Destiny
......Zaune take tsakiyar tafkeken royal bed ɗinta,Ta cure waje guda banda sauke numfashi babu abinda take,sai yalwataccen gashinta wanda jifa² iskar ɗakin ke kaɗashi,Zuwa yanzu ta gama yanke jindaɗin rayuwarta,A yau tasan cewa bata da wani gata face na Ubangijin daya halicceta yanzun mai zata kira kanta *ƘARUWA* ko *ƳAR ISKA* ko kuma wacce yayanta ya lalata a dare mafi muhimmanci,A hankali ta ɗago manya-manyan lulu eyes ɗinta wanda suke always sleepyn ta zubasu kan oval face ɗinsa mai matuƙar kyau da kuma tsari Allah yay masa baiwar kyau da kuma kwarjini ba zaka taɓa iya yin 4eyes dashi ba sbd wasu kifiyo masu kaifi da suke cikin idonsa,Dubanta takai kan faffaɗan ƙirjinsa wanda ya cika da yalwataccen gashi baƙi siɗik mai sheƙi,Wasu siraran hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta,bata taɓa jin tsanar wani ɗan adam aduniya ba sai yau,tayi masa tsana mafi muni da ace tana da ikon kashe kanta kota kashe shi babu shakka da tayi hakan.
Numfashi ya shiga fitarwa a hankali ga wata zufa da take keto masa duk da sanyin A.C'n ɗakin,Cikin kasala da kuma ɗan saurin ƙarfin daya rage masa yasa hannu ya dafe saman forehead ɗinsa,Sannu a hankali ya kejin duniyar na sauya masa wani abu ya tokare masa ƙirjinsa,Jin kansa yake a wata duniya ta daban yayinda tsoro da fargaba suka dirarwa zuciya a lokacin guda,Mamaki ne ya cikasa baya da tsoro haka baisan yadda ake jin saba amma yau shine tsoro ya sauka a cikin zuciyarsa Why!! Why!! Why!! Shine abinda yake tambaya amma babu maiyi masa bayanin akan dalilin faruwar hakan,lumshe manya² idonsa yay wanda some minutes suka koma asalin red,Saurin dafe saitin zuciyarsa yay sbd saukar kukanta daya jiwo meya faru cikin wannan daren har take kuka haka,wanne irin kukane wanda ya cika gidan gaba ɗaya,he hope ace ba jikinta bane ya tashi,Jin kukanta yay yawa ne yasa cikin yanayi na kasala ya ware sexcy eyes ɗinsa zuwa saman ɗakin,Tun daga saman ɗakin ya fahimci bawai a cikin ɗakinsa yake ba,kansa ya juyawa zuwa side ɗin daya kejin kukan a ɗan tsorace ya ƙara ware manyan idonsa,jikinsa yabi da kallo ganinsa naked hatta boxer jikinsa babu,Zuciyansa ne ya bada sauti damm gaba ɗaya badsheet ɗin ya ɓace da blood,"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"shine kaɗai abinda bakinda mai yasa yay loosing control a kanta abinda bai taɓa yi ba,shikenan ya ruguza rayuwar his biogical sister ɗinsa ya rabba how can dat happen shine ya amshi virgin ɗin sister ɗinsa wacce suke the same mom and Dad da ita a dare mafi muhimmanci,Mai zaice mata tayaya zai mata bayanin bada gangan ya aikata hakan ba,wannan abin kunyar har ina kodai ya haukace ne ko kuma ya sha wani abune no it's impossible pls FAHAD wake up in ur bad dream.
Jiki a sanyaye ya zura jallabiyarsa haɗi da saka boxer ɗinsa,runtsa ido yay ganin duk blood a jikin laps ɗinsa,yana kammalawa yasa kai ya fice daga ɗakin ya nufi flat ɗinsa,yana gaf da shige yaji saukar muryar Dad a kunnansa,Tsayawa yay cak tare da ignoring maganar Dad ɗin" Dr hope dai lafiya ka fito tsakiyan wannan daren?"Dad ya ƙara mai²ta tambayarsa zuwa FAHAD taune jajayen siraran laɓɓanta yay kafin ya fesar da numfashi mai zafi cikin son kawar da abinda yake damunsa gudun kar daɗi ya fahimci komai yace"notin"kafin ya tafi Dad ya ƙara jefa masa tambaya"yaya jikin OUR LILI?"ɗan juyowa yay tare da zuba Dad ɗin nasa ido na wani lokacin "she is fny"yana faɗin hakan yasa kai ya fice.
*Maidugori road*
Washe gari
Juyi yake saman fafaɗan bed ɗinsa wanda a ƙallah zai iya ɗaukan mutum wajan 6,tym to tym yakan ɗanja tsaki haka nan kawai yake jin kansa cikin fargaba da kuma faɗuwan gaba yay try numberta harya gaji,yauce rana ta farko daya kira bai sameta ba jinsa yake kamar someting bad gonna happen to his LILI,ɗan murmushi yay ganin cewa nan da 5hours ta zama mallakinsa kuma halaliyarsa a yau zata kwana a gidansa matsayin matarsa,yana mata wani irin mahaukanci so wanda ko a baki aka tambayeshi wanne irin so yake mata bazai taɓa iya faɗa shi dai yasan he luv her more & more most.
Turo ƙofar ɗakin nasa akai wasu frends ɗinsa ne suka shigo fuskarsu wasai sai fara'a suke,Cike da zulaya Abdul yace"ango ango today is ur tym fa harna hango ka kana.."murmushin gefen baki FAISAL yana jin wani daɗi na ratsashi kallon Abdul yay yace"u never undertsant my emotion for her inajinta fiye da yadda nakeson komai na rayuwata Abdul inajin idan babu ita life is ending ta zama kamar itane numfashin da Faisal ke shaƙa a koda yaushe i luv you my Beby boo"
Dariya su Abdul sukai daga nan suka shiga nuna masa hall ɗin da za'ai event ɗin after an shafa fatiha.
*Nasarawa*
Zaune take akan luntsumemiyyar sofar da take parlon hannunta ɗauke da wayarta tana latsawa amma kana ganin yanayinta kasan She is not felling Wall,idonta ya kumbura sosai sbd kukan data kwana ta nayi,lips ɗinta ya ƙara jaa sbd taunashe data ringayi,jin an zauna kusa da ita yasa ta ɗaga dara-daran idonta tare da saukesu akan Najma wacce ta zuba mata ido tare da faɗin"are you ok?"ɗanya tsuna fuska LILI tayi tare da faɗin"more than you are"ɗan jinjina kai Najma tayi tare da ƙara zubawa Lili ido tana son fahimtar halinda ƴar uwarta take ciki amma ta kasa,Gyara zama tayi tare faɗin"today is ur wedding day and you're sitting so carelessly busy with ur fucking phone don't know that we have lots things to do?" Najma ta faɗa tare dasa hannu ta amshe wayar hannun Lili,taune laɓɓanta tayi tare da lumshe idonta sosai ta kejin bugun zuciyarta na ƙaro haka numfashinta guda dazai fita baya taɓa fita ba tare da tsanar yayanta mai ƙaunarta da sonta ba FAHAD,tayi masa mummunar tsana bata ƙaunar ji ko sauraran muryarsa ko kuma ganin mummunar fuskarsa wacce a daren jiya ta ɓata komai najin daɗin rayuwa,tana kuɗi ilimi asali kyau diri amma hakan bai sata jin daɗi ba saima tsanar komai da tayi,ta rasa mutuncinta ta siyar Yayanta yaya sunan wannan auren da zatai me zata gayawa FAISAL idan yasan cewa ita ba budurwa bace wasu siraran hawaye ne suka shiga sauka daga cikin idonta a hankali ta furta"what should i do?".
Kafin ta ƙara magana Mamy ta ƙarasu wajan hannunta ɗauke da wata roba,murmushi fal fuskarta tace"hi my bebies" baki suka haɗa wajan faɗin "good morning Mamy"..morning my grils,My Lili how is ur body?"kanta a ƙasa tace"felling much better Mamy"robar hannunta ta miƙa mata da alama zuba ne a ciki tace"oyya drink kije Dad na kira"she said it in serious voice.
Ba tayi musu ba ta amsa tasha tare da miƙewa ta fara jan ƙafarta tare daɗan ɗingisawa Najma da Mamy ne suka zuba mata ido ba tare da kowa yay mgn ba.
Lokaci kaɗan ta isa flat ɗin Dad yana zaune saman kujera yana duba jarida ya amsa mata sallamarta tare da faɗin"Mamana badai jikin bane naga ɗingishi?"murmushin da baya rabuwa da fuskarta tayi tare da ƙarasawa wajan Dad ta gaishesa,cike da so da ƙauna ya shafa kanta"Maman soon za'a manyanta igiyar aure zaihau kanta,Allah yay maki Albarka naji daɗi fiye da tunanin mai tunanin yau zanga auren ƴarta kuma zai kaita gidan mijinta tare da mutuncinta,tabbas kin cika ƴar ta gari wacce ta killace mutuncinta har zuwa gidan mijinta,nan da wasu hours za'a ɗaura Aurenku nasha tambayarki duk da kene kika kawo Faisal da kanki a matsayin mijin da zaki aura amma haƙƙine a kaina na kara shaida irin sonda kike masa"shuru yay na wani lokacin kafin yaja numfashi haka kawai yaji fargaba ta ziyarci zuciyarsa,cikin son kawar da abunda yake damunsa yace.
"kin tabbatar kina son Faisal kuma kin amince a yau a ɗaura maku aure dashi?"
*Tofa mekuke tunanin zai faru,shin za'ai wannan auren ko yaya? Aci gaba da biyoni*
Wattpad@Nimcyluv a nan zaku samu ci gaba thank you.
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 2
Tension
*SELF DU'A👐🏻*
Dear God if i am wrong,right me.
If i am lost,guide me.
And if i start to give up,keep me going👏🏻
.....Sadda kanta ƙasa tayi haɗe da lumshe dara-daran manyan idonta lips ɗinta ta shiga taunewa ta nayi tana runtsa idonta sbd yadda zuciyanta ke bada bugu da ƙarfi ga yanayin yadda gudun zuciyarta daya ƙaro,wasu wahalallun hawaye ne suka shiga fita daga cikin sleepyn eyes ɗinta wanda suke koda yaushe a rufe,ƙasa cewa komai tayi domin bata da amsar da zata bawa Dad a wannan lokacin,Kallonta Dad yay tare da zuba mata ido yana son karantar yanayin ƴar tasa but he did'nt understand her condition cikin serious voice yace.
"Mamana bazan maki dole ba bcz ur happiness is my happiness,bana da wani jin daɗi daya huce na faranta maku keda yayyanki banda wani ambition wanda ya huce naga ko wannanku ya cimma ambition ɗinsa wanda yake aceving domin inganta rayuwarku,i wish ace kin auri wanda zai kula dake sbd rashin lafiyanki...shuru yay tare da zuba mata ido yana mamakin irin hawayen dake fita daga idonta,fesar da numfashi yay kafin ya ƙara dubanta yace "Mamana i'm with u i need ur amswer tym is not ur side ok".
Shassheƙar kuka ta fara few minutes eyes ball ɗinta suka ƙanƙance jikinta ya shiga rawa jijiyoyin ƙanta suka fara tashi ta ƙyar ta samu tayi tear out voice ɗinta na creating tace"i don't love him anymore,my life is nothing for him,pls Dad ada katar da bikin nan a kaina,ina neman alfarmar a bayar da bikin kan Yaya Najam gudun kada girmanka ya zube idon mutane"
Wani murmushin kin rainamin hankali Dad yay mata,gefe guda na zuciyarsa ya najin tausayi da kuma rauni haɗi da bugun zuciya,tabbas zai mata abinda takeso duk da yasan zallar wawta ke damunta musamman idan yay duba zuwa ƙanƙantar shekarunta,Jaridarsa ya ɗauka tare da kawar da kansa gefe yace"get out".
Jiki a sanyaye ta miƙe tana ɗanjan ƙafarta waccw tym to tym take riƙe mata sbd tsananin zabar data keji a ƙasanta,Dana daurewa ne kawai sbd bata son barin wani sing da zainuna tana da matsala,tsayawa tayi ta goge hawayen fuskarta tare da saita nutsuwarta,Ci gaba tayi dajan ƙafarta zuwa parlo taji daɗin ganin babu kowa dan haka tasa kai ta shige bedroom ɗinta,Darect bathroom ta shige tana zuwa ta shige cire kayan jikinta tare da zubasu a hanger ɗin da take saƙale kayanta idan zatai wanka,Ruwan zafi ta haɗa sosai cikin Jakuzzie tsayawa tayi tana tunanin da wanne magani zatai using wanda zai rage mata pind ɗin data keji,Ganin bata san komai yasa tayi shahadar shiga cikin ruwan ƴar ƙara ta saki jin wani zafi haɗi da raɗaɗi ya ziyarceta lokaci guda,kuka ta shigayi tare faɗin"Ya rabb ka samamin sauƙi a cikin zuciyata ubangiji ka fini sanin dai² da kuma ba dai² ba ina roƙonka da dukkan sunayenka ka haskakamin zuciyata dan haske Alkur'ani mai girman,tabbas nasan itace ƙaddarata kuma ƙaddara mafi muni a cikin ƙaddarori Allah ka bani ikon cinye jarrabawar daka ɗuramin, Na tsaneshi tsana mafi muni kamar yadda na tsani kaina,Ubangiji ka ɗauki raina idan hakan shine mafi sauƙi a cikin rayuwata nasan baƙin cikin YAYA shine zai ajali naيا الله يا رحمن يا رحيم يا رب العرش العظيم 🙌🏻😢 saida ruwan ya gama ratsa jikinta sannan ta ƙara sauya wani ruwan tayi wankanta sosai,gaban mirrow taje ta zuba kan ido ta cikin tafkeken mirrow'n dake manne a toilet ɗin nata,murmushin baƙin ciki tayi wanda yafi kuka ciwo LILI kyakkyawace ajin farko Allah ya bata manyan ido farare tas tana da blue eye ball ɗin sai zara-zaran eye lashis baƙi siɗik wanda ya sauka saman idonta yay luff dashi,tana da Oval face ƴar madaidai ciyya mai kyau da tsari haɗi da dugwan hancinta wanda ya tsaya dai² ɗan ƙaramin bakinta wanda yake ɗauke da siraran jajayen laɓɓa masu kyau wanda kullum ƙara red suke saboda taunesu da take anytime,tana da gashin kai mai tsayi sosai wanda ya sauka har gadon bayanta saidai gashinta ba baƙi bane yay colour tana turawa,tsarin halittar cikin ƴar madaidai ciyya tana ɗan faffaɗan waist dai² da faɗin ƙirjinta,sai ƴan ma dai-dai tan brest wanda suke da ɗan girma amma ba sosai ba saidai tsayi,cikinta
*JUYAYI*
Continew
....Nimcy Luv:
a lafe yake kamar babu kayan ciki ko bata cin abinci,tsaki taja mai ɗan sauti a taushashe ta wara laɓɓanta cikin muryarta wacce ta gama dadishewa sbd kukan tace"Kyau masifa ne lallai idan namiji yace zai auri mace dan kyanta babu shakka zai auri kusan matan duniyyar nan" ash long towel ta ɗauka ta ɗaura saman ƙirjinta tare da ɗaukan ƙaramin ta shiga goge kanta saida ta gama sannan ta ajjiye towel ɗin tare da fice daga toilet ɗin,manyan idonta ta shiga ƙifƙifawa sakamakon ganin Mamy zaune a gefen bed ɗinta a zaune,a sanyaye taja kujerar dake manne gaban mirrow zata zauna taji saukar muryar Mamy na faɗin "Zonan Lili"bata kawo komai a ranta ba ta ƙarasa wajan Mamy tare da zama kusanta tare da sadda kanta ƙasa ba tare da tace komai ba,fuska Mamy ta ɗaure kana ganinta kasan babu wasa tace"Lili meke damunki kike jan ƙafa?"
Ya iliahi tabbas da ace tasan wannan tambayar zatai mata kuma tasan tana ɗakin da ba zata taɓa fituwa daga toilet ɗin ba,shuru tayi Mamy ta shiga wasa da hannunta ran Mamy ba ƙaramin ɓaci yay ba,dan idan masiface wajan Mamy ba laifi a kwaita cikin muryar faɗa tace"i'm i ur mate da zanna magana kina ignoring nawa" turo baki Lili tayi cike da shagaɓar data zauna mata tace"is noting serious naɗan ji ciwo ne a lap ɗina"tsaki Mamy taja tasa hannu ta kwantar da Lili akan bed tare da ƙoƙarin ware towel ɗin dake cikinta,cikin Sauri Lili ta miƙe zaune tare da riƙe hannun Mamy tace"Ayya Mamyn Ubangiji ya haramta kallon tsaraicin Mutum fa"zubawa Lili ido tayi tare da sakinta ta miƙe tsaye tace.
