A hankali komai daya faru iyayen masu sonsa da ƙaunarsa ya shiga dawowa cikin brain ɗinsa dama ƙwayar idanunsa,Babu abinda yake damunsa a rai wanda har yanzu yake masa sauti cikin dodon kunnan wato lokacin da ƙarar harbin bindigar ya tafi da ƙarar mahaifinsa wanda ya tabbatar zuwa yanzu ya rigasa gidan gsky.
Me suke so?..waya turusu har suka nunawa iyayensa wannan zallar rashin imani da tsusayin,Hannu yasa ya shafi kwantaccen gashin ƙirjinsa wanda yay baƙi siɗik sai ƙyalli yake,A hankali ya ɗura hannun nasa a saitin zuciyarsa tare da murzawa jin yadda take buga masa kamar zata fito waje ji yake kamar yayta kurma ihu amma bazai iya ba sabida baison raunisa ya bayyana har haka,Yasan iyayensa a yanzu ba kuka suke buƙata ba addu'arsa kawai yake buƙata zuwa yanzu baya da burin daya huce ya gano wanda sukaiwa iyayensa haka.
Jin an taɓa kafaɗarsa ne yasa ya buɗe gajiyayyun idanunsa tare da ɗurasu akan fuskar Mustapha ko kallan 2min baiyi masa yaja idnunsa ya kulle tare da ɗan jingina bayyansa da bukkar dake kusa dashi "I most go" shine kawai abinda ya faɗa cikin zuciyarsa,"Ga motarka can nasa an petir an zuba maka a ciki" maganar Mustapha kenan wacce ta ƙatse masa tunaninsa,Ware manyan idanunsa wanda wuka ƙanƙance a yanzu yay tare da mannasu a kan Mustapha'n ɗan lumshe ido yay tare da jinjina kansa alamar "Thank you" raɓawa yay ta gefensa tare da bin hanyar da yake tunanin itace wacce zata sa dashi da waje,Cike da kwarjini haɗi da haiba mutanan ƙauyen ke kallonsa musamman ƴan mantan da suke zaune a wata ƙasan bishiya ɗauke da ƙoƙwan nono a gabansa,Ƙara tamke fuska yay tamkar bai taɓa dariya ba koda yake ni kaina bana ce na taɓa ganin dariyar Fahad Mustapha Rano ba.
A hankali yake tafiya tare da bada faɗi cikin isa da kuma gadara wacce ta riga ta zama jinin jikinsa a haka ya ƙarasa inda motarsa take ajjiye tsaf da ita sai ƙyalli take da alama tana shan wanki wajan Musty.
Yana zuwa yasa hannu ya buɗe motar tare da shiga ya zauna a kan kujerar drever,Lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da fitar da wani huci mai zafi tunawa yay da files da kuma takaddar da Dad ya bashi ne yasa yay sauri juyawa ya kalli gefensa baƙar jakar ya gani ajjiye a gefen kujerar cikin sauri yasa hannu tare da ɗaukan jakar ya buɗe files ɗin ya ɗaukko ya shiga dubawa.
Wasu zafaffun hawaye ne suka taru a cikin idanun ba tare da sun zubu ba,taune jajayen laɓɓansa yay yana jin wani zafi da kuma ciwo a cikin zuciyarsa sosai yake baƙin ciki da kuma takaicin rayuwarsa a kan idanunsa an kashe masa iyaye amma baya da ikon hana faruwar hakan,Sosai yay mamakin ganin files ɗin ashe duk ƙadarurin Dad ɗinne hatta A.T.M ɗinsa wajan guda 10 tare da Pin ɗinne kowanne a rubuce jikin wani files hatta Banks ɗinsa da suke ƙasar waje ko wanne da bayaninsa.
Ajjiye files ɗin yay a gefe ya ɗauko takaddar daya basi guda biyu ne ashe ba ɗaya ba,Guda ɗaya ya fara ɗaukkowa yaga ansa.
