed some tears, ahankali ta koma ta zauna Kan seat din da mutane ke Zama in sun shigo office dinta sai ta Fara kuka,
"Allah yaisa Habib...ban yafe maka ba..." Ta fada Tana kuka, duk sanda zata shjfa wani serious damuwa sai ta yiwa Habib Allah yaisa,. He is the foundation of all her pain he made her who she is today, Amira Bata tashi taga mahaifiyar ta da kishiya ba so koy sau Daya bata taba tunanin zata zauna Bayan wata ba Amman yanzun gata Nan zata vayan wata, watan Dan take ganin ta fita da komai, she's so sad right now, crying zai taimaka Mata ta rage nauyin dake zuciyar ta, she feels inda ba cikin shege tayi ba there's no way da zata Fara kallon Mai Mata, what she's feeling right now is Bai ma damu daita ba that all he is telling or showing her is lie, she feels inda ya damu da ita kaman yanda yake nunawa babu kamanta he should have just called her instead of leaving her like this.
"Can I do this?.."was abinda ta fada cikin kuka,
"Can I be his second wife?..." Ta sake adding
"Tun ban shjga ba baj gan tsaraici na ba yakr iirjn wannan Abu...in na shjga ya kensn..."ta sake Fada, sai da taji zuciyar ta ya rage nauyi ta Mike ta Shiga bathroom ta wanke face dinta ta dawo ta gyara face dinta before ta fita looking so ok like nothing happened. Tana fita ta shjga Motar company aka kaita gidan gona bayab ta bar wayarta office, in ta dawo ta gan miscall dinshi kou daya ne she will be ok.
Habib Kam Bayan ya samu ya isa office din ahmed Suka gaisa, Kallon how disturbed he is looking Ahmed yayi ya tambayeshi what's wrong, ajiyan zuciya habib ya saki before yace
"Pls taimaka min zakayi...Ina cikin damuwa sosai...nasan I am the bad egg of the family Amma pls kayimin Rai..."
"Wai me ya Fara..." Ahmed ya tambayeshi Yana kallon yanda yake magana kaman ba arrogant and Casanova Habib ba
"Well it's about Amira...I know Kuna da kusanci daita...sosai...pls...I want to see her...Ina son muyi magana daita...Amma the problem is daddy yace Kar in Kara zuwa gidan shi...pls zaka iya tsayamin ka kiramin ita kou ka rakani office dinta muyi magana.." irin kallon da Ahmed ke mashi ya nuna Sam it's not possible, Habib Bai Bari Ahmed yayi magana ba yace
"I beg you...ba wani Abu zai kaini wajenta ba...I want to ask her for forgiveness...she haven't told me she have forgiven me.... sannan Ina son in nemi second chance.. "da sauri Ahmed yace
"Lallai ma.... you're very funny...irin she's made for you alone din Nan...wato tunda Kai ka watsata Dole Kai zaka aureta...or in ba Kai ba nobody will come for her again. ." Ahmed ya fada cike da takaici,
"Aa...ba Haka bane....kawai I feel if she wants to be happy...we should be together... it's not all about abinda ya faru a tsakanin mu... it's about how I feel kanta... wallahi inason Amira.... she's my first love...rudan duniya ne yasa na kasa tantancewa sai yanzun..."Dariya ahmed Daya San halin Habib ya saki cike da haushi yace
"Su first love manya... wato she's your first love Amma ka dinga jumping from one woman to another...ka dinga shiga Nan Shiga chan...well let me break it down for you... you already loose her....Amira is getting married very soon...Kuma kasan wa zata aura?...he is the son of alhaji haruna labaran....am sure you know who am talking about..." Ahmed ya fada Mashi, Habib kallonshi yayi Yana tunanin it's not possible at all, yasn bazai taba yuwa ba with her former life she can't be with another that knows her secret sai kilan baa fda mashj ba, budan bakinshi saj cewa
"Hope you're joking...nasan Wasa kake min... you just want to pull my legs..." Ya fada cikin little damuwa
"Kasan bamu irin wannan Wasa da Kai ai...am serious..."Ahmed ya amsa mashi
"Mmmm Amma baa fada mashi gaskiya ba kou....baa fada mashj she have a son for me ba..."
"He knows...but he loves her...so kawai kaje ka zauna ka huta... just go and look for something to do and keep asking Allah for forgiveness...kilan ya baka wata Nan gaba..." Ya fadawa Habib Daya duk jikinshi yayi Sanyi, yasan kou da bakin cikin son da yakewa Amira aka barshi an Gama dashi, yasan it's a very huge punishment for him a barshi da kaunarta bayan wani ya aureta
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Ya furta under his breath
"Zancen asking for her forgiveness kawai kaje ni zanyi Mata magana....I know she won't want to see you..." Ahmed ya fada mashi
"No pls...kawai ka taimaka min...I want to see her...I want to talk to her...I need to speak to her...Dan Allah ka taimaka min nasan tana Ganin mutunci ka..." Habib ya fada kaman zaiyi kuka
"Kaida akace baa sonka a gidan ya zaayi ka ganta...Ina zaka ganta in ba gjdansu ba...I won't voilate rules din Daddy because of you...."
"Pls kou ba aa gida bane...I want to see her...pls ka rakani office dinta... I need to talk to her Dan Allah..."Habib ya fada Yana kokarin sauka daga Kan kujeran da yake zaune Yana cewa
"You're my only hope now... Kai kadai nake dashi a wannan family din...I beg you kayi min Rai..." Habib ya fada yana kneeling
"Pls ka tashi...ka tashi... yanzun dai da akwai abinda Zan iya promising dinka...I will talk to her first...don bazan kaika office dinta without telling her ba...ban son a sake samun matsala at all..." Ya fada mashi
"Ok...a hakan ma na gode...pls call her now..." Habib Daya koma ya zauna ya fada sounding so tensed, he feels in yayi magana daita zata iya yarda, he knows Amira ta damu dashi too that duk abinda yayi Mata she will surely come around if he keeps
Begging her she will listen to him, he feels babu Wanda Amira ta dace dashi sai shi Kanshi, he knows he will give her all the care he needs,
"Ka Bari tukun ai I promise I will talk to her..."..
"Pls I beg you talk to her now... Start now...pls.."ya fada sounding so anxious, babu musu ahmed ya fidda wayarshj ya Fara Kiran Amira but unfortunately Bata dauka ba because tana gidan gona, sau biyu ya Kira Bata daga ba,
" Ka dai ji Bata daga ba...so you will have to let me call her...nasan she will call me back in ta gan miscall Dina..." Ahmed ya fadawa Habib da duk ya damu, shi dai Habib ba Haka yaso ba, yaso ace ya sunyi Magana daita. Bai da choice ya Mike sukayi sallama ya fada mashi he will keep calling don yaji yanda sukayi daita,.