"Allah subuhanahu wata'alah da kansa ta faɗa cikin Alkur'ani mai girma ta kuma hadisi yace _بسم الله الرحمان الرحيم da ƴar ƴar da dukiyya amanane gareku,idan kunci amanarsu kamar kuci amanta ne,Rana gobe alƙiyyama zan tambayeku amanar dana baku_
Kinga hakan na nufin idan nayi tarbiyarku na kula da dukkan wani mutsi na naku,na baku rayuwa da ilimi mai kyau ina da tabbacin Allah bazai tambayeni haƙƙinku ba,amma ki sani muma iyaye muna da haƙƙi a kanku,bana da burin naga na kaiku gidan mazajenku da mutuncinku wanda mijinku zai Alfahari daku Lili kiji tsoron Allah kada ki watsa tarbiyyar da nayi maku wannan tunatarwa nai maki Allah yay maki albarka"
Tana faɗin hakan tasa kai ta fice daga bedroom ɗin,faɗawa saman bed Lili ashe ma kuka rahama ne,dama zata iya da taji sauƙi a cikin ranta,wani zafi haɗi da raɗaɗi ta keji a cikin zuciyarta yauta ƙara tabbatarwa bata da wani sauran gata daya huce gatanta na wajan Ubangiji,Addu'ar neman sauƙi take a cikin zuciyarta kafin daga ƙarshe ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciyar dukkan wanda ya saurara.
FAHAD
Tunda yabar ɗakin Lili ya shige flat ɗinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye sai safa da marwa yake a tsakiyar tafkeken bedroom,duk ƙoƙarinsa nason bawa ƙwaƙwalwarsa damar yin tunani amma abun ya gagara brain ɗinsa a cunƙoshe take yayinda gudun zuciyarsa ya ƙara gudu very past,hannu yasa ya dafe ƙansa wanda yake barazar tar watsewa sbd tsananin ciwo da azabar da yake masa jijiyoyin kansa sun tashi sunyi raɗa-raɗa sbd tsananin a zaɓa,gaba ɗaya birkice ya zama kamar bashi ba,banda fesar da huci da yake akai² babu abinda yake daga ƙarshe ya fasa wani ihu ya shiga watsi da dukkan abinda yay ƙaro dashi saida ya gama har ƙisa ɗakin tas sannan ya tsaya yana kallon hannunsa wanda yak ɗigar jini sbd kwalbar data yankesa,a hankali yake takawa zuwa wajan wata loker cike da kuzari data ƙama yake takonsa harya isa wajan loker,ɗan durƙusawa yay tare dasa hannu ya buɗe lokar hannu yasa a ciki tare da ɗakko first aid box ɗinsa yana buɗewa ya ciro wata injection,saida ya mayar da komai sannan ya cire jallabiyarsa bai tsaya sauraran komai ba yabi abinda ruhi da gangar jikinsa suke buƙata ya cikawa ƙansa injection ɗin tare danne ruwan allurar a jikinsa,yana gamawa yay cilli da sirijin some minutes jikinsa ya ɗauri rawa gargasar jikinsa ta miƙe hannu yasa ya shiga hargitsa tulin sumar ƙansa kafin kace me ya fita hayyacinsa baya iya gane komai tunaninsa ya tsaya cak kamar yadda brain ɗinsa ta tsaya da aiki,a zafafe ya kaiwa bango naushi tare da faɗin"Yes i'm a mad,i don't have any importand
for her life i'm notin for her"ya faɗa yana buga ƙansa da jikin bango tan gaɗi ya fara a haka ya faɗa saman royal bed ɗinsa ya shiga surutar idonsa fal hawaye wanda ya hana idonsa zubarsu baison raunin da yake ɓuyewa ya baiyya a haka bacci yay gaba dashi.
Ƙarfe 7 alam ɗin ɗakin ya fara ƙara wanda ya haddasa farkawarsa,a hankali ya shiga buɗe dara-daran manyan idonsa wanda suke cike da magagin bacci,a hankali ya miƙa hannunsa ya kashe ƙarar Alam ɗin, kansa ya ɗaga ya duba lokaci da sauri ya diro daga kan bed ɗin bakinsa ɗauke da sallati ganin ko sallah baiyi ba,ɗakin yabi da kallo ganin duk ya hargitse tunanin abinda ya faru ya shigayi amma ya gagara tunanin komai,toilet ya faɗa a gurgoje yay wanda tare da ɗaura alwala da brush kansa da gashin faffaɗan ƙirjinsa na ɗigar ruwa haka ya zura wata farar jallabiya ya nemi gefe ya shimfiɗa prayer mat ya data sallah ya idarwa ya shiga salatin annabi da neman ya fiyarsa akan lattin da yayi yana idarwa ya shafa,cikin sauri ya shiga gyara ɗakin yana gamawa ya faɗa kan bed ɗinsa tare da lumshe idonta yana jin kamar ya aikata wani abu ba dai² ba a cikin rayuwarsa amma ya manta komai bazai iya tuna komai ba amma ya najin babu daɗi a zuciyarsa,wani baƙin ciki da takaici haɗi da tsanar rayuwarsa ya dirar masa,a haka yay ta juyi yana dafe kansa har bacci yay nasarar ɗaukesa.
Maidugori road
Misalin ƙarfe 10:30 gidansu Faisal ya gama ciki da ƴan uwa kowa yasha kwalliya ban damu da ganin nan ba,a hankali na duba saman bene jin an rangaɗa muɗa tare da faɗin"Masha Allah" wow kawai na faɗa Faisal ne cikin shigar manya kaya yasha farar shadda gezner ɗinkin riga da wando da kuma babbar riga,kansa sanye da black ɗin hula mai tangaran sai sheƙi yake,ƙafarsa sanye take black ɗin cobbet shoe mai tsadar gaske,fuskarsa ɗauke da zallar murmushi wanda yake ƙawata fuskarsa,Faisal kyakkyawa ne ajin farko dukkan inda ake faɗar cikar kamala da kuma ta ƙama Faisal yakai fari ne tas yana da zagayayyiyar fuska mai ɗauke da ɗan gemu but babu saje idonsa farine tas,cikin kuzari yake sakkowa daga saman benen zuwa ƙasa babu inda ya nufa sai wajan mahaifiyarsa yana zuwa ya faɗa jikinta tare da sauke ajjiyar zuciya yace"Ammina zamu tafi asa mana albarka"dariya Anty Billy tayi masa tana faɗin"tab there's a big problems fa,today is ur weeding day but ji yadda kake abu kamar ɗan goye"kwaɓe fuska yay tare da kallon Ammi yace"Ammina kin ganta ko?"murmushi tayi masa irin na mayan mata tace"little forget about her sister kaji,Ubangiji yay maka albarka kaida iyalinka Allah yasa maka farin ciki kamar yadda ka farantamin naga ranar aurenka Allah ya nunamin yaran da zaka haifa nima naga jikoki na,my little an girma za'a guda abar Ammi"ta faɗa tana maida ƙwallar idonta,faɗaɗa fuskarsa yay tare da faɗin "Madallah da addu'ar uwa ta gari ina roƙan Allah ya bawa Ammina nisan kwana domin taga yaran da zan haifa"riƙe baki Anty billy tayi tare da faɗin"wonderfull shall never end"gwalo yay bata tare da faɗin"ban bari ki ɓatamin rai a rana mafi muhimmanci a wajena bye Ammina"ya faɗa tare dayi mata peak a forehead ɗinta ya fice.
Ƙofar gidan Alhj Mustapha Rano ciki yake da ɗumbin jama'a wanda suka halacci ɗaurin auren ƴar tasa,manya-manyan gari da ƴan siyayasa haɗi da ƴan jaridu,saura ƴan minutes a ɗaura auren FAHAD ya fito sanye da wani milk ɗin boyal mai shegen kyau sosai cikin yadin da yake da manyan zane kuma shara-shara ana ganin farar singlet ɗin daya saka, ya saka cofie ɗin hular mai taushi dan bata fiya haske ba,ga sajen fuskarsa sai sheƙi yake yay kwance luff a fuskarsa,ya manne idonsa da farin glass mai tsaka irin na likitoci dan kana iya ganin eye ball ɗinsa wanda suka ƙanƙance haɗi da ƙara lumshe su da yake,saurin juyawa yay domin ɗakko wayarsa daya manta a flat ɗinsa,amma kallamar da yaji maroƙin ya faɗa ita tasa zuciyarsa bugawa da ƙarfi idonsa ware waje tare da zare glass ɗin idonsa cikin ƙaraji yace "WHAT?.
*(Kada ku manta da Comments da Kuma share haɗi da Vote domin shine jin daɗin Sarauta,ina son ayi share ɗinsa ya basu ko ina harma da inda banyi tunani ba,idan kukaimin hakan kun faramin rai sosai🥰😍
i luv u my real fans na TELEGRAM WASAPP WATTPAD FACEBOOK)*
*Wattpad@Nimcluv*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 3
Shadow
*MSS FLOWER*
```Never lie to someone who trusts you,And never trust someone who lies to you👌🏻``` *Thank you soo much my Elizabeth dedicated to you*
.....Wata irin bugawa zuciyar FAHAD tayi lokacin guda yaji duniyar na juya masa,lumshe lumtsumammun idonsa yay yana mai baƙin ciki rayuwarsa a halin yanzu,da ace duniya za taji abinda ya aikata wa ƴar uwarsa babu shakka dasai an samu mai tsine masa,bai ƙara tabbatar da abinda yaji ba saida Maroƙin ya ƙara faɗin *An ɗaura auren Faisal Khalil Jibaɗo da Amaryarsa Lubna Mustapha Rano akan sadakin dubu hamsin Allah ubangiji yaywa rayuwarsu albarka* cikin sauri Fahad ya juya tare da ficewa daga wajan darect wajan haɗaɗɗiyar motarsa ya nufa blue black mai ƙirar Ferari 2020,yana zuwa yasa key ya buɗe motar tare da faɗawa ciki ya jata da guda yabar anguwar tasu,Abdul abokin ango shine ya ɗan taɓa ango tare dayi masu showing motar Fahad wacce ta tashi daga wajan yace"frend i think he is ur wife's brother right?"taɓe baki Faisal yay domin haushin Fahad ya kejin haka nan musamman miskilancinsa da kuma girman kansa shi yafi bashi haushi,jin shuru yay yawa yasa Abdul ƙara taɓu Faisal yace"kai dilla i'm talking to you ka naji kayi shuru"kallon Abdul Faisal yay kafin yace"yerh he is"yana faɗin hakan ya kalli Najeeb yace"les'go muje naga amaryata"dariya sukayi gaba ɗaya sannan suka shige cikim Compound ɗin gidan.
Can cikin gida kowa Najma ce zaune gaban dressing mirrow ta caɓa uban ado tayi shiga ta alfarma,Sanye take cikin farin lass wanda yasha manyan flowers mai red colour,Kanta saman dressing mirrow haka nan yau ta kejin faɗuwar gaba tunaninsa gaba ɗaya ya hanata sukuni dajin daɗi,bata iya ganin komai cikin eye ball ɗinta sai kyakkyawan sexcy eyes ɗinsa mai masifar kyau da kuma kwarjini,Soyayyarsa tayi mata masifar kamu a lokacin da ba tayi tunanin hakan ba,wasu hawayen tausayin kanta ne suka shiga zubuwa daga cikin idonta,yaya zatai da soyayyarsa shin ta gaya masa tana sonsa ko ta rabu dashi domin tasan yay mata nisan da ba zata iya kamushi ba,ƙatuwar wayarta ta ɗakko tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa ido mai cike da haiba da kuma kwarjini,lumshe ido tayi tare da manna wayar a saitin zuciyarta,cikin muryar kuka tace"i luv you soo much zanci gaba da sonka har ƙarshen rayuwata koda sonka zai zama ajalina,Ubangiji ka fini sanin dai² ina roƙonka ka yayemin abinda na keji game da bawan Allah nan naka ya rabb ka kawowa zuciyata ɗauki" ta faɗa lokacin da wasu hawayen na ƙara zubu mata,turo ƙofar da akai da saurin ne yasa tayi saurin goge hawayen fuskarta tare da gyara ɗaurin kanta,a hankali ta juyo tare da zubawa wacce ta shigo ido,ɗan girgiza kanta tayi tana mamakin sauyawar ƙanwar tata a kwana biyun nan,tashi ta ƙarasa wajanta tare da kama hannunta tace"what happen again Lilin Faisal today is ur special day banga abinda zai saki kuka at this time ba,Ya kamata ace kinfi kowa farin ciki bcsz u have what u need"kasa cewa komai Lili sai jikin Najma data faɗa tare da saka kuka,Sosai kukan ke taɓa zuciyan Najma a hankali tasa hannu ta shiga bubbuga bayanta tare da rarrashinta,Lili bata da riƙe mutum sannan bata fiye saka abu a ranta ba,dan haka ta kasa ɓuye abunda yake damunta ƙara lafe jikin ƴar uwarta tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya,cire jikinta tayi daga jikin Najma tayi tare dasa hannu ta riƙe hannun Najman tace"Yaya Najma ki taimakeni ki taimaki rayuwata ina son kimin wata alfarma pls kada kice a'a"..baki da wani abu da zaki nema a wajanki na kasa yi maki bana da kowa wanda ya huce keda Yaya Fahad,bana tunanin akwai abinda zai gagareni na kasa yi maku shi,nayi maki alƙawarin ko menene zan maki"Najma ta faɗa tana ƙara matse hannun Lili jin jikinta ya ɗauki zafi,a karo na farko tun bayan abinda ya faru tsakaninsu da Fahad tayi murmushi tare da kawar da abinda yake ranta tace"ina son kije flat ɗin saukar baƙi ki zauna ki karɓi Faisal a zummar nice,banson ya ganni sai a gidansa pls"waro ido Najma tayi tare da furta"lallai Lubna baki da hankali i can't gsky,he is not blind da zai kasa gane ni haba think before you talk"ƙwaɓe fuska Lili tayi tare dayin raurau da ido tace"but you promise me tun kafin kiji mene and banda abinki ai zaki iya kashe hasken ɗakin saiki shiga shadow kinga ɗakin nada duhu he can't understand any indai bake kika bada hanyar a gane ba,dan Allah kimin kodan farin ciki na pls we have are the same voice and body dan haka komai zai dafi dai² by thw grace of God"jinjina kai Najma tayi tana ganin haukan sister ɗinta ta,Ganin ta riga da tayi mata alƙawari yasa tace"ok fine zani are you happy?"taune lips ɗinta na ƙasa Lili tayi ba tare data kalli Najma ba tace"Thank you"tana faɗin hakan tasa kai ta fice daga cikin ɗakin,Lili na ficewa Najma ta ƙarasa gaban dressing mirrow tana zuba kanta ido ta cikin madubi,ganin bata da matsalar komai kuma make up ɗinta ko Amarya albarka yasa tayi murmushin gefen baki wanda kana ganinsa na zallar baƙin cikine,saman bata son zuwa wajan Faisal as his wife bayan she is not,Kwalin turarenta ta ɗakko irin na Lili ta shiga feshe jikinta dashi saida taji komai yayi sannan ta ajjiye turaren ta ƙara goga pink lipstics a lips ɗinta mai ɗan faɗi,wajan wadrope ta isa tare da ɗakko vail ɗinta ta yafa saman kanta cikin sauri ta fita daga ɗakinta tare da kullewa ta nufi guest room some minutes ta isa tana shiga ta fara gashe gloves ɗin ɗakin yaza mana baka iya ganin komai a cikin parlon harma da cikin bedroom ɗin,a hankali ta juya tare da nufar duguwar sofa ta zauna hasken kayan jikinta shi zai tabbatar maka akwai mutum a cikin parlo.
FAHAD
Gudu yake bana wasa ba ya nayi yana cije lips ɗinsa shi kansa baisan inda ya nufa ba,yabar gidanne sbd bazai iya cigaba da sauraran abinda Maroƙin ke faɗa ba,saida yay nisa da gida sosai sannan yay gangara gefen titi tare dayin parking a wajan ya kashe motar,fesar da numfashi mai zafi ta cikin bakinsa,yanzu wanne kallo mijinta zai mata zai iya yi mata uzuri akan bata da laifi ko kuma zai mata kallon ƴar isaka wacce ta bada mutuncinta a waje kafin taje gidan mijinta,ko kuma yaje yakai kansa wajan wajan ƴan sanda ya gaya masu gskyar lamarin,"no Fahad think about that hakan ba mai yiwuwa bane" hannunsa ya tura cikin tulin sumar kansa ya hargitsa ta,cikin zazzaƙar muryarsa mai fita a hankali yace"ya rabb what should i do now?" yana ganin kawai zaibar wannan maganar ta zama *SICRET ISSUE* ganin bashi da wani mafita yasa ya fara karanto sunayen Allah tsarkaka a haka har yaji zuciyarsa ta fara sanyi,Gorar ruwa ya ɗauka a gefen kujerarsa ya ɓalle murfin haɗi da kaf bakinsa akan gorar ruwan ya shiga ƙwanƙwaɗa saida ya shaye tas sannan ya rufe emty rubar ya ajjiye a side ɗin mai zaman banza,a lokaci ya duba yaga wajan 12pm sanin cewa yana da tiater 12:30 yasa shi yiwa motar key tare da harbata tsakiyar titi ya nufi AMINU KANO TEACHING HOPITAL.