_From Mustapha to my lovely son Dr Fahad._
Wani wahalallan numfashi ya sauke tare da ƙara dafe saitin zuciyarsa wacce take ƙoƙarin fasa ƙirjinsa ta fitu,Ɗaya takaddar ya ɗauka tare da dubawa itama rubutu akai a jiki kamar haka.
_From Mustapha Rano to Mamana i wish u all the best zanyi kewarki,Insha Allah ko bayan babu raina ba zaki kukan maraici ba kina da yaya wanda yake tamƙar uba a wajanki Mamana kina da gata gaba da baya Booby yana tare dake i love you._
Kansa ne ya buga da ƙarfi yayinda zuciyarsa ta shiga tunanin sunan da yaji an ambata na "Mamana" wace haka tunawa da itane taya jikinsa ya fara rawa jijiyoyin kansa suka shiga miƙewa idanunsa ya sauya kala har wani ruwa² yake sabida tension bakinsa na shaking yayinda teath ɗinsa suke haɗewa suna bada wani sauti ƙas...ƙas...ƙas cikin hawalalliyyar murya yace "Liliana.. She is not OK" ya Kai maganar muryarsa na creating.
Yaya akai yabar gidan ba tare daya tuna tana ciki ba? Meya aikata yanzu yaci amanar da Dad ya bashi kenan jiyayi gaba ɗaya duniyar tayi masa girma gaba ɗaya yaji ya tsani rayuwarsa domin idan zai manta da ita tamkar zai manta da kansa ne ko kuma ya manta wasiyar Dad ɗinsa she is to yought she can't life without mentor "Where is she now?" itane tambayar da yaywa kansa ne cikin sauri ya buga kansa da jikin ƙofar motar lokacin daya tuna acikin gidan ya barta shida kansa ya kaita ɗaki ya kwantar saida ya tabbatar ya rufe mata ƙofar ɗakinta sannan ya huce ɗakinsa.
Cikin sauri ya ɗauki wayarsa wacce take cikin jakar yay daining numberta abunda yaji yay matuƙar ɗaga masa hankali wajan 10 miss calls yay abu ɗaya ake gaya masa shine "a kashe take" notipications ne suke ta shiguwa wayarsa ganin haka ya shiga B.B.C news sbd yana buƙatar sanin wani abu.
News farko shine wanda yafi ɗaga masa hankali ya sashi cikin shiga firgici wanda bai taɓa shiga irinsa ba,labarin mutuwar iyayensa da kuma wutar da aka sakawa gidansu yasa yaji zuciyarsa tayi irin bugawa wanda hasa yay saurin sa hannu ya danne zuciyarsa.
Zai jure komai na rayuwarsa amma banda ita domin zannan ƙaddararsa haɗe yake da tata,Rashin kamar tsawar numfashinsa ne ko kuma tawaya a rayuwarsa,idan duk duniya za'ace ta mutu shikam bazai taɓa yarda da hakan ba, she's a life tabbas da bata numfashi da tuni numfashinsa ya daɗe da ɗaukewa.
Buga ƙofar da a kaine ya dawo dashi hayyacinsa wani ajjiyar zuciya mai ƙarfi ya sauke tare da ɗaga rinannun idanunsa wanda suka gama yin jaa ya mannasu a kan Musty.
Cikin daƙushasshiyar muryar mara sauti yace.
"i have to go now".
_Abuja private hospital_
A hankali yasa hannu tare da ɗura akan handle ɗin ƙofar ya murɗa ya shiga bakinsa ɗauke da sallama Momma wacce take zauna gefen bed ɗin marasa lafiyar ta amsa masa sallamar cikin muryarsa mai cike da jarumta.
Kallonsa tayi ganin bashi da niyar magana yasa tace"Sufyan me Dr ɗin yace?" ɗago kai yayi ya kalleta cikin muryar damuwa yace"he have noting to say Momma kawai mu ɗauki wannan bawar Allah mu tafi da ita gida"...shuru tayi tana tunanin maganarsa sai kuma ta sauke numfashi tare da faɗin"you don't have any problm about this,Ina maganar her condition" zubuwa mara lafiyar ido yay wacce take kwance flat a kan bed ɗin marasa lafiya duk da bata da lafiya tayi kyau sosai kamar ka ɗauke ta ka gudu sabida matsifar yadda tayi kyau da kuma fresh.