Faiz Kam bacci sukasha Bai Farka ba sai wajen karfe uku, da sauri ya Mike har towel dinshi na faduwa ya Shiga bathroom Bayan kaman minti goma ya fito da alwallah, har lokacin bintu na kwance, Kaya ya saka ya dauki wayar yaga kou Amira ta Kirashi sai yaga Babu miscall dinta kou Daya, hakan ya Dan motss mashi Rai
"Daman Baki damu ba..I know you're managing me..."ya fada Yana maida wayar ya ajiye, sai Kuma ya kasa da zai fita sai ta dauki wayarshi, still Yana zuwa falo sai yayi tunanin Bari ya jira yaga kou zata kirashi, haka yaje yayi sallah ya dawo ya sake duba wayar yaga Babu miscall dinta still dai na wasu workers dinshi, yanda ranta yake bace Haka nashi ke bace, he feels at least ta kirashi taji why Bai zo ba, daki ya shjga ya tsaya Yana kallon bintu dake kwance, she's sleeping so peacefully, ahankali ya taka zuwa wajen ta ya Dan tabata yace
"Tashi kije kiyi sallah.." ya fada atakaice Yana fita daga dakin, wayarshi ya dauka yayi dailing number ta, har ya Gama Ringing baa dauka ba kasancewan Bata je gidan gona da wuri ba Kuma it's very far,
"Oh she's not even picking...hmmm lallai ma.. "ya fada a zuciye Yana ajiye wayar, he feels so bad and he is not only mad at her har da bintu, sanda bintu tayi sallah ta fito gave dinshi Babu walwala at all, ya gumke like he use to do, daman dsurewa is among his hobby don Haka Bai jin euya ya sauya cikin Dan kankanin lokaci, bintu na Ganin yanda ya sauya ta Sha jinin Jikinta, tasan he is angry, tana Zama ya kalleta yacr
"Ya jikinki..." Ya tambayeta Kai tsaye
"Da... sauki "ta amsa mashi Kanta kasa, can I go out now?.." ya fada Mata Kai tsaye like he is asking for her permission Amma Sam ba Haka bane,
"Ok..." Ta amsa kasa kasa sannan tayi adding
"Ai I feel better..." Ta amsa mashi,
"Me zakici..." Ya tambayeta sounding caring Amma face dinshi kaman Bai taba Dariya ba
"Am not hungry..." Ta amsa mashi, Mikewa yayi ya shjga Shiga ciki Yana cewa
"When am coming back Zan taho maki da favorite dinki..." Ya fada Mata Bai jira amsar ta ba ya shjga ciki don ya sauya Kaya, he is Rushing ba don komai ba sai don ya tarda Amira office, he knows in baa office ya tardata ba in gida ne he won't do her the way he wants to do her right now, Yana son ya fada Mata duk sanda Bata ganshi ba she should call and show she cares about him bawai ta dinga jiranshi ba, he wants to tell her ta dinga nuna mashi so kou da kuwa Bata sonshi, Yana fitowa ya dauki keys Dinshi ya fice kawai. Bintu dake zaune sai taga Sam her plan didn't work and doing it again won't even help, gashi ta hanashi zuwa wajen aiki don Kar ya ganta yanzun Kuma he is going to see her. Ajiyan zuciya kawai ta saki tace
"Na hakura...kou ba Komai he shows he respects me...let me not ruin that..." Ta fada cikin sanyimurya. Fajz na fita ya kalli agogo yaga kusan 3 da rabi, he just pray Kar ta bar office kafin ya iso.
Amira Kam zuwa gidan gona really help her Alot, she didn't have much time to think again, she was going through Daman zaka Bata a kalla hour guda da Yan mintuna Kan hanya wajsb zuwa da dawowa, kafin ta dawo daga gidan gona uku ya wuce, she took her phone and saw his miscall, Bai Dade da kiranta ba, Baki ta tabe taga shima ahmed ya kirata, number shi tayi redialing Yana picking Suka gaisa, Nan ya fada Mata he called and she told him ta leka gidan gona ne, Hira suka Dan taba ta tambayeshi hope ba wata matsala yace
"Ina son muyi magana...Amma ki Bari zanzo gida anjuma..."
"Yaya what's the problem..." Ta fada
Cikin damuwa
"Aa nothing serious...wata alfarma nakeson inzo nema ne ma ne.." ya fada Mata
"Alfarma wajena Kuma Yaya...well ka sani kou meye it's done...ka wuce ka nemi alfarma wajena... you're above that...kou me kake so is done..." Ta Fada mashi, dariyar farin ciki ahmed ya saki yace
"Ok sai mun hadu...Kuma na gode da karammawa. "
"Kafi karfin godiya Yaya... yanzun dai sai kazo...Inason in Yi sallah Nima in tafi gida..."
"Ok...Ina fajz..."
"Yaya yau vaizo ba..."
"Why what happened..." Ya tambayeta
"Nima ban sani ba..."
"So you didn't call him..."
"Yaya ka mance Yana da Mata?...i.cant just keep calling him to ask if he is coming or not...Kar in dinga batawa matarshi rai..."ta fada ranta bace
"Gaskiya hakan Bai kamata ba..."
"Nidai Yaya gaskiya am feeling I can't do this..."
"Pls don't say that...pls..."ahmed ya fada Mata as ya gane inda ta nufa
"Yaya in kazo zamuyi magana..." Ta fada mashi
"Ok...Amma maganr you think you can't sam bai taso ba..."
"Hmmm Yaya kenan...kawai sai kazo..." Ya fada sukayi sallama. Ajiye wayar tayi ta shjga bathroom din nan office dinta.
Sai da tayi both zuhr da ASR sannan ta fito ta nufo inda motar company da ake daukan zuwa office a maida ta gjda yake, another abun haushin is that he called just once, only once like irin Bai wani damu ba, she knows in Ahmed ne zai kirata not only once, she knows matarshi tana iya sauya Mashi raayi kanta, ta shjga Mota driver ya Shiga gaba ya tada Mota yayinda Mai gadi ya bude masu gate, sauran kadan da motar faiz da Wanda Amira ke ciki sunyu clash, tunda ta daga Kai ta kalli Motar shi ta kauda Kai Bata sake kallon shi ba, hannu faiz yayiwa driver da yayi baya shi zai shigo, Amira gani tayi zaiyi baya tace
"Malam meyr Haka..." Ta fada sounding so angry
"Maigida yayi min hannun in koma..."
"Then ka Bari in sauka sai ka koma tunda vaka ganin ya kamata ka fita tunda you're halfway kafin shi ya shigo..."ta Fada tana bude motar in so much anger, faiz dake zaune cikin Mota yaga ta bude motar ta fita yayinda shi Kuma driver yayi baya don bashi Daman Shiga, yanda Amira ta hade Rai ya kalla yace
"Lallai ma... it's on..."ya fada Yana bude motar shi daga inda yake tsaye a bakin gate.
.Mata hmmm... Haka suke fa...cikin dabara sai su raba relationship... just little move by bintu ya kawo matsala, especially in both Basu da hakuri
Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us.
Alhamdullilahi
3/25/21, 8:15 AM - Ummi Tandama: 104馃鉂ゐ煉欚煉滒煣?
1锔忊儯0锔忊儯4锔忊儯
Fajz sauka yayi daga cikin Mota shima聽 ya fito ya tsaya waiting yaga what Amira will do kawai sai Amira da kou kallon inda yake batayi ba sai ta wuce shi Kaman nobody is there faiz was so shocked that he have to look at himself to make sure he is not invicible, Mai gadi ya kalla yace
"Ka ganni ?.." ya tambayeshi cike da mamaki,
"Eh...ranka shi Dade..." Maigadi dake rike da gate ya amsa mashi, juyawa yayi ya kalli Amira da tafiya kawai take a tsanake ya bita da sauri yana cewa
"So Baki ganni ba..."ya fada y
Bayan ya taddota,Amira da wani irin haushin shi kawai take ji Bata kou juyo ba Balle ta kalleshi, the good thing is area din is not a residential area so Babu kowa,
"Am talking to you!!.."ya daka Mata tsawa, kallon shi tayi ranta bace tace
"Malam don't shout at me...pls.." ta fada yaga Idanuwan ta kaman tayi kuka
"Then why kina ganina Kika taho as if Baki ganni ba.." ya fada Yana Dan sauke voice dinshi
"Because na gama aikina...and it's time for me to go home..."ta amsa mashi atakaice trying to turn away from him
"Yanzun shikenan ban da darajan da Zaki tsaya saboda ni...is that fair...I even called you Baki daga ba..."ya fada cikin damuwa Yana kwantar da murya don yaga cikin fushi take and he have never seen her聽 like This
"Daga baya kenan..." Ta amsa mashi tana juyawa
"Amira wait...pls wani Abu ya faru?...nayi maki laifi ne... you didn't bother calling me..."