Kasan cewar gudu yake sosai yasa lokacin kaɗan ya isa asibitin,a compound na asibitin yay parking motarsa tare da fituwa daga cikin motar harabar asibitin ya shiga ƙarewa kallo na wani lokacin kafin ya zura hannayensa cikin aljihun wandonsa ya fara tafiyarsa wacce take nuni da cewa tabbas ya isa namiji cike da kuzari haɗi izza da gadara yake tafiya har isa emagency yana zuwa mutane suka fara tururowar gaishe shi,idonsa kawai yake lumshe tare da waresu akan mutunan hakan ya tabbatar masu da amsawa yake,a haka ya isa office ɗinsa yana shiga ya zauna tare da fara duba files ɗin gabansa,knoking ƙofarsa yana ji yay burus kamar baiji ba,cigaba da buga ƙofar akai tsaki yaje tare da cije lips ɗinsa sbd tsaɓar baison mgn da takura yasa faɗin cewa"who is dat?"daga can waje matashiyar budurwar ta ƙara langwashe murya cikin salo tace"sir dr Layler speaking"lumshe idonsa yay tare da ɗan jujjuya kujerar da yake kai wajan 5min ya ɗauka kafin yace"come in"handle ɗin ƙofar Layler ta kama tare da murɗawa ta shiga cikin,da sallama ta shiga a kwance saman duguwar kujera ya lumshe idonsa,ajjiyar zuciya Layler ta sauke kafin taja ƙafafunta ta ƙarasa wajansa tare da durƙusawa kusansa,cikin mayan so da kuma takai hannunta ta shafa kyakkyawan sajen dake gefen fuskarsa cikin wata makirar muryar tace"dr na u have to get ready it ardy 12:30pm yaron na cikin matsala"ta faɗa tana ɗura kanta saman faffaɗan ƙirjinsa,jin yay mata banza yasa ta kama hannunsa ta riƙe cikin nasa tare da faɗin"how long zamu kasance a haka,pls do something i really luv with all my heart mai yasa kake nuna ƙyama a gareni,kasan cewa ba mutum ne ke faɗawa soyayya ba soyayyace ke faɗawa mutum kaga bazan hana zuciyata sonka ba domin kana da abinda ya dace ko wacce ƴar mace ta soka,Nayi zaman jiranka na wasu shekaru gashi yanzu ka dawo sai wata hanya hanya kakemin,ware manyan manyan sexcy eyes ɗinsa yay tare da mannasu akanta,saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsa dan ba zata iya jure kallon cikin ƙwayar idonsa ba,hannu yasa ya cireta a jiinsa ba tare da yace komai ba ya miƙe ya ɗauƙi green ɗin rigarsa ta aiki,cikin sauri ya zare farar rigar boyal ɗinsa nan faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana wanda ya cika da yalwataccen baƙin gashi wanda yay luff a ƙirjin nasa,lumshe ido Layler tayi tana saƙa abubuwa da dama ta yadda za'ai ta mallaki dr cikin sauƙi,gani ba zata iya jure ganin jikinsa a haka ba yasa ta miƙe tare dayin waje,a ɗan hanzarce ya ƙarasa zura rigar aikin nasa cikin jarumta yasa kai ya fice daga office ɗin nasa babu inda ya tsaya cikin tiater room.
LILI
Bayan ta bar ɗakin Najma cikin sauri ta shige flat ɗin tana zuwa ta zura dugwan hijab ɗinta tare da saka liƙaf wayarta ta ɗauka tare da key ɗin motar ta tayi waje,da sauri² take tafiya domin barin parlon don bata so taga Faisal bare hankalinta ya tashi dan she ardy make a decision bata jin ko zata mutu zata sauya abinda tayi niya, kanta a ƙasa take tafiya ta nayi tana duba cikin jakarta daf da zata fice daga babban parlon sukayi karo da juna cikin saurin taja baya tare da ratsa ta gefensa ta huce ganin babu kowa a compound na gidansu yasa tayi saurin ƙara sawa wajan motarta ta shiga tana shiga ta rufe motar tare da sakin wani marayan kuka ita kaɗai tasan abinda yake damunta inama wani zai fahimci halinda take ciki koya tausaya mata, cikin kukan take faɗin" BOOBI ka cuceni ka cuci rayuwata ka cuci mai sona ka wargatsa duk wani farin cikin masoya na tsaneka har abada bazan taɓa sonka ba,abinda kayimin Allah shine zai sakamin ba wani ba"jin numfashinta na ɗaukewa yasa tayi saurin ɗakko *INHELER* ta shiga shaƙa da sauri saida ya lafa mata sannan tayiwa motar key tare da fisgarta da ƙarfi tayi waje.
Faisal bin bayanta yay da kallo ya najin kamar yabi bayanta yaga wacce mai irin sufar matarsa,wata zuciyarce tace"mezai saka wify ta fita a wannan yanayin"da wannan tunanin yay hanyar guest room yana shiga ya tsaya ganin parlon yay duhu murmushi yay ganinta zaune akan sofa baya iya ganin face ɗinta sai hasken kayanta,a hankali ya yaka zuwa gareta yana zuwa yasa duka hannayensa ya miƙar da ita tsaye tare da faɗin"amincin Allah ya tabbata ga ruhin Faisal sai yau Ubangiji ya bani damar taɓa jikinki a iya shekarun da muka kwashe Aure rahama ne,Allah ya nunamin ranar da zaki haifamin yara kyawawa masu kama dake"ita dai Najma binsa kawai tayi da kallon zuciyar banda bada sauti babu abinda take,a hankali take control kanta ganin abinda take ɓuye yana shirin bayyana kansa,kasa ce masa komai tayi sai sunkuyar da kanta kasa tayi tana sauraran bugun zuciyarta dake fita da saurin,bata tsinke da lamarin Faisal ba saida ta jita saman ƙirjinsa yana faman shafa kwantaccen gashin kanta daya cire mata ɗan kwalin kanta,wani yamm yarr taji a jikinta gaba daya gargasar jikinta ta shiga miƙewa,tana jin wata muguwar faɗuwar gaba na ziyartar ta,ƙoƙarin kwace kanta take ganin abinda yake bata bai dace ba domin shiɗin ba muharraminta bane Mijin ƙanwarta ne,ƙara matseta yay a jikinsa tare da manna mata sumba a tsakiyar wuyanta ajjiyar zuciya ta sauke ba shiri ta lafe a jikinsa tana sauke numfashi akai²,gaba ɗaya brain ɗinta ce ta tsaya da aiki ta farajin baƙon yanayi na shigarta a hankali eye ball ɗinsa keyi mata gizo tana jin wata kewarsa na ratsa dukkan wata gaba ta jikinta,wasu hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta sai yaushe ne zata ganshi? Sai yaushe zata fallasa asirin zuciyarta,jin hawaye mai zafi na sauka a ƙirjinsa yasa yay saurin ɗagota daga jikinsa hannunsa na rawa ya taɓa idonta domin tabbatar da abinda ya keji"ayya my beby boo ba sai kinyi kuka zai tabbatar min kina cikin farin ciki ba,i'm always be ur side i luv you for rever and ever my wify ina ji kamar na mai daki zuciyata na huta da abinda na keji game da ke"ganta ta ɗaga a hankali ta zuba masa ido bata iya ganin komai sai jajayen laɓɓansa,shima ita yake kallo musamman lips ɗinta da suka ji lipstic,hannunsa ya saka ya shiga shafa lips ɗin nata mai ɗan faɗi matsuwa yay daf da iya cikin kasalalliyar murya yace"i need ur cute lips"kafin tayi wani tunanin taji ya haɗe bakinsu waje guda,jikin Najma ne ya fara rawa jin baƙon yanayin daya ziyarce ta a lokacin da bata shirya masa ba,lumshe idonta tayi tana mai jin wai daɗi na ratsata cikin goshewar hankali itama ta cafki lips ɗinsa.
*😘Nimcy luv ce ina sauraran Comments ɗinku wanda shi zai tabbatarmin kuna tare dani pls and pls dan soyyayar da kukemin ina son duk wanda ya karanta yay share👐🏻Son so nake maku my fans😍*
Wattpad@NimcyluvNimcyluv
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 4
Relationships are like a Book. It takes years to write but second to burn. *DADICATED TO YOU👉🏼🧝🏻♀️ SIS KAUSAR AGLAN NISSA🥰* kiji daɗinki
......Tattara dukkan wani feelings da emotion dake gaggar jikinta haɗi da zuciyarta tayi zuwa garesa,A lokaci guda wata wutar feelings ɗinsa ta tasu mata gaba ɗaya ta manta dawa dake tare bare ta gojewa afkuwar wani abu a tsakaninsu,Inama wanda take muradin kasancewa dashi ne tabbas data nuna masa zallar ƙauna,yadda Faisal ke mata ne yasa ta ƙara haukacewa hakan yasa ta ƙara lafewa jikinsa ta shiga fitar da numfashi mai ɗan sauti,babu abinda ke yawo a cikin eyes ball ɗinta sai kyakkyawar surarsa haɗi da beautifull sexcy eyes ɗinsa wanda yake ƙara dilmiyar da ita a ƙaunar,Wani daɗi ne ke ziyarta dukkan wata gaba ta jikinta sosai ta kejin daɗin silver ɗinsa da take zuga ta riga data manta da MIJIN ƘANWARTA take,A hankali ta ƙara shigewa jikinsa tare da ƙara ƙarfafa abinda yake matan.
Sosai zucyar Fahad ke beating very fans,gefe guda kuma ji yake kamar ana buga masa wani abu a tsakiyar kansa,dalilin hakan yasa jijiyoyin kansa sukai raɗa² yayinda jikinsa ya shiga rawa dukkan abinda yake mata yi kawai yake dan yaga tana buƙata amma sam ba daɗinsa ya keji ba,wani wawan numfashi ya sakar mata mai zafin gaske a tsakiyar bakinta,A zafafe ya shiga zuge zip ɗin rigarta jin mararsa tayi wani irin murɗawa haɗi da kumbura kamar zata fashe.
Jin yana ƙoƙarin sutale mata riga yasa tayi saurin dawowa hayyacinta tare da buɗe baki daɗan ƙarfi tace" no Najma con he is my sister's husband how can that happen Astagafirullah"da sauri tayi baya haɗi girgiza da kuma rufe bakinta da tafi hannunta ta shiga ƙifƙifta idonta tana tsoran ko yaji abinda tace,Shikam banda Lilinsa babu abinda yake ganin a cikin idonsa gaba ɗaya brain ɗinsa tsaya tayi da aiki jin wani abu ya sukesa a saitin zuciyarsa ba tare daya fahimci abinda take faɗi ba yay kanta,cikin sauri ta zulle tare dayin waje tabar parlon baƙin,Ɗan tsayawa tayi ta saita nutsuwarta tare da gyara zaman rigarta a hankali ta fice daga gidan gaba ɗaga darect hanyar da zata kaita Lambun gidan tayi tana zuwa ta zauna ƙansar shuƙar Fasadabir da yay girma sosai haɗi da nuna,Lambun cike yake da shuke² na fruit kala²,cure jikinta tayi waje guda yayinda ta shiga sauke ajjiyar zuciya akai² kamar wacce tayi tseren gudu,jin wani abu na binta kamar kiyashi yasa ta ƙara cure jikinta waje guda yadda abin keyi mata wani yamm yarr ajikine ya sata fashewa da kuka,saidai tayi mai isarta sannan ta miƙe tare da ficewa daga Lambun kai tsaye bedroom ɗinta ta nufa tana shiga ta faɗa saman bed,Lumshe ido tayi tana jin wani fitanan feelings na ƙara tasu mata wanda bata san na menene ba,Juyi ta shigayi a kan makeken royal bed ɗin nata da ace mutum ke ɗurama kansa son wani babu shakka da tuni ta cire sonsa a zuciyarta ta fahimci ita kalan ƙaddararta ce haka son wanda baisan ta nayi ba,A hankali moment ɗinsu na ɗazu ita da Faisal ya shiga dawowa cikin brain ɗinta ƙara lafewa tayi a tsakiyar bed ɗin cikin abinda bai huce 10min ba bacci yay gaba da ita.
Bayan fitar Najma Faisal ji yay kamar ya zunduma ihu sbd wata irin azaba data ziyarci dukkan wata ƙofa dake jikinsa,a zafafe ya dunƙule hannu ya kaiwa wool naushin kafin yaɗan saki ƙara mai sauti jin yadda mararsa ke murɗa masa,Jikinsa ne ya shiga rawa yayinda jijiyoyin kansa suka fito raɗaɗa baya yaja kaɗan tare da faɗawa saman duguwar sofar dake gefensa,A hankali ya runtsa idonsa sbd a zabar zafin da ya keji a gaggauce ya fara bawa kansa taimakon gaggawa lumshe ido yay tare da ƙanƙame jikinsa ya saki ƙara kafin ya lafe jikin sofar hakan ya tabbatar daya samu nutsuwa daga pain ɗin daya keji,A kasalance ya miƙe tare da saita nutsuwarsa yay waje,tunda ya fita Abdull ya zuba masa ido ganin yadda yake haɗa hanya gane hakan da yayne yasa ya haɗe ransa,Yana ƙarasuwa wajan frnds ɗin nasa Abdull ya tuntsure da dry tare da faɗin "Jaraba da tsakar rana haka wlh my eyes can't stop looking you when you are doing..dan nasan za aga true luv"Najeeb ne ya karɓe zancen ta hanyar faɗin"sai aje a nemi lemon tsami ko a samu sauƙi jan kwaluwa kai da akai"baki Faisal ya taɓe haɗi da faɗin"na you sabi"yana faɗin hakan ya faɗa motar Kabeer tare da rufe ƙofar dan gaba ɗaya sun bashi haushi,Cikin sauri suma suka shige motar a hankali suke cinna hancin motocin zuwa waje a haka har suka fice daga cikin gidan.
LILI
Zaune take gaban dr Layler tana shassheƙar kuka wanda ita kanta bata san na mene ba,da ace kuka na maganin damuwa da tuni damuwarta ta daɗe da yayewa daga cikin zuciyarta,Tabbas koda ace kuka na maganin damuwa tayi imanin wannan damuwarta ta kuka bai isa yay mata magani ba,bata da kamar dr Layler duk da cewa ta girmeta nesa ba kusa ba amma bata iya ɓuye mata damuwar dake kwance ƙasan zuciyarta ba,dr Layler zubawa Lili ido tayi ba tare data hanata kukan da take ba da ace itama tana da ikon kukan a wannan lokacin data daɗe dayi kota samu sauƙi abunda yake damunta a zuciya,Tana masa mahaukacin so ta yadda bakinta bazai iya faɗin a dadin son da take masa a cikin zuciyarta ba, Tunanin mafita take amma still bata samu wani hanya da zata cimma buƙatar ta ba,Ganin kukan nata yay yawa ne yasa ta shafa kanta a hankali tace"Lubna a ina kika taɓa ganin kuka ya zama maganin yayewar damuwar mutum? Kuka baya maganin komai face cefa mutum cikin damuwa ki zama mai ta wakkali ki zama irin matan da babu wanda ya isa ya sauya masu ra'ayinsu,Ki zama mace da take ɓuye rauninta haɗi da damuwarta ta yadda babu wanda zai iya ganewa,Yanzu kizumin kina kuka shin kuka kikeso nayi nima ko kinsan abinda na keji a raina nima so pls stop cry kinji Lilin Boobi" jin ta ambaci Boobi yasa Lili ƙara fashewa da kuka dan babu sunan wanda ta tsani jin irin sunan yayan nata,da ƙyar dr Layler ta shawo kanta ta labarta mata dukkan abinda dake faruwa har hukunci data ɗaukan naƙin auren Faisal tace a ɗaura dana Najma amma Dad yaƙi amince saida aka ɗaura da ita.
Kallon dr Layler tayi kafin ta runtse idonta da ƙarfi haɗi da taune lips ɗinta na ƙasa ta najin zuciyarta na beating very past,ware manya-manyan idonta tayi akan dr Layler tayi kafin ta ware ƴan ma dai² tan laɓɓanta tace"ya kikeso nayi yanzu mai zancewa Faisal a lokacin daya fahimce i'm not virgin ina cikin damuwa fiye da tunaninki,Inajin ajikina akwai tarin ƙaddarorin da suke jirana a nan gaba saidai nasan komai da lokacinsa ita ƙaddara abace mara tabbas a koda yaushe tana iya sauyawa"takai ƙarshen maganar tana ƙara lumshe idonta haɗi curewa wajan guda sosai ta kejin kanta na mugun sarawa.
Sosai maganar Lilin ta shigi dr Layler ganin idan ta nuna damuwarta a fili Lili zata ƙara shiga damuwa yasa ta basar tare da jinjina kanta tace"Amma Lubna yana da kyau a fara bincikar jikinki kafin mu tabbatar da abinda muke tunani.." saurin katseta Lili tayi ta hanyar faɗin "wanne bincike kike magana nida abin ya faru dani,Nasan inada ƙarantar shekaru amma hakan bazaisa na kasa gane abinda ke faruwa ba,Inada ilimi nasan menake" murmushi dr Layler tayi kana tace"nasan da hakan amma ki yarda da maganata pls"jinjina kai Lili tayi haɗi da lumshe gajiyayyun idonta few minutes ta ƙara waresu tare da mannasu akan dr Layler'n hakan da tayi ne ya tabbatarwa da Layler'n cewa Lili ta amince,wayarta ta ɗauka zatai kira sai kuma ta manta ardy ya shiga Tiater room,Ajjiye wayar tayi kana ta miƙe tsaye tare da riƙe hannun Lili suka fice daga Office ɗin gaba ɗaya.