Dr ne ya shigo hannunsa ɗauke da wani file yana zuwa ya shiga dubata cikin farin ciki ya kalli Sufyan yace.
"Any tym zata iya farkawa saika kula naga dukka ruɗe ko?".
Murmushi kawai Sufyan yay dan bayajin zaiji daɗi da farin ciki indai ba gani yay ta farkaba.
Momma ya kalle yace"you have to go back home saiki turomin da coffee danshi kawai na kejin zan iya sha".
Dariya Momma tayi ganin yadda ɗan nata ya susuce akan yarinyar da bai gama sanin wacece ita ba,ita dai tana fata ace bata da aure domin wannan yarinyar abar so ce daka gani zatai haƙuri kuma akwai baiwa a tattare da ita.
Miƙewa tayi tare da faɗin"Mijin ƴar tsuntuwa zan tafi gida ka kula da ita"shagwaɓe fuska yay tare hugging ɗinta yay mata peak a kumatu yace"bye Momma take care of ur self".
"i will" shine amsar data bashi lokacin da take barin room ɗin,Sufyan juyawa yay tare da zama gefen bed ya kamata hannunta a karon farko ya riƙe cikin nasa wata ajjiyar zuciyar ya sauke a hankali sbd sanyi da taushin hannunta daya gama ratsashi,A hankali ya murza hannunta yace"lovely bbyn my hrt can't stop cry untill u open ur beautiful eyes,lovely bbyn tun lokacin dana ganki i'm madly love with u i knew u love me too u can't say now i knew dat"ya faɗa lokacin da yake sauke idanunsa a ƙirjinta ganin duk saman brest ɗinta ya fitu wajan ya zubawa idanu tare da cije lips ɗinsa shi kaɗai yasan halinda yake ciki sbd yafi kowa sanin waye shi da kuma halinsa haɗi da abinda gangar jikinsa ke buƙata,Lokaci kaɗan idanunsa sukai jaa tare da ƙanƙancewa sabida zallar fitina irinta Sufyan miƙewa yay a hankali tare da ƙarasawa saman kanta sunkuyawa yay tare da sakar mata lafiyayyan peak a forehead ɗinta tare da shafa cute pink lips ɗinta wanda suka haukatasa lokaci guda jiyaye indai ba tsotsesu yayba bazai taɓa jin daɗi ba ganin mood ɗinsa yana sauyawa yay saurin ficewa daga ɗakin ya nufi masjid domin gabatar da sallar magrib.
_Maidoguri road._
A hankali ta raɓa gefen Faisal wanda ke kwance kan bed yana baccin wahala sabida ciwon da yaci ƙarfinsa,sabida zazzafan zazzaɓin dake jikinsa yasa aka zare masa ƴar farar singlet ɗin dake jikinsa daga shi sai ɗan ƙaramin boxer wanda ya kama jikinsa,Zare blaket ɗin dake rufe a jikinsa tayi ido da zuba masa tana jin wata wutar sonsa na ƙara ruruwa a cikin zuciyarta da dukkan wata gaɓa ta jikinta yayinda ta cire babu tunanin Lili da kuma tausayinta a ranta domin a kan mijinta zata iya komai hatta rayuwarta zata iya sadaukarwa.
Zuwa yanzu babu mutumin data tsana kamar Lili ganin duk silarta ne mijinta ya shiga wannan halin da yake ciki na ciwo da ace tana da iƙon sadaukar da farin cikinta a kan nasa da tayi,Da ace zata iya haƙura dashi ta bawa Lili da tayi hakan amma rashinsa cikin rayuwarta tamkar rasa numfahinta ne da kuma cikar burinta.