"Oh I should call you so that matarka ta dinga tunanin Ina damun private time dinku.... sorry I can't do that... inshort I can't do all this...ban iyawa..." Ta fada tana taking steps, fajz tsayawa yayi trying to understand what she's saying, shidai he is confused, yazo da fushi Amma it seem nata ya fi nashi, she's totally angry and she's talking in anger
"What is it you can't do...menene...me yayi zafi....in banzo office ba bazaki iya kirana kiji why banzo ba...sai ki Kama fushi dani... does that make sense to you?..." Ya fada yana biye daita
"Kai Kuma bazaka iya Kira ka fadamin why you won't come ba?... anyway gida zani sai anjuma..." Ta fada tana Kara Sauri
"Fine... you can go..Daman sona kike ba... you accepted me because am your only option..."ya fada out of anger Yana tsaye bai sake binta ba, Saida ya Gama magana ya dafe bakinshi tare dacewa
"Ouch..." Under his breath as he thinks Bai kamata yace hakan ba, Amira ji tayi kaman an soketa da mashi har cikin lungs dinta, tsayawa tayi tana tunanin so shima zai fada Mata irin wanna maganar, wato shi kadai ne only choice dinta wato nobody, tsayawa Amira Tayi tayi taking deep breath tayi exhaling before ta juyo gareshi da idanuwanta kaman garwashi
"You're not my only choice...and I will proof that to you..." Ta fada tana before ta juya ta Fara hawaye tana tafiya,
"Am sorry...I don't mean what I said....pls...kiyi hakuri...am not your only option...kiyi hakuri...I will聽 never say anything like that again..."fajz da ya Shiga matsanacin damuwa because of yanda ta amsa mashi ya fada, Yana kallon yanda take daga hannun ta zuwa face dinta yasan she's crying, ya rasa why yace hakan, it's going to be kaman yanason zaginta da past dinta alhalin shi kanshi yayiwa Kanshi alkawarin babu Wanda zai tado past dinta ya yarda dashi kou ita,
"Sorry pls..." Ya fada Yana binta ,Amira didn't respond to him kawai hawaye take, she feels so insulted, wato tin baayi auren ba kenan, in anyi it will be a different story she knows da wuya a samu Wanda won't insult her or tell her anything to make her remember her past, this is the main reason she doesn't want to get married, shi yasa taso tayi Bakin cikin rabuwa da ahmed because at least kou xai fada Mata magana it will be easy Amma like fajz shi ya fada Mata kilan Nan gaba matarshi da dangin matarshi su fada Mata, she can't do this at all, she will rather stay unmarried da a dinga zaginta da past dinta, she needs no more pain in her life, inda she's weak da kilan yanzun heart attack ya kasheta, faiz da duk hankalin shi ya tashj as he sees her crying yace
"Dan Allah ki yafemin...who will I be the last option of someone like you... someone as unique and special like you...nasan kou bani many more will come...many more will rush you...am sorry pls..." Ya fada Yana tafiya as itama Amira tana tafiya tana goge face dinta new tears na fita saboda bakin ciki, ya Dade Bai Shiga tashin hankali irin wannan ba seeing her cry and because of what he said,
"Am sorry pls...I will never say anything like this again...kou aure mukayi na fada Maki anything that will make you remember your past ki maidomin sadakina...I beg you.." ya fada Mata
"I can't just marry... you... I can't do it..." Amira ta fada mashi cikin kuka tana tafiya, fajz tsayawa yayi ya kasa moving as he heard what she said, it's so unfortunate, he wants to say another word Amma Bai San yanda zata dauketa ba kawai sai yayi Shuru Yana tunanin wannan Yarinyar Bata sonshi and he feels she's never going to love him, he feels so heart broken sosai, tamkar ya Dora hannu bisa Kai ya dinga kuka Haka yake ji, Sam Bai gan abinda zai sa ta fada mashi hakan ba, ahankali ya juya Yana tafiya ahankali Yana skipping kasa kaman Bai gani sosai, Yana komawa cikin company yasa driver y maidata gida. Shi Kuma ya wuce office dinshi. Amira na zuwa gida Bayan driver ya ajiyeta ta shjga dakin mom dinta, she looks so dull, Zama tayi Bayan ta gaida mamanta hajiya sai kallon ta take,
"Mummy..." Ta Kira mamanta,
"Naam..." Hajiya ta amsa Mata waiting to hear what she have to say as she knows jin sirrin kou damuwar Amira is not something that happens everyday, tasan duk cikin yaranta Babu Wanda yafi Amira zurfin ciki don what happened between her and Habib says it all, if har yarta tana under her roof suna samun affair da danuwanta kuma har yayi Mata ciki Kuma taki Fadi he is responsible it's the highest level of zurfin ciki,
"Pls... would it be wrong if na zauna gida banyi aure ba?..."Bata karasa ba hajiya tace
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Hajiya ta fada cikin damuwa as she thinks kilan su fajz have call off again dukda baban Amira ya riga yayi magana da family Dinshi duk sun bada acceptance dinsu, Allah kadai yasan yanda zuciyar hajiya ke bugawa
"Wani Abu akayi Kuma?..." Ta tambayi Amira
"Mummy...kawai Ina jin vazab iya aurenshi ba...bazan iya auren Mai Mata ba...I will just be at home har ranar mutuwata..."Amira ta fada
"Bangane bazaki iya auren Mai Mata ba...baya kin bar kanki cheap for Habib wane saurayi Mai gata zaizo ya aureki... you already kill that chance to be an only wife..."Hajiya ta fada sounding so angry at her, Amira da knata ke kasa Fara kwalla tayi tace
"Mummy I have been through Alot...banson in auri mutumin da yake ganin inda wasu zasu zo da kilan bazan amince mashi ba... mutumin da thinks he is the only option I have..." Amira ta fada kanta kasa tana hawaye
"What are you driving at..." Hajiya ta sake asking dinta
"He feels in bashi ba I won't get another man..."
"Who knows if he is right..." Hajiya ta hantareta
"Ai ya karya ya fada ba... it's the real fact..." Ahankali Amira ta Mike ganin she's not having her mother's cooperation tace
"Shikenan...I will talk to Dad..."
"Ai ba talk to Dad ba...Allah yasa uban dad zakiyi wa magana...in Kinga baayi ha tou shi ya fasa...Wai a begger nada choice Daman...yanda kike kinason kibada zabi?..ai you loose it already... Wallahi kou ata hudu ne dole kiyi... nonsense..."hajiya ta fadawa Amira dake barin dakin tana kuka. Hajiya fada ta dingayi ta inda take shjga ba ta Nan take fita ba, takaicin Amira yayi Mata yawa, kilan Bata San she's now a second hand ba da takeso tayi yanga, har dakinta tabita tana Mata fada, already Amira tasan Bata da yanci, bazata samu irin yancin da Mata suke samu ba, tasan kou Miji kou kishiya zaga zageta kou ta kuntata Mata bazata iya kawo kara ba because she won't get any support, wannan abun Yana Mata ciwo, wato ita a Haka zata Kare cikin bakin ciki,. Bata Dade da fita ba Ahmed ya shigo, he was angry to see her sad, when he asked her sai take fadamashi what happened today and what faiz said, shi kanshi sam bai gan abun fushi ba
'"well kawai abinda na lura dashi is kina son faiz sosai...and you don't want to share him with her... "Ahmed ya fada mata real point of the whole thing, da sauri Amira ta girgiza mashi Kai tace
"Haba aa...kawai dai I don't want to marry Mai Mata... especially him da yafi son matarshi da kowa.." ta fada mashj, Dariya Ahmed yayi tare da girgiza Kai,
"Imagine fa...kedai kawai just say it...say Baki son aurenshk saboda kishin shi da kike...well pls Kar ki Bari faiz ya San da abinda ke damunki don Yana iya sakinta just to be with you... that's how much he loves you..." Ahmed ya fada sounding straight,
"Haba...Yaya kaima you think he loves me more than her...so yyai confusing dinka kaima...well ba Haka bane...he loves her sosai... she's his everything...i wonder why he wants to drag me into his family while it's all perfect...and imagine what he said to me..."
"Amira I know faiz Yana sonki fiye da wata ya mace....did you want me to proof that to you..." Ahmed ya tambayeta
"Nidai Yaya a bar maganar...I can't marry him...ba son in samu ciwon zuciya...if Daddy ya dawo I will talk to him...mummy taki understanding Dina but I know he will..."ta fada mashj,
"Baki yarda da abinda na fada maki ba kenan... then wait kiji..." Ya fada mata, wayarshi ya fiddo ya nemi number faiz, tunda Amira ta tafi faiz na office ya rasa yanda zaiyi, he feels like calling his mom said yake ganin in har ya fada Mata what Amira Said Ana iya fasawa don mum dinshi tana da irin Wannan zuciyar itama, sannan he wants to follow her home Amma Bai son abinda zaisa ta sake fada mashj wata maganar shima ya Rama abun yayi worst, right now Bai son ganin kowa har bintu, he feels bintu intentionally stop from coming to office, Yana zaune Kan seat dinshi sai juyawa kawai yake looking so confused, duk workers sun tafi gida amma sai masu gadi, the place is very quiet, karar wayarshi ya maidoshi hayyacinshi, ahankali ya Mika hannu ya dauki wayar yaga it's Ahmed, da sauri yayi picking da sallama,
"Wai what's happening ne tsakanin ka da amira.."inji Ahmed bayan sun Gama gaisawa da faiz
"Hmmm...Amira Bata kaunata....ta nuna min Bata Sona...."faiz ya fada sounding so disturbed, Amira lumshe idanuwa tayi kanta kasa,
"Me ya Faru...she told me some stuff and I want to know abinda kayi Mata..."
