Shiru tayi saboda hararar daya watso mata, kallonta yake bako qyabtawa ita kuma tace "ko kasheni za kayi saina fad'a, tunda abun rainin wayo ne."
Shi fa harga Allah ba wai yaki amincewa bane saboda Zuby, kawai dai baya so da wuri haka ace ya fita qasar waje kuma tare da ita, yasan zaisha maganganu da tsirfa iri iri, yafi so idan Allah ya hore masa nashi na kanshi, saiya d'auketasu keta hazo a duk inda suke so, amma ba irin haka ba kuma daya zama tarone ba wani biki ko zumunci ba, to amma ya zaiyi tunda tana barazanar fad'awa Baba, bari ya mata abinda take so kawai tunda dai laifinshi ne da bai fad'a mata ba.
Shima tasowa yayi ya tsaya gabanta tare da sakin fuska ya kamo hannunta yace "me kike so nayi Baby?"
Hararan wasa ta wurga masa tare da turo baki gaba tace "wacece babyn? ka nemi babynka ma tun wuri.
"To naji zan nema idan lokaci yayi, yanzu fad'a min me kike so nayi da zai goge laifina?"
"Sai dai in zaka yarda ka biyoni muje." ta fad'a tana d'an rausayawa.
"Idan nayi haka ba zaki fad'awa Baba komai ba?"
"Ba zan fad'a ba."
"To na yarda za muje, amma ba zan wuce kwana biyu ba zuwa uku."
"Na yarda nima."
Juyawa yayi zai kwanta tace "Faruk."
Juyowa yayi ya kalleta "na lura kamar baka san kusantar ahlina da kuma dukiyarmu, dan tun ranar da akace min anbaka gida da mota amma kak'i karb'a na fahimci hakan, amma ka sani iyayena ba k'ananan mutane bane da zasuyi abu kuma su goranta , haka nima duk wanda taimaka to bana iya tuna koda fuskarshi bare na tuna me nayi masa, ka saki jikinka ka babu abinda zai faru, ka d'auka kamar kaine ka biya mana kud'in jirgi, sannan kasa a ranka kamar zaka tafi cin amarci ne da uwar gidanka."
Murmushi kawai ya sakar mata ya kwanta akan kujerarshi yana qara gyara kwanciya, ganin sai juye juye yake yasa ta taka har gabanshi cike da kissa ta kamo hannunshi ta tako dashi har gaban gado ta zaunar dashi, kwantar dashi tayi ta dora kanshi akan pillow kamar jariri taja zanin rufa ta rufe masa rabin jiki, haurawa tayi ta kanshi ta kwanta gefe itama taja zanin ta rufa, kallon juna suke amma ita ta rufe idonta, tunani ne take indai har kishiyarta zata tare jibi a maimakon wata biyu da akace, tofa ba zai rasa nasaba da ita ba, in kuwa hakane ya zama dole ta tashi tsaye koda bata samu soyayyar Umar Faruk ba, to ta samu koda tunaninsa ta yanda zata addabeshi, kuma ba zata samu hakan ba harsai ta kusanta kanta dashi.
A hankali ta bud'a idonta sai kuwa taga ashe shima idonshi na kanta, ji yake kamar ya dinga tsotsar bakinta harya gaji da kanshi, murmushi ta masa tare da dora hannunta a bayanshi ta qara had'a jikinta da nashi, daga haka kuma bacci ya d'auketa, yayin da tabar Umariri ido bud'e abinda duniya ya isheshi, had'e cinyoyinshi kawai yake saboda ji yake kamar wani abu zai b'illo daga nanπ, saida yaga tayi nisa a bacci ya sake tausa kanta a qirjinshi yana shinshinar wani daddad'an k'amshin tuffa ga numfashinta dake fitar da k'amshin kanunfari, sannan k'amshin jikinta kuma ya rasa dame zai misaltashi ma kamar sabulu kamar turare, kai koma dai miye yana da dad'in shak'a da kwantar da hankali da kuma tayar da hankalin.....jijiya."
_Kun dai gane ai_π
Ko alama bai rintsa da idonshi ba, daf da a kira sallah asuba Umar Faruk yaji kamar zai mutu saboda bala'in abinda yake ji, ga mararshi data d'aure take ciwo ga azababben zabbab'in daya rufeshi, sake matse Khairat yayi sosai a jikinshi ya d'ago da kanta ya fara sumbatar fuskarta, a tsorace ta zabura zata mike yayi saurin sake damk'arta ya had'e bakinsu, tsotsar bakinta yake sosai yaki bata damar da zata 'kwaci kanta, dukanshi ta fara yi tana ihu sai dai ba'a jinta, abu d'aya ne ke mata yawo a tunani shine su Musa, shi kuma mafita kawai yake nema, wata cakuma daya kaiwa mamanta yasa ta zabura tare da k'amewa, dauke bakinshi yayi daga bakinta ya saukeshi kan d'aya daga mamanta ya fara tsotsa d'aya hannun kuma yana murzar d'ayan, mafita d'aya ta rage mata shine tayi ihu , ai kuwa zage damtse tayi ta rumtuma wata qara da shi kanshi saida ya tsorata, a wahalce ya dago da jajayen idanunshi cike da rauni ya tallabota gaba d'aya ya had'ata da jikinshi ya kai bakinshi cikin kunnenta yace,
"Dan Allah Khairat, ki taimaka min, kefa kika tab'oni."
"Ni, ni dai ka sakeni dan Allah." ta fad'a tana shirin k'watar kanta.
Sake kai bakinshi yayi ga mamanta yana tsutsa ita kuma tasa hannaye tana ture kanshi da k'arfi, bille bille take sosai yanda dole ba yanda ya iya daya rabu da ita ya kife a wajen ya kwanta, ruf da ciki yayi ya tusa kanshi a pillow yana sauke numfashin wahala, tana ganin haka ta sauka daga kan gadon tana fad'in "jaraba kawai, kaine fa harda cika baki wai kai ba zaka had'a jikinka da nawa ba, kenan raina min hankali za kayi."
Hannu ta dora kan qirjinta ta tab'a taji yanda suka fara mata zafi saboda bala'in matsar da suka sha, tsaki tayi kawai ta wuce douche lokacin kuma an fara kiran sallah.
Har tayi wanka ta fito yana yanda yake , shiryawa tayi cikin doguwar riga ta shinfida sallaya sannan ta kai hannu ta daddab'a qafarsa tana cewa "ka tashi fa an kusa tayar da sallah."
A hassale ya tashi zaune yana fad'in "karki sake tab'ani kinji na fad'a miki, muguwa mai bak'in hali."
Yana fad'a ya fita ya bar dakin cikin k'arfin hali ba dan ko yana ganin inda yake takawa ba, da qyar yayi wanka shima ya fito amma saboda bala'in abinda yake ji yasa ya kasa saka kaya a jikinshi ya koma ya kwanta, abin ya dameshi sosai kuma baisan miye mafita ba tunda bai tab'a jin irin haka ba, ita kam ko a jikinta saida tayi raka'atanil fijir sannan tayi sannan ta kuma jima zaune tana addu'a da tasbihi kafin ta tashi, cire hijab d'in tayi ta nade sallayar duk tana kallonshi kuma sarai tasan miye matsalar saboda tana da wayewa ta wannan fannin, amma dai ba zata iya taimaka masa ba take ji, littafinta ta d'auko ta kwanta saman kujerarshi ta bud'a ta fara karatu, jefi jefi tana kallonshi tana basarwa, gari ya fara haske ta sake juyawa ta kalleshi ganin mutum mai ibada amma har yanzu ya kasa tashi yayi sallar farilla, aje littafin tayi ta qarasa wajenshi ta d'an daddab'a faffad'an bayanshi tana fad'in "Faruk."
Bata fad'i abinda taso fad'a ba saboda jin atsakanin zafi a jikinshi, bata wani daga hankalinta ba saboda tasan a ina matsalar take, fitilar d'akin ta kashe tazo taja zanin rufa tare da haurawa kan gadon ta kwanta kusa dashi ta rufesu sosai, da qyar ta birkitoshi sannan ta rumgumeshi a jikinta sosai ta matseshi, a hankali tasa hannu ta zame rigarta daga jikinta ya zama daga ita sai pants, a hankali ta saka mashi mamanta a bakinshi kamar πΆ, da qyar ya iya bud'a bakinshi ya fara tsotsar mamanta a hankali ido rufe.
_Namijin duniya kenan, baka da dama_π€
Duk da itama tana jin abin na ratsata amma dai had'e tata zalamar tayi ta dinga shafar kanshi da duk ilahirin gab'a ta jikinshi, sai waje d'aya da bata fatan hannunta ya kai can, Umar Faruk kuma da yake jin yana neman shidewa can kawai yake so takai , a hankali ta kwantar dashi tare da haye ruwan cikinshi tana murza mishi kan....kai kuyi hak'uri wannan rubutu yafi k'arfin alk'alamina.
_Suturtawa_
Sosai Khairat ta samarwa Umar Faruk da nutsuwa, har inda bata so takai saida ya tilasta mata zuwa, tsorata dashi sosai saboda jin girmanshi da rik'ewarshi, take fargaba ya shigeta tare da fatan kar Allah ya kawo ranar da zai kusanceta, tun Umar Faruk na nishi da numfarfashi da ihuπharya fara had'awa da kuka, kalamai dai ba wata tsiya ba Khairat tasha su, ita kanta ta lundu ta kuma gurzu amma bata yarda ya shigeta ba, dan irin haka take so ya fara jin banbacin salo kafin yaji banbancin hq, dan da hakane kad'ai zata zama tauraruwa itama a wajenshi, tunda tasan ta rasa abinda za tayi tink'aho dashi.
*Wannan shine dalilina na saka akawa Khairat fyad'e, shifa budurci ba shine mace ba, amma wasu na ganin daka rasashi ka rasa komai, baka da martaba da qima, to ba haka abin yake ba akwai abubuwan da inka rik'esu za kafi mai budurci bakali a gurin miji, tabbas ka rasa burduci kuma ba zaice na sameta budurwa ba, amma ace ka rasa salon kwantarwa miji da hankali shine abin gudu.*
Juya mashi baya tayi a lokacin shi kuma yaji nutsuwa na zuwa mishi tare da tsatsafowar zufa daga jikinshi, a hankali ya matsa kusa da ita ya rumgumeta ta baya yana sumbatar kanta, da qyar a bud'a bakinshi ya rad'a mata a kunne yace "na gode Khairat, kin taimaki rayuwata."
"Khairat." ya kira sunanta, jin bata amsa ba yasa ya k'yaleta.
Tashi yayi ya fad'a douche ya suburbud'a ma kanshi ruwa yayi wanka k'arfi π, sannan ya fito ya zura doguwar riga ya shinfida sallaya ya kabbara sallah, harya gama Khairat na yanda take itama dan haka ya tashi ya kunna mata chauf eaux (heater), har ruwan suka tafasa ya juye mata a bokiti bata motsa ba, a hankali ya rad'a mata a kunne "ki tashi kiyi wanka."
Khairat ko daga nan kwance ba komai take ba illa karanta karatun rashin kunya π, dan inba fitar da kunyar tayi ba a yanda take ji yanzu sam ba zata sake had'a ido dashi ba, ai kuwa dai murje ido tayi ta tashi zaune kamar wacce tayi bacci, towel d'inta ta d'auka ta d'aura ta nufi douche ya bita da kallon *so* da *qauna*.
Tana gama wankan ta fito ta sameshi harya shirya abinshi, itama shirin tayi lokacin Ruk'ayya ta kawo musu abin kari, har Ruk'ayya zata fita Khairat tace "idan an jima ki share mana d'akin nan."
"To aunty Khairat." ta fad'a ta bar d'akin.
Yau ma hijab ta dora akan shirin atamfar da tayi kuma hakan ya masa dad'i sosai, saida ta rigashi fita ta fara shiga d'akin Mama ta gaisheta sannan ta wuce wajen aiki, tun a hanya ta yanke shawarar ba zata bari kishiyarta ta k'wace miji ita kad'ai ba, dole itama ta samu.
*******************
Tana cikin ayyukanta Habiba tace ana son ganinta wata k'awarta, izini ta bata ta shigo da koma wacece, jim kad'an macho ta shigo, gyara zama tayi tayi kalar rashin mutumci tana kallonta harta zauna, "meya kawoki?"
Itace tambayar data mata, "kuma macho? nazo ganinki ne fa."
"Hum, kinzo ganina? baki san inda nake bane?"
"Kiyi hak'uri macho, wallahi ban samu damar zuwa gidanki bane, amma nida Farida da Hibba munyi shawarar zuwa insha Allah."
"Ke dallah karki raina min wayo, kinga Rashida, a gaskiya na gane *tarayyata* bata da wani anfani, tunda na tare babu shegiyar data taka qafarta gidan nan, kuma tunda na ganki anan kuma a yanzu , nasan wani abu kike so, dan haka dama dai abota daku kune kuke qaruwa dani amma banda ni, dan haka ina ganin daga nan ya kamata mu raba kaya daku."
Ko kad'an al'amarin bai yiwa Rashida dad'i ba, dan wata hidima ce ta taso mata kuma a gun Khairat kad'ai zata samu kudi, in wajen samari ne to dole saita bada wani abu itama kafin ta samu, "amma macho wane irin hukunci ne wannan? wallahi zamu gyara dan Allah kiyi hak'uri."
Hak'uri da magiya ba irin wanda bata mata amma ta kafeta da ido ko magana tak'i tayi bare tasa ran ta hak'ura, dole ta tashi ta fita rai a bace tana dura mata ashar, ba ita kad'ai ba harda Umar Faruk da take ganin shine silar suyawarta.
Tana fita ta dora kanta akan makeken tebur d'in tana hasko irin wasan da sukayi da Umariri, murmushi ta saki tana jin wani farin ciki zuciyarta na ratsata, da sauri ta lumshe ido saboda tuna irin....πtana tausayin kanta ranar data shiga hannunshiπ€karki damu tawan, aunty Aishan Umma tana nan tare dake.π
_Ashe shi yasa akama Zuby babbar hanya_π
Shima dai a b'angarenshi haka abin yake, *daren jiya* ya kasa fita a qwaqwalwarsa da zuciyarsa , murmushi ne kawai akan fuskarshi mai tsada, tunani yake wace irin nutsuwa ce to zai samu in har zai iya jin irin wannan farin cikin da kwanciyar hankali saboda taimakon data masa, ko kuwa dai mutuwa zaiyi ma gaba d'aya tsabar farin ciki da jin dad'i, _mutuwar lafiya_π.
Daga shi har ita babu wanda ya tsinana wani abun kirki har aka gama sallah azahar Khairat ta nufi gida, yauma saida ta tsaya gabanshi tace "ni zan wuce gida."
Har zata wuce taji ya janyo hannunta,tana juyowa ya tashi tsaye ya manna mata kissπa goshi , yau ita mamaki ya shek'e shi kuma baiji komai ba saima aikin gabanshi daya kama.
Fita tyi tana sakin murmushi jama'a ma dai yau basu saka musu idon nan ba kamar jiya, har taje gida bata daina tunanin Umariri ba, shima kuma dama ba wani aiki yake yi ba, tana fita ya kwanta akan tebur d'in yana murmushi tare da wasa da alk'alamin dake gabanshi.
******************
Tun fitarsu ba dad'ewa yan uwan Zuby suka zo gyaran d'aki tare da kaya, tun kafin su fara gyaran suka kalli kewayen Khairat *Uwani* tace "hum, ina zubarwa da kai mutunci ba, kewayen nan da sunan Zuby akayishi amma ku d'auka kuba wata, ai wannan rashin adalcine."
*Zabba'u* ce tace "waike kina mantawa da kud'i sunfi tasiri fiye da aikin boka ko malam? ai kar kiyi mamaki kud'i suka gani fa."
"Kuma fa hakane, Allah ya shiryemu to , amma ni ko duniya zaka d'auka ka bani, aiba zan qasqantar da kaina gareka ba wallahi."
"Ke kika san haka ai, baki ga harda sabon abin sanhwa aka sake ba?" cewar *Zulfa'u*.
Da wanna kananan maganganun suka gama gyaran, ba laifi an cika d'akin da kaya, sai dai tsari da qualitie ya banbanta dana Khairat, suna gamawa suka shekama d'akin turaren wuta sannan suka rufe, ana kiran sallah azahar sukayi alwala sukayi sallah sannan Ruk'ayya ta kawo musu abinci.
Sunacin abincin Hajja Khairat ta shigo, ta tarar kowa na tsakar gidan ana cin abinci , ko kallon su Uwani ba tayi ba ta wuce wajen da Mama ke zaune tana bawa su Yusuf da Fateema abinci, gwiwoyinta ta d'ora akan taburmar da suke zaune tace "Mama sannu da gida, ya jikinki?"
Cikin sakin fuska da fara'a Mama tace "jiki alhamdulillah 'yata, har kin dawo?"
"Na dawo Mama, ki saka min albarka."
Cikin dariya Mama tace "albarkata na tare dake 'yata a koda yaushe, kije ki huta yanzu Ruk'ayya zata kai miki abincinki."
"A'a Mama, ki barshi kawai." tana fad'a ta mik'e zata wuce ciki, Uwani ce tace "koda nace, gashi dai da idona na gani."
"Hum, aini da wani ne ya fad'a mana ma ba zan yarda ba wallahi." cewar Zulfa'u.
"Nifa abin takaicin anan, yanda k'anwarmu zata zauna a wannan gida a wannan rayuwar takaici, taya za tayi kishi da karuwa? yake ya k'wak'walo cutarshi yazo ya mak'alawa yar uwarmu, ni shine yafi damuna."
Cak Khairat ta tsaya tare da juyowa ta kalli Ruk'ayya tace "sabbin mahaukata akayi kuma a gidan?"
Dariyar da Ruk'ayya ke rik'ewace ta fito za tayi magana Mama Maimuna uwar katsalandan tace "au, dama can akwai mahaukata ne a gidan?"
Maida kallonta tayi gareta ba alaman wasa a tare da ita tace "kin fahimci hakan kenan?"
A take kula ta kalli Uwani tace "dama ku tunaninku zaku kawo yar uwarku ne haka kawai ba tare da kun bata training d'in zama da karuwa ba? karuwar ma kamar Khairat."
"In dai har baku shiryata ba, to ku ware mata d'aki dan har yanzu bata gama zaman gida ba, domin kuwa ba dad'ewa za tayi ba zata koma inda ta fito."