Ta ɗauki alƙawarin shida ganin Lili sai dai a mafarki badai a gaske ba amma muddin tana raye shida ita har abada kai har gaban abada ma idan akwai _(Fatima Ali Adam the you think Najma zata iya cimma burinta kowa🤔?)._
A hankali ta ɗura hannunsa saman ƙirjinsa ta shiga shafa sumar da tayi kwance a ƙirjinsa sannu a hankali ta kwanta a jikinsa tare da hugging ɗinsa kamar zata shige cikin jikinsa lips ɗinsa ta shiga shafawa tana jin wata wutar sha'awarsa na cinta kamar ta mutu idanunta sun jaa sun ƙanƙance sabida tsananin ciwon mara wacce ta ƙulle mata sabida wata zuma da Ammi ta bata tasha tayi ladamar shan zumar dan alokacin ji tayi kamar tai hauka babu wani abu da take buƙata a rayuwarta sama da Faisal domin shine kaɗai maganin damuwarta.
Bakinta ta ɗura saman nasa ta shiga tura tongue ɗinta in his mouth wani shock taji ya shigeta sabida haɗuwar ɗumin bakinsa ya shiga wargtsa mata lissafi.
Ganin ya datse bakinsa babu yadda za'ai ta iya kama nashi halshan yasa ta cafki lips ɗinsa na ƙasa ta shiga sucking,saukar bakinta cikin nashi ne yasa yaji ƙamar an watsa matsa wuta a zuciya sabida baƙin ciki babu wanda yaywa tana din hakan sai Lilinsa gashi yanzu bata raye kuma yay alƙawarin shima sai dai ya mutu a haka ba tare daya san mace ba.
Yadda take shafa naked body ɗinsa ne yasa ya miƙe da sauri tare da mirginta ta faɗa saman bed ɗin yayinda shi kuma ya faɗa samanta yay mata rumfa🏃🏻♀️.
_Ƙauyen Yola._
Cikin saurin Fahad ya gama shirinsa na barin gari sbd ya sami ticket a nan Yolan sosai yaywa su Baba Habu Alƙairi kafin yay wanka ya ɗauki kayan da Musty ya bashi ya saka alfarma ya nema a kan musty yazu ya rakashi airport babu musu ya amince aikam caraf Baba Habu yace"Ubangiji ya ƙaddarar saduwarmu Musɗapha nidai ko shanuwa ɗaya bazan bayar ba na gaya maka mutuminnan ɗan Kidnama ne kaƙi ka duba girman rigar nan kaf cikinta babu da kalar shuɗin mutum sai wannan mutumin Allah kai ɗai yasan kawonan mutunan daya ci ƙila ma ɗan damana🤣( wai ɗan daba)" .
Shidai Fahad bai saurari maganar shirman tsuhun ba yay gama abinsa zuwa wajan motar,Ganin bashi da wani ƙauri yasa Musty ya zauna side ɗin drever tare da murzawa motar key da wani irin spend ya jata suka nufi airport.
Suna zuwa ana ƙiran persinger da ɗan harama ya gama cike komai tare da damƙawa Musty key ɗin motar yace "yaje ya barmasa"sosai Musty yay gdy ya juya tare da barin harabar wajan.
A gadarance ya shiga cikin airplane ɗin ya zauna a can side baya domin shine waje na musamman lumshe ido yay tare dasa hannu ya ɗaura jikin blet numfashi ya sauke tare da ƙara kulle idanunsa ya lulaa duniyar tunanin a dai² lokacin da jirginsu ya fara lulawa zuwa ƙasar Pakistan.
_Abuja Private hospital_
Tun daga bakin ƙofa yake jiyo shassheƙar kukanta wanda baya fita sosai sabida muryarta data ƙoma very low,Cikin sauri ya ƙarasu bakin bed tare da zama kusanta ya riƙe hannunta tare da faɗin"Lovely bbyna wannan kukan yana hurtting zuciyana pls stop it"ganin da gaske kukan take yasa yay azamar mannata da ƙirjinsa ya shiga shafa gashin kanta tare da bubbuga bayanta bakinsa ya ɗura a kunnan ya shiga wura mata lafiyayyiyar iska tare da sakar mata sumba cikin kunnanta,Maƙale shi tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciyar ita kanta tasan tana buƙatar rarrashi domin bata fata ta tuna abinda ya faru a daren shekaran jiya dare mafi muni a cikin daren data riska na rayuwarta bata komai yanzu bata da kowa sai wannan bawan Allah wanda take masa kallo irin na yayanta Booby sannan take masa na masoyinta abin alfharinta Faisal sannan take masa kallon HELPER.