*Maidoguri road*
Cikin nutsuwa motocinsu sukai parking a parking space,daɗan sauri ya buɗe murfin motar da ya fice daga ciki,Darect cikin gidansu ya nufa idonsa a lumshe yayinda yasa hannu ya dafe kansa dake barazanar tarwatsewa sosai ya kejin zazzaɓi haɗi da ciwon kai,a babban parlo ya tarar da Anty bily da Anty kausar cike da zulaya suka amsa masa sallamar da yay,bai ƙara kallon kowa a cikinsu ba duk da irin tsokanar da suke masa,ɗan gyara zama Anty kausar tayi kafin tace"meke faruwa da babban yayane?"hular kansa ya cire kafin ya yatsuna face yace"i'm ok"yana faɗin hakan ya haura saman benen a hankali ya murɗa handle ɗin ƙofar ɗakin nasa,Yana shiga ya fara sutale kayan jikinsa yana sawa a datti close saida ya rage daga shi sai boxer sannan ya shige cikin toilet yana shiga ya haɗa ruwan zafi a cikin jacuzzie a hankali ya shige cikin ruwan wata sassanyar ajjiyar zuciya ya sauke jin yadda ruwan zafin yana ratsashi,lumshe idonsa yay a hankali moment ɗinsu na ɗazu shida Lilinsa ya fara dawowa cikin brain ɗinsa,Lokaci guda gargasar jikinta ta shiga buɗewa wani sanyi ya shiga ratsashi some minutes wani zazzafan zazzaɓi ya rufesa daƙyar ya samu yay wankan tare dayin brush ya ɗauka alwala,Ya fitu sanye da long peach ɗin towel a jikinsa,ko lotion bai iya shafawa ba a gaggauce ya zura jallabiya tare da gabatar d sallah yana idarwa ya faɗa samen bed ɗinsa tare da lulluɓa da balget ya shiga rawar sanyi a haka wani wahalallan bacci ya ɗaukesa.
..da kallo Anties ɗin nasa suka bisa harya ɓacewa ganinsa,kafin suyi magana Ammi ta shigo parlon hannunta ɗauke da place ɗin dambun nama,tana tafe tana ɗan ɗingisa ƙafarta sbd ciwon da take mata,A hankali ta samu ta zauna kusa da Anty kausar da sauri Anty billy ta dawo wajan mahaifiyartasu ta shiga matsa mata ƙafarta"naji dawowar motoci hala yaro nane ya dawo ko?"cewar Ammi
Anty billy ce ta amshi zancen da cewa"you are right Ammi yaronki ya dawo amma baya cikin mind ɗinsa i think someting bad happened to him but I'm not sure" zare farin glass ɗin dake manne a idonta tayi dan tafi kowa sannin halin ɗan nata da kuma abinda yake sashi damuwa,Shuru tayi tana tunani a ranta kafin ta ɗauki wayarta ta shiga dailing number jinta a kashe ya ƙara tabbatar mata da akwai problm yauce ranar daya kamata ace yafi kowa farin ciki to mezai sashi damuwa har haka,kallon yaran nata tayi kafin tace"yushe zaku tafi gidajanku tunda angama biki sai kawo amarya"turo baki Billy tayi kafin tace"haba Ammi nifa 1week zanyi"ita kam Anty kausar ba tace komai ba daman bata fiye surutu ba,harara Ammi ta watsa mata tace"kinji sakalci wannan yana ɗaya daga cikin abinda yasa maza suke ƙara aure sbd shirme dan kinzu biki sai kinyi 1week wlh ko wacce ta ɓacemin da gani kuje ko fara shiri kafin gobe kowa ya huce gidansa"cikin sauri gaba ɗayansu suka miƙe tare da shigewa cikin bedroom ɗin da suka sauka.
Can waje kowa bayan Faisal ya fita a mota shi kansa Kabeer saida yay murmushi ganin zallar abinda yake damunsa ya bayyana akan fuskarsa,basu ɓata lokaci ba suka ƙara yiwa motocinsu key tare da barin gidan darect Tahir guest place suka nufa domin a nan suka sauka.
*NASARAWA*
Wajene mai kyan gaske wanda yake cike da furanni masu kyau da ƙamshi tana sauye da wata red ɗin t.shirt wacce a gabanta akai mata ado da stone tare dayin rubutu da manyan baƙi aka saka MY HAPPINESS,A hankali ta ɗaga idonta tare da saukesu akansa yasha ado sai zabga ƙamshi yake amma fuskarsa babu walwala kana ganinsa zaka tabbatar yana cikin damuwar da bazai iya ɓuye taba kuma a koda yaushe sirrin zuciyarsa gaf yake da tunuwa musamman idan akai duba da yadda ya kejin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya,murmushi tayi mai cike da kissa jiki na rangaji ta miƙe tare da nufar inda yake zaune kansa a sama yana shaƙar ƙamshin furanni da suke zuba a wajan,Tana zuwa ta zauna kusansa tare da shigewa jikinsa ta ɗura kanta saitin zuciyarsa sosai ta kejin yadda heart ɗinsa ke beating,A hankali ya ware lumshasshun idanunsa tare da mannasu akanta cikin sauri ya ƙara matseta a jikinsa,Wani tattausan murmushi ya saka wanda ya kara bayyanar da zallan ƙyansa ganin fuskar da yake muradi ta bayyana a wajansa a koda yaushe da ita yake kwana yake tashi bashi da burin daya huce ya sanyata cikin idonsa,Sai a yau mafarkinsa ya zama gsky bakinsa yakai dai² goshinta yana shirin sumbata yaji wata iska mai daɗin gske haɗi da wata cool voice ta doki cikin kunnanta bai gama tabbatar da muryar daya keso bace saida yaji ance"hakan da kake shirinyi dai² yake da bugawar zuciyata,kai nake muradin a koda yaushe mai yasa idonka ya rufe kake ƙoƙarin aikata abinda bai dace ba,i luv you for rever and ever da inajin sonka shine a jalina"da sauri ya hankaɗe wacce ke jikinsa ya miƙe da gudu ya nufi inda ya kejin muryar yana gaf da ƙarasawa yaji saukar wani abu mai kama da itace ƙara ya saki tare da sulalewa a wajan jini ya shiga zuba daga cikin kansa,Da sauri ta yarda itacen hannunta tayo kansa tare da jijjigashi tana ambatasan sunansa ganin baya numfashi ya tabbatar data kashesa.
Wata ƙara ta fasa tare da faɗin "Bani na kashesa ba" tsaki Mamy taja wacce ta daɗe da shigowa cikin ɗakin Najma ganin tana bacci yasa bata tasheta ba.
Firgigit ta farka daga nauyayyen baccin daya ɗauketa tare dayin addu'ar duk da tazu bakinta,Shuru tayi tana tunanin mafarkin da tayi yanzu gaba ɗaya bata lura da Mamy da take kusa da ita ba saijin saukar muryarta tayi"mutum yayta bacci har la'asar ba dole ya dunga shirme mafarkai ba,maza tashi ki shirya kizu flat ɗin Daddynku yana jiranku keda Lili don't wast our tym ok"da kallo Najma tabi Mamy harta ɓacewa ganinta cikin sauri ta miƙe tare da nufar toilet Tana shiga ta zare kayan jikinta tare da sakarwa kanta shower wanka tayi sannan tayi wankan tsarki domin bata yadda da kanta ba,brush tayi tare da ɗaura alwala saida ta gama komai sannan ta fitu daga cikin toilet ɗin a gaggauce ta gama shirinta tare da gabatar da sallah tana idarwa Mamy na ƙara shiguwa,rusunawa tayi tare da faɗin"barka da yamma Mamy".."yauwa beb maza kije ki tahu da ƴar ukarki Daddynku na nemanku yanzu na faɗa masa nazu na gaya maki amma ya ƙara turoni"cike da fargaba Najma tace"ok Mamy we will be there insha Allah"murmushi Mamy tayi tare da ƙarewa bedroom ɗin Najma kallo kafin ta miƙe tayi waje,Tana fita Najma taja wayarta da saurin ta shiga kiran Lili amma bata shiga.
HOSPITAL
Suna fita babu inda suka nufa sai LAV ɗakin gwaje²,dr Layler ce ta bawa Lili umarnin kwanciya akan wani ɗanma dai-daicin gado wanda ke cikin Lav ɗin,cike da ƙwarewa ta farayi mata duk gwaje-gwajen daya kamata,ido ta ware waje ganin abinda result ɗin ya bata,hannu tasa ta shiga share zufar dake zuba daga kanta kafin wasu hawayen tusayin Lili'n suka shiga sauka daga cikin idonta,zama tayi daɓas akan wata sofa tare da ƙifa kanta tama rasa meza tace dan gane da wannan babban labarin yaya yaruwar Lubna zata ƙare,Murmushi baƙin ciki Lili tayi kana ta miƙe zaune lumshe sleepyn eyes ɗinta tayi tare da cije lips ɗinta tace"now you can agree with me rayuwata ta lalace bana da wani saurin amfani daga nan ba zanje gida ba wlh guduwa zanyi kinga dole a suke aurena da Faisal"cike da tashin hankali dr Layler ya kalleta kafin ta miƙe tsaye ta ƙarasu wajan Lili tace.
*(Ruwan Comments ɗinku kawai nake jira kafin gobe mu ɗura dan ko fara wasan ba'ai ba👯🏻♀️👯🏻♀️😍🥰aƙi Comment na hau bed nayi baccina mai cike da farin ciki🤗 aha kada a manta da share👌🏻)*
*Wattpad@Nimcyluv*
*Sun/Dec/2020 1:27pm*
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 5
When someone with mouth odour talking to you show ur reaction using emoji.🤷🏻♀️💁🏻♀️😂😅
......shuru dr Layler tayi tana sauke numfashi tare da zubawa Lili idanu tana mai jin tausayinta cikin ranta,gajiya Lili tayi da kallon da dr Layler keyi mata hakan yasa tace"uhm i'm with you ke nake saurare" wani ihu dr Layler tayi tare da rungome Lili tace"you still virgin Lubna ke budurwace"kallon kin rainamin hankali tayiwa dr Layler tare da zura hijab ɗinta ta ɗauki wayarta da hand bag ɗinta saida ta gama komai sannan ta kalli dr Layler tace"you're so funny wlh,how can that happy da zaki ce am virgin i'm not baby am adult nasan komai idan ni virgin ce what about the blood?"wasu files dr Layler ta ɗauko tare da result ɗin scaning ɗin da tayi mata kafin ta kalli Lili cikin nutsuwa da kuma fahimta tace"Look Lubna yana da kyau ki ajjiye ƙuruciyarki a gefe kiyi tunanin future ɗinki,zai iya zama ace yay ƙoƙarin rapping ɗinki amma bai samu dama ba dalilin hakan kika samu ciwo a jikinki,sannan ciwon da ki kaji a ƙasanki zai iya zama yay romance ɗinki before yay ƙoƙarin shigarki,akwai wasu halittu a jikin mace wanda basa aiki sai lokacin da namiji ya raɓeta musamman ga budurwa,lokacin da ake romance da mace a lokacinne suke buɗewa tare da kumbura shine za kiji mararki ta kumbura tare da ɗaurewa a hankali kuma zasu fara fitar da wani ruwa idan abun yay nisa idan akayiwa mace haka shine dukkan wani feelings ɗinta ke fituwa abun yay mata daɗi shine ba'a samun wahala wajan shiga jikin mace,amma abinda ya bani mamaki duk wannan halittun basu nuna sun taɓa aiki a jikinki ba i'm scared Lili labarin nan yabani tsoro amma thank God tunda abinda muke tsoro bai faru ba,kici gaba da addu'a amma akwai Ɓoyayyen labarin cikin rayuwarki wannan abun yasa brain ɗina JUYAYI".
Cike da farin ciki mara misaltuwa Lili ta rungome dr Layler tare da sakin kuka wanda bata san dalilin yinshi ba,sosai ta samu farin ciki a zuciyarsa ta najin yanzu bata da wata sauran damuwa hatta Yayan Boobi taji bata da wani problm dashi am dwon heart ɗinta sosai take beating very past,raba tsaninsu dr Layler tayi kafin ta ƙara da cewa"maza jeki ga mijinki Lili yanzu ne lokacinki ya suma kada kibar duk wata hanya da wata ƴar mace ko wani ɗa namiji ya shiga rayuwarka har saku a JUYAYIN da zaku kasa gane abinda ke tsakanin,ki zama mace mai jajircewa ki rage wannan shurun naki,ki zama mace mai tsayawa akan ra'ayinta all the best bebyn Boobi no more faɗa tsakaninki da yayanki oyyah go".
Cikin saurin Lili ta fice daga office ɗin babu inda ta tsaya sai compound ɗin asibitin inda ta ajjiye motart,Tana zuwa ta buɗe motar tare dayin bisimillah ta faɗa ciki bata tsaya jiran komai ba ta yiwa motar key da gudu ta fice daga cikin asibitin.
Da kallo dr Layler tabi bayan Lili haka kawai taji wata far gaba mai kama da tsoro sun shigeta,tabbas she still virgin amma tayaya za'ai brother yaywa sister nashi haka,shiyasa a kace duk inda mace da namiji suka keɓe na ukunsu sheɗanne,haka kawai ta samu kanta da son ganin yayan Lili wanda taji tana gaya masa suna Boobi,Lumshe ido tayi lokacin data tuna da farin cikinta wanda ta kejin ko duk mutanan duniya zasu haɗu babu wanda ya isa ya hanata mallakarsa a matsayin mijinta,bata son kowa ya raɓu dashi hatta ƴan uwansa tafi son ace komai nasa itace ta zama ruwa da tsokar jikinsa(uhm abeg Halima muhamman umar come carry ur ƴar uwa😅).
Ji tayi aikin duk ya dameta babu wanda ta keson gani sai dr ɗinta cike da zumuɗi ta cire farar rigar jikinta ganin ardy tym ɗin tashi yaya dan wajan 5:30 wata blue black ɗin abaya ta ɗauka ta saka a jikinta tare dayin rolling da vail ɗin rigar a kanta wani peach ɗin lipstic ta ɗauka a cikin hand bag ɗinta ta shafa saman faffaɗan lips ɗinta mai ɗan duhu tana gabawa ta ɗauki perfume ta shiga fesawa a jikinta dashi saida ta gama komai sannan ta fice daga office'n ta nufi office ɗinsa,A hankali ta shiga knoking amma shuru ba'ai magana ba kasancewar tasan halinsa bazai magana ba musamman idan yasan itace,Murɗa handle ɗin ƙofar ta shiga,fituwarsa kenan daga cikin toilet ya wasa ruwa yana ƙoƙarin saka rigarsa ta shigo ciki,Idonta ne ya sauka a gashin ƙirjinsa da yake baƙi siɗiƙ yay luff sai ɗigar ruwa yake ido ta lumshe ta najin wani abu nayi mata yawo a jiki musamman yadda lafiyayyiyar skin ɗinta ke zubar da ƴan ƙananun ruwa sai shaning take gaba ɗaya surar jikinsa abin kallonce musamman idan kayi duba da lafiyayyiyar arms ɗinsa wacce take a murɗe,lips ɗinsa ta zubawa ido ganin yadda yake ta taunesu tare da lumshe idonsa banda shi babu wanda taga yana yawan taune lips sai Lili ta rasa abinda su keji game da hakan,Murmushi tayi tare da zura lips ɗinta na ƙasa ciki bakinta ta haɗa da haƙoranta ta taune lips ɗinta cikin sauri ta fitu da harshenta tare dayin wata ƙara sbd azabar da taji,Tsaki Fahad yaja jin kamar zata fasa masa kai sbd ƙarar da tayi key ɗin motarsa ya ɗauka yana shirin fita tayi saurin shan gabansa tare da faɗin"Haba Fahad amma yana da kywu ka tsaya kaji me zance maka ko"lumshe idonta yay yana jin kamar ana buga masa guduma aka sbd tsananin ciwon da kansa yake masa,Ko kallonta bai yiba yana ƙoƙarin hucewa yaji ta shige jikinsa tare da sakin kukan munafurci da kissa"meye laifina dan zuciyata tasu wanda ya kamata ace ana sonsa,pls Fahad kaji tausayina wallahi ina sonka sosai dan Allah kada kasa sonka ya jani na aikata abinda bai dace ba"takai ƙarshen maganar tana ƙara ƙaleshi,lips ɗinsa ɗinsa na ƙasa ya shiga sucking a rayuwarsa ya tsani mace mai bibbiko matsifa shifa yana da hankali yasan mai yake tayaya take tunanin zaiso mace kamarta wacce bayyana tsaraici bayayi mata wahala ɗan tsaki yaja kana yasa hannunsa ya zareta daga jikinsa tare da kama hannunta suka fice daga office ɗin,Suna fita yay saurin sakinta tare da rufe office ɗin nasa,Baibi ta kanta ba ya huce harabar asibitin yana zuwa ya nufi wata ƙaramar motarsa mai kyan gaske wacce ake yanzu yana zuwa ya buɗe tare da ɗaga rigarsa ya zauna ya daɗe a cikin motar kafin yay mata key yabar asibitin da sauri.