Juyawa tayi Ruk'ayya ta taso ta d'auko makullin k'ofar ta soma bud'e mata, Zabba'u ce ta nuna ita bata da hak'uri, hakan yasa ta taso tazo har gaban Khairat tace "idan gadararki fitsari, to ki sani ni zan miki maganinta, wallahi ba yar Mani Bukar kike ba, ko kece 'yar shugaba gaba d'aya ni sai naci kutumar ub...."
Tasss, kake ji Khairat ta nuna mata ta fita hauka, da hannu Khairat ta nunata tace "idan haukane a kanki ki sani asibiti ce akan Khairat, idan rashin kunya ce tak'amarki ki sani Khairat harta siyarwa take da, idan fitsara ce tink'ahonki ki sani Khairat dab'i'arta ce haka, ki yaye nan gaba idan za kiyi magana, ba dan a cikin qaddarar aurena ba akwai auren Umar Faruk, ke da baki isa ko kamata ki gani ba koda a mafarkinki , banza kawai."
Da k'arfi ta zura kai ciki ciki tana shiga d'aki Ruk'ayya ta gyarashi tsaf sai kamshi yake, fad'awa tayi saman gado tana jin zuciyarta kamar zata fito, maganar kishiya na tab'a ranta sosai kuma yana dagula mata lissafi, bawai zafin maganar da Zabba'u ta fad'a baneya harzuk'ata, zafin kishi ne kawai ya rinjayeta.
Nan fa sauran suka mike wai sai sunyiwa Khairat dukan tsiya, Mama Sa'a da yanzu bata san ana takurawa Khairat da kuma Mama da Saratu ne suka dinga basu hak'uri, da qyar suka rabu dasusuka bar gidan, amma dai al'amarin baima kowa dad'i ba, amma Ruk'ayya taji dad'in haka sosai tunda da farko iyayensu suka dinga ciwa mutunci.
Saida ta jima kwance tana kuka kafin ta tashi ta watsa ruwa ta zura doguwar riga iya gwiwa ta d'ebo kayan marmari da biscuit da chocolat tasha ta k'oshi sannan tayi kwance, bacci bai d'auketa sai tunanin daren jiya kawai hakan yasa ta kira Ruk'ayya ta d'auko littatafanta ta fara mata wani sabon darasi, sai kiran sallah la'asarya tsayar dasu suka tashi zasuyi alwala Ruk'ayya cikin kunya tace "wallahi aunty Khairat rigarki tamin kyau."
Murmushi kawai tayi ta fara alwala tace mata "idan kinyi sallah ki had'a min ordevre."
"To aunty." ta fad'a ta bar wajen.
Babu abinda bata siyo ba a kayan abincin data siyo musu, hakan yasa babu abinda aka buk'ata wajen had'awa, minti kusan arba'in ta dauka kafin ta kawo mata, tana zuwa ta sameta da wata riga da wando iya gwiwa kayan sai suka fi birgeta akan rigar dazu, ajewa tayi tace "aunty gashi."
Zata juya ta fito tace "kinga rigar nan akan kujera."
Da farin ciki ta d'auki rigar tana gwadawa a jikinta, tsayi dai Khairat ta fita amma jiki kam zasu iya zuwa daidai ko kuma Khairat ta fita da kad'an, "na gode aunty Khairat."
Ko kulata ba tayi ba bare ta amsa, tana fita ita kuma ta fara cin abincinta, bayan ta kammala kuma ta sake d'aukar littafi tana karatu, *18:30* Umar Faruk ya dawo gidan, tunda ya shiga d'akin ko kallonshi ba tayi ba harya cire kaya ya shiya wanka, sai lokacin kuma wata zuciyar tace mata "to a hakane kuma kike so ki addabi tunaninshi, idan ya gane kina kishinshi zai d'auka sonshi kike kuma ya rainaki , kawai ki basar harki samu kuje Germany ku dawo wata dama ce da zata qara kusantashi dake, kuma me meye na hushin kin manta ya gama ganin komai na jikinki."
Tashi tayi ta bud'a kayanshi ta d'auko wata shemise fara qal da bak'in wando slim da takalma farare slipas, tana cikin duba agogo ya shigo d'akin...
_Toya kuka ce, ta saka masa da kanta? ko kuma ta barshi yasa?_
πππππ luv u guy's.
*Meerah*
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣0⃣
"Yadai Hajia Khairat?"
Yar qaramar harara ta watsa masa kafin ta aje kayan hannunta tace "na zab'o maka kayan da zaka saka ne."
Zata koma kan gado ya rik'e hannunta, juyowa tayi suna kallon juna kafin ya fizgota ta fad'a qirjinshi yace "tunda kike cirosu, to ke zaki sakasu."
Murmushin gefen labb'a tayi tace "wasa kake ko? kaima kasan abune da ba zai yiwu ba."
"Me zai hanashi yiwuwa? in dai Hajia Khairat zata iya shiga zani d'aya da Umar Faruk harta bashi t...."
Da sauri ta qarasa fad'awa jikinshi ta tare da toshe mishi baki, a hankali yasa hannu ya cire hannunta yana fad'in "a barni nayi magana da bakina mana."
Hannunta taso janyewa tana fad'in "kasa kayan."
Had'e k'ugunta da nashi yayi yana mata shu'umin kallo yace " ke zaki sakasu, idan kuma ba haka ba, zan cire na jikinki in yaso saimu saka tare."
"Bama sai ankai ga haka ba, zan saka miye a ciki, naga da saffen nan babu abinda ban gani ba a jikinka, to miye na shiga matsalar."
Murmushin gefen labb'a yayi yace "da yaya haka ta faru? naga har kuka ki kayi kamar wacce nama wani abu, ai in dama qarasa aikin nayi sai kiyi kukan mai lasisi, matsoraciya kawai."
Qaramar rigar ciki ta (singlet) dauka ta saka masa sannan ta d'auki dogon wando ta sunkuya har qasa, shiru ta d'anyi kafin ta dago ta kalleshi tace "rayuwa kenan, a gida ina tsaye Biba ke saka min kaya, amma yau gashi ina sakawa baligi kuma k'oshashen namiji kaya, abinda ban tab'a tunani ba."
"Da girmanki kike tsaye ana saka miki kaya?"
"Eh mana, duk cikin ikone."
D'age kai yayi sama yana magana qasa qasa "wannan ashe ba maza ba kad'ai suka gama kalleta ba harda mata, Allah kamin tsarin wuce iyaka."
"Amma a haka jiya ka dinga min kuka kamar d'an dana haifa a cikina, harda wani mak'alk'ale min a jiki kanata tsotar min mama, dubi ka gani fa."
Ta d'ago tare da janye rigarta qasa mamanta na hannun dama ya fito tana fad'in " kaji fa yanda suke min ciwo, har sun canza kala kamar wacce ruwan nono suka taran ma."
Da sauri ta d'an janye tare da mayar da rigarta saboda hannu da Umar Faruk ya kai da nufin tab' yana fad'in "bara na gani."
Sake sunkuyawa tayi ta gyara masa wandon ta rintse idonta wai ita ba zata kalleshi ba, haka ya saka wandon kafin ta mik'e ta d'auki rigar ta saka masa, tana cikin b'alla mab'allan rigar ta kalleshi tace "da bakinka kace ba zaka tab'a had'a jikinka da nawa ba, meya faru yanzu?"
Basarwa kawai yayi ya huske yace "ai banyi rantsuwa ba kuma ba alk'awari nayi na bare ace kaffara ta hau kaina."
Agogo ta dauka ta makala masa tare da machete d'in hannun rigarshi sannan ta d'auki turarenshi har kala biyu *Oud 24 heures* da *Gold* ta wankeshi dashi.
Wayarta ta d'auko tace "mutum na farko dana farama wahalar da koni bana ma kaina, dan haka wannan kwalliyar taka ta zama cikin tarihi."
K'ugunshi ta rik'e ta saita wayarta ta danna camera sweet selfie sannan ta kalleshi tace "yi murmushi mana."
Maganarta ce ta bashi murmushin sai dai kuma ita yake kallo ba wayar ba harta dauka, kiran sallah magrib ne ya dawo dasu hankalinsu , fita yayi yayi alwala sannan ya nufi masallaci yana ji fa a yanzu dai kam ko ba zai kusanci Khairat ba, yana so ya zauna da ita yana kuma mamakin Khairat d'in, sam bai tab'a tsammanin haka daga gareta ba, _nima fa banyi zaton haka ba_.
_FAN'S ma ba suyi tunanin haka ba da wuri, to amma dama baka sanin halin mutum saika zauna dashi._
Saida yayi sallah isha'i ya dawo itama harta gama sallah ya sameta zaune akan gado ta qurawa photonsu ido, ita kanta sai yanzu ne taga matuk'ar dacewar da sukayi da juna, ya fita tsayi da kad'an ta fishi hasken fata da kyawu , ya fiya kwarjini da izza, number daya kirata ranar da taje asibiti ta gani ana Whatsapp da ita, tura photon tayi a lokacin shima ya hau connexion, yana bud'a photon suka fara kallon juna, shima dai kura mata ido yayi kamar yanda ta qura masa , Ruk'ayya ce ta shigo ta kawo musu abinci, yau ma shi kad'ai yaci Khairat ma sam bata jin yunwa saboda abincin da taci da yamma, saida ya gama ta janyo littatafai aka fara karatu.
Wajen karatu ma Khairat kwance take akan cinyarshi har suka gama, yau ma dai koda aka zo kwanciya Khairat tace dole sai kan gado zai kwanta, tuburewa yayi da qyar ta addabeshi ya yarda ya kwanta, yauma kamar safiya sosai suka galabaitar da junansu kai kace wasu masoyane dama, yau kam koda Umar Faruk ya nutsu rumgume Khairat yayi a qirjinshi har bacci ya d'aukesu.
_Kuyi hak'uri fan's, wallahi abubuwa ne dayawa, ga rubutun k'angin rayuwa ga hidimar gida, dan nayi alk'awari ne yasa na cika._
*Wannan page kyauta ce ga yar uwata Djamila* π
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_*Jihadi* anyi nisa masoya, dan Allah masu neman tun daga farko kuyi hak'uri a kammala saiku samu document, abubuwa suna min yawa sosai yan uwa ta yanda na fara k'osawa, ina fatan zaku fahimceni, nasan ina da masoya a waje da dama ta yanda duk mai neman *Jihadi* ba daga 1 ba ko daga 0 ne ma zasu samu, dan Allah duk mai nema ya dinga tambaya a grp, bana da burin wulak'anta masoyana a duk inda suke._
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣1⃣
Kiran sallah farko a kunnuwan Umar Faruk dan haka ya farka tare da raba jikinshi dana Khairat, saida ya d'aura towel d'inshi kafin ya tayar da ita, da sauri taja zanin rufa ta rufe qirjinta tana kallonshi, harara ya watsa mata yace "kaji yar rainin wayo, ku kwana kina min kuka yanzu kina wani rufe jiki, tome zan kalla bayan jiya komai a hannuna yake."
Juyawar da yayi ya shiga douche yasa ta dafe kai da hannu tana fad'in "ohhh, shikenan ta gama qare miki Khairat, kin saki jiki dayawa da yaronki."
"Zuby." wata zuciyar tace mata.
Dan haka kawai ta share ta tashi itama ta d'auki towel d'inta ta d'aura ta nufi douche d'in da wani sabon salo, yana tsaka da wankan tsarki yaga ta fad'o ciki, da sauri ya mike tsaye yana fad'in "ke lafiya, meye haka kuma?"
Bata kulashi ba sai towel d'in data cire ta jefoshi waje tayi tsaye tana kallonshi, kakkare jikinshi ya fara ita kuma ta d'an bugi qirjinshi tana fad'in "kaji rainin hankali, nan fa jiya kake min kuka da ihu a gidan nan, shine yanzu zaka wani rufe jiki, to me zan kalla? bayan daren jiya komai a hanuna yake ina sarrafashi."
Ya fahimci ramawa tayi dan haka yace "naji to Hajia, zaki iya tafiya idan na gama kin shigo."
"Tare zamuyi." ta fad'a da fara tsarkake gabanta.
Ya lura kawai Khairat ta sauya fiye da tunaninshi, dan haka baya da wani zab'i daya wuce ya saki jiki suyi wankan, saida suka gama na tsarki kafin Khairat ta had'e jikinsu ta dinga shek'a musu ruwa, ganin b'annar ruwan yayi yawa yasa ya kashe panpon tare da fad'in "to a ragawa an jima ko."
Towel d'inshi ya d'auka zai d'aura Khairat tayi saurin ja itama ta rufe jikinta, kallonta yayi yace "ki d'auko naki mana."
"Ba buk'ata." ta fad'a tana shirin fitowa daga ciki.
"Ai kuwa buk'atar ta taso." ya fad'a yana janyota.
"To tsaya kaga me zai faru."
Had'e k'ugunsu tayi waje d'aya ta rufesu da towel d'in sannan ta zura hannayenta a bayanshi mak'ala a wuyanshi, cire slipas d'inta tayi ta d'ora qafafunta akan nashi sannan tace "to muje."
Kallon juna suke sosai har suka isa d'aki, suna shiga ta zare towel d'in daga jikinshi ta rufe nata jikin, kashe wutar d'akin yayi danya samu damar saka kaya yana fad'in "duk tabi ta kalleni haka kawai."
"Me zan kalla a jikin gardi."
A cikin duhu ya lalubota, ita kuma saboda ba tayi tsammaninshi ba yasa tana jin ya cakumota ta saki qara, rufe mata baki yayi a kunne ya rad'a mata "waye gardin?"
Shiru tayi dan haka yasa ya tsunshi biyu ya tsamiki mazaunanta hakan yasa ta sake sakin qara, "zaki fad'a min ko saina..."
Cikin shagwab'a tace "nifa da kaina nake."
Sakinta yayi ya fara saka kaya cikin hanzari saboda kiran sallah da akayi, yana shiryawa ya fita itama ta shirya ta kabbara sallah, har gari ya fara haske sannan ya dawo lokacin ta fara karanta littafin Akhdari shi kawai take jira.
Yana zaunawa ta d'ora hannayenta akan cinyoyinshi ta fara biya karatun, dagata yayi daga jikinshi yace "ko mage ta shafa min lafiya wajen son jiki, a hakane za kiyi karatun?"
Cikin turo baki tace "kaima kana son jikine?"
"To wa yak'i banza." ya fad'a yana d'auke kanshi.
Bai ankara ba yaji ta finciko kanshi ta d'ora a cinyoyinta ta danna mashi qirjinta a fuska ta bud'a littafin tana fad'in "to saimu fara."
"Ke sakeni dallah, so kike ki kasheni?"
Sai lokacin ta kula ashe gaba d'aya qirjinta a fuskarshi yake, gyara mishi tayi amma bata bari ya d'aga kanshi ba, a haka ta biya karatunta harda wanda Ruk'ayya ta qara mata, ya jinjina mata sosai sannan ya d'ora mata wani, suna gamawa kuma ta d'auki littafi mai tsarki shima ta d'ora sannan qara dad'a mata wani, saida suka gama sannan ya dinga mata sharhi sosai akan abinda suka karanta, ta kuma fahimta tare da burin kiyaye na kiyayewa, aikata na aikatawa.
Sallamar Ruk'ayya sukaji ta kawo musu abin karyawarsu, yunk'urawa yayi zai tashi ta sake danne kanshi tace "meye haka? k'anwarka ce fa."
Ba yanda ya iya haka Ruk'ayya ta shigo ta samesu sai dai mamaki bai bar fuskarta ba, "ina kwananku?" ta fad'a tana kallonsu.
"Lafiya lau Ruk'ayya, kin tashi lafiya?" cewar Umar dakodako ganinta baya iya yi.
"Lafiya lau." ta fad'a a sanyaye.
Khairat kam sai wani shafar kansa take tana kallon fuskarshi ko Ruk'ayya ma bata kalla ba harta fita daga d'akin, tana ganin ta fita ta ture masa kai tare da fad'in "malam ni d'agani dallah."
Zaune yayi yace "dama bani na saki ba ai."
Ganin yau a babban tray aka kawo abin karin yasa Khairat bud'awa, soyayyen k'wai ne da dankalin turawa sai kuma flas d'in shayi da kayan had'inshi , Umar Faruk ta kalla tace "baby , dan Allah ka taimaka ka had'a min shayi."
Wani kallon yaushe kika haukace ya mata kafin yace "nine ma zan had'a miki?"
"Eh mana, to miye a ciki?"
"Akwai wani abu kam, kece fa mata ni kuma mijin, kuma nine zan had'a miki abin karyawa."
"To wai miye a ciki dan Allah? dama aure ba anayi bane dan a taimaki juna? kai miji ni kuma mata, yau na buk'aci taimakonka , gobe zaka iya buk'atar nawa taimakon, dama ai hakane rayuwa."
Kallonta yayi dan har ranshi yana tunanin sai tayi magana akan taimakon data masa a safiyar jiya, amma da yaji bata fad'i haka ba saiya tabbatar da abinda ta fad'a, da tace idan tayi taimako bata iya tuna ko fuskar wanda tama bare ta tuna me tayi, jinjina kai yayi ya matso domin had'a mata yace "to baby bara na had'a miki."
Murmushin ka rainani ta masa tana kallonshi yana had'awa, saida ya gama ya mika mata cup d'in ta karb'a tana fad'in "naga yanda kayi, kuma insha Allah gobe ni da kaina zan had'a maka."
"Au, dama baki iya bane?"
"Ban iya ba." ta fad'a tana kurbar tea d'in.
"Jan aiki." ya fad'a yana shirin had'awa kanshi shima.
Ba tare data kalleshi ba tace "ya taso maka?"
"Ya dai taso miki, kina mace baki iya had'a shayi ba? ina ga dafa abinci."
"To mema zai kaini dafa abincin? gidanmu masu aiki ne keyi, anan kuma Ruk'ayya ce da waccen matar."
"Au baki ma san sunanta ba?"
"Ban sani ba saboda baka fad'a min ba."
"Sunanta Saratu, matar yayana ce Abbakar, kuma Ruk'ayya da kike magana ai banan zata zauna ba kullum, itama za tayi aure taje gidan mijinta."
"Kafin lokacin kuma figaggiyar amaryarka zata dinga dafa mana."
Gyara zamanshi yayi yana fuskantarta yace "wai me yasa kike kiramin amarya da figaggiya? tunda muke ban tab'a jin kin kira sunanta ba sai figaggiya."