Dara-daran idanunta ta ɗaga tare da saukesu a full face ɗinsa ƙoƙarin cire jikinta take ya ƙara matseta bakinta ta shiga mutsawa tare da mamula a ƙoƙarinta nason furta wani abu amma ta kasa.
Ganin yadda cute pink lips ɗinta ya jiƙe da silver ga yadda mamularsu yasa Sufyan fita daga mood ɗin cikin saurin ya manna bakinsa a kan nata.
*Nimcyluv ce😘*
```Muje dai zuwa🤾🏻♀️naga ruwan comments gobe kuka posting aƙi comments na kwanta nayi bacci abuna🤣😘```
*1/1/2021 3:42pm*
_The sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*12-13*
*WATTPAD..* https://my.w.tt/YwoNkzV5Icb or *Nimcyluv*
*i'm not perfect.. but I'm perfect about what I'm doing 🤾🏻♀️* اللحمد لله رب العالمين *JUYAYI* ba readers ba koni da nake rubuta shi zan yabesa duk da kasancewar bashi kaɗai na rubuta ba amma ya zamutu garkuwa a gareni domin saƙon wata *Reader* dana amsa daga cikin saƙonnin masoyana kuma masoya littafina ya ƙara farkar dani da kuma ƙara bani ƙarfin yin rubutu a duk lokacin da buƙatar hakan ta tasu🤗👌🏻, bana zance labarin yaya ko bai yiba domin karɓarsa da readers sukai ya tabbatarmin da hakan domin labari da kuma tsaruwarshi shine yake saka ya yaɗu wa jama'a ma'abota karatun littafi.
*Kira ga readers*
```Kuci gaba da antayomin Comments tare da share ɗinsa ya yaɗu media domin wanda basu karanta ba su nema su karanta👯🏻♀️sabida kada ayi babu ko salon labarin da kuma ma'anarsa nada banne🤾🏻♀️ ga dukkan mai so a yau na bashi dama yaymin magana private ان شاء لله zan tura masa```
No edit🧐
......Yadda ya sakar mata nauyin jikinsa ne yasa ta shiga fitar da wani wahalallan numfashi,Idanunta ta rufe ruf sabida wani hurt feelings daya tasu mata amma tasan ku zata mutu ita da Faisal sai kallo domin ta fuskanci yay mata tsana mafi muni tsanar da bai taɓa yiwa kuwa irinta ba,Baƙin ciki dake da irin rayuwarta a yanzu domin zama da mijin da baya sonka babu abinda yake haddasawa a cikin zuciya sai zallar baƙin ciki.
Da ace tana da iƙon cire soyayyar Faisal daga cikin zuciyarta babu shakka da tayi hakan amma Ubangiji ne ya ɗura mata wannan matsananciyar soyyeyar da ba tayi tunanin zatai irinta ba.
Sai yanzu ta yarda cewa ba mutum ne ke faɗawa soyayya ba,Soyayyace ke faɗawa zuƙatan mutanan a duk lokacin da taga dama.
Ta so Faisal a lokacin data fara ganinsa yazu wajan sister ɗinta,Ta shiga tashin fiye da tunanin dukkan mai tunani babu abinda ya ɗaga mata hankali ya kuma tsaya mata a rai saida ta fahimci da gaske Faisal sister Lubna zai aura ba itama.
Lumshe idanunta tayi lokacin wasu zafaffun hawaye suka shiga sauka daga cikin idanunta,Lokaci guda tsanar Lila ta ƙara shiga cikin zuciyarta domin a ganinta sabida ita Faisal yaƙi accept ɗinta a matsayin matarsa,Tanaji a ranta ƙo zatai yawo tsirara I most separate them koda hakan zai zama shine abu mafi muni da zan aikata a rayuwa i'm ready to do anything indai akan Faisal ne zan iya bada abinda na mallaka indai zai zama nawa forever and ever.