*Maiduguri road*
A hankali ya shiga buɗe idonsa wanda sukai masa nauyin gaske sbd daɗewa da yayi yana bacci,bakinsa ɗauke da addu'ar tashi daga bacci ya gama ware idonsa da suka ƙanƙance sosai zallar damuwa ta bayya saman kan fuskarsa duk ƙoƙarinsa nason ɓuye abinda yake damunsa amma ya gagara yin hakan,sosai abinda sosai abinda sukai shida Najma keyi masa yawo a brain ɗinsa duk da cewa baisan cewa Yayar matarsa bace gaba ɗaya tunaninsa bbynsa ce,amma mai yasa rauni keson bayyana a tattare dashi mai yasan yake tsintar kansa cikin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya,Ganin baya da amsa ga kuma yadda yaji masallatai suna kiran sallar magrib yasa ya miƙe jiki a sanyaye ya shige toilet ɗin dake cikin ɗakinsa,yana shiga ya zare jallabiyar jikinsa tare da saita ruwan shower'n yazu daɗan ɗuminsa,a tsakiyar shower'n ya tsaya tare da sauke ajjiyar zuciya sbd yadda ruwan yake dukan jikinsa yana ratsa duka wata ƙofa ta gangar jikinsa,Ya daɗe ruwa na ratsashi kafin ya shiga yin wankan yana kammalawa yay brush tare da ɗaura alwala ya fitu daga cikin toilet,Wajan dressing mirrow ya nufa ya shiga tsane kansa wani lotion ya ɗauka ya shafa a jikinsa yana gamawa ya fesa body spray,Ganin bayajin daɗi kuma babu inda zashi hasalima matar tasa sai gobe za'a kawota yasa ya ɗauki wata jallabiya mai sauƙin nauyi yasa baya jin zai iya zuwa masallaci dan haka ya shimfiɗa paryer mat ya data sallah.
A can parlo kuma Ammi ce zaune ita da Papa suna ɗan tattaunawa a tsakaninsu,ɗan gyara zama Papa yay tare da faɗin"wai ina son ne i have been see him lpa dai"cikin muryar damuwa Ammi tace"tun bayan ɗaurin aurensa daya shigo ya shige ɗakinsa bai ƙara fituwa ba amma inajin there's a prblm am not sure dai bari na kirasa"ta faɗa tare da ɗaukan wayarta,jin alamin ana sauka daga steps ɗin bene yasa ta ɗaga nan sukai haɗa ido dashi ido ta zuba masa tana son ganin abinda ke damunsa dake Faisal bai iya riƙe damuwa a ransa ba nan take fuskarsa ta nuna damuwar da yake ciki.
Ɗan murmushi yay tare da ƙarasawa wajan mahaifin nasa ya gaidashi,kallonsa Papa yay kafin yace"meke damunka?"..."no Papa i'm ok don't wurry" Faisal ya faɗa lokacin da yake kunna wayarsa,Murmushin jin daɗi iyayen nasa sukai kafin Papa ya miƙe tare da faɗin"follow me"yana faɗin hakan ya huce flat ɗinsa,Jiki a sanyaye ya miƙe tare da bin bayan mahaifin nasa.
*Nasarawa*
Lokaci kaɗan ya ƙarasu harabar babban gidan nasu yana zuwa ya samu wajan yay parking a parking space,cike da nutsuwa da kuma kamala haɗi da juriya da kuma kwarjini ya fitu daga cikin motar hannunsa ɗaukw da P.c ɗinsa wacce yake using da ita kai tsaye cikin gidan nasu ya nufa taɓe baki yay jin gidan shuru kamar babu mutane dan daman yasan Najma tafi kowa tsuru more than Lili,ambatar sunanta da yay cikin ransa yaji gabansa yay mugun faɗuwa,baisan mai yasa ta ɗauki gaba dashi har haka ba bai san mai yay mata da zafi haka ba shida yay amfani da kalaman data faɗa masa a matsayinsa na wanda ya lalata mata rayuwarta wanda ya rasa lokacin da hakan ya faru a duk lokacin daya takura kansa wajan yin tunanin gaskiyar abun amma ƙwaƙwalwarsa bata bashi damar hakan a lokacin kuma ji yake kansa kamar zai tarwatse,sautin waƙa yaji na ɗan tashi daga ɓangaren Lilin girgiza kansa kawai yay dan tabbas idan kaji Lili najin waƙa tana cikin matsanacin farin ciki ba ɗan kaɗan ba,Cike da taƙama yasa kai tare dayin hanyar flat ɗinsa dake ƙarshen gidan,yana zuwa yasa key ya buɗe ɗakin nasa wani ni'imataccen ƙamshine ya daki hancinsa ka sancewarsa bai bala'in son ƙamshi,shi yasa ya ƙara buɗe dugun hancinsa ya shiga shaƙa ya daɗe a wajan kafin ya ɗura ƙafarsa akan italian carpet ɗinsa nan take ƙafarsa ta shige cikin carpert ɗin,daman tun a hanya yay sallar magrib da yaji anayi ƙarasawa yay ya ajjiye p.c ɗinsa inda yake ajjiyeta tare da wayarsa ya shiga zare kayan jiinsa ya zubasu a wani ɓangare dake wadrope ɗinsa,Yana gamawa ya shige cikin bathroom kai tsaye wajan shower yaje ya sakarwa kansa ruwa kasancewar bai fiya son ruwan zafi ba,hannayensa duk biyun yasa ya dafe bango ruwan ya shiga dukan tsakiyar bayansa numfashi ya shiga fitarwa mai zafi jikinsa ya ɗauki rawa ba komai ya haddasa masa hakanba sai brain ɗinsa da take son wargatsa matsa lissafi a lokacin da baya buƙatar wani tunani duk yadda ƙwaƙwalwarsa ta keson sashi tunanin ya hanata faruwar hakan,a haka ya kammala wankan tare dayin brush ya ɗaura alwala jin amfara kiran sallar issha'i,wani light blue ɗin toiwel ya ɗaka ya ɗaura a waist ɗinsa kana ya fice daga toilet ɗin,gaban dressing mirrow ya ƙarasa tare da ɗaukan cump ya fara gyara kansa lokaci kaɗan kansa ya shige gyalli haɗi da fitar da wani sahihin ƙamshi sumar tayi luff har ƙasan wuyansa,wani versiline ya ɗauka ya shiga shafawa tattausar fatar jikinsa yana kammalawa ya ɗauki wani turarw oud ya fesa a jikinsa kana ya ɗauki wani abun baki mai fitar da ƙamshi strawberry ya shiga fesawa cikin baƙinsa ɗan lumshe tsumammun idonsa yay sbd daɗin da yaji yana ratsa shi,jikin sanyin jiki ya ƙarasa wajan wadrope ɗinsa ya ciro wata jallabiya fara tas ya zura a jallabiya ganin jam'i ya huce sa ya shimfiɗa dadduma ya data sallah mai cike da zallar nutsuwa.
Lili
Bayan ta gama wankan haɗi da shirya kanta ta sanya wata ƴar duguwar riga iya laps ɗin tare da saka wani 3guater hakan ya basa ɗan ma dai-dai cin hips ɗinta fituwa yay zamansa cikin ƴar rigar data saka,daga sama rigar tana da ɗan faɗi hakan ya bawa rigar damar zama a faffaɗan ƙirjinta gashin ƙanta ta tattara haɗi da ɗauresa da ribbon ya sauka tsakiyar bayanta a hankali take mutsa ƙaramin bakinta ta shiga rera waƙar wait for me,wayarta ta ɗauka tare da shiga wajan messages wata number ta shiga wacce aka rubuta Soulmate ta fara typing kamar haka.
_i can't live without you, without you what's my worth,if i get separate from you than I will get separate from self (my world) because you are the only one i most love madly,you're the only one my eyes want see you, my ear want hear ur voice, i love you more and more most._
Tana gamawa ta tura masa fuskarta ɗauke da zallar farin ciki ta kusa samun muradin zuciyarta,wani black plate shoe ta ɗauka tare da zura cikin ƙafarta,a haka ta fice daga cikin ɗakinta babu ɗankwali tana ɗan tsallanta na ƙuruciya ta ƙarasa daining area don a nan ta kejin maganar mutanan gidan tana zuwa ta ƙara wajan Dad tayi masa sumba tare faɗin"barka da dare my lovely"kanta ya shafa tare da faɗin"yau mamana bakya son saka kallabi a kanki baki jin tsoron jinnu ko?"turo baki tayi gaba ba tare da tace komai ba ta nufi wajan Mamy tare da shigewa jikinta jinjina kai Mamy tayi kafin tace"our Mama ni ba za'a gaidani bako?"ɗan lumshe ido Lili tayi kafin ta ware manyan idanun nata akan Mamaynta tace"ayya Mamy nina isa kece fa rayuwarta"dry sukayi gaba ɗaya kafin Mamy ta ƙara cewa"to ɗagani mana mutum ya girma baisan ya girma ba haba"ɗan buga ƙafata tayi a ƙasa kana ta juya idanunta kasancewar bata son magana yasa taja bakinta tayi shuru,gefenta ta kallah taga Najama ta zabga tagumi ɗan zugurarta tayi tare dayi mata alama da idanu tace"lpa dai beb?"da idanu Najma ta bata amsa da "i'm ok"jinjina kai Lili tayi kafin tace"i'm gland" ƙamshin da taji yana dukan hancinta tun ɗazu yasa ta ɗaga manyan blue eyes ball ɗinta takai duba zuga kujerar dake farcing ɗinta,A hankali ta sauke ganinta a kansa yana zaune ya sadda kansa ƙasa yana latsa wayarsa sosai yay kyau cikin sky blue ɗin singlet ɗin daya saka tare da wando 3guater cikin sanyi murya tace"Boobi barka da hutawa"jice lips ɗinsa yay dan baiyi tunanin zatai masa magana ba haka kuma baya jin zai iya ɗago kai ya kalleta dan haka kawai ya jinjina mata kai,idan ka ganshi zaka ɗauka wayarsa yake dannawa amma garesa babu abinda yake sai santala-santalan fararen legs ɗinta ya zuba ido ta ƙasan daining babu abinda yake bashi mamaki a jikinsa sai yawan gargasar dake kwance jikin ƙafarta sunfi luff-luff abin sha'awa fatar ƙafar sai shaining take.
Mamy ce ta ɗauki spoon haɗi da ɗebo fatan dan kalin turawan daya sha kayan lambu haɗi manyan kifi sai zabga ƙamshi yake,babu inda ta nufa sai bakin Lili wacce ta lafe jikinta tana jan numfashi alamar zatai bacci,cikin sauri Lili ta janye bakinta tare da shagwaɓe fuska kamar zatai kuka,Dariya Dad yay kafin yace"kinsan cewa Mamana ba tacin abinci da spoon saida hannu"Mamy ma dry tayi sannan ta ajjiye spoon ɗin tayi bisimillah tare da saka hannun cikin plate ɗin ta ɗebu abinci tare da kaiwa bakin Lili bisimillah Lili tayi sannan ta amshi abincin tana lumshe idanunta.
Saida kowa ya gama cin abinci sannan Daddy ya gyara murya tare da kallon yaran nasa sauke idonsa yay akan Fahad da babu abinda ya taɓa sai coffee da Mamy tayi masa,Maida idonsa yay kai Lili sannan yace"Mamana nayi maki abinda kikeso kamar yadda kika nemi buƙata a wajana dole na cika maki ita,a zahiri kinji anyi aurenki da Faisal wannan a gsky al'amari ba dake aka ɗaura ba da ƴar uwarki Najma aka ɗaura Faisal aure"wani ihu Lili tayi tare hantsilawa ta faɗi ƙasa daga kan cinyar Mamy..
*_Nimcyluv ce😘_*
*Wattpad@Nimcyluv* *Tue/Dec/2020 3:43pm*
08119237616
*JUYAYI*
*E 6*
_NIMCY SARAUTA😘_
.....A zaune Faisal ya samu mahaifin nasa da sallama ya shiga bedroon ɗin kasan cewar ya nayin sanyi ya suma,A gefen bed ɗin ya zauna tare da ɗura kansa a shoulder ɗin Papa,Sosai ya kejin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya wayarsa yaji tayi ƙara alamar Notification ya shiga yasa ya ɗan zame daga jikin Papa ya ɗauki wayarsa dake cikin aljihu gana shiga yaga alama new messge cikin sauri ya buɗe saƙon ganin sunan BEBY BOO na yawo,Wani ƙawataccen murmushi ya saki mai tsadar gaske karanta saƙonta dai² yake da wanke damuwar da tayi maƙale a zuciyarsa wani sanyi yaji na ratsa shi yayinda ya kejin a kashi ɗari na damuwarsa kasu wajan 90 sun tafi,Yafi 10min ya kallon specail luv messge ɗin da akayi masa kafin yaji saukar muryar Papa a kunansa "Faisal bani hankalinka nan" jin abinda Papa yace ne yasa ya ajjiye wayar hannunsa tare zubawa masa ido,A sanyaye Papa ya kalli ɗan nasa wanda yake alfahari dashi yana jinsa har jini da tsukar jikinsa baya son abinda zaizo ya juya masa lissafi dalilin hakan yake ta fargabar tayaya zai masa magana baya so ace sai ankawo masa yaga kamar anyi masa ba dai² ba,Numfashi Papa yaja kafin yace.
"Faisal khalil Jibaɗo shine sunanka da kake alfahari dashi kuma kamar yadda kake alfhari da sunanka nasan haka kake jin dukkan wata maganata kuma nasan ina da ikon da zanyi maka zaɓan abu domin nayi imani da tarbiyar dana baka ba zaka taɓa watsamin ƙasa ka kunyatani jama'a ba,Nasan baka da burin daya huce Auren Lubna amma ka sani zanen ƙaddararka data Lubna ba ɗaya bace dalilin hakanma aka samu matsala wajan aurenku inda aka juya maka aurenka akan ƴar uwarta Najma,Ina son ka amshi ƴar mutane da amana kayi haƙuri ka samawa kan nutsuwa Har abada Lubna ba zata taɓa zama mata a wajanka ba ina fatan zaka amshi wannan auren hannu biyu".
Wata zufa ce ta shiga zubuwa Faisal lokacin ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa yayinda dukkan wani tunaninsa ya tsaya cak baya jin akwai wani abu mafi muni wanda yake ƙoƙarin sa zuciyarsa bugawa irin wannan,Tabbas banda mahaifinsa wanda ya haifeshi ne ya bashi wannan labarin da babu abinda zaisa yaƙi ƙaryata shi,ganin baya da wani abu da zaiyi a ɗakin Papan yasa ya miƙe a hankali ya nufi flat ɗin zuciyarsa fal tunanin abinda suka aikata shida Lilinsa ɗazu.
Bin bayansa Papa yayi da ido yana mai tusayin Ɗan nasa wanda baya iya riƙe damuwarsa a cikin zuciyarsa,Glass ɗinsa ya mayar saman idonsa yaci gaba da duba Jaridar hannunsa yana yiwa yaron nasa addu'ar samun juriya a cikin zuciyarsa.
Faisal na shiga flat ɗin nasa yasa key ya rufe ƙofar bedroom ɗin nasa duguwar Jallabiyar jikinsa ya zare darect wajan wata drower ya ƙarasa yana zuwa yasa hannu ya jawo drower tare da saka hannu ya ɗauki wani Tablet na Effective Relief from pain and fever kana ya ɗauki ruwa a glass cup yasa maganin tare da kafa bakinsa a saman ruwan ya shiga kwankwaɗa saida ya shanye sannan ya miƙe lokacin zufa ta gama wanke masa jiki,Banda harbawa babu abinda kansa keyi masa ya najin wani matsanancin ciwon kai wanda yake bara zanar tarwatsa tunaninsa na kamashi ga yadda mararsa keyi masa azaba haɗi da raɗaɗi tamkar zata fashe a haka ya sulale ya faɗa kan bed lokacin da ƙyar yake buɗe idonsa sbd tsabar damuwa da tunanin daya gama ratsa brain ɗinsa,Banda juyi babu abinda yake gaba ɗaya Papa yasa tunaninsa a JUYAYI ya shafe 30min kafin baccin ɓarawo ya samu nasarar ɗaukesa.
Rano's family
Jin maganar Dad take tamkar saukar ruwa'n sama da ba'a shirya masa gaba ɗaya tunaninta ya tsaya dan ba tayi tunanin Dad ya ɗauki maganarta da gaske ba harya zartar da hukunci akai kasa cewa komai tai sai numfashinta daya shiga ɗaukewa hakan ya nuna alamar ASMARTA nason tashi,Dama ace mafarkine ta keyi ba gasky ba dama ace idan ta farka zata ganta kusa da farin cikin ranta jin yadda zuciyarta ke beating ga yadda kanta ke juya yasa lokacin ɗaya ta fita a hayyacinta,Me zata cewa Dad ya fahimcita tunda ita da bakinta tace bata son Faisal a bawa Najma shin idan ta yiwa Dad tawaye ta kyauta masa kowa?,Maganar Dr Layler ce ta faɗu mata musamman inda take cewa "Ki zama mai tsaya akan ra'ayinki kada ki bari wani yazu ya shiga tsakaninki keda mijinki" Wasu hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta yayinda ƙirjinta keyi mata zafi da kuma raɗaɗi babu abinda yafi zama da masoyi daɗi sannan babu abinda yafi rabuwa da wanda kakeso ɗaci tabbas tasan rabuwa Faisal tabkar rabuwa da numfashinta ne,Amma tasan Najma bata son Faisal ta fahimci akwai wanda ta keso tunda daɗewa dan haka zata nemi taimako wajan Yayarta Najma.