"Saboda nasan zaiyi wuya ace ka had'a mata biyu masu kumari, dole d'aya sai tafi d'aya, saboda ni nasan kaina 'yar duma duma ce shi yasa nake tunanin ita figaggiyar ce."
"Humm, Hajia rumdub'e kenan, wato ke gaki sarauniyar masu k'iba ko? to bari ki ganta zaki sha mamaki."
"Fad'i ka qara fad'i, ni Hajia ce, amma Hajia Khairat ba Hajia rumdub'e ba."
Hannu yasa ya juyo da kanta yace "wai da gaske Hajia ce ke?"
"Kana tamtama ne?" ta fad'a fuskarta ba yabo ba fallasa dan tunda yayi maganar amaryarshi ranta ya gama b'acewa.
"Ina mamaki ne, dan naga ku mata burinku da kunje qasa mai tsarki ku saka haure ta yanda da kunyi dariya zai fito yana walk'iya, amma ke naga babu ko d'aya a bakinki, ko dan kina yar zamani."
_Nima dai nace hud'u zan saka idan naje, oga yace na lullub'e duka hak'oran, wai magana ce ya mayar minπ_
Hararanshi tayi tace "meka d'aukeni ni, ko wace shekara nakan je nayi ziyara a qabarin manzo (S.A.W), sau d'aya na tab'a sakawa kuma na cire na siyar."
Da mamaki ya kalleta yace "siyarwa fa, rashin kud'i ki kayi?"
Cike da nuna rashin kulawa da rashin tabbas tace "na manta ko waye da kuma sunanshi, na kuma manta lokaci da wajen, amma dai a lokacin ina wajen wani biki kuma babu kud'i a jikina, kuma naga mai neman taimako kawai na ciresu guda biyu na bashi ya siyar."
Shayin hannunshi ya kurb'a yana kallonta, a haka har suka gama karin ita ta fara shiga wanka ta fito sannan ya shiga, koda ya fito ya sameta saye ta fito da kaya zata saka, bras ta ya d'auka yana kallo kafin yace "domin Allah kuna kyautawa , akan me kuke tauye wad'annan bayin Allah ta hanya saka musu wannan sasarin? ba zaku barsu su wataya ba."
Fizge kayarta tayi tana fad'in "bani nan sarkin kicihi, ina ruwanka to? wata matar ai ba zata kallu ba idan ba wannan."
"Amma ai ban dake, kefa ki dubi yanda kike." ya fad'a tare da janyota ya zame towel d'in jikinta, hannu yasa ya shafi qirjinta nata yana latsawa sannu sannu, wani caji yaji yana d'auka dan haka ya dinga lumshe ido yana fitar da numfashi sannu sannu, janye hannayenshi tayi ta fara k'ok'arin mak'ala bras, fizgeta yayi yace "wallahi ba zaki sakata ba haka kawai, barsu suma su wataya."
Yanda yayi maganar yasa ta d'auki rigarta ta saka kuma ta zauna mata daram, pant ta saka tare da siket duk yana kallo, wata tamfatsetsiyar sark'a ta d'auki tare da 'yan kunnenta ta mik'a mishi ta juya tana kallon madubi tace "ka saka min."
Cikin nutsuwa suka dinga kallon juna harya gama saka mata, hanckiciep (mouchoirs) d'in daya gani a saman coiffeuse ya d'auka ya janyota jikinshi, a hankali ya kaishi a bakinta zai gobe jan bakin data shafa, saurin gocewa tayi tana fad'in "a'a, miye haka?"
Tsaki yayi dole taja bakinta tayi shiru saboda ganin ya b'ata rai, tana ji tana gani ya goge jan bakin tare da girar data sha wahala wajen zanawa, juyawa tayi ta kalli kanta a madubi , lab'e baki tayi ta fashe da kukan shagwab'a harda bubbuga qafafu, wucewa yayi zai saka kayanshi yace "daga yau haka zaki dinga fita ba tare da ko d'igon kwalli ba."
Cak ta tsaya da kukanta ta matso kusa dashi ta koma Khairat d'inta tace "kai a wa zaka fad'a min yanda zan dinga fita? fuskar dana sakar maka na kwana biyu shine har zaka rainani haka, ko kuma dan kasan komai a tare dani, to wannan dama shine dalilin da yasa naki yarda ka kusanceni, dan nasan alfahari za kayi da hakan."
Damtsenta ya fizgo da k'arfi ya had'ata da drower kayan ya matsa gaf da ita fuskar nan a had'e yace "ni a mijinki kuma mai iko dake, ki dinga kama harshenki, dan ba kowace magana Umar Faruk ke hak'urin jinta ba, yanzu nan sai kiyi nadama."
Idonta ne sukayi ja suna neman kawo k'walla , cikin hassala tace "dallah ni sakeni, nak'i na kama bakin nawa naga me za kayi, kawai mutum dan ka samu dama shine kake neman rainani, wallahi saina d'aureka idan ka qara tab'a lafiyar jikina haka."
Hankad'ata yayi saman gado ta fad'a yana fad'in "idan kin d'aureni ki hana nayi numfashi."
Tasowa tayi daga kan gadon ganin ya saka dogon wandonshi zai saka belt, karb'a tayi ta fara mak'ala mishi belt d'in idonta qasa tak'i kallonshi, shi kuma ya kafeta da ido yana kallon hawayen dake barazanar zubowa qasa, duk da masifa ce a ranta amma bata fatan duk wani abu da zai lalata mata shiri, musamman na tafiyarsu Germany, zafin da take ji a zuciyarta karuwa kawai yake, maganar amaryarshi ta tsaya mata a rai, tunani kawai take yanzu idan amaryar tazo duk wannan abinda yake mata dainawa zaiyi, kuma zai bud'a sabon shafin soyayya shida amaryarsa , tana cikin balla maballan rigarshi hawayen da take boyewa suka zubo, da sauri ta daga idonta ta kalleshi saboda ganin yayi saurin tara hannunshi suka zuba akai, kallon kallo suka shiga yiwa juna, wasu hawayen suka qara gangaro mata yasa hannayeshi ya shareta mata, tallabo fuskarta yayi yana kallon idonta danshi a tunaninshi fad'an da sukayi ne yanzun, kai ya girgiza mata tare da cewa,
"In dai ina da rai, hawayenki ba zasu sake zuba ba tare dana taresu ba, basu da farashi a duniya da zai iya fansarsu, dan Allah Khairat kiyi hak'uri idan har saboda abinda nayi yanzu ne kike kuka, haka kawai naji bana son zubar hawayen nan naki , domin kamar a birnin zuciyata suke sauka, ki share hawayenki, ni Umar Faruk nayi alk'awari daga yau daga kuma yanzu, ba zan sake b'ata min rai ba da har zaisa ki zubar da hawayenki, kinji?" ya fad'a a raunane.
Kallonshi kawai take amma ta kasa gasgata abinda kunnuwanta da ke jiyo mata hakama abinda idonta ke gane mata, shirun da tayi yasa ya kama kunnuwanshi alamar ban hak'uri ya shagwab'e fuska yace "kiyi hak'uri mana Hajia Khairat."
Nanma shiru ba amsa, mafita d'aya ta rage masa dan haka ya birkita idonshi yayi irin jirgen kallon nan da za kaga kamar ba kai mutum ke kallo ba amma kuma kai d'in yake kallo (kallon gora) ya zuro harshenshi waje ya mata gwalo sannan yace "dan Allah ki yafe min Hajia rumdub'e, wallahi ba zan qara ba, idan na sake ki min bulala."
Yanda yayi wani iri da kuma maganar yasa Khairat bushewa da dariya tana girgiza kai, hannu ta kai ta bugi qirjinshi tare da kwance akan qirjin nashi tana ci gaba da dariya, shi kuma lek'a fuskarta yayi yana kallon kyakyawar fuskarta, ganin yanda dariya ya mata kyau amma sai dai kuma bata cika dariyar ba saboda miskilanci irin nata , kud'urawa yayi a ransa dole ya dinga sakata dariya koda basu tare, da haka kuma ta 'karasa shiryashi harda saka mishi takalma qafa ciki da agogo sannan kowa ya d'auki jakarshi suka fita tare.
Hannunshi makale da nata hannun suka shiga d'akin iyayensu suna gaishe dasu, da farko yaso raba hannayen nasu amma saita cije ta sake matse hannunshi tace "ai kai ka fara."
A haka suka shiga d'akin Mama rumgumewar da Khairat tama Mama yasa suka raba hannayensu , gaisawa sukayi sosai kafin suka fito, Ruk'ayya dake bayan Mama ce tace "ikon Allah, ko yaushe yah Umar ya lalace haka?"
"Lalacewa kuma Ruk'ayya? matarshi ce fa." cewar Mama.
Ruk'ayya ce tace "haba Mama ya rage kunya yanzu, dafa na shiga d'akinsu kwance na sameshi akan cinyarta ita kuma tana wani shafashi."
"Alhamdulillah, saimu gode Allah tunda Allah ya daidaita tsakaninsu, ko kin manta lokacin baya daya wuce itace ta zabga mishi mari? kina ganin da akwai irin wannan shak'uwar ta yanzu da haka ta faru? dan haka kija bakinki kiyi shiru, kuma nan gaba idan kika kai abincin ko sun baki izinin shiga ki d'an k'ara b'ata lokaci kafin ki shiga."
A d'akin Baba ma gaisawa sukayi sosai yayin da yayi farin cikin ganinsu tare, ba kamar sauran yan gidan ba da suke ganin ya canja sosai.
_Haka rayuwa take dama, da iyayenta zasu ganta a yanzu za suyi farin ciki sosai na ganin ta shiryu , yayin da ku kuma kuke ganin d'anku tashi tarbiyar zata watse._
K'ok'arin hawa mashin d'inshi ya fara kawai Khairat ta janyo hannunshi ta mika mishi makullin mota tace "muje, kai zaka tuk'a matarka yau."
"A'a, kije kawai." ya fad'a ba yabo ba fallasa.
Ta fahimci me yake nufi dan haka tace "to sai dai muje akan mashin d'in."
"Akan me?"
"Akan yau tare da mijina nake so mu tafi gurin aiki."
Shiru yayi yana tunani kafin ya karb'i makulli yace "muje to."
Tare suka fita bayan ya bud'e itama ta bud'e ta zauna mazaunin mai zaman banza sannan shima ya shiga ya tayar suka wuce, jinshi yake duk ba dad'i amma hirar da take janshi da ita yasa ya manta komai suka ci gaba da farin cikinsu har suka isa wajen, da gudu passinger ya bud'e mazaunin matuk'in , amma ganin Umar Faruk yasa yayi tsaye yana gaisheshi, da sauri Khairat ta zagayo tana fad'in "yanzu a hakane zaka gaishe da mijina, ai dai ka rusuna shima kamar yanda kake min."
Zubewa yaje yayi Umar Faruk ya rik'eshi yace yaje kawai, cikin shagwab'a ta sake mak'ala hannayensu har suka shiga ciki mutane na kwasar gaisuwa, yana kawowa mazauninshi ta saki hannunshi ita kuma tayi nata office d'in zuciyarta cike da mamaki da tambayoyin me yasa ta zama haka, me kuma yasa ta sauya haka, akan kuma wani dalili take sakin jikinta haka da Umar Faruk, amsar dai d'aya ce kawai kar Zuby ta shigo ta k'waceshi ita kad'ai, to amma akan me zata damu da kar a rabasu, *sonshi kike mana* a cewar wata zuciyar amma sai tace sam ba haka bane, rainine kawai bata so.
*13:30*, Khairat ta fito zata koma gida, Umar Faruk na ganinta a ranshi yace "dole nayi wani akan aikin nan nata, kullum a wannan lokacin take komawa gida."
Maganar data mishi ce ta dawo da tunaninshi "baby, ni zan wuce gida a taxi."
Hannu yasa zai fito da makullin motar yana fad'in "a'a kije a taxi, ga makullin, ni saina zo tare da Ishaq."
"Ka barshi kawai, aita zama taka."
Tana fad'a ta bar wajen ya bita da kallo shi kuma, taxi ta d'auka ta mayar da ita gida, yau ma Ruk'ayya ce ta sake d'ora mata karatu bayan sunci abincin rana , da yamma kuma tana jin ana hayaniya gidan amma data tabbatar na tarban amaryane duk sai mutanen gidan suka dinga bata haushi, a haka ta zauna abinta har *18:30* Umar Faruk ya dawo shima.
_Ma chΓ©rie Hakeema Allah ya baki lafiya._ππ
_Kuna ganin za kuwa a kawo amaryar nan lafiya_???
*Dan Allah duk mai neman Jihadi ya dinga nema a grp, wani ko page d'aya ya rasa saiya bini private, pls ku fahimceni.*
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣2⃣
Wanka ya shiga ba tare da sun kula juna ba, saida ya shiga sannan ta tuna da tsarinta, tashi tayi yanzu ma ta fito mashi da wata watsetsiyar shadda fara qal da alama bai tab'a sakata ba, takalma agogo ta fito dasu tare da hula bak'ak'e, tana gamawa ya shigo yana tsane ruwan jikinshi, karb'ar towel d'in tayi ta fara goge masa shi kuma yana kallonta yana tunanin kodai tana da aljanu, a haka ta gama shiryashi tsaf dashi yau ma ta d'aukesu selfie sannan ya fita zuwa masallaci, harya fita ya kuma dawowa yace "wannan shirin fa na miye?"
"Ba amaryarka zata zo ba anjima." ta fad'a tana kunburo baki.
Murmushi kawai yayi ya fita zuciyarshi na qara kamuwa da qaunarta, ana kiran sallah itama tayi sallah sannan ta shiga wanka ta shirya cikin riga da siket masu shegen kyau na kantie sun fito mata da komai a fili, kwalliya tayi sosai tana gamawa kuma ta mayar da sallah isha'i da ake kiran, harta gama ta zauna akan kujera amma bai dawo ba, ranta na tafarfasa haushi ya gama isarta tunaninta ko yana can da motarta ma ya tafi d'aukar figaggiyar amaryarshi.
***************
Tanti Ma'u ce ta tisa Zuby gaba ta bata wani kullin magani tace "wannan wanka za kiyi dashi na tsawon kwana uku, wannan kuma kisan hanyar da za kibi Umar Faruk yaci a abinci, wannan kuma na tsinnaniyar matarshi ce, a abinsha zaki zuba matashi."
"Amma Mama duk na miye wannan? nifa tsoro nake ji."
"Ke can dallah, wannan da kinyi aiki dashi, to ke zai dinga gani da daraja , ita kuma ta fita a ranshi, wannan kuma idan yaci a abinci, to zaki malleshi ne sai yanda ki kayi dashi, wannan kuma da tasha ita kuma, to ba haihuwa a gidan Umar Faruk har saita mutu."
"Yawwa Mama na gode sosai, zanyi maganin shegiyar."
***************
Umar Faruk kuma yana can ya tura abokananshi d'aukar Zuby amma yana k'ofar gida tare da Ishaq, ana cikin haka an kawo amarya suka hallaro, nanfa aka fara hayaniya aka shiga da amarya aka bud'e d'akinta aka zurata ciki, saida aka gama bidi'o'i da kwanjil kwanjil sannan mutane aka fara watsewa, anan yan uwan Zuby suka sake bata wasu sinadaran na yak'ar Khairat danta cinye gida, yayin da Zabba'u take addu'ar Allah ya had'ata da Khairat a tsakar gida ta rama marinta.
Ganin har zasu tafi bata fito ba yasa suka dinga d'ura mata ashar suna habaici iri iri had'e da kiranta karuwa, to nidai lek'awa nayi d'akin Khairat d'in naga tana jinsu kuma tayi shiru.
π _Kun sanfa mutuniyar akwai son casu, can na hangota kwance akan kujera ta danne kunnuwa da masub'urb'ud'ar sauti tana holewarta._
Haka dai aka watse aka bar amarya da ita da halinta, sai kusan 22:45 Umar Faruk ango ya shigo, kai tsaye d'akin amarya ya nufa inda ya zuro k'eyarta gaba izuwa d'akin amarya danya ja musu kunneπ, tun a labule Khairat ta hangi tahowarshi hakan yasa ta cire abin sauraron ta aje, yana bud'e labulen tare da sallama tayi saurin fad'awa jikinshi tare da fad'in "sannu da zuwa."
"Sannu." ya fad'a a wahalce saboda k'amshin turarenta ya birkita mishi lissafi.
Hannunshi ta kamo suka qarasa shiga ta zaunar dashi akan kujera tare da zama akan cinyoyinshi ta sagala hannunta ta wuyanshi, cike da kissa tace "ka tafi ka barni kana can wajen amaryarka, tun yanzu harna fara kewarka."
Saida ya sumbaci nonuwanta dake barazanar fitowa daga rigarta kafin ya lumshe ido yace "da gaske? ashe dama za kiyi kewata?"
"Eh mana." ta fad'a tana qara bank'aro gabanta.
_Humπ duk wacce taso ai ita take zama banza a wajen miji._
Yatsar hannunta tasa tana shafa gefan fuskarshi ta cije leb'e tana wani kakkashe masa ido tare da d'an jujjuya mazaunanta akan cinyoyinshi, hakan kuma yasa take tsokano babbar harkar daga qasaπ, ido Umar Faruk ya rufe kamar zai fashe da kuka yana fad'in "wayyo ni Ummaru na shiga uku, Khairat kasheni za kiyi fa wallahi."
Matseta yayi a jikinshi ya tusa kanshi a mamanta dansu suka fi d'aukar hankalinshi, itama matse kanshi tayi tana mishi cakulkuli tana fad'in "kana mutuwa zan sake dawo da kai ai, dan yanzu na fara jin dad'in rayuwata da kai."
"Kun gama iskanci na tafi, ko kuma da saura?"
ππππππ
_Wa yayi maganar nan fan's_? nasan kowa zaice Zuby.
Da sauri Umar Faruk ya kalli Zuby dake tsaye yama manta da ita harga Allah, "inna lillahi." ya fad'a tare da d'aga Khairat daga jikinshi ya mayar da ita ta zauna gefenshi ya zura hannu ya janyo hannun Zuby ya zaunar da ita d'aya gefenshi.
Saida ya saci kallon Zuby tare da saisaita nutsuwarsa kafin yayi gyaran murya ya fara da " *KHAIRAT*."
"Na'am baby." ta fad'a da dafa kafad'arsa, dan tunda ta sauke idonta akan Zuby ta fahimci akwai tazara a tsakaninsu mai yawa.