Baƙin cikin da yaywa Faisal yawa ne yasa ya kasa cewa komai saima sakar mata nauyinsa da yay,Wani yawo ya haɗiye mai ɗacin gaske sabida he lost his appetite.
A yadda ya kejin zuciyarsa na bugawa ga wani baƙin ciki dake ziyartarsa yasa yay saurin ɗaga ta tare da hankaɗa ta..ta faɗa bayan bed tabbas idan yana ganinta a cikin zuciyarsa zai iya yi mata illah.
"Lubna" zata iya sadaukar da komai nata sabida farin cikin ƴar uwarta amma ita son zuciya da kuma ruɗin shaiɗan yasa ta farauci abinda ƴar uwarta take da muradi haɗi da fatan kasancewa dashi kasancewarma irinta har abada ɗinan.
Yana da yaƙini haɗi da tabbacin Lilinsa na raye a nan gidan duniyar bugawar zuciyarsa kaɗai ta zama shaida a wajansa,Hannu yasa ya dafe kansa tare da girgizawa kaɗan a kasalance yace "i'm always love you YES i'm crazy about you Lubana zanta jiranki untill the end of my life".
Cikin saurin Najma dake bayansa ta ƙarasu wajanta tare da faɗawa jikinsa ta ƙanƙameshi ta saki wani kukan baƙin ciki bakinta na rawa tace.
"Wlh baka isa ba danni aka hallieka ba Lili ba nice matarka ta har abada kuma kaida ganin Lili saida a mafarki wannan alƙawari na ɗauka zuciyata kuma dukkan abunda na faɗa saina tabbatar maka dashi dole ka zauna dani as ur wife".
Cikin ɓacin rai yasa hannu ya wanketa da mari kafin ya nunata da yatsa tare da faɗin "Stay away for me how many times i told you i don luv u anymore,Zannan ƙaddararta yana haɗe da nata u need to understand dat"
Kanta ta girgiza haɗe da tiƙe waist ɗinta tace"Nice ƙaddararka kuma zan tabbatar maka da hakan"tsaki yaja mai sauti haɗi da faɗin "Getout u datti girl"yana faɗin hakan ya shige cikin bathroom tare da sakarwa kansa shower wajan 10min ya ɗauka yana kammalawa ya fitu tare da shiryawa cikin cotton boyal mai ƙyan gaske key ɗin motarsa ya ɗauka tare da ficewa daga cikin gidan gaba ɗaya.
Compound ya ƙarasa yana zuwa ya shiga cikin motarsa tare dayi mata key ya fita,A masjid ya tsaya tare da gabatar sallar magrib ya daɗe ƴana addu'ar ubangiji ya bayyana masa Lubna kafin ya bada sadakar kuɗi yace a ta yashi da addu'a.
Tunda yabar masjid ɗin yake yawan neman Lili amm no more new information about Her.
Najma.
Tana fita tayi hanyar flat ɗin Ammi ciki da kissa da kuma munafurci ta ƙara wajan Ammin tare da share hawayen fuskarta ta rusuna har ƙasa ta gaida Ammin.
Cikin kulawa Ammi tace"Najama lafiyanki ɗaya?" fashewa tayi da hadda sujan majina,Sosai hankalin Ammi ya tashi tana tsoron cin amanar marainiyar Allah cikin kaɗuwa tace"Kiyi shuru ki gayan damuwarki wannan kukan is no good for u".
Tsagaitawa tayi da kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciyar kamar wacce ta shekara tana kuka,ɗaga idon ta tayi tare da saukesu a kan Ammi cikin rawar muryar ta shiga faɗin "Ammi ina son Faisal amma zamana dashi baya da amfani kullum cikin baƙin ciki da kuka nake,Bansan maina aikata a garesa baya kulani baya cin abincin da nayi ko naje wajansa kurata yake,Ammi ki taimaka kisa Faisal ya sallamemin ban sani ba ko dole akai masa ya aure ni ina son Faisal Ammi amma bazan iya zama dashi yana nuna ƙyama a gareni kullum cikin tunani yake dan Allah Ammi ki taimaka".