Najma kam lumshe ido tayi lokacin da taji abinda Dad ɗin yake faɗa lokaci guda ciwon data keji acikin zuciyarta ya tafi,Wani silver mai daɗi ta haɗiye wanda ya huce da wani abu daya tukare mata maƙoshi wasu kyawawan hawaye ne suka zubu daga cikin idonta wanda bata san kona mene ba,Ɓangare guda kuma na zuciyarta tana ji kamar abune mai wahala taci Amanar ƴar uwarta ba zata ita zama da Faisal a matsayin miji ba kuma ba zata iya bijirewa umarnin mahaifinta ba,Mai ya kamata ace tayi yanzu lumshe ido tayi tana sauraran yadda zuciyanta suke mata shawara kala-kala,A hankali kyakkyawan idonsa ya fara yi mata yawo cikin idonta cure jikinta tare waje guda lokaci ɗaya tsigar jikinta ya mimmiƙe nan take ta farajin wani abu mai kama da feelings ƴar yamm haka taji a jikinta lokacin data tuna yadda tattausan lips ɗinsa ya shige cikin bakinta sosai ta lula duniyar tunani sama-sama taji maganar Dad nayi mata yawo cikin kunanta.
"Nasan dukkanku bana da wani matsala daku ina neman alfarmar daku zama masu biyayya a dukkan umarnin dana shimfiɗa maku nasan ko bayan babu raina ba zaku taɓa dana sanin abinda na zaɓa maku ba,Mamana kece ƙarama dan haka nafi jin rayuwarki ta tsaya musamman yadda Ubangiji ya jarabceki da cuta mai wahalar gaske a kullum ina maki addu'ar samun sauƙi cikin rayuwarki,Najma ki shirya dukkan wasu kayanki zuwa gobe da yamma za'a miƙaki gidan mijinki Allah ya baki ikon yi masa biyayya kamar yadda Mamynki keyimin shi aure ɗan haƙuri ne sannan ki zama mai haƙuri da kuma kawar da kai"
Mamyce takai dubanta ga Lili wacce take zaune zamar dirshen a ƙasan carpert ɗauke Mamy tayi domin tabbas Lili zata shiga damuwa dan ba ƙaramin so ta kewa Faisal ita kanta tasha mamakin wannan abun lokacin da Dad yake sanar da ita tayi shuru ne kawai dan bata da wani power abinda Dad ya yanke dashi ake aiki babu wanda yake masa musu,A hankali Mamy ta miƙa hannu ta ɗago Lili wacce take zaune ta sadda kanta ƙasa kamar mai tunani amma ita kaɗai tasan abinda ta keji a ranta,Lafewa tayi jikin Mamy tana sauke numfashi.
Boobi kam duk yadda ka kai da karantar halayar mutum da wahala ka fahimci halinda yake ciki wayarsa kawai yake dannawa tym to tym yakan ɗan shafa kwantaccen sumar kansa tunda ya zauna ko mutsi bai yi ba haka babu abinda ya taɓa na abinci sai coffee ɗin daya sha shima da ƙyar yake iya haɗiya.
Ganin lokaci yaja yasa Najma miƙewa a hankali ta yiwa iyayenta magana tare da shige flat ɗinta,A hankali ya ɗaga shanyayyun idanunsa wanda suke a lumshe kamar maijin bacci ya mannasu akan Dad dake duba wayarsa,Kujerar da yake kai yaja zuwa baya a hankali ya miƙe tare dayin wajan Dad yana zuwa yaɗan rungomesa ta baya tare dayi masa peak a ƙoshi a hankali ya ware laɓɓansa yace"sweet dream Dad" ya faɗa lokacin da yake lumshe idanunsa wanda suke ɗanyi masa zafi sbd baccin da baya samunyi akan lokaci,Murmushi Dad yay yace"and you too miskilin Dr"ƙara lumshe idanunsa yay tare da shafa tulin sumar kansa Mamy ce ta kallesa tare da faɗin"My Dr a taimakawa Mamy akai Lili ɗaki mana" fuska ya ɗan ya mutse tare da fiddo idanunsa dan baiyi tunanin abinda za tace ba kenan,Shuru yay baice komai ba tamkar baiji abinda tace ba,Dad ne ya ƙara cewa"Dr matata kakeson wahalarwa ko kasan Lili tayi girma fa ba kamar lokacin da kake ƙasar waje bane,Pls maza ɗauketa Mamy ta huta bansan kalar matar da zaka aura ba amma am sure Mamy zata fita kyau" jinjina kai kawai Boobi yayi yana tunanin ta yadda zai ɗauki miskilar yarinyar nan wajan Mamy ya nufa dan baya son su fahimci komai yana zuwa yay yaɗan durƙusa tare da saka tattausan hannunsa ya ɗauketa zuwa jikinsa,ƙara shige jikinsa tayi jinta samu sauyin waje ta shiga fitar da numfashi a hankali,Taɓe baki yay ganin yadda take shigewa jikinsa kamar mage tuno lokacin da suke vedio call yay always a kwance zai ganta ko kuma yaga ta rungome pillow idonta a lumshe sai tayi magana zai tabbatar idonta biyu amma sai suyi vedio na wajan 30min bata buɗe ido ba,A haka ya ƙara flat ɗin nata yana zuwa ya murɗa handle tare da tura kansa ciki wani daddɗan ƙamshine ya daki hancinsa ƙamshin daya daɗe baiji kamarsa ba,ya daɗe a tsaye yana shaƙar ƙamshin har baisan lokacin daya lumshe idanunsa ba,Wani ya nayine mai daɗi ya fara tsintar kansa a ciki ganin idan baiyi da gske ba bazai iya fita daga ɗakin ba yay saurin ƙarasawa wajan bed ɗin nata yana zuwa ya saketa daya tsaye ta faɗa saman bed yana jin lokacin data saki ƙara baiko juyawa ba yay ficewarsa tare da banko mata ƙofar ɗakin.
Boobi yana fita babu inda ya tsaya sai ɗakinsa yana shiga ya zare siglet ɗin jikinsa nan ƙyaƙƙyawan gashin ƙirjinsa ya bayyana ya kwanta yay luf abinsa sai ƙyalli yake murɗaɗɗan jikinsa ya bayyama musamman Arms ɗinsa sosai Boobi yake da kyan jiki mai ɗaukan hankali komai nasa a nutse ya keyinsa baya son hayaniya da son magana daman Lili ce kawai yake jure magana da ita amma tunda wannan Juyayyen abin ya shiga tsakaninsu yaji kamar an ɗaure masa baki ko magana yake idan ya ganta zaija bakinsa yay shuru yayi kamar bai ganta ba,Sosai gabansa ke faɗuwa idan ya ganta yana dakewa ne a matsayinsa na namiji abune mai wahala ka gane damuwar Boobi yana da juriya da kuma haƙuri uwa uba miskilanci baya ɗaukan raini ko kaɗan yana da zuciya fiye da tunanin bai karatu sai dai yana da ɗauke zakai masa abu da yawa ya ɗauke bawai dan bai gani ba sai dan baka gabansa,Ganin tunanin da yake bazai ɗauke masa damuwarsa ba wayarsa ya kunna tare da saka ƙira'ar Sudais cikin suratul YAASIN saman bed ɗinsa ya haura tare da kashe glove ɗin ɗakin ya shige cikin blaget,Lumshe ido yay yana sauraran ƙira'ar dake fita daga cikin wayar tasa a hankali ya shiga bi cikin zuciyar sosai damuwarsa ke raguwa a haka bacci yay nasarar ɗaukesa.
_Washe gari_
Misalin ƙarfe 7 na safe Lili ta shirya cikin shigarta ta alfmar wani blue ɗin boyal ne a jikinta anyi masa ɗinki buuba tayi rolling kanta da pink ɗin vail mai kyan gaske gashinta ya sauka har baya kasancewar vail ɗin ƙara mine hannunta ɗauke pink ɗin hand bag kai tsaye compund ɗin gidan ta nufa tana zuwa ta nufi wajan motar ta,Tana zuwa tasa key ta buɗe motar tare da shigewa cikin a hankali tayiwa motar key tare da danna horn mai gadi ya buɗe mata get ɗin ta harba motar ta kan titi sai B.U.K.
Bata daɗe a hanya ba ta isa B.u.k lokacin har 8:20 tayi cikin nutsuwa tayi parking a parking space lokaci ta duba taga 8:30 ta kusa kuma shine lokacin ɗaukan darasin Faisal ɗan tsaki taja dan bata jin zata iya saka idonta cikin nasa ganin lokaci na shirin ƙurewa yasa ta buɗe motar tare da zuro da kyawawan ƙafafunta waje zuwa wani ɗan lokacin ta gama fituwa daga cikin motar,Lumshe ido tayi tare da cije jajayen laɓɓanta a hankali ta buɗe bakinta cikin siririyyar muryarta tace" Ya rabb" tana faɗin hakan taɗan ware manyan idanunta tare da juya da nufin ƙarasawa department ɗinsu, ta ɗaga ƙafa ɗaya biyu taji an damƙe hannunta tare da janta da ƙarfi jin hakan yasa ta buɗe baki zata kurma ihu taji an ɗura wani tafin hannu mai sanyi da kuma taushi an rufe mata baki tare da dannata cikin wata mota aka rufe motar,cikin sauri ya koma ɓan garen drever yana shiga yaja motar da wani irin spend yabar makarantar.. *_NIMCYLUV CE😘_*
*am sorry for the late update kuyi haƙuri pls ina cikin busy ga kuma wani series film da zan fara rubutawa so kuyimin afuwa kuna raina kada kuyi fushi i knew ban kyauta ba sbd da yawancinku kunata zaman jira na so bana da laifi pls acpect my apologies 🙌🏻 I luv you more and more ku sani a addu'arku mai albarka pls*
Masu wattpad pls follow and Comments with Vote ina ganin abinda kuke no Comments no Vote😉😉pls a sauya hali kafin *FAYAL* ta sauya ok
*Idan anga typing errow suri hilis😅🙌🏻*
*JUYAYI*
*E 7*
Wattpad@Nimcyluv
🥰🤣am so sorry 2days kun jini shuru it's all ur fault not my💁🏻♀️.
....Ihuu Lili ta fara a cikin motar tare da runtse manya-manyan dara-daran idanunta, tana mai jin tsoran buɗesu domin bata san dawa za taci karu ba,Ganin bashi da niyyar tsayawa yasa ta ƙara buɗe bakinta cikin fitar hayyaci ta fara kuka haɗi da kurma ihu,Tsaki ya shiga ja akai² jin kukan nata na damunsa ƙara gudun motar yay gaba ɗaya baya cikin hankalinsa da nutsuwarsa, sanadiyar hakan idanunsa suka sauya launi daga fari zuwa jaa jijiyar kansa tayi raɗa-raɗa sbd tsabar ciwon da kansa keyi masa,Wani wawan birki yaja cikin zafin nama haɗi da ɓacin rai yace.
"Kee dallah nine shuru a nan kada ki fasan kunne".
ai kamar ƙara mata gudun kukanta yay dan gaba ɗaya bata fahimtar abinda yake faɗa ganinsa take kamar ɗan yankan kai,Wani zazzafan numfashi ya shiga fesarwa ta hancinsa a hankali ya shiga girgiza kansa kamar mai tunanin tabbas abinda yaji yau da kuma abinda ya gani yay matuƙar tayar masa da hankali duk yadda yakai yayi tunanin a kan abinda ke shirin faruwa abin yaci tura,Cikin nutsuwa ya gangara motarsa gefen titi tare da kasheta a hankali ya buɗe side ɗinsa tare da zuro da kyawawan legs ɗinsa waje lokaci kaɗan ya bayyanar da gangar jikinsa,Lumshe gajiyayyun idanunsa yay haɗi da ɗan taune lips ɗinsa,A hankali yake buɗe hancinsa yana shaƙar daddaɗar iskar titi yayinda gefe guda na zuciyarsa yake karantu Sunayen Allah guda 99 a haka ya ɗan samu sauƙin zuciyarsa daga ciwon da take masa,A gaggauce ya buɗe side ɗin baya jin tana tari tare dajan numfashi da ƙyar yana buɗewa ya shiga ya zauna tare da rufe ƙofar ganin yadda take kokawa da numfashinta ya tabbatar masa da Asmarta ya tashi,Ɗan diriricewa yayi gaba ɗaya baison kallonta bare taɓa jikinta a sanyaye ya buɗe baki yace"Kee open ur eyes is me Boobi"ganin tana fisge² da kuma sandarewa ya sashi saurin kai haɗu ya ɗagota zuwa jikinta.
Gyara zamansa yay ta hanyar miƙe ƙafafunsa a kan duguwar kujerar dake bayan motar kwantar da ita yayi yaɗan miƙar da ƙafafunta tabi jikinsa luff ta kwanta sai kokawa take da numfashinta dake ƙoƙarin barin gaggar jikinta,Lumshe fitinannun idanunsa haɗi da cije lipa ji yake kamar ana buga masa guduma a kansa sbd rabuwa da jikinta da yay jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa² ga yadda gargasar jikinsa suka mimmiƙe wani sanyi ya fara shiga ƙofofin jikinsa take yaji zazzaɓi na neman rufesa numfashi mai zafi ya shigar fesarwa ta cikin hancinsa.
Cikin dauriya da kuma dakiya ya saka tattausan hannunsa mai sanyin gaske ya ɗura bisa ƙirjinta ya shiga danna mata a hankali tare da murza mata tsakiyar forehead,Tsananin azabar data jini yasa tayi wata iriyar zabura ganin hakan yay saurin mai data jikinsa tare da mannata a ƙirjinsa ya shiga tufa mata addu'oin da sukazu bakins dan gaba ɗaga brain ɗinsa ta tsaya da aiki shi kansa yana buƙatar taimako,Wani bottle water ya gani a gefen daya ajjiye jiya a cikin motarsa sbd ɗan sanyin dake busawa a gari yasa ruwan har yanzu da ɗan sanyinsa a hankali ya ɓalle murfin gorar ya kafa mata a ɗan ƙaramin bakinta cikin sa'a ruwan ya dinga shigewa cikin bakinta saida tasha mai yawa sannan ya cire bakin gorar daga cikin bakinta ya shiga shafa mata ruwan a oval face ɗinta zuwa wuyanta jin yadda,A hankali jikinta ya saki numfashinta ya shiga fita a hankali hakan ya tabbatar masa data samu relief daga pain ɗin data keji gane hakanne yasa shi ɗan zareta daga cikinsa tare da cillata gefe ƙara ta saki sbd kanta daya daki gefen murfin ƙofar motar,Cikin sauri ya buɗe murfin motar tare da ficewa ya koma side ɗin drever bai wani ɓata lokaci ba ya murzawa motar key tare da harbata kan titi ya nufi asibitin Aminu kano.
B.u.k
Fitar motar Boobi daga cikin makarantar keda wahala aka fara jin saukar Harbin bindigo ta ko'ina,Cikin tashin hankali da kuma firgici students da lectures ɗinsu suka fara neman hanyar tserar da rayuwarsu.
Yana kishin giɗe akan luntsumemiyar kujerarsa wacce take office ɗinsa yana tunanin yadda zaiyi rayuwa da wata ba Lilinsa babban tashin hankalinsa da baisan asalin dalilin daya saka aka fasa aura masa ita ba shidai yasan har abada Lili ba zata taɓa cewa bata sonsa ba kuma ya ɗauki alƙawarin bazai taɓa haƙura da ita ba duk yadda zaiyi ya aureta sai yay no matter how,Ɗan tsaki yay tare da duba tym yaga wajan 8:25 mamakin yadda har yanzu bata ƙarasu makaranta ba yake,Miƙewa yay a hankali ya isa zuwa window'n dake manne a office ɗinsa ɗaga labulan window'n keda wahala yaji ƙara kamar daga sama kafin yayi wani tunanin yaji ƙarar bindigu tako ina kafin kuka da ihun students ya ƙara cika makarantar,Ƙara zuge labulan yay sbd wasu manyan mutane masu baƙaƙen kaya daya gani sunke waye wata ash ɗin mota sai harbi suke wajan 30min suna abu ɗaya kafin yaji ƙarar ta lafa cikin sauri ya buɗe ƙofar office ɗinsa ya fita,Gaba ɗaya makarantar tayi shuru baka jin ƙarar komai saita tsuntsayen da suma suka tsorata yana fita yaci ƙaro da lecture Bilal shima da fituwarsa kenan a tare suka jera tare da ƙarasawa wajan motar da akayi fata-fata da ita sbd ƙarfin da kuma yawan harbin da akai mata Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai Faisal ke furtarwa da sauri² lokaci guda jikinsa ya ɗauki rawa zallar tashin hankali ya bayyana akan kyakkyawar fuskarsa ba komai ya tayar masa da hankali ba sai ganin duk irin harbin da akai ashe motar Lili'nsa ake harbi jikin ƙaraji da fitar hayyaci ya kwarara wani ihu tare da yin wajan motar da gudu yana faɗin "No pls my you are the only one i luv if you go i way i will day"ganin yadda motar ke fitar da wani yaƙi haɗi da ƙauri ne ya nuna gaf take da kamawa da wuta,Cikin sauri Bilal shida Abdull wanda ƙara suwarsa wajan kenan sukayi saurin riƙesa tare da janyesa da sauri nanfa yace sam baisan hakan ba suka shiga kukawa da ƙarshe ya samu nasarar kaiwa Abdul wani wawan naushi cikin sauri suka sakeshi da gudu ya juya ya nufi wajan motar yana zuwa motar na kamawa da wuta,Kuka ya fashe dashi tare da zubewa a wajan me hakan ke nufi sunkashe masa rayuwarsa kenan? Suwaye wa ɗannan ɗin waya turusu meta aikata a garesu har suka zaɓi kasheta? Rauninsa ne ya bayyana akan fuskarsa kamar ance ya juya yaga takalminta cikin sauri ya ɗauki takalmi lumshe ido yay nan wasu zafaffun hawaye suka sakko daga cikin idanunsa zuwa kan fuskarsa bazai taɓa manta lokacin dasu kaje shopping ta ɗauki takalmin sbd yace yay masa kyau,Hannunsa ya tura cikin aljihunsa ya ɗauko wayarsa numberta ya shiga kira tana ringing amma ba'a picking lamarin daya ƙara saka masa tsoro da kuma fargaba kenan,Cigaba yay da kira saida yay wajan five miss call kafin ayi nasarar ɗaga wayar muryarsa na rawa yace.