"Babu abinda nayi Mata... asalima itace tayi min laifi...I didn't get to come to office because bintu Bata da lafiya har hospital na kaita...she didn't call me to ask why ban zo ba ...I called her Kuma Bata daga ba...at Least ta kirani Bata iyawa Because I don't have that position...bani da matsayin da zata kirani taji if am fine or not..." Bai karasa ba Ahmed yace
"Aa ba Haka bane...I asked her why Bata kiraka ba tace it's because Kar matarka tagan tana damunku..."
"What nonsense... saboda bintu sai taki kirana tunda she knows it's no more secret...kou bintu Bata sani ba did she have a say in my affair...in Mata hudu nakeso sai inyi... you know how it's with bintu...Kai kasan komai Ahmed..."
"I know....kawai she's so much in love with you ne...kishinka take . She's feeling Bata son ta aureka Because..." Ahmed Bai Karasa ba faiz yace
"You know saboda Amira Ina iya sakin bintu....I can let her go don bason abunda zai tada Mata hankali..."Baki Amira ta tabe cikin ranta tana tunanin wannan mayaudari ne, he have two face, wato he loves her more than bintu
"Kasan bazan iya fada Mata how I it started da bintu ba because hakan zai maidani namijin banza but you know Amira is the first Lady I go crazy for..pls ka Bata hakuri...Kar tace she won't marry me...I said some things dazun ta yafemin bazan Kara va pls..." Faiz ya fada cikin matsanacin damuwa
"I never doubted the love you have for her...kawai dai don't say things to make her remember her past..."
"Bazan Kara ba...I swearing I won't do that again..."inji faiZ da duk ya fita hayyacinshi,
"It's alright let me call her..." Ahmed ya fada mashi kaman Basu tare. Nan faiz ya kashe waya shi Kuma Ahmed yace
"Kindai kids kunnuwanki...fajz Yana mutuwar sonki...I know...kawai ki rage kishi da Kuma fushi... wannan duk ba naki bane..." Ya fada Mata cikin rarrashi,
"Wato Yaya you believe all he is saying...nifa I don't believe him...fuska biyu gareshi...Amma time will tell...nidai Yaya dazun you want to say something...menene..." Ta tambayeshi,
"Well it's about Habib..." Yanda Amira ta sauya face ya sa Ahmed ya kasa fadin abinda kenan yace
"Remember you said kou me nake so I should just ask that nafi karfin neman alfarma wajenki..." Ya fada Mata, Ajiyan zuciya Amira ta saki before tace
"I know Yaya..." .
"Good...kawai yazo wajena a office Yana cewa in rakoshi ya Baki hakuri... that he wants to see his son da sauransu..."
"Yaya in don wannan ne na yafe mashi...ba sai yazo inda nake ba..."ta amsa Mashi Kai tsaye
"Aa bazai yarda ba...he is so anxious right now...so nace Bari in Fara fada maki before in kawoshi gareki...hope I can bring him to you..." Ya tambayeta
"Yaya pls no need of that...nidai tell him I don't want to see him Amma na yafe mashi...Zan daina mashi Allah yaisa..."
"You should tell him that in person... alright?..." Ya fada Bata ba don taso ba ta amsa Mashi da ok, Hira suka da Kara sannan ya tafi kasancewan daga office yazo gidan.
Faiz baj tafi gida ba sai Bayan sallah ishai, he stay there praying Amira is not serious about what she said,he just pray it's all a joke, sai da ya Gama thinking yaji he should call to know if she have stopped being angry with him sai Bata daga wayarshi ba, hakan ya sake tada mashi hankali, Daya gajj da Zama kawai sai ya tafi gida, bintu dake kwance dakinta kallon face dinshi tayi yayinda ya shigo taga yayi kicin kicin da Rai, Yanzun dai ta gano farin cikin Amira shine farin cikinta cikin gidan Nan, kallo Daya tayi mashi ta gano da akwai matsala, asking dinta yayi ya jiki ta amsa mashi, kayan jikinshi ya cire ya dawo ya kwanta tunda yayi sallah a office, she asked if ta kawo mashi abinci sai cewa yayi
"Ke da baki da lafiya wane irin abinci kike iya dafawa..."ya fada Yana itimidating dinta da idanuwanshi, yanda yake kallonta shows he knows it was all lies da abinda ya faru da safe
"Don...ban da lafiya...ban dafa maka abinci?..." Ta fada Tana kame kame, she's someone that is not good at pretending, kawai he knows it's all a lie
"Ke dai kika sani..." Ya fada Yana mikewa daga Kan gadon, ya bar Mata Dakin ita Kuma Sam Bata bishi ba saj dai abun ya dameta, wato in Amira is not happy with him he won't be happy with her, in ta Bata mashi Rai then ran kowa zai baci
"Anya Zan iya...ba hakura zanyi ba Allah ya zabamin abinda ya fi alkhairi?...ya zaayi in har Basu good term ni I won't be happy...da sake gaskiya..." Bintu ta Fada cikin damuwa, at some point sai ta dinga tunanin Anya ba asiri Amira tayi mashi ba sai Kuma ta tuna ai ita ba asiri yayi mata ba da har ta kasa barin shi.
Both Amira da bintu Babu Wanda yayi baccin kirki, sun Nan suna tunanin how it's going to be, abinda both of them Basu sani ba is already alhaji haruna yayi magana da alhaji Muhammad Kam zasu kawo sadakin Amira in two weeks time in yaso sai a Fadi ranar da zaayi viki, wace gari da wuri faiz ya tafi office bayan ya duba bintu ya tambayeta how she slept, yau dai Bata amsa mashi ba, she didn't even look at him, she feel it's high time itama ta nemawa kanta yanci don Bata San abinda zai biyo baya akayi auren Amira da faiz ba, babu yanda zaayi da gatanta ta zauna kaman wata baiwa da na miji all because she loves him, she's not going to be a slave to love, faiz baj wani damu ba ya wuce office, sanda yazo babu mutane because he came very early, cikin Mota ya zauna Yana jiranta, wajen karfe takwas da rabi aka kawota, tana sauka ta wuce kanta kasa shima ya bita, Tana Shiga office kawai taji an jawota, hadata yayi da jikinshi ya Dora Kanshi Kan shoulder dinta Yana cewa.
"Am sorry...Kar ki Kara cewa Zaki barni...ina kaunarki...kou me kikeso inyi wallahi zanyi..." Ya fada rungume daita gam kaman zai karya Mata kashin baya.
Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi馃構馃構馃構 anyway Kar in cika ku da surutu.馃拑馃従馃拑馃従馃拑馃従
Alhamdullilahi
3/27/21, 8:56 AM - Ummi Tandama: 105馃挌馃А馃挏馃挋鉂ゐ煠?