"Ga Zubeida, k'anwarki, kuma ina fata zan samu had'in kanku domin ku fahimceni na fahimceku, dan ta hakane zamu samu zaman lafiya da kwanciyar hankali, Khairat, kece babba, dan haka akwai buk'atar ki kama girmanki ta yanda zaku zauna lafiya, duk da bamu jima tare ba, amma nasan kin fahimci ni ba mutum bane mai son hayaniya da tashin hankali, kamar yanda dukanku kun sanni bana d'aukan raini da rashin hankali, dan haka ina so kowace ta tsaya matsayinta, bana so naga ko naji raini a tsakaninku bare har yakai ga sa in sa ya had'aku wata rana, ina fata kin fahimceni?"
Ajiyar zuciya ta sauke ta kalli Zuby tace "Allah sarki, wannan itace Zuby? karka damu baby, insha Allah ba zaka tab'a samun matsala daga gareni ba, kuma zan d'auketa kamar k'aramar k'anwata dan dama bana da kowa."
"To da kyau, haka nake son ji dama."
"Saike Zubeida, wannan itace Khairat kuma tana gaba dake a shekaru dama kasancewa matata, buk'atata a gareki shine ki kama kanki kema sannan ki d'auketa a matsayin yayarki, nasan Khairat, bata da hayaniya da tashin hankali, dan haka nake rokon da ki kiyaye duk wani abinda zai kawo tashin hankali a tsakaninku, Zubeida a sanin sanin dana miki ke ma...."
"Ni masifafiyar ce? ai tun tuni daka fito sak ka fad'a min, da kace kasanta ita ba mai hayaniya bace, kenan nice mai hayaniya? yah Umar wai yaushe ka canza ne haka? da fari ka kirani kuma kazo kuna karuwanci a gabana, amma kuma bai isheka ba shine kake fad'a min matarka ba mai hayaniya bace, to naji saika barni da hayaniyata ni."
Kallon Khairat tayi tace "ke kuma, karma kiji dad'i saboda kinji yace na d'aukeki a yayata ke kuma har kike jin dad'i, wallahi bani bake kuma bana da had'i dake da har zaki zama yar uwata, kuma ki sani tashin hankali masifa da bala'i, yanzu kika fara ganinsu cikin gidan nan, dan ba zan tab'a yarda nayi kishi da karuwa ba."
A hassale Umar Faruk ya mik'e zaiyi magana Khairat ta rik'e hannunshi d'aya hannu kuma tana shafa qirjinshi tace "ya isa haka baby, ka rabu da ita mana, yarinya ce fa."
Tureta Umar Faruk yayi daga jikinshi cikin jin zafi ya cabko Zuby da k'arfi ya fara magana "wacece ke Zubeida da har nake magana kina katseni, yaushe aka haifeki da har zaki d'aga murya akan yawa, fad'a min ina jinki akan me? yaushe wuyanki yayi kauri haka?"
Sakinta yayi ya nuna mata kujerar yace "maza zauna malama."
Jiki na rawa ta zauna kowa ya zauna wajenshi sannan yace "abinda ki kayi yanzu hauka ne, kuma bana d'aukar irin wannan, akwai kishin da zan iya yiwa mace uzuri a kanshi, amma banda irin wanda ki kayi yanzun, dan haka a kiyaye nan gaba, bana buk'atar tashin hankali da qananun maganganu, zan sab'ama duk wacce ta tayar min da tarazma a gida ba tare dana d'aga qafa ba, dan haka ku had'a kanku shine zaifi muku alkairi dani kaina, dan saida had'in kanku zan iya samun farin ciki, kwantar da hankalinku shine zai zama silar nasarata a rayuwa, da wannan nake mana fatan samun zaman lafiya."
Addu'a ya dinga kwaranyowa ta fatan zaman lafiya tare da neman tsari daga shed'an daga garesu, kafin daga bisani ya d'ora da "akan maganar kwana kuma, kamar yanda muka sani ne, zan dinga yin kwana bibbiyu a d'akin ko wacce."
Yana fad'a ya fita ya bar d'akin ranshi a b'ace yana tunanin abinda Zuby tayi, Khairat ma ta bishi a sannu bare kuma ita k'aramar alhaki banza a banzaπinji ni fa ba Umar Faruk ba.
Juyawa Zuby tayi zata fita Khairat ta rik'e mayafinta ta tako a hankali gabanta ta tsaya, kallonta tayi sosai kafin tace "hum, wai kishiyata , kinyi wasu maganganu d'azu amma bansan ko zaki iya maimaitawa ba? nasan ma ba zaki iya ba domin karyaki zanyi, amma bari kiji in fad'a miki, ni *karuwa* ce kuma ta Umar Faruk, dan haka zan baki shawara kamar yanda na bawa mahaifiyarki, ki koyi karuwaci kema ko zaki iya samun wani kaso a zuciyar Umar Faruk, idan kuma ki kayi wasa, to ki sani kin rasashi kenan har abada, sai dai kiyi rayuwar k'unci a gidan Umar Faruk ko kuma kiyi rayuwar 'yanci a gidanku a gaban mahaifiyarki, ma'ana zawarci."
Da hannu ta mata alama tace "zaki iya tafiya, idan kin fita ki turo min baby na rarrasheshi, dan kin b'ata masa rai daga zuwanki gidan."
"Dama Mama ta fad'a min baki da kunya, amma ni zan koya miki hankali." cewar Zuby tana shirin fita.
Rik'ota tayi tace "au, dama kuna tunanin samun karuwa da kunya ne? ai kawai ki tanadi maganin hawan jini dana ciwon kai, domin daga yau salon bugun zuciyarki zai canza."
Tana fad'a ta haye gado ta kwanta ita kuma ta fita daga d'akin ta koma nata, ko kayan jikinta bata cire ba ta kwanta tana kuka saboda bak'in cikin abinda ta gani da idonta.
_Ni kam nace zaki wahalar da kanki a banza._
D'akin Mama ya nufa ya samu abinci yaci kafin ya mata sallama ya komo d'akin sahibaπ, tana ganinshi ta sauko daga kan gado ta sake rumgumeshi kafin ta d'ago ta kalli fuskarshi cikin shagwab'a tace "kayi hak'uri baby, ta b'ata maka rai, muje na maka wanka to."
Sake rumgumata yayi a jikinshi murya can cikin mak'oshi yace "zaki iya yimin wanka?"
"Me zai hana? kaifa nawa ne."
Kafeta yayi da ido harta rabashi da kayan jikinshi ta d'aura mishi towel, hannunshi ta kama dan zuwa douche ya rik'e hannunta ya fizgota ta fad'o kanshi, kallon juna suke sosai kafin ya fara magana cikin sigar tausayi kamar zaiyi kuka yace,
"Khairat, dan Allah ki fad'a min me yasa kika canza daga yanda na sanki? Khairat me yasa kike min duk wannan kyautatawar? bayan nasan ba sona kike ba, Khairat dan Allah ki fad'a min me kike shiryawa a kaina? dan ina ji zuciyata zata iya bugawa idan har kika gujeni daga baya, ni kaina bansan me nake ji ba, ban kuma san me zance yake damuna ba a kanki, amma dai ina jin bugun zuciyata yana qaruwa idan ina tare dake, sannan ina shiga farin ciki idan na ganki a kusa dani, Khairat nakan ji daban a tare dani idan jikinmu ya had'u wuri d'aya, Khairat ina jin matsanancin kishi a kanki, kuma ina yawan tunaninki kamar yanda kike yawan zuwa min Γ qwaqwalwata, tunaninki na hanani sukuni, fuskarki takan hanani shak'at saboda yawan ganinta da nake a idona, Khairat, wasu na tunanin na kamu da sonki ne, amma ni kaina na kasa tantacewa sonki nake ko kuma ba haka bane, kinsan me yasa na kasa tantacewa?"
Kai kawai ta girgiza masa shi kuma yace "domin ban tab'a shiga irin wannan yanayin ba har saida na had'u dake, a sanadinki ne na fara jin komai na canza min, Khairat, a yanzun in har zan iya fad'in gaskiyar abinda yake raina, to zan iya cewa *ina sonki*, tabbas Khairat *ina qaunarki*, bana jin zan iya rabuwa dake a yanzun, dan Allah kema karki gujeni, nasan ni talaka ne kuma ba zan iya d'aukar nauyinki ba, amma Khairat zanyi iya qoqarina wajen ganin na samar miki duk abinda kike buk'ata, Khairat zan iya bada rayuwata dan ganin walwala da farin cikinki, yanzu abu d'aya nake so naji shine, kema kina sona?"
Rarraba ido ta shiga yi tare da had'iyar yawu tana k'yabta mishi ido, abinda za tace masa take tunani, koda bata sonshi tasan dai taji dad'in abinda ya fad'a yanzu, idan kuma ta fad'a mishi bata sonshi to zata rasa duk wani abu da take shiryawa, dan haka mafita d'aya ta nuna itama sonshi take, maye murmushi tayi a gurbin da mamakin kalamanshi suka bayyana sannan ta riko hannunshi sosai ta sumbata kafin tace...
"Na d'auka ni kad'ai nake jin abinda nake ji a game dakai, bansan wani irin farin ciki zan nuna ba, Faruk, kayi min abubuwa da dama wanda babu wanda ya tab'a min har iyayena ma, tun daga ranar na fara jin abubuwa daban a game da kai, amma dayake shashasha ce ni, saina kasa fahimtar halin da nake ciki, sai yanzu da naga wata zata shiga tsakanina da farin cikina, naga ba zan iya hak'ura ba zaifi nima na tashi tsaye na nuna maka soyayyata a zahiri."
Ajiyar zuciya ta sauke tace "Umar Faruk."
Amsawa yayi ta hanyar sake kafeta da ido, dorawa tayi da " *ina sonka*, ina qaunarka, ina sonka so mai tsanani , son da babu wanda zai iya ganin qarshensa sai mahallicin sammai da qassai."
Qasa yayi da kanshi yana dariya saboda wani kuntumemmen farin ciki daya tokare zuciyarshi, tabbas ya yarda yanzu ne ya fara soyayya, kuma da Khairat, hannayenta tasa ta tallabo kanshi , abin mamaki ba dariya bace kad'ai harda hawayen farin ciki, ita kanta wani farin cikin ne taji yana nuk'urk'usarta a zuciya, rumgumeshi tayi sosai suka mak'alewa juna kowa kuma hawaye yake zubarwa.
_My Khairat ki yarda kawai, kema kin fad'a tarkon guy nan, auntyna Aisha, ina ga maganar team tazo qarshe, mu nemi 'yan adawa mu sasanta kanmu, dan muji dad'in farmakar Hajja Zuby._π
Tare sukayi wanka kai kace shekararsu arba'in suna zuba love, haka suka fito a towel d'aya kowa ya shafa na shafawa ya murza na murzawa, Umar Faruk na kallon Khairat tana shafa humra takai kala bakwai wacce ta shafa, ta bayanta ya rumgumota ya shinshina wuyanta ido lumshe kafin yace "miye sirrin turarukan nan? danna lura akwai al'ajabi a tare dasu."
"Ni kuma ba zan iya fad'an sirrinsu ba wa kai."
"Me yasa to?" ya tambaya yana qara tusa kanshi a tsakiyar wuyanta yana shak'ar daddad'an k'amshin.
Juyowa tayi da nufi d'auko kayan baccinta ta saka kawai ya sureta yayi kan gado da ita, saida ya kwantar da ita sannan ya sauka ya kashe wutar d'akin ya dawo tare da zame towel d'in jikinshi ya wurgo mata, kan jikinta ya kwanta ya fara lagudarta yana sarrafata son ranshi, to itama fa ba kwance kawai tayi ba aikin ta tayashi yi, duk da ita kanta tasa takai mak'ura kuma tana buk'atar tallafi domin gabanta ya nuna hakan, amma ba zata bari ya shigeta tun yanzu ba, tana jin ya fara bud'e mata qafafu ta tashi zaune a firgice.
Janyota yayi jikinshi yace "Khairat, wallahi taimakonki kad'ai nake nema, dan Allah ki barni nayi."
Cikin kukan shagwab'a tace "um um, gaskiya ni tsoro nake ji, wallahi ciwo zanji."
Da sauri ya rik'ota yace "a'a Khairat, na miki alk'awarin ba zaki ji ciwo ba, wallahi a hankali zan biki."
"Ka manta meya faru ne, ba qaramin rauni suka min ba fa, gaskiya ba zan yarda na sake kai kaina mahallaka ba."
Janyeta yayi daga jikinshi rai b'ace ya sauka daga kan gadon, kayanshi ya bud'a ya samu doguwar riga ya zura da qaramin wando ya kwanta akan kujera, ranshi kam in yayi dubu ya b'ace dan wani irin kishin bala'i ne yaji ya taso mishi akan su Musa, kawai saiya dinga haskota kwance su kuma suna juyata son ransu, tunani yake yanzu nan wasu sun rigashi isa bakin bodar, tuk'uk'i kawai ke taso masa a zuciya har Khairat ta d'auro towel d'in tazo kusanshi, zata sunkuya kenan ya tsayar da ita ta hanyar d'aga mata hannu yace "dan Allah ki rabu dani, kije ki kwanta."
Yanda yayi maganar yasa bata da wani zab'i daya wuce ta koma kan gadon tayi zaune sai kuma ta fara kuka, yana jin shashek'arta kuma duk sai hankalinshi ya watse, alk'awarin daya d'auka na ba zai bari ta zubar da hawaye ba yasa ya koma kusanta ya fara rarrashi, a cikin rarrashin yace "ke kika tsokano min kishina Khairat, dan Allah idan zai yiwu? bana so na sake jin wannan kalmar a bakinki, ina so ki manta nima kuma zanyi qoqari naga na manta, kinji ko shalelen Papa."
Murmushi tayi tace "kayi hak'uri to , insha Allah ba zan sake ba."
Kwanciya ya gyara mata a qirjinshi ya tofeta da addu'a sannan ya dinga daddab'ata har bacci ya d'auketa, shima ya jima kafin bacci ya d'aukeshi.
_To me kuka ce fan's?_
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
πππ *My Meelat*πππ
_Ina tayaki murnar zagayowar ranar haihuwarki, fatan Allah ya qaro shekaru masu albarka, *jouyeux anniversaire* My mentor._π
_My sweet and lovely *Hawwer* , ina miki fatan qarin wasu shekarun domin sai dake bugun zuciyar Sameera ke tafiya daidai, *Happy Birhtday* my Hawwer._π
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣3⃣
Kiran sallah asuba ne ya tashesu, alwala yayi ya nufi masallaci bayan ya biya ta d'akin Zuby ya tasheta, sallah sukayi bayan ya dawo kuma ya d'orawa Khairat karatunta, kamar kullum yau ma jinjina mata yayi sannan ya sake ninka mata wani, suna gamawa wanka ta fara yi bayan ta fito ya shiga, harya fito bata saka kaya ba hakan yasa da kanshi ya shiryata cikin riga da zani mai kamar siket na shadda, d'inkin yayi sosai gashi ya zauna mata a jikin, d'an kwali ta d'aura sannan ya saka mata sark'a da yan kunnai na zinariya kafin ta juyo ta kalleshi tana murmushi tace "nayi kyau?"
Saida ya sumbaci goshinta kafin yace "ai fad'a ma b'ata lokaci ne, kin ganki kuwa? kamar k'yank'yasar yau."
Dariya tayi ta rumgumeshi tare da sumbatar kumatunshi tace "ka saka min albarka to."
"Allah ya miki albarkar baby." ya fad'a yana dariya.
"Sakinshi tayi tana d'aukar hijab d'inta tana fad'in "yaufa ba zanje wajen aiki ba, yanzu haka salon zanje amin kitso da kuma gyaran jiki."
Shima kayanshi ya fara sakawa yace "wane irin gyara kuma, kina so sai kin fara haukatani da kyawunki ne?"
"To ai ba kyawu zan qara ba, gyara ne kawai."
Yana gama shirinsa Ruk'ayya ta kawo masa abinci, har zata fita yace "ki kira min Zubeida."
"To yaya." ta fad'a tana ficewa daga d'akin.
Da kanshi ya zaunar da Khairat a gefen hagunshi jim kad'an kuma Zuby tayi sallama, da hannu ya mata alama data zauna kusanshi , saida ta duk'a har qasa tace "ina kwana yah Umar."
"Lafiya kalau Zubeida, kin tashi lafiya?"
"Lafiya lau."
"Ya kwanan bak'unta kuma?"
Sai lokacin kad'ai ta tashi daga durk'uson ta zauna inda ya nuna mata tana fad'in "yah Umar ai gidan nan ba bak'ona bane."
"Kuma fa hakane."
Jin shiru yasa yace "banji kin gaishe da ita ba?"
D'an karatun tanutsun da tama kanta ne a daren jiya taji yana neman sub'ucewa saboda b'acin rai, cikin harare harare tace "ina kwana." ba tare data kalleta ba.
Khairat kam data fita iya karatun zaman duniya saita saki fuska duk da irin k'uncin da take ji da kishin dake taso mata tace "lafiya lau yer uwa, kin tashi lafiya?"
Shiru ta mata hakan yasa Umar Faruk cewa "a gaskiya ba haka nake son gani daga gareku ba, akwai bukatar ku canza tun kafin lokacina ya fara aiki."
Yana fad'a ya kalli Zuby yace "kece qarama , ki zuba mana abincin."
"Ruk'ayya takai min nawa a d'akina." ta fad'a a daqile.
"To zan fad'a mata daga yau tare zamu dinga ci, yanzu ki zuba mana."
Khairat ce tayi saurin cewa "lah baby, ka barshi ni zan zuba, ya zaka saka amarya aiki daga zuwanta." tana fad'a ta janyo kayan ta had'a musu tea kamar yanda taga Umar Faruk yayi jiya, sannan ta bud'e plate d'in soyayyan k'wai da dankalin turawa, sai kuma miyar dake cikin kwano ta naman rago, tana gamawa ta dafe qirjinta tare da sauke ajiyar zuciya, kallonta Umar Faruk yayi yace "gajiya ki kayi?"
Cikin dariya ta dafa kafad'arshi ta rad'a masa cewa "wallahi na zata ba zan iya ba, na gode daka koya min jiya."
Shima dariyar yayi Zuby kam ta gefen ido ta kallesu, shiya fara saka hannu kafin yace "to bismillah."