"Hello hear beat where are you" iska mai zafi aka sakar sama ta cikin wayar kafin aja numfashi kamar ba'a son magana daga can ɓangaren aka ce.
"She is with me"yana faɗin hakan ya datse kiran...Wata sassayyar ajjiyar zuciya Faisal ya sauke domin ya gane mai maganar wani sanyi yaji ya ratsa masa zuciyarsa,Amma maiya kawo motarta da kuma ta kalminta nan sannan mene ya haɗata da Fahad tunawa da yayi yayanta ne yasa ya share tunanin komai daga cikin zuciyarsa,Miƙewa yay ya nufi inda yay parking motarsa dan bazai iya jurewa rashin ganinta ba ji yake kamar yay hauka sbd rashin ganinta da baiyi ba kwana biyu yana zuwa ya faɗa cikin motar tare dayi mata key ya jata da wani spend yay waje yana fita motar ƴan sanda domin ardy sun samu labarin abinda ya faru.
Asibiti.
Lokacin daya isa asibitin 1:30 sbd ya tsaya wajan wani shop yayi shopping a hankali yay parking motarsa a parking space jin gina yay da kujerar motar tare da lumshe ƙanƙan tattun idanunsa da sukai jaa sbd tsananin tashin hankali da kuma far gaba duk yadda yasu yay tunani a kan tashin hankalin daya samesa yau amma abin ya gagara zuciyarsa taƙi bashi damar hakan eyes lashis ɗinsa ya ɗaga a hankali idanunsa ya bayya wani wahalallan numfashi ya fitar a hankali yasa hannu ya buɗe murfin motar ya sakko da ƙafafunsa zuwa ɗan wani lokaci gangar jikinsa ta bayya rufe motar yay kafin ya zaga ya buɗe side ɗin baya a shimfiɗe ya ganta sai fitar da numfashi take a hankali gaba ɗaya gashin kanta ya barbazu a kan fuskarta yana jin tsoron barinta cikin mota da babu shakka a cikin motar zai barta harya gama abinda yake,Ɗan juyawa yay yaga yadda mutane ke zirga² a harabar asibitinne yasa shi jan tsaki buɗe motar yay tare da sunkuyawa ya ɗaga kanta sannan ya nemi waje ya zauna,Ɗagota yay gaba ɗaya ya ɗurata bisa laps ɗinta gashin kanta ya tattara waje guda ya ɗaure da ribbon tsaki ya ƙara ja ganin ɗan ƙaramin vail ɗin data ɗauka a haka ya samu ya naɗa mata shi a saman gashin kanta,Juya da ita yay suna farcing juna hakan ya bawa full face ɗinta damar bayyana.
Lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da taune lips ɗinsa sosai zazzafan numfashin da take fitarwa ta cikin bakinta yake dukan faffaɗan ƙirjinsa,Murfin motar ya tura tare da ficewa da ita a jikinsa fuska ya haɗe tamau sbd yadda mutane suke ta kallonsa motar ya rufe jikinsa ida da gadara haɗi izza ya fara takawa cike da kuzari yana jin yadda mutane ke gaidashi amma yay burus babu inda ya tsaya sai office ɗinsa,Yana shiga ya shifiɗeta akan duguwar sofa cikin sauri ya ɗaura mata drip tare da injection yana gamawa ya fice tare da rufe ƙofar.
Marasa lafiyansa ya shiga dubawa bai samu kansa ba sai wajan 3:45 a gajiye ya turo ƙofar office ɗin a kanta idanunsa suka sauka tana kwance flat numfashinta na fita a hankali hannunta ya kallah yaga drip ya ƙare a hankali yasa hannu ya zare drip ɗin cikin sauri ya shige toilet ɗin office ɗin nasa.
Dr Layler.
Yadda take buga ƙofar kuma taji shuru shiya sata kanta cikin office ɗan murmushi tayi dan tunaninta yana jinta yay shuru sai taji saɓanin hakan sbd ƙarar shower da taji a toilet ya tabbatar mata wanka yake.
Zama tayi a kan kujerar dake office ɗin mutsin da taji a gefenta ne ya sata juyawa cikin sauri ta miƙe tsaya tare da ƙarasawa inda take kwance ƙara mara sauti ta saki tare da dafe ƙirjinta tace "What Lili a office ɗin Dr na?" kafinta ƙara magana taji mutsin fituwarsa cikin sauri ta nufi wajansa bata da yadda murɗaɗɗiyar surar jikinsa ke ɗigar ruwa ba muryarta na rawa tace" Dr wacece wannan mene haɗinka da Lubna?
Kallonta yay tare da ɗauke yana jin tambayarta tamkar rainin hankali banza yay mata ya nufi inda ya ajjiye rigarsa yana zuwa ya ɗauki farar singlet ɗinsa yana shirin saka rigar shaddarsa ta ƙara cillo masa wata tambayar "i'm asking you?" taɓe bai yay tare da lumshe idanunsa yana jin maganarta kamar tana watsa matsa wuta sbd yadda kansa keyi masa bala'in ciwo,Kamar baison magana ya wara saffan laɓɓansa yace" she is my biogical sister the same father and mother" cikin tashin hankali Dr Layler tazu wajan Boobi tare da dafe ƙirjinta tace "you mean Lubna is ur blood sister?" kallon sama da ƙasa yay mata kafin ya juya tare da faɗin "yerh that what i mean" yana faɗin hakan yasa hannu tare da matsar da ita daga gabansa.
Takaici ne ya kama Dr Laylerh nan take zuciyarta ta fara harbawa,Babu abinda yake mata yawo cikin kunne sai maganganun da sukai ita da Lili daman wannan shine Boobi ɗin shine wanda ya aikata hakan ga ƙawarta ta,Wani kukan baƙin cikine ya kamata ta durƙushe a wajan ta shiga rera kuka,Tausayinta ne ya kamashi dan baison yaga mace tana kuka kuma yasan abinda yake mata baya kyautawa dawowa yay tare dasa hannu ya miƙar da ita tsaye fuska ya haɗe tamau kafin yace"Cry?.. I'm telling you the true kina son na miki ƙarya?"kasa cewa komai tayi sai jikinsa data faɗa ta shiga rera kuka tare da faɗin "Dan Allah Fahad ka soni wallahi zan iya mutuwa idan baka amince dani ba,Ka soni kwatankwacin yadda nake sonka pls kayimin rai ka samamin gurɓi a zuciyarka" zareta yay daga cikinsa tare dayin wani killer smile sandarewa Dr Laylerh tayi sbd wani mugun kyau da yay mata iya kacin rayuwarta bata taɓa ganinsa yana murmushi ba sai yau,Daf da ita ya tsaya tare dasa hannu ya kama tafin hannunta ya murza a hankali kana yace "bana da ra'ayin soyyaya Layerh da ace zanyi soyyaya babu shakka zan zaɓeki a matsayin mata a gareni amma soyayya shirmece da kuma ɓata lokaci ina maki addu'ar samun miji na gari idan kuma nina nagarin saiki ta add'uar samun nawa ina maki fatan alkairi a cikin rayuwarki nagode sosai da soyyayarki"yana faɗin hakan ya sumbaci tafin hannunta tare da juyawa ya nufi inda Lili take kwance hannunsa duka biyun yasa tare sukutarta yay waje abinsa hankali kwance tafiya yake cike da nutsuwa da kuma kuzari yana tafiya ne cike da jarumta sosai yake da kwarjini haɗi da haiba a idanun jama'a musamman ƴan mata.
Yana zuwa wajan motarsa ya buɗe tare da kwantar da ita a gidan baya kana ya zauna mazaunin drever cikin sauri yaja motar tare da ficewa daga cikin asibitin.
Dr Laylerh kam tunaninta ne ya tsaya cak yayinda tsoro da fargaba ya shiga ratsa zuciyarta,Hannunta daya sumbata shi kawai take kallon kafin ta ɗura hannun saman ƙirjinta tana jin wani daɗi na ratsata ta ɗauki alƙawari kuma taci alwashi indai tana da rai da lafiya babu abinda zai hanata samun muradin zuciyarta,Dole itace matarsa ta har abada babu wata ƴa mace data isa tayi mata shamaki dashi,da wannan tunanin ta fice daga office ɗin tare da rufe masa.
Maidoguri road.
Parking yay a compund na gidan tare da fituwa hankali kwance ya fitu daga cikin motar tare da shige cikin gidansu,Lokaci ya duba yaga 6:10 kai kawai ya jinjina kafin ya haura saman steps ɗin gidan ya nufi flat ɗin Dad ɗinsu.
Da sallama ya shiga a zaune ya sameshi akan kujera yana shan coffee cikin sauri ya ƙarasa wajan Dad ɗin yana zuwa ya zauna kusansa tare da hugging ɗinsa cikin sakakkiyar fuskarsa yace "Barka da hutawa my luv" kansa Dad ya shafa yace "Yawwa Dr na yaya jikin sister ɗinka hope dai da sauƙi? Kai kawai ya jinjina wasu files masu yawa Dad ya ɗauka tare da tamƙawa Fahad ɗin dannan ya ɗauki wata farar takadda wacce akai rubutu a ciki ya tamƙa masa a hannunsa sannan ya dubesa yace "Fahad kayi haƙuri da dukkan abinda zaka gani cikin wanna taƙaddara kasani ƙaddara bata huce kan kowa ba nasu yi maka bayani tunda daɗewa amma ina tsoro,Baka da ƴan uwan da suka huce Lubna da Najwa..Najwa ba abar damuwa bace tunda yanzu da jima a gidan mijinta tun bayan fitarka aka kaita abin damuwa shine Lubna wacce kusan rabin rayuwarta yana wajena wanda a yanzu zai tamƙashi zuwa gareka Kaine babba sai Najma sai Lubna uwa ɗaya uba ɗaya haka kuke dan Allah ka kula da ita fiye da yadda zaka kula da cikinka ka dubi rashin lafiyarta ka bata farin ciki kuma kana da iƙon zaɓa mata mijin aure a duk sanda kasu..Jeka ubangiji yayi maka albarka Allah ya kareka daga sharrin mai sharri da kuma zargin mai zargi"Dad na faɗin hakan ya miƙe tare da fice daga parlon ya nufi bedroom ɗinsa.
Jiki babu ƙwari haka Fahad ya ɗauki files ɗin da Dad ya bashi ya nufi hanyar flat ɗinsa,Yana zuwa ɗakinsa ya nemi wata baƙar Jaka ya zuba files ɗin a ciki tare da takaddar haɗi da wayarsa duk ya cillasu a ciki.
Misalin ƙarfe 2:30 na daren ranar yana zaune a kan kujerar ɗakinsa yana danna lapton sanye yake da guwan wanda na amy colour ɗin shaddarsa daya saka ɗazu da yay wanka sai farar singlet,kamar daga sama ya farajin saukar ruwan bingidu a tsakiyar cikin gidan nasu,Hankali tashe ya ƙarasa bakin window'nsa ƙirji ya dafe haɗi da tushe bakinsa ganin wasu ƙartin mutane majiya ƙarfi suna haurawa saman flat ɗin su Daddy hannayensu ɗauke da manyan bindigu yana nan tsaye duk jikinsa rawa yake yaji saukar wata ƙarar bindiga wacce ta tafi da sautin ƙarar mutum wanda yana da tabbaci ta Daddynsa ce.
Ganin bashi da wani lokaci yasa yay saurin ɗaukar baƙar Jakar daya zuba files ɗin da Dad ya bashi idanunsa taf da kwallar ganin yake kamar shine yay silar abinda ya faru tunda ya kasa tseratar da iyayen nasa,Cikin sauri ya ɗauki key ɗin motarsa a hankali ya haura ta window derect ya kaisa ya harabar gidan yana zuwa yaga motar cikin sauri ya buɗe motar tare da faɗawa cikin motar yay mata key ya fice da gudu shaf ya manta da batun wata Lili na cikin gidan.
*_Nimcyluv ce😘_*
*idan anga errow am sorry pls👌🏻🙌🏻*
*NIMCYLUV MARUBUCIYA*
_Assalamu Alaikum_
Hey Guys I hope all of you are fine?,So I want to thank you all for supporting me thank alot may Allah bless you all.
I knew most of you are following my new book JUYAYI (the secret issue) right?.
So I have a wonderful and amazing game for you guys but only wattpad readers can join the game.
Madam if don't have wattpad appilication I want to say sorry for yourself because you miss it, it gonna be 💃🏻👯🏻♀️.. Understand? .
I'm so sorry naƴi intertement ne GAME ɗin dai kashi biyu ke akwai WRITERS akwai READERS muda kanmu zamu zaɓi wanda za'ai Game ɗin dasu daga writer zuwa readers, dukkan maiso zai iya yin searching ɗina a Wattpad *Nimcyluv* sannan yayi following ɗina ta yadda idan akwai announcement zai gani cikin sauƙi.
Kada kayi tunanin shira zamuyi da mutum idan hirana ne muna dasu kala².
Akwai
Coffee with heroine in english, wanda MaimunaAbdullahi ke gabatarwa da hausawanmu da kuma yare. @+234 816 712 0325
Sai kuma.
Zauren MissMeemah on wattpad da ake gabatarwa iya hausa zallah @Kitty😘 .
Ina fata zakuyi following ɗinsu, Game ɗina zaizo maku as happy new year idan kinsan baki da wattpad yana da kyau kije ki ɗauko a play store domin har gift zaki iya ci a wannan game ɗin.
Ina buƙatar jin ra'ayinku ta hanyar yimin messages 08119237616 Writer or Reader duk kuna da damar bada gudunmawarku a wannan tafiyar🥰🤗.
Nasan ba lallai ku fahimci wacce game bace amma indai za kuyi following ɗina zaku iya fahimta ngd sosai da kuka samu damar karanta saƙo na thank for dat.
*Wattpad@Nimcyluv*
*Sat/Dec/26 9:23pm*
*💖JUYAYI💖*
*E 8-9*
Wattpad@Nimcyluv
*Listen guys* you got to understand that some people don't come in your life to love you, They come into your life to see you, They don't come to bring to your life, They come to take from you.
They don't see you as a person, They see as a opportunity, These are the type of people that don't love you for you, They love you for what they can take from you.
They're not loyal to you, They're loyal to the benefits that Come with you, That's why they never show up.
No matter how many times you showed up for them, That's why they never offer help, No matter how many times you helped them😫.
No edit 🧐
......Kasan cewar tsakiyar dare ne ga yadda gare yay shuru da kuma rashin abeban hawa a hanya yasa Fahad ƙara gudun motarsa kamar zai tashi sama,Babu abinda yake masu gizu cikin eyes ball ɗinsa sai fuskar Dad da Mamy iyayensa kuma abin alfaharinsa a koda yaushe wasu zafaffun hawayene suka shiga fita daga cikin narkakkun idanunsa wanda zuwa yanzu suka rikiɗe suka koma few red sabida tsananin tashin hankali da kuma firgici.
Lokaci kaɗan ya fita hayyacinsa idanunsa har wani ruwa² suke sabida tsananin fargaba da kuma tension ɗin da yake tun karusa kuma ya faru.
Gargasar jikinsa ne suka shiga mimmiƙewa ƙofufin jikinsa suka shiga amsar sayin dake kaɗawa a kan titin,Sannu a hankali raɗa² manya² jijiyoyin kansa suka shiga firfituwa a saman forehead ɗinsa lokaci kaɗan sukai raɗa² a kansa har wani halbawa suke sabida yadda kansa keyi masa matsanancin ciwo tare da bara zanar tarwatsewa gida biyu.
..Sanyin dake kaɗawa a kan titi shine ya ƙara bawa ƙofufin jikinsa damar buɗewa sosai,Lokacin kaɗan sanyin ya gaba ratsa jikinsa wani zazzafan zazzaɓi ya lulluɓesa dreving kawai yake ba tare daya san inda yake cilla kan motarsa ba.
Zafin zazzaɓinne ya gama gauraye jikinsa ya shiga rawar sanyi tare da haɗe haƙuransa suna bada wani sauti Ƙas..ƙas..ƙas Ƙirjinsa ne ya bada sauti damm sabida gabansa daya faɗi kan motar yaɗan saki tare da kaucewa daga kan titi ya nutsa motar cikin wani ƙauye lokacin yay tafiya takai ta 3hours domin har amfara kiran farko na sallar asuba.
Idanunsa ne suka rufe ruff sabida zafi da a zabar daya keji na ratsa tsakiyar kansa haɗi da gangar jikinsa,Ƙara gudun motar yay ya ƙara nutsa kan motar cikin ƙauye daf da zai huce wata unguwa motar ta tsaya cak alamar mai ya ƙare, Kan staring motar ya ɗura kansa ya shiga fitar da numfashi a kai².
.Su Baba Habu da jikansa Mustapha da fituwarsa kenan daga ɗan ƙaramin gidansu zuwa masallaci suna tafe suna lazimi a haka suka ƙarasu gaban motar zasu gifta kenan Mustapha ya dawo da baya jin motar na fitar da wani tiririn zafi hakan ya tabbatar masa da ba'a daɗe da ajjiyeta a nan ba.