1锔忊儯0锔忊儯5锔忊儯
Amira Bata San sanda ajiyan zuciya yayi escaping chest dinta ba, it's like tayi Missing something, she didn't sleep well, infact ta mance last meal dinta, and all of a sudden she's ok again,
"Nasan聽 Sona yasa kike kishina...ban Kara cewa Baki Sona..."fajz da ke jin wani irin natsuwa tattare dashi ya fada Yana rungume daita,
"Nidai...kar...kakara ..yimin irin wannan maganar..." Amira dake Jin wani irin unknown farin ciki ta fada聽 voice dinta na rawa
"Bazan Kara ba...ban karawa.. " faiz ya dinga maimaitawa, Bai saketa ba sai kusan Bayan minti biyar yacr
"Are we good?..." Ya tambayeta, ahankali ta daga mashi Kai alaman eh,Nan ya saketa ya jawo kujera ya zauna Yana jawota kafarshi, he just can't stop looking at her, data nemi ta tashi sai yace
"Jiya fa ban ganki ba...dole yau in hada na jiya Dana yau...so Haka zamu zauna in kalllon ki don inyi filling gap din..." ya fada Mata, Haka nan ya hanata komai, wajen karfe 9:30 aka bude office din amira, har lokacin Amira tana zaune Kan kafar faiz, sai labari suke suna dairya sai ka ranste Basu bane sukayi wannan short drama jiya ba, they look so cute together, Hira suke Amma Maganar kasa kasa, in ka gansu Babu abunda zakayi tunani sai sunyi aure, Amira Bata iya Kallon idanuwanshi for long yayinda shi Kuma Bai da wajsn da yake son kallo sai idanuwan ta,聽 he is busy asking her ta Fadi amount da take so for her kayan lefe ita Kuma tana cewa Sam Bata fadin amount duk yanda ya Bata is ok,聽 hiran yayi Dadi da Sam Basu ji an bude kofa ba, ba Habib ba har Ahmed yaji wani iri a situation din da suka tarda Amira da faiz, duk da karan da kofar yayi duk Basu ji ba, sai maganar su suke suna聽 Amira tana rufe face dinta if he says something naughty, Habib feels so sad right now, kawai sai yaga ga Amira an kwace mashi, he left her and now she's taken, Sallama ahmed yayi da sauri both Amira da faiz suka kalli wajen, it's the first time da aka gansh Haka, da sauri Amira ta Mike tana kallon ahmed then to Habib, daure face tayi kaman baita, faiz Kam kou gizau,kou kadan he doesn't feel anything that aka gansu a Haka, kurawa Habib dake kallon Amira Ido yayi Yana gyara zamanshi, kallon Amira yayi yaga ta sauya Yanayin face dinta, now he knows the monster is here, before fajz yayi magana Ahmed ya shigo ciki Yana cewa
"Irin wannan holewa haka..." Ya fada tare da nufo faiz da shima ya sauya face, Babu wasting of much time ahmed ya fadawa faiz pls yayi excusing dinsu zasuyi Magana da Amira, he feels like saying no Amma already ahmed Yana da special place a zuciyar shi, hakan yasa yayi shuru ya Mike ya fita, Amira tsaye take tana kallon Habib with wani irin Bakin ciki, ahankali Habib ya durkusa kasa ya Fara Bata hakuri Kam Abinda yayi Mata, she's so speechless, har da hawayen shi, she just nodded and say ba Komai, Habib rasa bakin da zai fada Mata to take him back yayi, Sam ya kasa fada Mata he still wants her, all he asked was and opportunity to see his son and take his responsibility, Kai Amira ta girgiza tace bazata hanashi ganin danshi ba if he dares yaje gidan ya ganshi Amma Bata bukatar komai nashi wajen kula da danta, Basu wani Bata lokaci ba Suka tafi, wato forgiving is good don she feels so great Daya fada mashj she have forgiven him from her heart. They went for lunch tare da fajz, bayab sun dawo faiz ya Kira bintu Bata daga ba, he gave her 3 miss calls Amma Bata daga ba, ajiye wayar yayi waiting yaje gida yaji why she's angry with him. Yau Kam sent Amira 1.5 ta sayi all she will need Kuma ya fada Mata in ta Saya ta bashi that da akwai waynada suke wajenshi da zai hada kafin a Kai lefen, she's so excited and she couldn't hide her happiness, tana zuwa gida ta Turawa Ahmed 500k days kirata Yana fada Mata yagan wasu kudi ssi ta fada mashj it's her contribution for his marriage, nor matter how people will think about ahmed he is someone special and will always be, she won't mind helping him for the rest of her life, fada ya dinga Mata Wai ta bashi account ya maida Mata wasu that kudin sunyi yawa and she made it clear to him that no amount is much for him, she also told him that kou me yakeso ya fada Mata in har Bai fi karfin ta ba zatayi mashi. He is so happy about it, sai da ya Kira Ismail ya tayashi godiya Wajen Amira Ismail ya fada mashi he deserves what ever Amira will do for him sabida duk sun San how he contribute to who she is today.
Kiran faiz yayi ya fada Mashi abinda Amira Tayi mashi shima yace it's nothing, Yana Kan hanyar komawa gida ya koma gefe ya Kira Amira vayab sun Gama magana da ahmed, tana picking yace
"Hope ba kudina Kika bawa ex dinki ba..." Dairya Amira Tayi tace
"Sai kace ban da aikinyi...ba kudinka bane. " Ta fada mashi,
"Allah ya taimakeki. " Yafada sounding funny, Nan dai ya kashe waya ya tafi gida, he looks happy today Amma mood din Daya tadda bintu ya sake Bata mashi Rai, tayi kicin kicin da Rai kaman ba ita ba, cikin ranshi Yana tunanin wati Mai Mata biyu Basu hutawa kenan, from one wahala to another, when he asked her what happened sai tace she wants to go home, he was shocked yayi tsaye Yana kallonta
"Go home?...me akayi maki Kuma ..kou nayi wani abu ne ban sani ba..." Ya fada mata
"Vance kayi komai ba...kawai dai na hakura ne...I can't be here...I don't belong here..." Ta fada mashi kanta kasa sounding so serious
"Why did you think you don't belong here..."ya tambayeta
"Haka Nan...nima I want to go kou Allah zai sa in samu inda farin cikina matters...inda nima in Raina ya baci ran mijina ya baci...inda ba farin cikin wata ya zama farin cikina ba...Ina son yancin kaina..."ta fada mashi atakaice,
"Bintu me nayi maki da Zaki fadamin Haka .. yaushe na nuna maki Baki da yanci...did you think I don't know what you did yesterday... you intentionally want to bring problem between me and her....bintu don't I deserve to be happy?...Baki ganin Nima Ina son in dinga farin ciki..." Ya fada Yana tsaye Yana kallonta
"You deserve it...Nima Kuma I deserve it...kowa deserves happiness...so in kana son farin cikina kaman yanda kake son naka...kawai ka bani takardata..."Bata karasa ba yace
"You're mad.... you're so insane...orioda..." Ya fada cikin anger Yana juyawa,
"Am not insane....am serious...na hakura...Kuma believe me bazan taba ganin laifinka ba...kawai Bai yuwa in zauna da Kai if I know in Amira tana fushi da Kai kou in ta Bata maka Rai ni ma zaka Bata min Rai...kou sai ta faranta maka kaima ka faranta min...kawai kayi hakuri ka bani takardata..." Faiz Daya Bata baya dafa goshinshi yayi ya juyo afusace yace
"Now your true color is revealing...Allah ya Fara tona maki asiri...all that duk abinda kake so Nima Ina so is now bullshit... well for your information bazanyi maki Dole ba....amma bazai taba yuwa a haifamin first child Dina a gidan surukai ba... that will be over my dead body...in har kina son takardan ki zakiyi hakuri...ki haifamin abinda ke cikinki...then you're are as Free as the air.." ya fada sounding so fed up that kullum Abu kadan sai tace bani takardata, he just regret marrying her don zatayi staining sunanshi da Mai sakin mata Sannan at long last yasan zaa dinga ganin Bakin Amira because wayanda Basu sani ba zasu ce da zai aureta ne ya saki Bintu, shidai yasan ba kowa zai iya abinda yayi ba, yasan many men can't stand matan da Basu kauna har su zauna daita su dinga kokarin kyauttata Mata, yasan many people won't do as much as he did so duk abmda zai faru ya faru, yasan he have done all he can Kar ya shjga hakkinta, ya danne nashi farin cikin because of her, he won't mind talking all through the night da Amira Amma Because of her he can't, he won't mind chatting although the night da Amira Amma saboda ita Bai iyawa, he won't mind going to gidansu Bayan sun bar off but because of her Bai iyawa, what else zaiyi, let enough be enough
"Am not your surrogate..." Bintu ta Fada mashi
"I didn't say am looking for one... kawai in tafiya zakiyi kiyi hakuri ki Haifa min abinda ke cikinki...if you want I can pay you...Amma Babu inda Zaki...daga yau kin Gama fita daga gidan Nan..." Ya fda Mata sounding so angry and bad, bintu kuka ta farayi, she's so mad sosai,
"Allah zai sakamin..." Ta fada as he walks out. Dukda fadan da yayi dare nayi ya lallabo Wai ta bashi hakkinshi, he wants to do something that bayan ta haihu she won't go, Bai son ta tafi at all, she's part of him, Bata taba hanashi anytime he asked ba Amma yau tace she won't, he begged har da kukan karya, bintu is Gente Amma dayake ta fidda shi ranta Bata yarda dashi ba, he still hugged her and sleep besides her dudka ta hanashi, tasan it's because Amira is happy with him.