Nan suka fara ci ba mai magana har suka gama, Zuby ce ta fara tashi ta fita dan zuciyarta barazanar tarwatsewa take, shima dai jakarshi ya dauka haka ma Khairat kafin suka fito a tare, saida suka shiga d'akin iyayensu suka gaishe dasu kafin suka fito suka tafi, yauma a motarta suka tafi yana tuk'awa , saida ya ajeta salon sannan ya wuce bayan tace ya bari zata koma gida a taxi.
Kitso akan fara mata yayin da tasa aka makala mata sabbin akaihu, sai dai wannan karan ba masu tsayi bane sosai yan madaidaita, tasa aka lullub'esu da jan lalle mai ja sosai, bakin lalle tasa aka mata ga hannuwa kawai saboda har yanzu wanda aka mata bai gama zubuwa ba, gyaran fuska aka mata tare da gyaran gira, masha Allah kamar balarabiya ta fito, dogayen riguna ta gani masu kyau da kwalliya ta siyo har kala shida, sannan ta d'auko hanyar dawowa gida.
*************
Tun fitarsu Zuby suka shiga d'aki ita da Ruk'ayya tana sank'ama mata tambayoyi ita kuma tana kakkaucewa wajen bata amsar, a qarshe kuma cewa tayi "itama tana girki ne?"
"A'a, tunda tazo bata tab'a girki ba." cewar Ruk'ayya.
"To kenan me take? sai dai a dafa a bata taci."
"To ai kusan yanzu itace ma ke ciyar damu, tunda da kayan abincin data siyone muke anfani dasu."
"Me? wai kina nufin abincin da naci ma d'azu a cikin wanda ta siyo ne?"
"Qwarai kuwa." cewar Ruk'ayya cike da mata kallon baki da tunani.
"Tabb', bari yah Umar d'in ya dawo, wallahi ba zan sake cin abincin wajenku ba, kayan abinci kawai zai siyo min na dinga dafa nawa nima."
Cike da iya shege Ruk'ayya tace "amma da ice zaki dinga dafawa ko?"
"Kawai ma bayan naga harda gas gareku." ta fad'a tana hararanta.
"Toshi gas d'in dashi kika taho jiya? ai shima ita ta siyoshi, dan haka ki sake tunani ma dan wannan ba mafita bace."
"Keni dallah tashi ki bani wuri." korarta tayi daga d'akin ita kuma ta kira Mama ta fad'a mata halin da ake ciki.
Nan Mama tace "to bari kiji in fad'a miki, wallahi saikin tashi tsaye sosai, inba haka ba kin shiga uku a wannan gidan, kuma abinda za kiyi yanzu shine, da zaran ya dawo ki fad'a mishi ya siyo miki kayan abincinki da qaramin rechau wanda zaki dinga aiki dashi, tunda kinga nan da kwana biyar zaki fara zuwa ecole (school), kuma wallahi karki yarda ya fad'a miki wasu maganganu, ki dage saiya siya miki, kuma ki tabbatar kinyi aiki da abinda na baki jiya."
"To Mama, amma ai ita bansan yanda zanyi na bata tasha ba."
"Saboda ke ba mace bace? kisan duk irin dubarar da za kiyi tasha, inba haka ba wallahi data fara haihuwa kafin ke, kin shiga uku."
Da haka sukayi sallama tana tunanin hanyar da za tabi wajen saka ma Khairat wannan maganin.
**************
*12:15*, Khairat ta shigo gidan ba tare da sallama ba kamar yanda ta saba, ganinta da babbar leda a hannu yasa Ruk'ayya taje da sauri ta karb'i ledan tana fad'in "sannu da zuwa aunty Khairat."
Saratu da Zuby na zaune waje d'aya ko kallonsu ba tayi ba,
yaran ma duk suna zaune da sannu suka bita , jakarta ta bud'a ta fito da d'an qaramin kwalin chocolat taje inda yaran suke zaune duk rabawa kowa harta qare, godiya suka mata Zuby kuma ta bita da kallon banza, ita kuma ta wuce d'akinta saboda iyayen duk suna d'aki, Ruk'ayya ce ta bud'e k'ofar ta shigar mata da ledar har ciki, aje jakarta tayi tare da hijab tana kallon d'akin an kitsashi ba kamar yanda suka barshi ba, kallon Ruk'ayya tayi tace "Ruk'ayya waike ba kya gajiya da aikine, naga ko ecole ba kya zuwa sai d'ora girki da shara, a haka zaki qarene?"
Cikin dariya tace "aunty kenan, ai wannan aikin shine aka saba mana dashi, duk 'yan uwana mata wanda sukayi aure saida sukayi wannan aikin, kuma karatu na gama ne shi yasa bana zuwa, na addini kad'ai Baba yake qaramin wani lokaci yah Usman ko yah Umar, amma yanzu dai mun daina da yah Umar."
"Me yasa?" ta tambaya lokacin da take b'alle bras d'inta.
"Tunda yayi aure ne."
Towel ta d'aura a qirji ta nufi k'ofar fita tana fad'in "ki bud'a ledar nan dogayen rigunane ki d'auki wacce ta miki."
"Wayyo aunty Khairat na gode sosai, Allah ya saka da alkairi."
Bud'awa tayi sai dai bata tsaya zab'eba kawai ta d'auka ta fita cikin farin ciki, Zuby na ganinta taja dogon tsaki tace "aikin banza, ashe dai gulma ce tasa daga ganinta kika tashi harda wani karb'an abun hannunta kamar uwar data haifeki."
B'ata rai Ruk'ayya tayi tace "Zuby, ki fito idona na rufe, ba ruwana dake baruwanki dani, kar kisa muyi abinda za'a mana dariya, tom."
"Nak'i d'in marar kunya, kenan nice za kima rashin kunya dan kinga daidai muke dake? to ko kina so ko ba kya so nima matar yayanki ce, kuma na tabbata ni ya fara sani dan haka na fita kusanci dashi."
Wani dogon tsaki Ruk'ayya taja kafin tace "kishin ne haryake neman haukataki , ya muna magana zaki canza mana maudu'in da muke kai."
Tana fad'a bata tsaya sauraranta ba tayi d'aki ta nunawa Mama rigarta, godiya tama Khairat tare da saka albarka, dan tasan kyauta ce ta bata ba rok'a tayi ba.
****************
Koda ta fito daga wanka kwalliya sosai tayi sannan ta shirya cikin d'aya d'aga cikin rigunan data siyo, nanfa ta d'auki k'yali da shek'i ga gyaran data sha, gama shirinta ba wuya kuma taji dumin Umar Faruk a tsakar gidan, d'an kwalin rigar ta yane kanta dashi ta feshe ko ina da turare sannan ta tsaya tana jiran shigowarshi.
Shi kuma yana shigowa yaji wani sanyi ya ratsashi saboda ganin d'akin bud'e ya tabbatar da sanyin idaniyarshi ta dawo, Zuby ce tace "sannu da zuwa yah Umar."
"Yawwa,sannu da gida." ya fad'a tare da yin sama da Fateema.
"Ango kasha k'amshi." cewar Saratu.
Yana kallonta yace "ke ko ba kya gajiya da tsokana, to wane k'amshi kuma?"
"Au, nice zan fad'a maka wane iri? ai kai kafi kowa sani."
"Kinga da surutun nan, ki tashi ki kaimin ruwan wanka zafi miki ki samu lada."
Hararanshi tayi tace "bana so, sai yaune ka tuna dani kenan?"
Waro ido yayi yace "lah, ladar ce ba kya so? lallai ma matar nan, gaba d'aya ba kya kula dani yanzu."
"Haba Ummaru, 'yan aljanna biyu ne fa a tsakiyarka, ai kuwa kaga ba buk'atar na zama ta uku a bayansu."
Wani shu'umin kallo yama Zuby wacce itama shi take kallo yace "ga d'aya nan a kusanki ma, amma ya banga d'ayar ba?"
Da hannu Saratu ta nuna mishi d'aki tace "to ai kasan basan fitowa take ba, ina jin tana ciki tana shirin tarbanka, dan naji qarar ruwa alamar tana wanka kenan."
Cike da zolaya yace "toke me kike anan? baki je kiyi shirin tarban naki mai gidan ba."
"Ni! rufa min asiri, mu ai tsohine mun barma 'ya'ya da k'annanmu."
*Irin wannan tunanin shi ke kashe mata dayawa ta hanyar nakasasu, kice ke kin tsohuwa saboda kawai kinyi haihuwa uku hud'u, mijinki kuma yana buk'atar ganinki cikin kyakyawan yanayi da shiga, koda ke kika haife duniya, wallahi saimun gyara sosai idan har muna son ganin daidai, a duniya karki yarda namiji ya rainani saboda rashin tsaffa da kama jiki, daya rainaki ta wannan hanyar kin gama shiga tara.*
Wucewa kawai yayi bayan ya aje Fateema, tashi Zuby tayi tabi bayanshi hakan yasa ya juyo ya kalleta, cikin jin kunya tace "magana nake so muyi."
Baice mata komai ba sai sauya akalarshi da yayi ya nufi d'akinta, yana shiga ya zauna a bakin gado ita kuma ta tsaya, kallonta yayi ganin bata zauna ba kuma ba tace komai ba, kammo hannunta yayi ya zaunar da ita akan cinyarshi d'aya tare da zura hannunshi ta bayanta ya rumgumota, d'aya hannunshi yasa ya rik'o hannunta yana wasa da yatsunta ya qurawa fuskarta ido yana kallo, ita kam kunya ce ta rufeta hakan yasa tayi qasa da kanta ta kasa had'a ido dashi, cikin taushin murya yace "ina jinki, kince za muyi magana kuma kinyi shiru."
Wala-wala ta fara da ido tana tunanin yanda zai fahimceta idan ta fad'a masa, tasan halin Umar Faruk sarai, zai iya baud'ewa ya kuma bita da masifa, sumbar daya watsa mata a wuya yasa ta dawo daga tunani, hannunshi yasa cikin rigarta ya fara wasa da cinbiyarta, sake maimaita mata yayi "ki fad'a mana ina jinki."
Hannu tasa tana shafa wuyanta tana fad'in "yah Umar dama, nan da kwana biyar ne zan fara zuwa ecole, to kuma ni ba wani cin abinci ba nake sosai, shine nace da zaka siyo min nawa kayan abincin saina aje."
Shiru tayi tana d'an satar kallonshi dan ganin yanayinshi, shi kuma shiru yayi yana tunanin abinda ta fad'a, tabbas yasan wannan ba tunaninta bane, amma kuma ba matsala bane tunda ko Saratu itama wani lokacin ita kad'ai take abincinta, dan haka zaiyi yanda take so kodan gudun magana.
Fuskarta ya shafa yace "hakan ya miki?"
Kai ta d'aga alamar eh tare da fad'in "eh yah Umar."
"To karki damu, an jima zan siyo miki kayan abincin, abinda ban siyo ba kuma saiki fad'a min saina baki kud'in ki qarasa siyowa."
Ko kad'an ba tayi tunanin haka ba hakan yasa tayi murmushi tace da cewa "na gode yah Umar."
D'agata yayi daga jikinshi ya mik'e tsaye yace "ba komai."
Matso da ita yayi kusanshi yace "ba kiyi kewata ba ko?"
"Kai yah Umar." ta fad'a tana rufe fuska wai ita kunya.
Janye hannayen nata yayi yana kallon fuskarta yace "to naji, in dai ba kiyi kewata ba karki sumbaceni, amma idan kinyi ki sumbaci bakina."
Zuro mata fuska yayi yana jiran yaji saukar sumba, a tunaninta ta ballagazar da kanta sau d'aya dan haka ba zata qara ba, dan haka kawai ta fito daga d'akin ta baroshi tana dariya, dan gani take ya fad'a tarkonta, yana ganin haka ya fito shima kai tsaye d'akin habibiya ya wuce.
Da sallama ya shiga kamar yanda ya saba, amma saiya kasa shiga ciki yana kallon Khairat dake tsaye tana sakar masa tsadadden murmushi, ganin ya tsaya yasa ta karasa ta janyo hannunshi ya k'arasa shigowa ciki, saida ta sakar masa kyakyawar sumba a baki tare da wata a goshi kafin tace,
"Ya kake kallona haka?"
Ajiyar zuciya ya sauke mai nauyi kafin ya lumshe idonshi ya kuma bud'e a kanta yace "dole na kalleki, a gaskiya baby dana rasaki da nayi asara babba, sai yanzu nake qara fahimtar sa'ata a rayuwa."
Wani murmushi zaka gane kurenka ta masa kafin tace "ai dukanmu ne masu sa'a a rayuwa."
"Amma ba kamar ni ba." ya fad'a yana rumgumata jikinshi.
"Haka dai kace." ta fad'a itama tana qara shigewa jikinshi.
"Kema masallaci zaki je?" ya tambaya yana kallonta.
"Meka gani to?"
"Naga kema kinyi kwalliya sosai ga kuma doguwar riga, dan sau d'aya na tab'a ganinki da doguwar riga irin haka, shima a lokacin bikinki."
Duka ta kai masa a qirji tana fad'in "kaji mutum wai bikina, kace bikinmu, shagali da wani ango, kuma d'aurin aure da wani ango."
Dariya yayi yace "dama fa ara mishi ke nayi na wannan lokacin kawai, amma ba kiji yanda zuciyata ke tafasa ba."
Da kallo ta bishi tana fad'in "ashe dama ka jima kana sona, amma shine a lokacin dana mareka ka kasa hakura saida ka rama, ba kaji yanda naji zafi ba a ranar, har saida hannunka ya kwanta a kumatuna."
Dariya yayi ya fara cire kayansa yana fad'in "to ai ko yanzu idan kika min laifi ba zan tsaya wasa ba wajen zabgeki da mari, kawai dai nasan yanzu idan na mareki a kumatu , to ni kuma zanji zafin a zuciyata ne."
Mak'ale masa tayi a baya tana kukan shagwab'a tace "hamago kawai, wallahi saina rama marin soyayyata daka min."
Juyowa yayi da ita gabanshi yana kallonta yace "in dai zaisa kiji dad'i to na amince ki rama."
Yana fad'a ya bata kumatun da nufin ta rama, Khairat kam saida ta share 'yar qwallan data taho mata dan sosai taji zafin marin daya mata a ranar, hannu ta d'aga iya k'arfinta dan dama ce ta samu da ba zata bari ta wuceta ba.
Kamar saukar aradu Umar Faruk yaji saukar wani gundumemen bahagon makahon.....π
_Wallahi kinmin daidai tawajena, hi yasa nake sonki._
*Wasu na mamakin Umar Faruk ya kwana a d'akin Khairat, to ai ban gama sati d'aya na d'akin Khairat ba, dan haka ku tayani lissafi, yau juma'a a labarin Khairat da Umar Faruk, kenan gobe asabar ne zata cika sati, lahadi kuma sai kuzo mu rakashi d'akin amarya Zubysss.π*
_Koda yake naga mutuniyar ma bata da masoya._
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bansan me zan iya cewa masoyana ba, hak'ik'a kuna sakani farin ciki, comment d'inku na nishad'antar dani, tsakanina daku sai dai ince Rabbi ya bar qauna._ πππ
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣4⃣
Kamar saukar aradu Umar Faruk yaji saukar wani gundumemen bahagon makahon kiss a kumatunshi, ji kake
"Muahhhhhhhhh."
ππππππ
Sakin fuskarshi tayi data rik'e tace "idan kaga hannun Khairat ya tab'a fuskarka yanzu, toka sani shafata ne za tayi."
D'aukarta yayi ya dinga juyi da ita a tsakaiyar d'akin yana dariya yana fad'in "har kinsa zuciyar maza ta tsinke, na d'auka fa marina za kiyi, ashe dai sanin da nayiwa Khairat."
Itama dariyar take kafin tace "kaga saukeni kaje ka shirya lokaci na tafiya."
Sauketa yayi ya qarasa cire kayan jikinshi kafin ya shiga wanka, koda ya fito ta fito mishi da kayan da zai saka, da taimakonta ya shirya tsaf cikin farar shadda da hula da takalmi, kallon kanshi yayi a madubi yana qara daidaita hularshi, saurin d'auke hular tayi a kanshi ta d'ora a kanta tace "kenan ban iya sakawa ba? shine har kake gyarawa."
K'ugunta ya janyo ya had'a da nashi yasa hannayenshi ya fara daidaita mata zaman hular a kanta, murmushi ya sakar mata yace "dubi madubi kiga yanda kika gama had'uwa, shi yasa nace miki ni mai sa'a ne."
A tare suka kalli madubin yana bayanta ita tana gaba, wani irin bala'in kyau ne sukayi ga matuk'ar dacewa da junansu, wayarshi ya ciro a aljihu ya d'auketa photo ita kad'ai sannan ya musu tare, cire hular yayi ya mayar a kanshi yana fad'in "kinsan me zai faru?"
"Saika fad'a." ta fad'a tana d'anewa a bayanshi.
Goyeta yayi yana fad'in "kawai kizo muje tare, saina biya na ajeki gida wajen Mamie, idan na dawo saina biyo na d'aukoki."
Da k'arfi ta wuntsilo ta sauko daga bayanshi tana fad'in "da gaske baby, Allah kuwa ina son zuwa, ina kewar Mammie."
Kumatunta ya kama yace "sosai ma, tukwicin wannan kwalliyar ne na bayar."
Wajen aje jakunkunanta ta nufa ta d'auko qarama ta hannu baka mai walk'iya ta saka wayarta, Umar Faruk na kallo ta bud'a wata jakar ta kwaso kud'i ko k'idayawa ba tayi ba ta zuba a jakar, kallonshi tayi tace "na shirya, zamu iya tafiya?"
Da ido kawai ya mata alama sannan yace "d'auko min sallaya."
D'aukowa tayi ta rik'e a hannunta, shi kuma ya kama hannunta suka fita, saida ya saki hannunta ya rufe k'ofarsu hakan kuma yayi daidai da fitowar Abbakar shima ya shirya zai tafi, Zuby da Saratu kam kallon ikon Allah suke, wato masallacin ma tare zasu tafi kome? anya Umar Faruk bai haukace baπ ku shinshina kuji, cikin taushin murya Khairat tace,
"Baby, tunda ga yah Abbakar ai saiku tafi tare ko."
Kallonta yayi ya juya ya kalli Abbakar dan baiga fitowarshi ba, cike da k'aunar juna Umar Faruk yace "abokina ka jirani saimu tafi ko?"