Ganin Mustapha ya tsaya yasa Baba Habu dawowa da baya tare da tsayawa musan Mustapha yace "ji kana lahiya dai ka tsaya a nan bisa hanya?".
Girgiza kai Mustapha yay tare da kunna wayar hannunsa yace " banjin lafiya bari na duba" yana faɗin hakan ya zagawa side ɗin drever tare da haskawa salatin ya fara ganin wani baturen mutum mai kyakkyawar sura daga shi sai singlet da dugwan wandonsa na amy colour ɗin shaddarsa yana fitar da numfashi sama².
Baba Habu ya saki salati tare da riƙe haɓa yace "yau naga abinda ya dameni yanzu haka irin samarin burnin nanne masu kidnama😅 da kuma fyaɗe" A ɗan tsora ce Mustapha ya kalli Grandfather ɗin nasa yace.
"Haba GF how many times that i talk do you ka daina faɗin haka wa jama'a wallahi matsalar ƙauye kenan akwai kuskuran fahimta" Daƙuwa yaywa Mustapha yace "Ƙaniyarka nace ƙaniyarka ja'irin kawai kaf ƙauyen nan babu wanda ya kai ubanka gidadanci,Kuma kai daga ganin wannan ƙuriyar fatar nan ba mutumin kirki bane".
Girgiza kai kawai Mustapha yay dan yaga GF ɗin nasa he never understand,Ƙofar motar ya buɗe tare dasa hannu ya ɗago Fahad wanda yake cikin tsaka mai wuya saurin ɗauke hannunsa yay jin wani a zababban zafi ya daki hannunsa,Ƙoƙarin fitu dashi yay amma ya kasa hakan yasa ya kalli GF yace.
"Pls GF i need ur help..taimaƙonka make mena wannan mutumin yana cikin wani hali" badan ransa yasu ba ya ƙara tare da taimakawa Jikan nasa ya fitu da Fahad daga cikin motar babu inda suka tsaya sai ɗan ƙaramin gidan da suka fitu daga ciki wata ƴat bukka suka ƙarasa dashi tare da shimfiɗesa a kan tabarmar Kaba.
Ganin yadda yake haɗa teath da ƙarfi ga yadda jikinsa ke rawa alamar sosai zafin zazzaɓin ke shigarsa,Sunkuyawa Mustapha yay tare da sutale singlet ɗin jikin nan yalwataccen baƙin gashin jikinsa ya bai yana yay luff saman faffaɗan ƙirjinsa,Tashi ya ɗauki wani kwano ya siyayo ruwa mai sanyi a cikin Tulo ya shiga shafawa Fahad a saman ƙyaƙƙyawar fuskarsa da kuma naked body ɗinsa,Wata ajjiyar zuciya Fahad ya sauke mai ƙarfi.
Arm robbers.
Faɗin tuzarcin da kuma cin mutunci haɗi da rashin tausayi da kuma tsantsar rashin imanin da suka aikata a gidan Ahj Mustapha Rano,Bayan sun tabbatar da sun kashe kowa na gidan amma ba suga mutum 2 zuwa 3.
Nan take ogansu ya ƙara basu umarnin dukkan inda suke su nemusu sabida muddin aka kashe iyayen ba'a kashe Ƴar ƴan ba to anyi a banza kamar an kashe macijine ba'a sare kan ba.
Ƙofar farko ta shigowa cikin gidan ita suka nufa wanda wannan ɗakin ya zama shine mallakin Lili babu irin bugawar da sukai ba'a buɗe ba saima kamar sautin kuka da suke jiyowa daga cikin ɗakin,Ganin ƙofar ba zata buɗe ba yasa suka shiga zazzagawa ɗakin Petir suna gamawa suka cinna masa tare da juyawa suka nufi saman bene inda ɗakin Dad suna zuwa suka tarar da ogansu na shirin fituwa,Idansa ya sauke akan gawar Mamy da kuma Dad wacce suke kwance jini yana malala daga jikinsu,Yayinda Dad yake kwance flat idanunsa a sama fuskarsa ta faɗaɗa da murmushi yayinda Mamy kwance jikin Dad ta ɗura kanta bisa ƙirjinsa a haka rai yay halinsa suna manne da juna.
Babu inda basu binka ba sabida dasu ganu inda dukiyar Ahj Mustapha Rano take amma babu ita babu labarinta,Ɗakin da yake ƙashe na gidan suka shiga wanda ɗakin ya zama mallakin Fahad ganin ɗakin tangameme ya haɗu iya haɗuwa yasa suka saki baki tare da bin ɗakin da kallo,Ogansu ne ya shiga dube² nan gaya ƙofar window a buɗe cikin sauri ya ƙarasa tare da leƙawa aikam abinda yake tunani ya gani ga sahun ƙafar mutum nan sabida danshin ruwan dake tafin ƙafar Fahad ya bayya a kan tarazu ɗin gidan.
Banbo ya kaiwa naushin cike da ɓacin ganin yadda sukai gagarumin kuskure domin rasa Fahad dai² yake da rasa ransu a wajan Alhji,Wata dower suka buɗe nan sukayi arba da kuɗi masu yawa wanda a ƙallah za sufi dubu ɗari biyar nan kowa yasa hannu ya kwashi nasa rabon,ganin Asuba na shirin yasa suka gaggauta fita tare da yanke shawarar cinnawa gidan wuta sabida basa su subar wata shaida da zata nuna sune suka aikata hakan,Gaba ɗaya suka watsa gidan petir tare da cinna masa wuta cikin sauri suka shiga motarsu tare barin Estate ɗin gaba ɗaya.
Maƙota kuka banda kuka babu abinda suke gashi babu damar fituwa kaima kayi silar naka ran amma dukkan Harbin da Arm robbers ɗin suke sunaji,Babu abinda ya ƙara ɗaga masu hankali sai wutar dasu kaga tanaci har saman gidajensu suna ganin hasken wutar,A dai² lokacinne aka fara kiran sallar asuba dalilin hakan yasa mutan unguwa suka firfituwa daga cikin gidajansu lokacin wutar ta gama cinye komai sai motocin da suke compound na gidan sune kawai wutar bata taɓa ba,Nan unguwa ta cika da kukan jama'a sabida kowa yasan waye Alhj Mustapha Rano mutum ne kowa mai son talakawansa da kuma son taimakasu cikin lamuransu kowa nasa ne ya ɗauki kuɗi masu yawa ya bawa mutum ba komai bane kana zaune zaice ya biya maka zuwa Hajji bana,Sosai akai baƙin ciki da rashin a dalin mutum kamarsa da ƙyar aka samu mutane suka shiga masallaci a kayi sallah tare dayi masa addu'a shida iyalansa kowa na faɗin "Allah sarki Najma ita tana da tsahun raine shiyasa tunda safe aka miƙata gidan mijinta wannan yarinyar Allah ne kaɗai yasan tashin hankalin da zata shiga" kowa dai da kwai abinda zaice a haka gari ya ɗanyi haske kafin wani lokacin unguwar ta cika da Ƴan jaridu da kuma manyan Ƴan sanda masu faɗa aji.
Ganin babu wata jana'ida da za'ai sabida gama ɗaya gidan ya ƙone ƙurmus haryau da raguwar wuta naci kaɗan² yasa aka rufe gidan gaba ɗaya ta hanyar saka ƙata gwaɗo a gate ɗin gidan zuwa 7 na safe kowa dukkan wata media tasan da labarin mutuwar Alhji Mustapha shida iyalansa gidan T.V,Redio,Wasapp,Facebook,istagram, Da dai² sauransu Addu'a kam sun shata wajan mutane tare da addu'ar bayyana dukkan wanda ya aikata masu wannan ɗan yan aikin,Haka ƴan sanda suka gama bincikensu amma babu wata shaida da zata nuna ga wanda sukai wannan abun.
Maidugori road.
Tunda aka kaita da idanunta ba zata taɓa cewa taga Faisal ba, any tym tana flat ɗinta dake cikin makeken gidansu Faisal ɗin banda sallah da wanka babu abinda yake tayar da ita a haka har dare yay mata,Daren da yayi mata tsayin a cikin daren ranakun rayuwarta gaba ɗaya ta gasa bacci sai juyi take a tsakiyar bed ɗinta tym to tym gabanta na faɗuwa ƙirjinta na bada sauti tsoro da fargaba haɗi da kuma dana sanin abinda ta aikata ya gama ziyartar zuciyarta,Taci amana ƴar uwarta amana mafi muni tafi kowa sanin shaƙuwa da kuma soyayyar dake tsakaninta da Faisal tabbas idan labarin soyyayar Faisal da Lili zata bawa mutum tana iya yini da kwana bata kammala ba,Idan rubuta labatin zatai kowa zata iya rubuta Episode 50 a haka saidai ya tashi a season tabbas ta zama butulo kuma maci amana cin amanarma ta ƴar uwata ta jini ina zata kai wannan haƙƙin wanne hali Lubna zata faɗa ta sanadiyar hakan? Allah shine kaɗai ya sani domin abune mai wahala mutum ya ganu gaskiyar abinda ke zuciyar Lili duk da hausawa sunce bayanin zuciya a tambayi fuska to ita ko face ɗinta baya showing abinda yake ranta tana da zurfin ciki fiye da tunanin mutum da wahala mutum yay mata abu kaga ta nuna baƙin cikinta ko damuwarta kenan hakan yana nufin na haddasawa Lili baƙin ciki da kuma damuwa a ranta wanda bazai taɓa gogewa ba,Wasu zafaffan hawaye ne suka ƙara sauka daga cikin idanun a lokacin data tuna bawai Lili bace ta wargatsa aurenta sannan kuma ba ita bace ta jewa da Dad akan tana buƙatar a haɗa auren Faisal da kuma Najm ba,ƙara juyawa tayi a kan bed lokacin da komai ya fara dawowa cikin brain ɗinta haƙiƙa tayi wawta da kuma sakalci toshe bakinta tayi jin kuka na neman ƙwace bata,Mai yasa ta aikata hakan meyasa ta rusa rayuwar Lili cikin sauƙi haka tunawa da lokacin da Lili ta shiga ruɗu tayi a lokacin data fahimci kamar Boobi yay rapping ɗinta bata san cewa duk Najma itace sila ba🙀.
Wanni ɓangare na zuciyarta kuma yana tuna mata zallar soyyayar data kewa Faisal a lokacin da idanunta suka fara ganinshi a lokacin ta fara ƙaunarsa a ranta ƙunar da bata taɓa yiwa wani ɗan adam ba face iyayenta,Sosai take mutuwar ƙauna da kuma son Faisal har tana jin zata iya komai domin ganin ta mallakesa ya zama nata ita ɗaya,Ta jima tana danne soyyayar Faisal da kuma muradin kasancewa dashi sabida ƙanwarta Lili ba tasu ta fallasa a sirin zuciyarta sabida Lili domin tasan koda zata rasa ranta zata iya haƙura da Faisal ta mallaka mata shi a matsayin masoyi shiyasa tabi komai cikin ruwan sanyi yau gata a ɗakin masoyinta Faisal kuma a matsayin matarsa amma saidai tana jin kamar ta aikata babban kuskure ganin idan bata cire tausayin Lili a ranta ba zaija mata itama ta rasa buri da muradin ranta yasa ta tattara komai ta ajjiye a gefe ya zauna Faisal babu wanda yake mata gizu cikin idanunta a haka bacci yay gaba da ita bacci mai cike da mafarkai mara kan gado.
Misalin 7 na safe ta fitu daga flat ɗinta cikin shigarta ta alfarma sai baza ƙamshi take,Tafe take tana ɗan ƙifta ƙananun idanunta sabida yadda ta kejin gabanta na faɗuwa a haka ta ƙara flat Ammi domin gaidata,Tun daga nesa ta kejiyo kukan Ammi sama² cikin sauri ta ƙarasa shiga cikin parlour mutuwar tsaye tayi ganin Faisal yashe gaban Ammi ko motsi ba yayi gefe guda kuma family Doctor ɗinsu ne yake du basa,Ɗaya ɓangaren kuma Papa ne zaune akan sofa ya zabga uban tagumi yayinda idanunsa suka sauya kala daga fari suka koma jaa sabida tension ɗin da yake ciki haƙiƙa rashin Aminin nasa ba ƙaramin ɗaga masa hankali yay ba da kuma da gula masa lissafi yayi ba.
A hankali ta ƙarasa shigowa ɗakin lokacin hawaye ya gama wanke mata fuska duk da bata san abinda yake faruwa ba,Ganin Najma a cikin parlour ga ƙara Ammi sautin kukanta domin ta tabbatar idan ta samu labarin mutuwar iyayen nata ba ƙaramin tashin hankali zata shiga ba ko kuma itama zuciyarta ta buga ayi mai gaba ɗaya dan haka suka yanke hukuncin ba zasu faɗa mata ba sai komai ya dai² ta.
Zama tayi ƙasan carpert ɗin tare dasa hannu ta shafi sumar kansa a lokacinne wasu hawayen suka ƙara sakkowa daga cikin idanunta zuwa kan fuskarsa,Ammi ce ta goge nata hawayen tare da faɗin "ba kuka ya dace kiyi ba addu'a ita ya dace kiyi a dai² wannan lokacin ki sama ranki cewa akwai ƙaddararsa babu wanda zai ɗauki ƙaddarar wani ya ɗurama kansa,Dukkan abinda ya faru da mutum hakan a tsare yake wajan ubangiju so take it easy kiyi addu'a wa mijinki da kuma iyayenki da suka aura masa ke kiyi godiya garesu ki bisu da addu'arki mai albarka".
Shuru Najma tayi tare da zurfafa bran ɗinta wajan yin tunani amma ta gagara tunanin komai zuciyarta da kuma ruhinta mijinta kawai suke fata gani a yanzu curewa waje guda tayi tana mai jin dama daga ita sai shine kawai a duniyar inama ace yanzu iyasu biyu ne babu su Ammi da babu abinda zaisa taƙi kwanciya cikin mijinta ɗumin tayi missed daddaɗan ƙamshinsa haɗi ɗumin jikinsa da kuma sweet saliva ɗinsa lumshe ido tayi ta ƙara cure waje guda tana jin kamar lokacinne yake sucking bakinta tare da zuba mata daddaɗan miyun bakisa mai garɗi da kuma zaƙi.
Ƙauyen Yola.
Tunda aka shimfiɗe Fahad bai farkaba har zuwa yanzun da ake kiran sallar magrib yana shirin kwana a kwance kuma cikin mawuyacin hali domin ɗagawar da ƙirjinsa keyine kawai zai tabbatar maka yana da rai.
Duk wata kulawa daya dace a bashi ayi musamman mustapha shikam Babu Habu kira yake "ka gama kiwansa ya samu lafiya yazu yay kidnama ɗinka wallahi ko sisina bare kuma shanuwana ato,Mutane babu tsoran Allah a ransu musamman mutum mai ƙuriyar fata ka gani satsaɓar shan jinin mutuna har ƙure yake" Ai kamar ance Baba Habu ya Juya yana juya ya gansa tsaye akan ƙafafunsa ga yadda surar jikinsa ta bayya musamman muɗaɗɗiyar damtsen hannayensa ga yadda ƙirjinsa ya ƙara faɗi yawataccen gashin ƙirjinsa yay luff sai gyalli yake nipples ɗinsa sunyi tsini tare da yin red,Da gudu Baba Habu ya saki sandar hannunsa tare da kurma ihu haryana faɗuwa cikin sauri ya shige ƙaramar bukkarsa yana faɗin "Wayyo kayimin rai kidnma shanuwa biyar gareni🤣...
*Nimcyluv ce😘*
*NIMCYLUV MARUBUCIYA*
_Assalamu Alaikum_
Hey Guys I hope all of you are fine?,So I want to thank you all for supporting me thank alot may Allah bless you all.
I knew most of you are following my new book JUYAYI (the secret issue) right?.
So I have a wonderful and amazing game for you guys but only wattpad readers can join the game.
Madam if don't have wattpad appilication I want to say sorry for yourself because you miss it, it gonna be 💃🏻👯🏻♀️.. Understand? .
I'm so sorry naƴi intertement ne GAME ɗin dai kashi biyu ke akwai WRITERS akwai READERS muda kanmu zamu zaɓi wanda za'ai Game ɗin dasu daga writer zuwa readers, dukkan maiso zai iya yin searching ɗina a Wattpad *Nimcyluv* sannan yayi following ɗina ta yadda idan akwai announcement zai gani cikin sauƙi.
Kada kayi tunanin shira zamuyi da mutum idan hirana ne muna dasu kala².
Akwai
Coffee with heroine in english, wanda MaimunaAbdullahi ke gabatarwa da hausawanmu da kuma yare. @+234 816 712 0325
Sai kuma.
Zauren MissMeemah on wattpad da ake gabatarwa iya hausa zallah @Kitty😘 .
Ina fata zakuyi following ɗinsu, Game ɗina zaizo maku as happy new year idan kinsan baki da wattpad yana da kyau kije ki ɗauko a play store domin har gift zaki iya ci a wannan game ɗin.
Ina buƙatar jin ra'ayinku ta hanyar yimin messages 08119237616 Writer or Reader duk kuna da damar bada gudunmawarku a wannan tafiyar🥰🤗.
Nasan ba lallai ku fahimci wacce game bace amma indai za kuyi following ɗina zaku iya fahimta ngd sosai da kuka samu damar karanta saƙo na thank for dat.
0 comments:
Post a Comment