As arranged by their parents Bayan sati biyu aka kawo sadakin Amira naira dubu dari da hamsin sukayi inda aka saka ranar Amira zata tare in two months time, Amira was so shocked data dawo hajiya ta kirata ta Bata sadakin ta, Haka ta tsaya motionless ta rike kudin, wato everything about her is so different, abun ya tsaya Mata a Rai, she didn't bother asking faiz why Bai fada Mata ba because already tasan he didn't know, faiz na Kan hanyar komawa gida alhaji ya kirashi ya sameshi a gida, kawai he was scared don Kar ace bintu ta fada an Kai kararshi gida don zamansu yaki Dadi dukda yana pampering dinta to the best of his ability, ta nuna mashi Sam Bata son Zama dashi yanzun, Bata girki like before Bata komai, in bukaceta sai ta hanashi, Still zai kwanta bayanta ya rungumeta, he is so scared Kar abinda ke faruwa yasa a hanashi Amira kou Kar dad dinshi yace ya fasa maganar auren shi da Amira tunda Bai da mutunci, he knows his father takes family first before anyone else, Yana zuwa family house gaban shi ya dinga faduwa, wajsn mom dinshi ya Fara zuwa Yana asking dinta what happened that alhaji called him
"Oho...I don't know..." Ta amsa mashi, marairacewa yayi Yana cewa
"Iyami pls tell me Mana...nasan you know...bintu ta kawo karata ne..." Ya tambayeta cikin damuwa
"Aa...hope dai ba kana Chan kana gallawa bintu ba..."
"Aa...iyami..."ya fada Yana Bata labarin abinda ke faruwa yanzun da suke ciki, ita dai iyami shawara ta bashi Kan Kar ya sake ya saki tunda hakan Yana iya kawo karshen relationship din family, he assured her he will try his best ya zauna daita sai in dai abun yafi karfin shi, wajen dad Dinshi ya tafi inda ya samu the sweetest news of his life, he couldn't hide his happiness ya Yi sujud a gaban dad dinshi, Dariya alhaji yayi ya girgiza Kai kawai, he asked him yaje ya duba dayan part din gidanshi ya duba inda akwai abinda zaa gyara ya gyara da kudin shi don bazai Kara bashi kou sisi ba tunda Daman auren farko Yi mashi Akayi, faiz ji yake kaman ya jawo Nan da wata biyu saboda zalama, Bai damu ya kashe all he have earned ba, dayan part din Gidan Bai da matsala komai Amma he will repaint it. Make it more beautiful, wajsn hajiya Fatima ya shjga ya fada Mata halin da ake ciki she looks very happy Amma kawai she's thinking Ana squandering kudin family ne don yaushe yayi aure da zai Kara, bayan ya tafi ta Kira yarabta ta fada masu danuwansu Zaiyi another auren Nan da wata biyu duk suka dinga balai Amma fa duk abunda suke Fadi babu Wanda ya Isa yayi magna da alhaji.
Faiz na fita ya zauna cikin Mota ya kira Amira Yana kiranta da my amarya, daorua kawai tayi not saying anything, he promises heaven and Earth, inkaji yanda yake magana kasan he is so happy, she's happy too Amma Kuma she's scared of abinda zaije ya dawo, tana tsoron Kar tayi meeting expectations din faiz don he is too over anxious, tana Gama waya da faiz ta Kira ummumaryam Kan new kayan gyara ta fada Mata her wedding date have been fixed and it's only two months, na sukayi maganar zaa kawo Mata damun nama, Naman akuya Wanda kafin a yanka sai an ciyar dashi da magunguna for good one week ya tsumu sannan ake yanka shi, sannan full garlon na goron tula syrup, sai Kuma another set of Maganin gari dukda tasan she have taken Alot that these days her pant is always wet, ta fada Mata da akwai hadin da zaa kawo Mata Amma she won't take it said in data wajsn Miji wato wanda ake Kira da Sha bulbula, sai Kuma ta fada Mata zaa Bata har da jigida da zata saka a waist dinta, she asked what is the jigida for ta fada Mata ba na magic bane kawai it's add beauty to a woman's waist, she booked for many things inda ta tura kudinta again. Yayinda take busy tana magana da ummumaryam her mother was busy looking for same number da aka Turo mata tayi trying sai ace busy, itama wata sister daga maiduguri ta Bata number ummumaryam ta fada Mata ta nemeta tana da Kaya, dataji busy yayi yawa sai kawai ta hakura Kan gobe zasuyi Magana.
Faiz tsayawa yayi wani waje da ake POS, it's a very big place in town, Yana zuwa ya fada masu Yana son 500k aka ce zai bada 5k as charges ya yarda aka cire mashi 500k, Yana zuwa gida ya tarda Bintu a falonta, Zama yayi kusa daita Yana kallon yanda cikinta da ya Dan fito ya Kara Mata kyau, Yana zama tayi Saurin mikewa daga wajen, Haka takeyi mashi yanzun, sai ta dingayi kaman his hands are Kashi, Daya tabata sai ta goge wajen, kou kadan fajz Bai fushi daita kou ya nuna Yana jin haushin hakan, shi dai yasan it's not easy and he won't stop being happy because of her, shi dai yasan happiness is free duk yanda kakeso haka abun zai kasance, tana komawa wani Wajen ya sake binta ya zauna kusa daita ya Dora hannunshi Kan shoulder dinta sai ta buge mashi hannu, duk yanda zaiyi Mata Bai burgeta, hannu ya saka cikin aljihunshi ya fiddo kudin daya amso ya f Dora Mata Kan kafar,
"Ga Wannan ki Fara rikewa... wannan ba abun fadin kishiya bane...duk sanda Kika tashi bukatar wani abun let me know zanyi maki...kawai I want to tell you in next two months zaayi Mana aure da Amira.. " Bai karasa ba Bintu ta Mike daga inda yake kudin da ya Ajiye Kan kafarta ya Fadi kasa,
"Bana bukatar wannan...ai kasan am not your wife why zaka wani Vani kufi because zaka auri love of your life...am not interested...a Kara Mata cikin kudin lefe.. "ta fada Tana barin fajz zaune Nan falo, vinta Yayi da kallo ta shige ciki ya kwashe kudin ya girgiza Kai ta Mike ya bi bayanta, Yana zuwa ya ganta bakin gado Tana kuka, Zama yayi kusa daita Yana Cewa
"I know you love me...and it's not easy you're going to share me with another... " Karasa ba tace
"Not just any other...the only love of your life..." Ta fada Tana kuka
" I love you too..." Bai karasa ba tace
"Pls a bar yaudarata Haka Nan...it won't change the fact that her happiness is your happiness...and if she's sad we're all going to be sad...kawai kaman yanda kace Allah ya saukeni lafiya in bar maku gidan ku..." Ta fada cikin kuka
"Bintu ban taba tsanar ki ba....if I hate you I won't marry you...I will rather die than marry you...ke kanki Kinsan babu wnada ya isa yasani in aureki if I don't adore you... you're a beautiful lady with a beautiful character... you may think Amira is more than you Amma believe me she's not...in kin kwantar da hankalin ki kaman gobe all the pain will be no more...zamu Zama one family..."
"Aa...I don't see that happening...kawai Allah ya sa in haihu lafiya...Amma ban iya Zama Cikin ku..." Ta fada sounding so serious
"What if I made you change your mind...what if I make you think otherwise..." Ya fafs Mata sounding very soft
"I don't think so...I have made up my mind..." Ta fada mashi Kai tsaye
"Ok...now kanwata ki amshi wannan kudin... it's a gift from yayarki to you..." Ya fada Mata sounding very calm, wani irin kallon takaici tayi mashi
"Ai ko a cikin family I hate you...kasna kou na bar gidan Nan...Kar na nuna ka sanni..." Dariya faiz da ranshi kwal yayi, right now Bai gan amount of words that will make him feel bad ba, he is extremely happy
"Haba baby mama...kin manta we share bond da Babu abinda zai rabamu sai Allah..."
"Just wait and see...'" ta fada Tana mikewa
"We shall see... juicy baby mama..." Ya fada Yana Dariya Making bintu that is very angry more angrier than she is
Alhamdullilahi
3/27/21, 8:56 AM - Ummi Tandama: 106馃鉂ゐ煉欚煣?
1锔忊儯0锔忊儯6锔忊儯
The more fajz na kokarin getting to bintu the more she run away from, kawai tana nunawa she's no more into him,聽聽 barin dakin tayi faiz ya bita Yana kiranta da all sort of sweet name Amma Bata amsa mashi, Bata kallonshi at all, duk inda ta shjga cikin Gidan shima sai ya bita, bathroom tazo Shiga ya bita da sauri ta juyo Tana cewa
"Malam dallah ka bar bina...I have had enough..." Ta fada sounding so angry, Dariya yayi yace
"Ni ban samu enough ba...kinsan these days kina Hana ni hakkina wallahi yau sai kin bani..." Ya fada Yana shjga bathroom din,
"Ai sai kazo kwata..."
"Aikam Zan kwata... you know am capable ai..." Ya fada Yana kallon ta da sexy eyes dinshi,
"Mtwsss...wato he is happy because he is marrying his love and he is here pretending...ai sai ka nemo sakara ka Raina Mata hankali..."