Abbakar dake nad'e sallayar hannunshi ne yace "amma ai naga kamar tare zaku fita? taya zan shiga wannan harka ta amare."
Wani wawan tsaki da Zuby taja tare da tashi tabi ta gaban Khairat ta wuce d'akinta, Umar Faruk kam ko kulata baiyi ba yace "kaga muje, dama akwai maganar da nake so muyi da kai."
Saratu dake zaune acan tace "Allah yasa dai ba cewa za kayi ya qara aure ba."
Kafin suyi magana Mama Sa'a tace "ke kuma shine matsalarki, kenan mu nan mutuwa mukayi da muke zaune da kishiyoyin?"
Umar Faruk ne yace "rabu da ita Mama, aure ai ya zama dole yah Abbakar ya qara, tunda ita yanzu ta tsufa."
"Kai tsufan lafiya, waya fad'a maka?" cewar Saratu.
Saida ya kama hannun Abbakar suka nufi hanyar fita yace "da bakinki kika fad'a, ko awa d'aya ba ayi ba."
Khairat ma bayansu tabi ko murmushi ba tayi ba bare dariya, Mama Sa'a kuma harda daga murya tana fad'in "saikin dawo 'yar albarka."
"Mtsssss, tusa kai ba kwarjini." cewar Mama Maimuna dake zaune akan tabarma.
A hassale Mama Sa'a tace "dawa kike Maimuna? ni kike fad'awa haka? ni tsararki ce da zaki shiga harkata?"
"Eh, dake nake kiyi abinda za kiyi, aikin banza kawai, duk kibi kina wani nanik'ewa yarinya ita kuma tana wulak'antaki, kawai saboda tsinannan kwad'ayi."
Aifa tsaye aka mik'e suka fara surfa bala'i Mama Umar Faruk dasu Saratu Ruk'ayya hak'uri kawai suke basu, dan duka mazan sun tafi masallaci Zuby kuma naji tayi banza dasu, saida suka kusan dakuwa sannan suka hak'ura kowace ta shiga d'akinta, amma duk da haka kowace na jefo magana daga d'akin nata.
**************
A mota kam Abbakar da Umar Faruk hira suke sosai data shafesu, Khairat na baya tana jinsu amma tana latsa wayarta har suka isa, tare suka fita da Umar Faruk suka tsaya a k'ofar gidan, saida ya d'an saci kallon Abbakar dake mota kafin ya shafi fukarta yace "ki gaishe dasu Mamie, idan muka taso zan biyo."
Cikin shagwab'a tace "amma fa nidai daka barni har zuwa dare, kaga idan ka dawo daga wajen aiki sai kazo muje."
"Nak'i d'in, ina buk'atar ganinki a kusa dani."
"An gama ranka shi dad'e , yanda kake so haka za ayi."
Tana fad'a ta matsa kusa dashi ta sumbaci bakinshi tana kallonshi ta kece da dariya, "meye?" cewar Umar Faruk.
"Ba komai, saika dawo." duk tayi maganar ne a cikin dariya tare da tura k'ofar gidan ta shiga.
Mai gadi dake alwala cikin shirinshi na masallaci ya taso da nufin gaisheta ta daga masa hannu tare da tsayawa tace "kaci gaba da alwalanka, ba'a so ana tsayawa idan ana alwala, komai mahimmanci abu kar yasa ka dakatar da alwalarka, musamman ma idan abun ya shafi harkar duniya ne."
Tana fad'a ta shige ciki shi kuma ya biya da kallo tare da tunanin yaushe Hajia Khairat ta zama Ustaza haka, yauma farin ciki sosai Mamie da Mammie sukayi, musamman data fad'a musu shiya kawota kuma yace zai biyo idan ya taso, hak'ik'a sunga shiriya sosai a tare da yarsu, kuma sunyi farin ciki marar misaltuwa."
*************
Yana shiga mota ya tayar suka wuce, Abbakar kam kallonshi yake yana dariya, ganin dariyar tayi yawa yasa kalleshi yace "wai miye haka dan Allah? ya zaka sani a gaba kana dariya."
Yanda yayi maganar yasa ya fahimci rai zai iya b'acewa dan haka yace "kalli madubi ka gani."
Gyara madubin yayi ya kalli kanshi a ciki, ganin bakinshi yayi ja kamar yasa jan baki yasa ya fahimci me yake wa dariya, a lokacin kuma ya fahimci dariyar da Khairat take masa, lotus ya d'auka a motar ya goge bakinshi yana hararan Abbakar yana cin magani, girgiza Abbakar yayi yace "Umar Faruk kenan, kamar ba kai ba wallahi duk ka canza."
"Kaga nifa akwai maganar da nake so muyi da kai."
"Ina jinka." ya fad'a yana gyara zama.
"Dama wata tafiya ce ta taso mai mahimmanci, kuma Khairat tace mahaifinta yace dole sai dai mu tafi tare, in kuma banje ba ba zasuji dad'i ba, ni kuma harna ce mata na amince, saboda akwai wani laifi da nayi mata tace zata fad'awa Baba, saboda haka yasa nace na amince, amma ni gaskiya har yanzu bana jin zan iya tafiya tare da ita haka kawai a dinga nuna ni a gari."
Saida ya gama nazartarshi kafin yace "to ita dai rayuwar duniya da kake gani inka biya ta abinda mutane zasu fad'a to babu inda zaka je, sannan a matsayinka na mijinta kuma kace zaka, amma daga baya kace a'a hakan zai iya tab'a darajarka da mutuncinka a wajenta, iyayenta kuma tunda suka ce suna buk'atarka a wajen, tofa akwai buk'atar son ganinka ne a wajen, dan haka ni ina ganin kawai ka bita ku tafi tunda dai ba siyar da kai za tayi ba, matsala d'aya ce kawai nake tunanin za'a samu."
"Matsalar me kenan?"
"Zubeida mana, da ace kafin ta tare ne, amma a yanzu data tare kuma na lura kan yarinyar yana rawa, bai zama lallai ta amince ka tafi ba."
"Nima yaya nayi wannan tunanin tun kafin kayi, amma da yake tamin alk'awarin idan har mun kwana biyu to ba zamu wuce uku ba, a lissafina ranar talata ne tafiyar ta kama, daga gobe kuma kwanan Khairat zai qare, kaga kenan a ranar da zan koma d'akinta ne za ayi tafiyar, kenan ko an shiga kwanan Zuby to kwana d'aya ne."
"Eh to da sauk'i idan hakane, dan haka ka fara shiri kawai ni zanji dasu Baba, sai kuma ka nemi izinin matarka."
"Izini kuma? haba dai, kamar itace mijin."
"A wannan qadamin kam kusan itace, dan ka sani in bata amince ba ba zaka tafi ba, idan kuma ka tafi bada amincewarta ba, tofa ka sani ranar gobe Allah zai tsayar da kai a gabanshi."
"To naji, Sheik Abbakar."
"Sheik Umar Faruk dai, kuma kayi k'ok'ari kafin ku dawo kuzo mana da babban tsaraba."
Dariyar da yake yasa yace "wane irin k'ok'ari kuma, wace irin tsaraba?"
Cikin rad'a yace mishi "baby "
Bushewa sukayi da dariya harda tapa hannu kafin Umar Faruk yace "baka da dama wallahi, taro ne fa zai kaimu ba lune da miel (honeymoon) ba."
Da haka suka isa masallaci kamar wasu abokanai suna hirarsu cikin raha, saida aka gama hud'uba kafin akayi sallah daga nan kuma suka dawo tare suka komo gidansu Khairat dan d'aukarta kamar yanda yace.
*****************
Suna zuwa tare suka shiga da Abbakar har ciki, a lokacin masu aiki na k'awata wajen cin abinci da kalolin girke girke, Khairat da fitowarta kenan daga d'akinta ta gama sallah ta dako da gudu ta rumgume Umar Faruk, "sannu baby , har kun taso?"
Kasa aiwatar da komai yayi saboda fitowar Mamie itama daga d'aki wanda Mammie dama tana zaune a falon, abinka ga yan barikiπ ba wanda yaji wani abu, sai Umar Faruk daya ji kunya ta rufeshi, suna shirin zubewa qasa dan kwasar gaisuwa Mamie ta qaraso da sauri ta dafa kafad'un Umar Faruk duka biyun tana fuskantarshi tace "a'a a'a, haba d'ana, ai ka wuce wannan a gidan nan, kaima fa d'an gidan nan ne."
Hannunshi ta rik'e tayi hanyar wajen cin abincin dashi tana fad'in "muje ga abinci an gama kuci."
Umar Faruk dai kanshi na qasa ya kasa kallonta sai Abbakar dake kallon falon irin tsari da dukiyar da aka zuba, da kanta taja mishi kujera ya zauna ita kuma mai aiki taja mata ta zauna, Khairat ma da Mammie duka sun zauna, Biba da Saude ne suka bud'a kwanukan suka fara zuba musu abincin, suna gamawa suka koma mafakarsu su kuma suka fara cin abincin.
Ba ruwan Khairat haka kawai take jin son Umar Faruk na gaskiyar na shirgarta, da kanta take d'ibar abincin tana saka mishi a baki saboda taga baya ci, haka yasa ya fara diba kad'an kad'an yana ci, Khairat d'in da Mammie kuma hira suke sosai irin na kaka da jika , Abbakar dai kallon ikon Allah yake yana qara ganin girman Khairat, dan inba mai hak'uri ba babu ta yanda za ace kana rayuwa cikin wannan daular kamar a masarauta, abinci ma na rana kana cin kusan kala uku zuwa hud'u amma ka yarda ka fara rayuwa a gida kamar nasu, haka ma a wajen Umar Faruk abinda yake rayawa kenan a zuciyarshi tare da sake jaddada irin taushin zuciyar Khairat, lallai baka sanin asalin mutum saika zauna dashi sannan zaka fahimceshi.
Suna kammalawa kafin su tashi Mamie ta kalli Khairat tace "ki tashi kije ki shirya kizo ku tafi."
A shagwab'e ta kalli Mamie tace "to Mamie."
Umar Faruk ne yace "a'a Mama, ku barta kawai ta zauna, naga kunyi kewarta sosai, idan na taso daga aiki zan biyo saina d'auketa."
Cike da farin ciki ta kalleshi tace "da gaske baby? gaskiya naji dad'i."
Mak'ale wuyanshi tayi tare da janyoshi kusanta ta sumbaci kumatunshi tare da fad'in "na gode baby."
Mammie dake kusan Khairat ce ta zura hannu ta kama kumatunshi tace "yaron kirki, gaskiya ka kyauta, dan dama muna so muyi shirye shiryen tafiyarmu a gabanta."
Ture hannunta Khairat tayi tana fad'in "kuma shine saikin tab'a min miji , nifa bana son haka."
"Allah sarki, yo mijinki ko mijina? kaji min yarinya kai, kawai dan na ara mikishi saiki wani zak'e dayawa."
Kallon Umar Faruk tayi ta kalli Mammie tace "zak'ewa ma nake? to ai mijin naki ne ke rawar qafa a kaina."
"Kaji wani d'aurin duniya kuma, to nidai ban gani ba, kuma nasan yafi sona."
"To ai gashi nan ki tambayeshi kiji." Khairat ta fad'a tana nunashi da hannu
"Ba buk'ata, danni zai zab'a, bana so kiji kunya a gaban mutane."
Cikin taushin murya cike da jin kunya Umar Faruk yace " gaskiya ne, za tasha a wajenki."
Mammie kam bushewa tayi da dariya had'e da yiwa Khairat gwalo, turo baki tayi tana kallon Umar Faruk, shi kam kasa kallonta yayi saboda wutar tartsatsin da yake ji a kanta, haka suka mik'e gaba d'ayansu zasu tafi, bayan sunyi sallama Mammie tace "nasan dai sai mun had'u a lokacin tafiyarmu ko?
"Insha Allah." ya fad'a kawai.
"To Allah ya nuna mana."
"Ameen." suka amsa.
A hankali Khairat ta taka musu har zuwa k'ofar d'aki sannan suka tsaya, sumbatar bakinshi tayi tare da kumatunshi kafin ta kalleshi tace "Allah ya tsare, saika zo."
Su Mamie dake hangensu yasa ya d'an shafi fuskarta kawai yayi gaba, suna fita suka d'auki hanya saida ya aje Abbakar gida ko shiga baiyi ba ya juya ma'aikata dan lokaci yayi sosai, sai dai zuciyarshi ta qara narkewa da tsananin son Khairat, haka ya koma duk baijin dad'in aikin saboda manyan kayan dake jikinshi, ga kuma motsi da k'amshin Khairat daya isheshi duk sanda ya motsa, ji yake kamar tana jikinshi ko kuma tana sumbatartashi, a haka dai ya gama aikin a daddafe har aka tashi.
Bai wuce gida ba har saida ya tsaya ya siyawa Zuby kayan data buk'ata kafin ya wuce gida, yana isa ana kiran sallah magrib hakan yasa yana shiga d'akinta ya aje mata kayan ya fito yayi alwala cikin gaggawa ya tafi masallaci, bai dawo gidan ba har saida akayi sallah isha'i saboda lokacin qurarre ne kuma suna tare da Ishaq suna hira, suna gamawa ya shigo gidan saida ya fara shiga wajen Baba suka gaisa kafin ya shiga d'akin Mama da sauran iyayen, yana fitowa ya wuce d'akin Zuby.
Ya samu tana nad'e sallayar da tayi sallah, abinda ya qona masa rai da haushi shine, d'akin dai tsaf dashi sai kamshin turaren wuta amma kayan jikinta, tun atamfar safe ce daya fita ya barta da ita ya kuma dawo ya sameta da ita, kuma yanzu ma ita dai ce, ya d'auka kafin ya dawo daga masallaci zai samu ta canza, amma ina alamu dai na ba tayi wanka ba tun na safe, zaune yayi a kukerar robar dake fuskantar gadon ya kalleta fuska ba yabo ba fallasa yace, cike da ladabi tace "sannu da zuwa."
"Yawwa, sannu? ya gida?"
"An gode Allah."
Aje sallayar tayi ta tsaya tana kallonshi, a d'an dak'ile yace "zauna mana."
Zaune tayi bakin gadon tana kallonshi shima wuyanta yake kallo dake tsattsafo da zufa , a shak'e yace "kin duba kayan?"
"Eh yah, na duba."
"To miye babu a ciki?"
Cikin sanyin murya tace "eh to, kusan abinda babu kad'an ne gaskiya."
Da d'an k'arfi yace "to yanzu kamar nawa zai isheki ki siyo abinda babun?"
Nanma a ladabce tace "eh to, ko nawa ka bayar ma zai isa."
D'aga gira yayi sama ya d'an zame daga kan kujerar yasa hannu aljihu ya fito da kud'i, jikka biyar biyar guda biyu ya bata yace "gashi, sai kiyi manage dashi dan kinsan nauyi dayawa ne a kaina."
"An gode Allah ya saka da alkairi." ta fad'a a sanyaye.
Sauran canjin ya mayar aljihu kafin ya sake gyara zama ya kalleta sosai yace "ina son yin wata muhimmiyar magana dake, ina fatan zaki bani hankalinki kuma ki fahimceni?"
"Ina ji yah Umar."
"Zubeida, akwai wani babban taro da aka shirya a Germany, taro ne na manyan mutane wanda zai had'a da iyalensu, mahaifin Khairat na d'aya daga ciki, kuma ya gayyaceni a matsayina na surukinsa, tafiyar zata iya d'aukanmu kwana biyu zuwa uku, shi yasa nake neman alfarmarki kwanan d'ayan, domin zai iya yiwuwa na shiga cikin kwananki domin kinsan tafiyar hali, kosu Mama basu sani ba domin ina so na kammala daku iyalina, ina fatan zaki min wannan alfarmar ki bani kwananki d'aya tak."
Cikin mamakin kalamansa tace "tafiya kuma, har qasar waje, amma kuma kai yaya ka amince ka tafi? ba ka tsoron ko wani abu aka shirya maka."
"Me kuma za'a shirya min? tare fa da Khairat zamu tafi."
"Darammm." taji gabanta ya fad'i, cike da kasa b'oye abinda ke ranta ta mik'e tsaye tace "uhum, yanzu naji magana, kace dai tare da karuwarka zaku tafi, wato harta bud'e maka idon da har kake tunanin fara biyarta a duk inda tayi ko? yah Umar wai yaushe ka zama haka ne? gaba d'aya ka canza kamar ba kai ba, to wallahi in dai izinina ne ake nema ban yarda ba."
Wata wawura daya ma hannunta har yayi qara cikin d'aga murya yace "Zubeida , akan miye ina magana dake har zaki mik'e tsaye kina min ihu, rainani ne ki kayi kome, me yasa zaki d'aga muryarki akan tawa? wai tambaya ma kike yaushe na canza? to a ranar da kika canza na canza nima, akan miye zan zaunar dake ina miki magana cikin nutsuwa ke kuma zaki d'aga min hankali, waye ya koyar dake wannan d'abi'ar? nace waye yace kizo nan ki dinga min abinda ranki yake so, waye." ya qarashe da d'aga murya tare da hankad'ata saman gado.
D'orawa yayi da "kina tunanin izininki nake nema? to baki fahimta daidai ba, ni alfarma na nema kimin ta kwana d'aya wanda shima qila waqala na yishi a can, da har zaki wani ce wai baki yarda ba, to karki yarda mana saime? naga idan zamanki nake a gidan."
"Ba dai alfarmar dana nema bace har tasa kika min haka, to bari ki gani yanzu zanyi maganin abin."
Wayarshi ya ciro daga aljihu ya danna kira, daga d'aya b'angaren ana d'auka cike da karsashi da kashe murya tace "hello baby."
Saida ya lumshe ido saboda yanda yaji har tsikar jikinshi ta tashi, saita nutsuwarsa yayi tare da sauke ajiyar zuciya kafin yace "hello, ya kike?"
Cikin shagwab'a da wata shegiyar kissa tace "ba dad'i, ka tafi ka barni inata jiranka, duk da ina kewar gida amma har kasa naji gidan ya gundureni saboda kayi nesa dani, a gaskiya Faruk sai yanzu nake qara tabbatarwa cewa soyayya *had'in Allah ce*, yanzu fad'a min yaushe zaka taho?"
Baisan sanda wani basaraken murmushi ya sub'uce masa ba, a hankali ya furta "zanzo, yanzu fad'a min tafiyar nan da zamuyi, kina ganin zamu iya dawowa a kwana biyu?"