Takai ƙarshen maganar ta rushewa da wani irin kuka wanda cike yake da kissa da kuma kisisina irinta mata.
Idan ran Ammi yay duba ya ɓaci nan take zallar damuwa ya bai yana a kan fuskarta cike da takaici yace.
"Nina yafi Faisal kuma nai maki alƙwarin daga rana irinta yau kin daina fuskantar wani problms daga wajan Faisal zaki farin ciki da aurensa kuma dukkan abinda yay maki inaso kizu ki gayamin maza tashi kije ina nan zaizo ya sameni".
Wata ajjiyar zuciya Najma ta sauke tare da ɓoye farin cikin dake ranta tace.
"Allah ya ƙara girma Ammi nagode" tana faɗin hakan ta miƙe tare da komawa flat ɗinta...Tana zuwa ta daga tsalle tare dayin juyi ta shiga faɗin"ni banda damuwa in har zan buɗe ɗan idanuna na kalleka gaka daf dani tome zaya damu ƙalbina🤾🏻♀️💃🏻"haka tai tayi waƙa tare da juya ganin burinta ya cika cikin sauƙi babu wata wahala,Tayi imanin indai kissa da kuma kisisina haɗi da makirci yana ƙwatarwa mace ƴan cinta babu shakka dole Faisal ya zama nata ita ɗaya babu wata ƴar mace da zata samu damar ƙwace mata shi babu boka babu malam amma zata nuna masa zallar makirci irin nata.
Da wannan tunanin ta shige bathroom cike da ɗokin ganin Faisal dan yau tasan bed ɗaya zasu kwana taji ɗumin jikinsa.
11:30 yay parking a parking space na gidansu idanunsa cike da bacci sabida gajiyar da yayi a haka yaci gaba da jefa ƙafunsa yana layi tamƙar ɗan ƙwaya,ganin parlon shuru babu mutane yasa kai tsaye ya nufi flat ɗinsa,Yana gaf da shigewa yaji saukar muryarta a bayansa kasa juyawa yay sai tsayawa yay cak ya fasa shiga bathroom ɗin nasa.
Ganin ya tabbatarwa da Ammi yaji maganar kawai zunzurutun miskilanci yasa bazai amsata ba.
Bata damu da hakan ba sai gyara tsaiwa da tayi cikin kakkausan Lafazi ta fara faɗin.
"Idan harka yadda ni mahaifiyar kace kuma ka yarda ni nayi rainon cikinka na tsawon wata 9 da ƙwana 99 kuma na shayar da kai ruwa nonona na tsawon shekara 2 cif ban yarda ba kuma ban aminci ka ƙara kwana a wannan bathroom ɗinka ba ka koma flat ɗinka kaida matarka kuma duk ranar da Najma tayi kuka ta silarka wallahi wallahi wallahi kaji na rantse maka za kaga fushina wanda baka taɓa gani ba i will make my promise"
Tana faɗin hakan ta juya cikin flat ɗinta cike da baƙin cikin abinda Faisal ɗin ya aikatawa marainiyar Allah.
Zubewa yay a wajan ya shiga fesar da wani zazzafan numfashi kansa ya dafe wanda yake juya masa,baƙin ciki da kuma takaici Lafazin Ammin yasa shi fidda wata ƙwalla Lafazin Ammin dai² yake da rugujewar rayuwarsa haɗi da daƙushesar Muradin ransa.
A nan ƙofar bedroom ɗinsa ya baje tare dayin flat ƙirjinsa ya shiga sama da ƙasa tayaya zai iya kwana da wannan emty head ɗin God forbid.
Yana yin yadda ƙirjinsa keyi masa zafi tamkar ana rura wata ya sashi fara yin wani tari wanda ya keji kamar da numfashinsa yake fita ganin tarin yaci ƙarfin sane kuma bai son kuwa na gidan yaji yasa yay saurin saka hannunsa ya rufe baki jin wani abu mai ɗumi ne yasa yay saurin cire hannun nasa tashin hankali abinda ya gani yay matuƙar firgitashi jinin hannun nasa ya shiga bi da idanunsa jin tafiya a bayansa ya sashi saurin ɓoye hannunsa cikin aljihun wandonsa.