"It's your business...duk is your opinion... nine faiz...Kuma ni Zan zavi wacce Zan zauna daita...daga ke har Amira babu wacce Zan Bari ta kufce me...ihu sai ni mijin yanmata...Zan ajiye young and beautiful girls gidana....inci wannan inci wancan...insha wannan in Sha wancan... only me....Kai alhamdullilah..." Ya fada sounding so real and happy, Sam maganar shi babu alaman Wasa abinda ya fada har Cikin ranshi, tsoki bintu ta sake ja cike da haushi da kishi
"Kinga tunda ke ce uwargida sai in dinga Baki Mai yawa..."
"Mtwsss..." Ta fada tana son barin bathroom din ya Kuma tare hanya
"So nake kawai ki haihu sai inyi manhandling dinki....duk wannan rainin zai fita..." Ya fda Mata Yana Dariya., Haka dai suka drama ya kamata ya rungume sai dukanshi kawai take Amma Bai saketa ba sai da ya samu biyan bukatanshi, dukda she's angry at him she loves it, she's getting use to the sex thing. Bayan ya Yi wanka ya hada Mata ruwan wanka tayi ta fito ya kamata ya zaunar daita Kan kafarshi yace
"Wify let's make a deal..." Ya fada Mata Yana kallon Idanuwan ta, Baki ta turo Tana hararanshi tace
"What deal..." Ta tambayeshi
"Well the deal is ...ki kwantar da hankalin ki...in har na auri Amira na wulakanta ki...kou na musguna maki because of her then drag me to wajen daddy..."聽 Faiz ya fada Mata
"I won't drag you anywhere...kawai I can't just compete with her..." Ta fada sounding very serious
"Did you know itama she feels I love you more than her...kawai gani take kece abun kaunata kawai ita wani abu nata Nakeso...ke Kuma kina Nan kina tunanin you can't compete with her..."
"Ai ita she's feeling ka fi Sona kanta...ni Kuma I know kafi sonta... it's something am 馃挴 sure of...ai ta wajen bikin da zaayi mutane zasu Gane kafi sonta...I know zaka dinga rawa ka nuna farin cikinka irin Wanda baka nuna a ranar auren mu ba...tun Nan zan Zama abun Dariya..." Ta fada kaman zatayi kuka, kallonta fajz ya dingayi, kawai he is feeling what if shine shoes dinta, how will he feel,
"Will it make you happy if na fada maki cewa zansa Kar ayi wani biki?..." Da sauri bintu ta kalleshi,
"Why?.." ta tambayeshi cike da mamaki
"Because I don't want you to feel less..." Ya fada Mata, Kura mashi Ido tayi tana kallon idanuwan shi, she wants to be sure if he will sacrifice that for her,
"Da gaske Kake...don't do that.." ta fada tana tallaba face dinshi
"I want to do it for you...nasan in akace zaayi biki...mussanman zaa samu wayanda zasu dinga janki dashi...ai Kinsan I won't want you to get hurt with your condition..." Ya fada Mata calmly, ahankali bintu ta Dora bakinta Kan nashi tayi kissing dinshi for just few seconds before tace
"You will do that for me?..." Ta tambayeshi
"And even more..." Ya fada Yana shafa fave Dinta don he have learned to love her, she's already part of her and he won't just let her go just like that, Bai son irin rayuwar Nan da zaace kana da da Amma Babu uwarshi cikin gidan, nor matter irin son da zaa nuna mashi sai ya Zama daban, he will feel different, he is happy da ya samu ya shawo kanta,
"Amma naji Dadi sosai..." Ta fada sounding so relieved, Daman she's so scared Hindu will come laughing at her, Daman she's not a fan of faiz, Bata sonshi at all ba don komai ba sai don she see him as someone with ego and pride,
"Nima naji Dadi..." Inji faiz, Nan Kuma Wasa ya sauya, duk happiness everywhere.
The following day faiz na zuwa office ya wuce office din Amira Daman wayarshi a sate take ya saka wajen wakar olamide Mai taken loading,聽 Yana shjga ya saka wakar ya Fara rawa, Amira Dariya ta dingayi, he is so happy, he shows so much joy, Amira was so shy and happy too, faiz Kam kou kunya baiji ba ya dinga rawa Yana bin wakar da bakinshi, she can't believe he dance well like this' but still decide not to Dan ranar wedding dinshi, sai da ya Gama rawar shi ya Mika Mata hannu, Amira dake zaune tana kallon shi makale mashi kafada tayi cikin shagwaba,
"Aa...come on pls..." Ya fada Mata sounding more excited than he is before, still makale mashi kafada tayi cikin Jin kunyar shi
"Ok then..." Ya fada Yana zuwa gareta, Kama hannunta yayi ya jawota jikinshi tare da rungumeta, he hugged her so tight tamkar he's holding his life live
"Can't wait... just can't wait to wake up and see you by my side... Inason in dinga tashi cikin dare Ina Kallon face dinki...I want to watch you sleep..." Ya fada Yana shafa bayanta, Amira sai murmushi take
"Nidai don't forget what you promised me..." Ta fada sounding so calm, idanuwa faiz yayi rolling yace
"Ba jikin ki na aura ba ke na aura...if kina jin kunyar nuna min what I paid for ai ba komai...sai a je a hakan..." Ya fada Mata, after some minutes ya zauna itama ta zauna yace
"Yauwa about shagalin biki...kina son ayi elaborating party kou kawai ayi biki normal ba sai anyi wani Abu na attracting attention din mutane ba..." Ya tambayeta
"Duk Wanda kakeso...Amma gaskiya ni ban wani son party a biki..." Amira ta amsa mashi calmly, Dadi faiz yaji don he have been praying kar tace she wants huge party
"We'll hakan ma yayi...Daman Nima ban son abinda zai jawo hankalin mutane ga beautiful wife Dina..." Ya fada sounding so happy it happened like this'don inda tace she wants the huge wedding Bai San yanda Zaayi ba.
Sauran sati biyu biki Amira data dauki Hutu ta daina zuwa office, she have to travel to maiduguri as ordered by her Mom, anyi bikin Ahmed da matarshi, Amira ta nuna farin cikinta sosai don ba karamin rawa tayi ba har faiz ya rike Mata hannu Wai Bai son hauka, gashi har yau in her zata fita taro sai wani ya biyo ta da maganr so, sannan she's very popular because of the advertisement,dukda ta bawa Ahmed kudi hakan Bai hanata spraying kudi ba, kou dadewa fajz Mai kishi Vai barta ba ya maidata gida, before ta tafi maiduguri an Gama duk wata arrangements, he asked if tana son a sauya color din dakin kou tana son wall paper dukda anyi screeding dakin, kawai fada mashj tayi she needs nothing, kullum cikin asking dinta what she needs take, love dinsu Yana Kara danko by the day, they're Best friend too don he share almost everything with her,he told her about abinda ya sameshi a kasar waje yanda Bai San abinda ya faru ba sai dai yaganshi tsakiyar Mata da how he battle with addiction, she asked if he still drinks sai yace yes but he is controlling it,
"I will help you control it..." Take fada Mashi, she told him of yanda ya sauya that he is very bossy and annoying, he just laughed. Ranar da Yan office Suka San zasuyi sure ba karamin farin ciki aka tayasu ba. Tunda ta tafi maiduguri suna ciki video call, he even say zaizo maiduguri tace aa, abun nasu baa cewa komai. Bayan dakayan Daya Bata kudi ta Saya Suka iso ta aika mashi dasu masu yawa sauran sati uku aka kawo lefe Mai uban yawa, har nata yafi na nazifa da Komai.