"Eh baby , dan a ranar da za muje ma a ranar za'a gabatar da taron, kawai dai akwai gajiyar tafiya da kuma ganin gari da zai iya kaimu kwana ukun."
Yanda muryarta ke fita yasa yasa hannunshi yana shafar saitin zuciyarsa da yake jin bugunta yana canzawa , cikin basarwa yace "to a kwana biyu nake so mu dawo, ki shirya zanzo d'aukarki yanzu."
Cike da zumud'i da qwarin murya danta daki dodon kunnensa tace "an gama ranka shi dad'e."
Kashe wayar yayi ya maida kallonsa ga Zuby dake zaune tana sauraranshi, kallon sama da qasa ya mata yace "wai duk wanda ya samu dama ba zai tsaya wasa ba sai k'ok'arin ya dama damarsa, to in dan kwana d'aya ne ki rik'e na yafe miki bana buk'ata, zan tafi a ranar da kwanan Khairat zai zagayo, naga kuma mai hanani abinda naga dama."
Wucewa yayi ya barta a zaune yana fad'in "aikin banza kawai, yara da zaran sun ganka ba kaya a jikinka saisu nemi su rainaka."
Yana fita d'akin Khairat ya nufa ya bud'e da makullan wajensa ya shiga, kayansa ya cire ya shiga wanka, bai jima ba ya fito ya shirya cikin qananun kaya yayi wanka da turare kafin ya d'auki makullin mashin d'inshi dan dashi yake so ya d'auko gimbiyar.
_Yaufa my Khairat utu utu zata hau._π
*****************
Duk da yaso ta fito amma saida tasa ya sake shiga ciki ya gaishe dasu Mamie kafin ta fito, cak ta tsaya saboda ganin Dream a maimakon Renge roverπ, matsowa tayi kusanshi tace "baby, ina motar take?"
Gemunshi ya tattaro ya had'e guri d'aya yana murmushi, a tunaninta so yake ya gwada soyayyar da take fad'in tana masa shi yasa ya taho da mashin d'in, ba zata bari shirinta ya watse ba dan haka ta saki murmushi ta rumgumeshi tarΓ© da sumbatar kumatunshi kafin tace,
"Karo na farko a rayuwata zan hau mashin, a gaskiya soyayya za tayi dad'i akan mashin."
Cikin dariya ya fara qoqarin hawa yana fad'in "saima kin hau zaki tabbatar."
Rik'e rigarsa tayi tace "ka taimaka min na hau kafin ka hau."
Hannun damansa ya mika mata ta rik'e sannan ta tattare rigarta kafin ta hau, yana hawa ya tayar suka d'auki hanya, tintserewa tayi da dariya ta fara masa cakulkuli tana fad'in,
"Ashe haka mashin yake? gaskiya daga yau ba zan sake hawa mota ba, nima mashin zan siya sabo."
"Ke ke, dan Allah ki bari, za kisa mu fad'i fa, ki bari mana, hhhhhhh." ya qarashe da dariya.
Saida suka hau titi kad'ai ta rabu dashi amma fa tana makale a bayanshi tayi luf kamar mai bacci, surutu kawai take zuba masa shi dai nishadi da farin ciki ma ya hanashi magana, da sauri ta nuna masa wata babban restaurant da zasu wuce ta gabanta tace ai saiya tsaya sunci abinci.
"Dan Allah me zamu tsaya muyi anan? idan yunwa kike ji muke gida sai kisa Ruk'ayya ta dafa miki duk abinda kike so." cewar Umar Faruk.
Cikin raha tace "a'a ni bana jin yunwa , kawai zamu je ne a matsayin masoya kuma muci abinci."
"Um um , nifa bana son shiga irin guraren nan." ya fad'a cikin shagwab'a.
"Ai tare zamu shiga, in dai kana sona kawai muje."
Saida ya rank'wafo bayanta ya kwantota yace "an gama ranki shi dad'e."
Tsayawa yayi kamar yanda take so suka shiga babban restaurant d'in, d'aya daga cikin ma'aikatan ne suka tarbesu da kyakyawar mu'amula har suka samar musu da wajen zama, ana aka basu takardar da zasu duba abinda suke so, Khairat ce ta zaba Umar Faruk kuma yace abinda take so shi zaici, cikin k'ank'anin lokaci aka wadata gabansu da kayan tab'awa, suna ci suna hira kamar masoyan tun a ranar farko, suna daf da gamawa ma'aikacin ya dawo ya basu bill d'insu, ganin kudin da zasu biya yasa Khairat kallon Umar Faruk, shima kallonta yayi saita bawa ma'aikacin takardar ta nuna Umar Faruk tace "kaba baby zai biya." tana fad'a ta bud'a post d'inta ta d'auko kud'i ko dubawa ba tayi ba cikin dubara ba tare da kowa ya gani ba.
Nufa wajen Umar Faruk ma'aikacin yayi amma sai Khairat ta rigashi isa ta sunkuya kamar ta mishi sumba ta kamo hannunshi ta dank'a masa kud'in kafin ta dago ta kalli ma'aikacin cikin harshen frensh tace "dan Allah ina zan samu douche?"
Kwatanta mata yayi ta nufi wajen Umar Faruk kuma ya kalli a hannunshi yaga kud'i, karb'ar takardar bill d'in yayi sai yaga kud'in da aka rubuta ko kasheshi za ayi ba zai iya biyansu ba, sai lokacin ya fahimci abinda Khairat tayi, murmushi kawai yayi yayi kamar ya fito da kud'in daga aljihunshi ya bawa ma'aikacin, godiya yayi ya wuce Umar Faruk kuma ya maida kallonshi ta inda habibiyar zata fito.
Ai kuwa sai gata dama ba abinda taje tayi kawai dan tabar wurin ne, tana zuwa ya mik'e itama post d'inta ta d'auka sannan suka wuce, suna fita waje ya kalleta yace "me yasa zaki biya? bayan nine ya dace na biya."
"Ni kuma? biyan me?"
Kallonta yayi yaga raina masa wayo kawai za tayi dan haka yace "daga yau bana so ki sake shiga aikin daba naki ba, wannan ba huruminki bane, yin hakan kamar kina nuna ba zan iya d'aukar nauyinki bane."
Saida suka hau mashin d'in tace "duk da bana da ilimin addini, amma nasan abune mai kyau mata ta taimakawa mijinta, nice nace muzo nan badan kana so ba, taya zan bari kayi asarar mak'odan kud'ad'e har haka."
Jin yayi shiru yasa ta bishi da wata kissar ta hanyar rumgumeshi ta baya tana sauke numfashi tace "kayi hak'uri to idan ranka ya b'ace, zan kiyaye anan gaba, amma ban maka alk'awari ba."
Hannu ya zura ya shafi fuskarta yace "Allah ya miki albarka."
Da sauri ta d'aga daga jikinshi cikin daga murya kamar ta manta inda suke tace "wayyo Allah, yau mijina ne yake saka min albarka, gaskiya na gode baby, dan Allah kayi min alk'awarin kullum zaka dinga saka min albarka, kaji?"
"Nayi alk'awari." ya fad'a yana rik'e hannunta dake kan cinyarshi.
A haka suka kai gida cikin nishad'i da farin ciki, saida suka shiga wanka suka fito kafin ya saka doguwar riga ya shiga yiwa iyayensu saida safe, d'akin Zuby ne ya shiga qarshe ya tarar da ita kwance tana chat a wayarta, ko kallonshi ba tayi ba saboda ta nuna masa ranta a b'ace yake, shi kuma domin ya nuna mata yana farin ciki sai yace "ni zanje na kwanta, ina fatan dai ba wani abu ko?"
"Um um." ta fad'a a cikin mak'oshi.
"Ok, saida safe to." yana fad'a ya wuce ya barta, ta d'auka zai rarrasheta ne koya tsaya tab'a jikinta, hakan kuma ya mata zafi sosai dan haka ma ta fara matso wasu hawaye masu zafi.
Shi kam yana komawa can Khairat tasa ya manta da wata Zuby soyayya da salo ta dinga kasheshi dasu, har saida ya goge hawayen dake idonshi ya k'amk'ameta sosai yace "dan Allah Khairat ki bani dama na shiga rayuwarki shiga ta har abada, Khairat ki amince ki bani kanki mana ta hakane kad'ai zamu sake zama d'aya, dan Allah Khairat ki taimakeni , ina kusa da kaiwa k'adamin da ba zan iya rik'e kaina ba, ki taimaka ki bani kanki kafin kwananki ya qare daga gobe."
Shiru tayi a qirjinshi dan sam ta manta da wani rabon kwana, basarwa tayi ta fara shafar kanshi tana fad'in "kayi hak'uri baby zan baka, d'an lokaci kad'an zaka qaramin."
"Yana iya to , dole nayi hak'uri, na riga dana saba da wannan jikin naki Khairat da salonki , zaiyi yuwa na iya *rayuwa ba tare dake ba*." duk yayi maganar nan yana shafar qirjinta kamar zai ciresu.
Ita kam wani murmushin gefen labb'a ta masa dan kuwa hak'arta ta cinma ruwa, kuma ko iya haka aka tsaya, to tayi nasara akan Umar Faruk.
_Me kuka ce ne my fan's.???_
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
*Jan hankali*
_Akwai wani kuskure da nayi amma ba kowa ya fahimta ba, sati d'aya Umar Faruk zai yiwa Zuby itama, amma na manta nake cewa kwana biyu, tun farkon labarin dama Umar Faruk ba zasuyi tafiyar nan da Khairat ba, kawai dai na kawo maganar tafiyar ne da Umar Faruk saboda ita Khairat za taje, ina fatan zaku fahimceni._
*Tunatarwa*
_Akwai wasu da naji suna cewa Umar Faruk baya adalci a tsakanin Khairat da Zubeida, dalilin kuwa shine ya amince zai tafi tare da Khairat da kuma fad'an da yake yiwa Zuby, ni kuma a sanina sau biyu yawa Zuby fad'a, lokacin da tazo yana magana ta katseshi wanda kuma banga hakan a matsayin laifi ba, sai kuma daya zo mata da maganar tafiya shima ya gargad'eta ne kawai, wasu na ganin Zuby bata da anfani a labarin dan haka inda ban sakata a ciki ba._
*To kuji da kyau dalilina nayin wannan rubutun.*
*1* _Ba budurci bane mace kawai._
Khairat ta rasa budurci a lokacin da namiji hud'u suka mata fyad'e, amma hakan baisa ta cire rai da rayuwar farin ciki ba, ta alk'awartawa kanta ba zata saka damuwa ba, kuma tayi nasarar hakan, bata nuna cewar ita yanzu ta zama wata daban ba kamar yanda al'uma ke kallonta.
Sanin kanku ne idan akace anyiwa mace fyad'e har rasa mijin aure take, badan komai ba sai dan ana ganin kamar ta rasa kima da darajar ya mace, Eh, tabbas ta rasa budurci, amma bata rasa kima ba, domin kuwa har yanzu tana nan a sunan mace kuma mai daraja, budurci abun tattaline garemu domin mu kaishi inda ya dace, amma ba'a fad'a ba ko a *_Littafi mai tsarki_* cewar idan suka rasashi a zubar dasu ba, wannan shine manufata kuma tunanina , bai zama lallai ko dole ba maganata ta shigi kowa, amma nidai abinda na yarda dashi kawai shineπ§♀ _Dan mace ta rasa budurci bata rasa kima bane da zaisa a kalleta qasqantaciya_
*2* _Ba budurcinki zaisa miji ya soki ba_
Biyayya, Hak'uri, Kissa, Salo, sune matakalar farko da zata janyo miki martaba da soyayyar mijinki, *Na yarda* duk macen da bata kawo budurci gidan mijinta kimarta tana raguwa a wajenshi, amma idan kika rik'e abubuwan dana fad'a a baya, to tabbas zaki sha mamaki, qaramin misali ga wanda suke cewa Zuby bata da matsuguni a cikin labarin.
Tana tink'ahon ita budurwa ce Khairat kuma akasin haka, amma meya faru? Khairat ce a zuciyar Umar Faruk, meya kawo haka? salo da kissa ta shigo dasu a al'amuranta, duk da dai da kanshi ya amshi budurcin Zuby amma yanzu ba zai iya tuna meye amya faru a wannan ranar ba, kunsan me yasa? saboda ba cikin nutsuwa hakan ta faru ba yana gidan sarakuwarshi ne , bai kuma shirya hakan ba, kawai taja hankalinsa ne, kuma yana biyan buk'atarshi ya tafi ya barta, baiga asalin miye ma budurcin ba bare gobe ya fad'a, to tambayarga da zan muku, *wa zai fad'a min me Umar Faruk zai iya fad'a a game da budurcin Zuby???*, masu ganin jan ran da Khairat takewa Umar Faruk ya isa haka a'a, ina so Khairat ta gama kama zuciyarshi da salonta sannan ya kai maqura wajen sha'awarta ta yanda zai kusanceta cike da nishad'i da son isar da sak'onshi a kanta yanda ya kamata, a ranar da zai haukace yaji ita kad'ai yake buk'ata kuma zai iya k'watar hakk'inshi koda ta k'arfi ne, a ranar ko baiga budurcinta ba ba zai d'aga hankalinshi ba, saboda ya samu nutsuwar da yake buk'atar samu a matsayinshi na namiji, dan haka 'yan uwa ku fahimci me nake son isarwa a labarin *Jihadi*.
*3* _Kissa ita ke tafiya da kishiya dama miji kanshi._
Duk da Khairat najin kishin Umar Faruk amma hakan baisa ta fito da kishinta a fili ba, ko Umar Faruk d'in bata bari ya fahimci tana kishinsa ba, me yasa haka? a ganinta bai dace da ita ba kuma ba girmanta bane, da kissa take tafiyar dashi da ita kanta Zubyn.
Wannan yawan tab'awa da sumbatarshi da kuka ga ina yawan sakawa yana da anfani, miye anfanin? anfanin shine, hakan zaisa ko baya tare da ita yaji kamar tana kusanshi, k'amshin jikinta zai dinga tsayawa a jikinshi ta yanda zai dinga bibiyarshi, ko bacci yake kuma zaiji tamkar ta sauke masa sumba mai kyau a kumatunshi, wannan shine dalilina na saka haka.
Saboda rashin iya kissar zama da miji da kishiya , shi yasa Zuby take kasa b'oye abinda ke ranta, a qarshe kuma hakan zai iya haifar mata da matsala, ita a ganinta tunda ya karb'i budurcinta da hannunshi kuma tana da malaman tsibbu, to ta gama dashi alhalin kuma ba haka bane.
*4* _iyaye sune tushen tarbiyar yaronsu._
Tun farko laifin na iyayen Khairat ne, ai a littafin *Akhdari* an fad'a cewar _"babu biyayya ga ababen hallita wajen sab'awa mahalicci."_
Na'ima (mahaifiyar Khairat) tana da damar bijirewa iyayenta saboda ta samu labarin munannen halin Usman, amma saita musu biyayya saboda gudun b'acin ransu, sanadiyar haka ta samu mijin dako addu'ar saduwa bayayi idan zai kwanta da ita, saboda kusan kullum a maye yake.
Sun haifi Khairat an sakata islamiyya, amma saboda an daketa mahaifinta ya hanata zuwa gaba d'aya, mahaifiyarta kuma ta fara koyar da ita, itama kuma saboda ta daketa sai yace ta daina shiga sabgar 'yarsa , me tayi a matsayinta na uwa? saita fita harkar yarinyar da bata san meke faruwa ba.
Khairat ta shiga damuwa sosai ta yanda ta zab'i zaman d'aki akan waje, bata sakewa bata fira da kowa daga tunani sai jiyo hayaniyar iyayenta a lokacin da mahaifinta ke saduwa da mamanta ko kuma yana dukanta ko kuma suna fad'a.
Yarinya ce dole hakan zai tab'ata sosai, hakan ya janyo mata ciwo a qarshe aka fitar da ita wajen kakarta, itama kakar me tayi??? shagwab'a tayi ta hanyar samar mata da duk abinda take so.
Duk da ta dawo kuma ta girma amma Mamie bata shiga sabgar 'yar tata saboda halinta, hakan yasa yarinyar ta tashi tsagera kuma marar kirki, amma yanzu nasan kun fahimci ainihin hallayar Khairat, *waccen hallayar dama aransu tayi ta yab'a a jiki* yanzu kuma data samu nagartaccen miji da 'yan uwa, saita fara dawowa asalin Khairat d'inta.
_Ina fatan zaku fahimci sak'ona, kuma ku nutsu kuga miye zai faru a gaba, kuji ku qara ji *Ni Sameera Harouna* ban tab'a tsayar da labari ba saboda maganganun makaranta, kuma ban tab'a canza akalar labari ba saboda makaranta._
~FATAN ALKHAIRI~ π€π
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3⃣5⃣
*ZAIZO MUKU INSHA ALLAHU.*
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgee❤: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Shi yasa ban tab'a tunanin tsayar da rubutu ba saboda maganar wasu, domin kuwa akwai dubbanin masoya da suke biye da kai, muna mugun tare daku insha Allah._
πππππππ
_Bismmilahir-rahman-rahim_
*My Amnoor, wannan kyautarki ce* Ina sonkiπ
_My dotana *Khadija* Allah ya saka miki da alkairi, ina alfahari dake kuma ina qaunarki._
3⃣5⃣
Dare yayi sosai Khairat ta farka da matsananciyar qara cike da tsoro, a kunnen Umar Faruk qara ta ratsa hakan yasa suka mik'e zaune a tare, da sauri ya janyota jikinshi yana fad'in "shiiiii, Khairat, ya isa haka, ya isa kinji, ki kwantar da hankalinki ba komai anan."
Kallonshi tayi ido a kafe tana ganinshi ta fad'a jikinshi ta fashe da kuka, kanta ya dinga shafawa yana fad'in "ya isa, ya isa kiyi shiru kinji."
Cikin kuka tace "sune, sune suke zuwa min a cikin bacci, Faruk ina jin tsoro, ina so na manta amma na kasa."
"Kiyi hak'uri Khairat, ba zasu sake zuwa miki ba insha Allah, kar kiji tsoro, ina tare dake, kuma ba zan tab'a bari wani ko wata ya sake cutar dake ba, kinji ko? ki nutsu muna tare."
A hankali ta d'ago kai ta kalleshi tace "kayi alk'awari."
Saida ya sumbaci labb'anta yana murmushi yace "nayi miki alk'awari."
Qara shigewa tayi jikinshi tana qara qamqameshi, ajiyar zuciya kawai take saukewa tare da shashekar kuka, bayanta yake ci gaba da shafawa har bacci ya sake d'aukarta, gyara zamansa yayi tana rumgume a jikinshi shima har baccin ya fara d'ibarsa, amma kiran sallah daya shiga kunnuwansa yasa ya bud'a ido, kallon fuskar Khairat yayi ganin yanda ta turo leb'en qasa cike da shagwab'a, a hankali ya daddab'a bayanta kafin ta bud'a ido.
"A tashi, lokacin sallah yayi." ya fad'a tare da shafa kumatunta.
Tashi tayi zaune shi kuma ya fita yayi alwala, kai tsaye d'akin Zuby ya nufa, saida ya bubbuga kafin ta bud'e k'ofar, tana bud'ewa ya shiga d'akin yana kallonta, itama kallonshi take kafin yace mata "kin tashi ashe?"
"Eh, na tashi."
"Ok, ni na tafi masallaci."
Binshi kawai tayi da kallo dan ita haushi kawai yake bata, gaba d'aya sallah sukayi Umar Faruk kuma koda ya dawo d'akin Zuby ya sake komawa, kwance ya sameta akan gado hakan yasa ya haura kan gadon ya rumgumota jikinshi, duk da dai ba komai ne keda dad'in shak'ar k'amshi a jikinta ba, haka ya matseta har yana sauke numfashi kafin yace "ya kika tashi?"
"Ina kwana." ta fad'a tana turo baki gaba.
"Lafiya k'alau." ya fad'a yana zura hannunshi a cikin rigarta.
Rik'e hannunshi tayi tace "dan Allah ka bari, bana so."
"Saboda me?" ya fad'a yana kallon fuskarta.
"Kawai bana jin dad'i ne."
Tashi yayi zaune tare da d'agota itama tayi zaune yana kallonta yace " hushi kike dani Zubeida?"
Saida ta qara had'e fuska tace "akan me zanyi hushi da kai? kawai dai bana son abinda kake min."
"To me yasa ba kya so?"
"Saboda bana son kana tab'a jikina kamar yanda kake tab'a waccen karuwar."
Sosai kalmar karuwar nan ta shiga zuciyarshi ta fasata, bud'e idonshi yayi daga lumshewar daya musu ya kalleta yace "k'yamata kike kenan?"
Wani kallon bakin cikine ta masa dan ita ba haka taso ba, kau da kanta tayi tace "ashe ma kana kusantarta, aina d'auka za kace min wallahi babu abinda ya shiga tsakaninmu ne, ashe dai ba haka bane."
"Amsar tambayata?" ya fad'a a dake ba alamar wasa.
"A gaskiya in dai har." kuma sai tayi shiru.
"In dai har me?"
"In dai har kana tab'a jikinta itama kamar yanda kake tab'a nawa, to gaskiya ina qyaqyaminka, da ba zan yarda kaje ka d'auko wata cutar da banji ba ban gani ba ka qaqaba min."
Sam bai tab'a tunanin haka Zuby take ba, a yanda ya santa da ilimi na addini ya d'auka zata iya fahimtar komai cikin sauk'i, amma saiga akasin haka, ya zaiyi da ita ita haka nata salon kishin yake, janyota yayi jikinshi yana murmushi yace "ban tab'a tunanin haka ba, aina d'auka ko kina da tabbacin Umar Faruk d'inki yana da wata cutar da zaki iya d'aukarta a jikinshi, ina tunanin zaki amince ki zauna dani saboda soyayyar dake tsakaninmu."
"Zan iya, idan har cutar Allah ne ya jarabeka da ita, ba wacce kai ka siyo da kud'inka ba."
"Naji to, yanzu kiyi hak'uri ki yafe min laifina."
D'ago kanta tayi dan dama jinta take a takure tace " ba zan iya ba, saboda har yanzu kana tare da ita, ga kuma sabon rainin wayon daka zo min dashi, waina baka kwana na kuje qasar waje, humm."
Taushe zuciyarshi yayi yace "Zubeida, na d'auka zaki iya ara mana kwana uku a cikin kwanakinki, idan ki kayi duba da rayuwa yau gareka gobe ga d'an uwanka , wata rana kema buk'atar hakan zata iya taso miki, kuma ta miki alfarma."
"Tabbb', Allah ya kiyaye wallahi, kenan gadin gidan zan zauna yi muku? bafa zai yiwu ba wallahi, sai dai kuma in amanata za aci kawai."
Dariyar baki da hankali ya mata yace "to idan anci amanar taki saime? aiba yau na fara cin amana ba, ko kin manta ne? to idan kin manta bari na tuna miki, a kanki aka fara cin amana, domin kuwa a ranar dana kusanceki aiba kwananki bane, kwanan waccen baiwar Allah ne, amma kinsan meya faru data fahimci naci amanarta? cikin gargadi tace min, na yafe maka a yanzu, amma idan ka sake ba zan yafe ba, ke yanzu wannan matar ce ba zaki iya bawa aron kwanaki biyu zuwa uku ba?"
"To ina ruwana? itama tayi ne dan neman gidin zama a wajenka , kuma lokacin da akayi ai bana gidan bare tamin kallon banza."
Kallon mamaki ya mata sosai kafin yace "kenan ke ba kya neman gindin zama a wajena? ba kya fatan qara samun matsayi fiye da wanda kike da? abinda kika fad'a yanzu sai yasa naji cewar ba zaki damu da darajar mijinki ba, kinsan me yasa nace haka?"
"Alk'awari na d'aukarwa Khairat cewar zamu tafi tare kuma tun kafin kizo gidan nan, nasan kinsan mahimmanci cika alk'awari da kuma alamar mai karyashi, idan na sab'a mata ban kyauta ba, kuma a matsayinta na matata ba zata iya kallona da mutunci ba, zata iya kallon mijinta mutum mara cika alk'awari kuma maqaryaci sannan munafiki, yanzu Zubeida a matsayinki na masoyiyata duk zaki so hakan ta faru, kuma ma ki rasa wacce zaki bari tawa mijinki wannan kallon sai abokiyar zamanki, hak'ik'a ina so na cika alk'awarin dana d'auka saboda tun ina qaramin yaro Baba yake fad'a mana, Babban mutum ba yana nufin girman jiki bane ko matsayi , ainihin abinda yake nufin shine, magana d'aya kuma abisa gaskiya, cika alk'awarin daka d'auka, hakan zai qara martabar addininka."
Jikinta ne yayi sanyi yayin da wannan hadithn ya dinga mata yawo a qwaqwalwa, *alamomin munafiki guda uku ne, idan zaiyi magana sai yayi qarya, idan yayi alk'awari ya sab'a, idan aka amince mishi yayi ha'inci.*
"A gaskiya badan tunawa da hadisin nan ba, da ba zan yarda ba, na amince ku tafi, amma da sharad'i."
"Ina jinki." ya fad'a ba tare da nuna ya wani ji dad'in abinda tayi ba.
"Idan kuka dawo zaka cika min sati na nima kamar kowace mace."
Janyota yayi jikinshi yana sumbatarta yana fad'in "saima kin fad'a, kinsan yanda nayi kewarki kuwa?"
Raba jikinta tayi da nashi tana nok'ewa, cike da karsashi yace "nifa bana son wannan kunyar, zaifi miki ki cireta dan ranar da kika shigo hannuna fa ba sauk'i."
Wata kunyarce ya sake bata hakan yasa ta juya mishi baya ta kwanta tana sauke numfashi, sauka yayi daga kan gadon ya koma wajen da take ya sunkuya yace "bani sumbata a kumatu, kuma harda ta jiya zaki min."
Bud'a idon tayi ta kalli qasunbarshi luf da ita, sake rufe ido tayi, haka yayi juyin duniya amma tak'i koda bud'a ido harya fita daga d'akin, yana fita ta juya ta kalleshi duk da ya fita, ajiyar zuciya ta sauke ta gyara kwanciyarta.
Yana shiga d'akin Khairat ya sameta zaune bakin gado tana waya, da mamaki yake kallonta yana tunanin dawa take magana a muqu muqun safiyar nan, duk da waya take saida ta mik'e tsaye ta rumgumeshi da hannun d'aya tare da bata kumatunta alamar ya sumbata, manna mata sumba yayi ta koma ta zauna inda ta tashi, tsaye yayi gefenta ya fara bin kowace kitsonta yana tab'awa, abinda ta fad'a a wayar ya tabbatar mishi da manager ne,
"Eh, idan angama had'awa kawai ka fitar mana da guda uku wanda nasu yafi na kowa, na farko za'a bashi kyautar mota da qara masa albashi , na biyu kuma za'a bashi sabon moto da qarin albashi, na uku kuma zamu bashi kayan abinci da kuma kud'i, hakan yayi ai?"
Jim tayi alamar tana sauraro kafin tace "yau kam ba zan fita ba, idan ka had'a komai kayi abinda ya dace, kawai dai kana kirana a waya dan insan meke faruwa."
Jim nayan dak'ik'u kafin tace "ok, saina jika."
Aje wayar tayi a gefenta tare da janyo Umar faruk da har yanzu yake wasa da gashinta ta zaunar dashi, sai data dafe kumatunshi ta sumbata kafin tace "ina kwana baby, ina ka shigene haka inata jiranka?"
Yana kallonta yace "na shiga wajen k'anwarki ne, kinyi kewata har haka?"
Duk da taji wani abu ya soketa amma basarwa tayi tace "sosai ma, nifa bana son kana nisa dani sosai, sai naga kamar zan rasaka ne."
Tana fad'a ta janyo kanshi ta kwantar a saman cinyarta ta fara shafar kansa har zuwa qasumbarsa tana fad'in "yau ba zan fita aiki ba, amma zanje na siyowa su Mamie kayan da zasu tafi dashi, kaga daga nan nima saina siyo namu, dan nasan yanzu a Germany akwai sanyi, dan haka ina buk'atar ka bani aron motarka."
Shiru yayi yana kallonta yayin da zuciyarshi ke antayo mishi sink'i sink'in tambayoyi _"wai me yasa Khairat da Zubeida suka kasance ba d'aya ba? bayan kuma dukansu mata ne, me yasa Khairat tafi bashi farin ciki? sab'anin Zuby da sukayi soyayya, me yasa Khairat take son kusanci dashi sosai? ba kamar Zuby ba da bata ma son yana tab'a jikinta a koda yaushe, me yasa Khairat ta iya komai kuma cikin salo tare da iya takonta? shin wayewa ce tafi Zubeida? ko kuma ilimin bokon data fita ne? ko kuma bud'ewar ido?"_
_Bara na fan's Jihadi su baka amsar_π
Jin yayi shiru yasa ta shafi kumatunsa tace "baby." ta fad'a cikin shagwab'a.
Kallonta yayi yace "ina jinki."
"Au du baka ji me nace ba? me kake tunani?"
Tashi yayi daga cinyarta yace "naji, amma ai naji baki nemi izinin fitar ba."
Hararan wasa ta masa tana fad'in "wato kai mai iko ko? dama an fad'a namiji ko ka girmeshi in dai har aure ya shiga tsakaninku, to ka zama abin tausayi, dan iko kuke nunawa harna fitar hankali."
Da murmushi a fuskarsa yace "kuma hakan yayi ko?"
Gira ta d'aga sama tace "sosai ma, tunda hukuncine da yazo daga sama yankakke."
Kafin yayi magana ta gyara zama tana fuskantarshi tace "to naji zan nemi izinin."
Harda gyaran murya tayi kafin ta langab'e kai tayi kalar tausayi tace "baby, dama ina neman izininka ne ina so zan fita dan na siyowa su Mamie kayan tafiyarsu, idan da hali ina so ka bani izini tare da aron makullin motarka?"
Janyota yayi jikinshi yana fad'in "kaji neman izini mai kyau, gaskiya daga yanzu haka zaki dinga yi idan zaki fita."
D'aga kanta tayi ta kalleshi amma wani kallo daya watsa mata yasa a hankali ta zura harshenta cikin bakinshi ta lumshe ido tare da kama harshen tana tsotsa......... saida ta gama rikirkitashi sannan ta mik'e tana gyara jikinta tace "bara na d'auko kayan karatu."
Hannunta ya rik'e hakan yasa ta juyo ta kalleshi, wani marayan kallo daya mata irin kizo ki taimakeni d'in nan yasa tayi murmushi ta matso kusanshi, kasancewar yana zaune hakan yasa ta manna kanshi a qirjinta a tsakiyar mamanta tana shafa kanshi, a hankali ta d'ago dashi ta kalleshi idonshi sunyi ja tace,
"Malam, lokacin karatu fa yayi." tana fad'a ta wuce d'auko litattafanta, ba yanda ya iya haka suka fara karatunsu kamar kullum.
Ruk'ayya ta kawo musu abin kari kamar yanda ta saba kuma yace ta kira Zubeida, da sallama ta shigo fuskar nan a had'e ba annuri, dogon hijabi ne a jikinta yama rufe kayan dake jikinta, zaune tayi inda tasan nan zaice ta zauna, ganin sun gaisa da asuba yasa ba tayi magana ba, Umar Faruk ne ya kalleta yace "ba gaisuwa?"
"Amma ai mun gaisa d'azu." ta fad'a ba tare data kalleshi ba.
"Ina nufin 'yar uwarki, nasan kin karanta a hadith, cewar idan kazo ka samu mutum a wuri kaine zaka fara gaisheshi."
A wulak'ance tace "ina kwana." tana hararan Khairat d'in.
Khairat da ita kanta haushinta take ji itama a wulak'ance ta amsa da "lafiya lau."
A haka suka fara cin abincin babu mai magana, Khairat kam yau kishinta take ji sosai, haka ma Zuby kamar zata mutu saboda ganin wai yau Umar Faruk ne ya zama nasu su biyu.
Zuby da masifa ke gurgurarta ce tace "idan ba damuwa zan iya magana?"
Kallonta yayi da murmushi yace "Zubeida, a zamanin 'yanci muke fa, zaki iya magana mana kina da damar hakan."
"Sai nake ganin kamar hakan bai dace ba kullum a dinga dafawa ana bamu, me zai hana ka raba mana girki, kaga kenan duk lokacin da kwanan d'aya daga cikinmu ya zagayo itace da girkin ranar."
Tabbas Zuby tayi gaskiya dan abinda ya kamata kenan, saida ya gyara zamansa kafin yace "gaskiya ne Zubeida, kin fad'i abinda dama dole zanyi magana akai koba yanzu ba."
Kallon Khairat yayi yace "abinda ya dace ayi kenan, dan haka yanzu zaku fara girki da kanku."
Waro masa ido tayi tayi magana qasa qasa sai dai baiji me tace ba saboda na kurame ne tayi, ganin Zuby ta tashi tare da fad'in "alhamdulillah, aci lafiya." tana fad'a ta bar d'akin domin kuwa burinta ya cika.
Khairat na ganin haka ta gyara zama da kyau ta cire hannunta daga plate d'in tace masa "me kayi haka Faruk, so kake kaci mutuncina a gaban yarinya qarama, dan kasan ban iya komai ba shi yasa zaka amince da abinda ta fad'a? to kama sake tsari dan wallahi ba zan yarda ba, dan babu abinda zai sani yin girki koda ma na iya."
"Khairat, miye abun d'aga hankali a cikin nan? kinyi sakaci tun farko kasancewarki na 'ya mace kika kasa koyan aiyukan da kinsan dole zaki yisu in dai har kinyi aure, amma duk da haka ba wata matsala tunda zaki iya koya."
"Kana haukane? nice zanje koyan girki saboda kawai waccen yarinyar, nifa ba zan iya wannan wahalar ba ta girki danko a gidanmu banyi ba, kuma kai shaidane."
Kallon da yake watsa mata ba tare da magana ba yasa ta mik'e ta cire rigar baccinta ta shiga wanka, tana fitowa shima ya shiga cikin sauri ya fito ya fara shiri, saida ya gama shi da ita babu mai kula wani harya d'auki jakarshi zai fita ya d'auko makullin motar ya mik'a mata, karb'a tayi ba tare data kulashi ba kafin ya fice daga gidan.
Saida ya fita kuma tana shirin tana tambayar kanta me yasa tayi haka? ita da take burin ganin ta mallakeshi ta hanya mai kyau, ji tayi kuma ta kasa hak'ura kawai ta d'auki wayarta ta danna masa kira, k'in d'aga kiran yayi saboda yana kan hanya cinkoso yayi yawa, har ya kai bata daina kira ba koda yaga itace kawai saiya share yana tunanin me zata fad'a masa, da sauri ya shiga ma'aikatar ya tarar an fara taro, kamar ko wane ma'aikaci shima tsayawa yayi yana sauraron abinda manager ke fad'a, ya jima yana jawabi kafin ya gabatar da abinda ya tarasu.
Nan aka fara duba sunayen mutum uku wanda zanensu yafi na kowa, na farko shine *Umar Faruk Ahmad* na biyu kuma *Abdullahi Salis* ta uku *Surayya Balarabe*, nan aka kira kowa aka bashi kyautarshi tare da musu fatan alkairi sannan aka qarfafa musu gwiwa tare ma da wanda nasu samu nasara ba, damar tafiya aka basu ba tare da sunyi aikin wannan ranar ba.
*****************
Umar Faruk baya raba d'ayan biyu kan cewar aikin Khairat ne, dan shi dai yasan a tarihin masana'antar babu wanda akace an tab'a bawa kyautar mota, wannan mamakin ya hanashi tuk'a motar sai Ishaq ne ya tuk'ota shi kuma yazo a mashin d'inshi, a k'ofar gida aka paka motar su kuma suka shiga ciki Ishaq na shaidawa mutanen, murna dai ba kowa ke yi ba daga ciki harda Umar Faruk, a haka aka kira Khairat da Zuby dansu gani, suma dai babu wacce ta fito da farin cikinta a fili, Zuby tunaninta shine Khairat ce ta bashi motar raina mata hankali kawai zasuyi, Khairat kuma haushin ta kira bai d'aga bane yake damunta.
Sake fita sukayi da Ishaq Umar Faruk ya goyashi a mashin ya mayar dashi ma'aikatar shi kuma ya dawo amma a hanya saida ya tsaya ya s gas guda biyu 5kl kafin ya dawo gida.
_Bara nima na tab'a turancin nan._π
_I need you prayers fan's._πππ
_Me zai faru to_π€
0 comments:
Post a Comment