Habib Kam Bai Kara ganin Amira ba sai a wajen bikin ahmed, he couldn't get his eyes off her, ita Kuma Bata San Yana existing ba, he just hate himself for loosing her, har yau Bai gan danshi ba, gashi Bai iya fadawa kowa Halin da yake ciki, yaje office din alhaji Muhammad yafi a irga he wants to beg him for forgiveness himself Amma Sam alhaji Bai bashi Daman ganinshi, in gida yazo still maigida ya Hanashi shiga, it gets to some time that he feel like going back to Lagos ya fada matar shi kidnapping dinshi akayi sannan aka saka shi Yi Mata abinda Akayi Mata Amma in ya tuna da irin Halin ta sai yace
"Over my dead body ..." Haka dai rayuwa babu dadi, Ahmed Kuma Abun nema ya samu kou kadan Bai ragawa Yar mutane, he is really giving her tough time, it's like you're have been hungry for something for many years sai ka samu abinda zaiyi quenching thirst dinka, Sannan he have habit of deriving pleasure from her pain, in Bai gan tana kuka ba Bai Samun irin Jin dadin Nan, he is totally insane when it comes to sex wani irin horonta yake, he will release and still leave it inside until be gets erected again, kou sati baayi ba matarshi ta Kira gjda wai ita Bata iya Zaman auren, baa nemi jin abinda yake Mata ba sai Suka ce tayi hakuri Haka kowacce ya mace ke Shan wahala kafin ta Saba, it comes to the extent that sai ta saka pad tace she's doing period, Haka zai makaleta, she knows Amira yaso aure sai Allah baj Yarda ba, cikin ranta sai ta dinga cewa Allah ya rabaki da wahala. Kou irin oyoyo da akewa Miji tsoron Yi mashi take, da ya dawo jikinsu na hadewa zai ajiye komai sai ta Gama dibanta Kan sari sannan yayi wanka yaci abinci, he is even trying to control how he will handle her don in ya biyewa system Dinshi sai ya hallaka ta, he is someone that kou kallon film yake ya gan sexy mace sai yaji abunshi ya tashi, Bai San sau nawa yakr samun erection sabida Amira ba, at times when she hugs him sai yaji kaman yayi reaping kayan jikinta, shi Haka Allah yayi shi, these days har maganin bacci yake Sha saboda Kar ya dameta da dare don yana Jin yanda take nishin wahala, he started developing feeling for her sabida she's a very good wife material, she's a good cook and very sweet in bed, he feels babu macen da zata kaita Dadi dukda Bai San ya matan suke ba, she's so fragile and soft in his hands. She's just his joy giver
Amira Bata dawo gida ba sai da bikin ta ya rage kwana uku, Tasha gyara har maranta sai yayi Mata nauyi, wani lokacin sai taji kaman ruwa yayi Mata zaune a Mata, she's always wet, wani lokacin pant dinta staining yake da wetness, hakan yasa ta dakata da duk kayan Mata da take Sha ta dage dasha Wanda zai matse ta ciki da waje kawai, she loves her body, Tasha dilka da kayan da ta Saya wajen husna kamshi, she scent sosai, turaren maiduguri da aka Bata ya mugun saka jikinta matsiyacin kamshi, she's just glowing, ranar data dawo fajz yace zai zo ta rokeshi yayi hakuri kawai sai an kawota tunda it's just three days to go, bai so hakan ba Amma hakan ya hakura.
A bangaren bintu Kuma ta sakawa kanta dangana, ta kwantar da hankalin ta as she feels ok with the way faiz ka tattalinta, Ana cewa in maza zasuyi aure suna wulakanta na gida Sam ita Bata gan Wannan ba, Bata gan wulakanci saga gareshi kou kadan ba, sai da yayi Mata full set of box na kayan sawa, she have lot's of Kaya da Bata Dinka ba Kuma ta Karo Mata wasu, kou Hindu dake neman hanyar Yi Mata Dariya Bata samu ba, ta nunawa Hindu set of zinari Daya Saya Mata da Kuma zoben diamond tare da Kuma 500k da ya Bata sai Kuma she told her of alkawarin da yayi Mata, sai da Hindu tace
"Ashe dai Yana sonki kawai ego da pride dinshi ne bazai Bari ya nuna Maki ba..." This is all bintu wants to hear and she's ok with it, Bata son a dingayi Mata kallon mijinta ya je ya auro wacce yafi so fiye daita, da bintu ta fada Mata bazaayi wani biki ba sai Hindu tace
"Wai because kar ranki ya bace ne baxaayi bikin ba?..."ta tambayeta
"Eh sosai..."bintu ta amsa Mata sounding so happy
"Chab kice ita wannan Bata da wani daraja wajenshi...wow...ai sai ki kwantar da hankalin ki tunda kece Yar goshi.. " ta fada Mata. Ana jibi zaa kawota akazo akayi jere na fitan hankali, shi Kam faiz ya gagara ayi bikin because he is just counting down the days until ranar da zaa kawota, he just want to see her in his house, duk yanda yake farin ciki Daya zo wajen bintu sai ta dakr, iyami Kam sai da ta hada biki and her family sun zo sosai dukda suna complaining why zai Kara aure Haka so soon da kou shekara matarshi Batayi ba, her reply was Haka Allah yaso, sunyi Magana da Amira and she gave her honest advise, she told her Kar ta kuskura ta Raina bintu, sannan she told her Kar tayi using Daman da Allah ya Bata na ganin yafi sonta ta kuntatawa bintu, she advised her sosai tamkar yarta ce zaayiwa aure, mutane sun cika gidansu sosai saidai Bata da friend kou guda sai cousin sisters, cousin sisters that gossip about her misfortune, har yau wasun su gani suke Sam ba Haka Nan wannan saurayin Mai takama da Kanshi yace zai aureta ba, wasu are just jealous that her life is just wow, kitso akayi Mata tiny tiny ones dukda Ana cewa Wai Kar tayi kitso she prefers it to wanke Kai a salon ta dinga fama da gyara gashi, in ta bude data sai taga message daga faiz data bude sai taga picture dinshi yayi tagumi ya kurawa screen dinshi Ido ya rubuta
"Zama jira..." Sai dai tayi Dariya ta dinga kallon shi, wannan bawan Allah is so different and handsome, gani take bazata gan wani da zai sake mamaye Mata zuciya kaman wannan mutumin, wayarta ya cika da funny pictures dinshi, Bata sani ba kou Haka yake da matarshi ta gida but she knows be loves snapping, Bai good hour guda Bai tura Mata picture dinshi ba, Bata cika tura mashi picture ba sai in ya tambaya. Ana cikin hada hadan biki duk ya ki barinta ta huta da waya, she have no choice than to off her phone, ba karamin biki Akayi ba, ta samu advise kala kala Kan takiji Taki gani. Shima faiz ya ya hada get together da friends dinshi, baayi wani party ba sosai but anci ansha, Haka Nan shi kadai sai ya saki murmushi ya girgiza Kai, Bai minti biyar Bai saki murmushi shi kadai baz most of his cousin brothers sunzo sai kallon shi suke, kallo Daya zakayi mashj kasan he is totally happy. Dukda gidansu da akwai mutane bayan friends dinshi sun watse gjdansu ya tafi iyami ta dinga mashi adua da Kuma fatan yayi adalci a tsakanin su, siblings Dinshi Basu wani zo bikin ba Amma Babu Wanda yasan Basu zo ba, babu Wanda ya maida hankali kansu balle ya damu.
Amira Kam she wanted to have little time with her son Amma Sam Bata samu hakan ba, one thing she's sure of shine her mom will take very good care of him. Dukda baayi wani shagali ba Amira taci ado beyond imagination, Wacce aka dauko don Tayi Mata kwalliya came for 3 days Kuma in tazo Bata tafiya sai in dare yayi, duk kayan da zata sauya sai an gyara Mata face an daura Mata dankwali, anyi kidin kwarya, it was so fun, Bata Shiga damuwa ba sai da lokacin daukan ta yayi, she didn't ever Kno she will shed single tears sai gashi ta fara kuka, kawai she's thinking zata dinga murna zatayi aure Amma sai Abun ya zama ba Haka ba, abokan faiz sun kawo motoci masu uban yawa, she feels so different today, so different that kou da ta Shiga Mota she cries more, da akwai irin wannan feeling din da in zaa kashe ka bazaka San how to explain ba, wajsn karfe 8 aka Isa gidan ta, wajsn bintu da itama family dinta are around aka kaita, bintu Tasha gayu with gold all over her, Amira tasha pure white material Mai tsada Wanda Yasha dinki Yana Jan kasa, she looks so beautiful dukda kou heavy makeup babu face dinta, bintu tana zaune Kan kujera aka kawo Amira gabanta, yanda aka Saba akayi na mikawa bintu amanar Amira, she hold her hands Amira ta daga wet lashes dinta ta kalleta, murmushi bintu ta sakar Mata ita kuma Amira ta sadda Kai kasa, daga Nan dai aka kaita bangaren ta, wayanda Basu zo lokacin jere ba sun yaba da gidanta, kou kadan abinda aka kai Mata Bai dameta ba, kawai the thought of yau gata a Gidan mijinta made her weep more, as usual Kan daya daga gadon part dinta aka kaita, kaman Wasa duk aka watse aka bar ita kadai, now welcome home Mrs faiz.
0 comments:
Post a Comment