_Folato city in pakistan_
Misalin 7:25 jirginsu ya sauka a filin tashi da jirgi dake Folato airport,Mutane da yawa ne suka shiga fituwa daga cikin jirgin cikin nutsuwa da kuma izza haɗi da gadara ya tsaya a bakin ƙofar jirgin tare da lumshe ido ya shiga shaƙar sanyi dake fita a wajan sabida weather su is very high taune lips ɗinsa yay yana jin wani mood nada ban na shigarsa ba wanda yake ciki ba,Tattausan hannunsa yasa a tulin sumar kansa tare da shafawa yaɗan hargitsa sai tayi kamar Daada numfashi ya fesar ta cikin bakinsa tare da buɗe mayatattun idanunsa wanda suka ƙanƙance sabida zallar damuwar da yake ciki wacce taƙi barin zuciyarsa yana jin zafi da kuma raɗaɗin rashin iyayen nasa musamman rashin ganin fata da kuma muradin zuciyarsa wacce ya keji baya da ita a kaf duniyarnan rashin ganinta dai² yake da wani daƙushewar farin ciki gani yake kamar dukkan abinda ya sameta shine sanadi ya manta da ita a lokacin da take neman taikonsa,Taimako kuma mafi muhimmanci a rayuwarta,Ina take? A wanne ya nayi take? Yaya jikinta da ciwonta? Wannan sune tambayoyin da suke ƙasan zuciyarsa wanda a kullum dasu yake kwana yake tashi amma yana hope a kan she's a live tana raye tana rayuwa kamar ko wanne mutum haka tana shaƙar numfashi wanda yake da tabbacin baya fita saida tunaninsa wanda ita kanta bata san da hakan ba.
Cikin mutuwar jiki da kuma ƙonar rai yaja ƙafafunsa tare da jan trolly ɗinsa ya fara sauka daga steps ɗin benen ɗin jirgin.
Tun daga nesa yake hango Fuwaz amma yay burus dashi kamar bai gansa ba,yanayin yadda yake tafiya rigarsa jikinsa na kaɗawa sabida tsabar rashin nauyinta da kuma tsananin sanyi dake kaɗawa saika rantse sanyi baya damunsa amma a zahirin gaskiya gani yake tamkar yafi kowa jin sanyi domin har laɓɓansa ne suke mannewa wajan guda yayinda tsigar jikinsa ke mimmiƙewa sabida sabuwar weather data samu kansa a sunkuye ya ƙarasa wajan motar Fauwaz.
Da murmushi Fauwaz ya tari baban abokin nasa sabida ardy yasan da zuwansa tun jiya sabida sun daɗe suna magana dashi ta Email.
Hugging ɗin juna sukai Fauwaz fuskarsa cike da farin cikin abokin nasa a haka suka ƙarasa mota suka nufi Folato Estat gidaje ne masu kyau da tsari wanda basu fiya tsayi da girma ba,a ƙalla za suyi gida wajan ashirin a jere ko wanne gida da number a jikinsa.
Cikin nutsuwa Fauwaz yake murza kan motar har suka ƙarasu wani gidan mai number 5 get aka buɗe masa yay parking a ma dai² cin compuond ɗin gidan,A tare suka buɗe ƙofa suka fitu tare da jerawa suka shige cikin gidan Fahad gaba Fauwaz na biye dashi da trolly ɗin kayansa a wani ƙawataccen parlo suka zube tare da sauke numfashi.
Surutu ya fara yiwa Fahad yayinda shi kuma yaja bakinsa yay shuru ya lulu duniyar tunanin wanda ya zabe masa nada ban da sauran tunanin da yake babu wacce ta faɗu masa a rai sai Dr Laylerh ganin duk wani tunani bazai ka masa ya tattara dukkan wata damuwarsa ya sata a gefe babu abinda yake tunani a yanzu sai yadda zai ya gano criminals ɗin da suka kashe masa iyayensa da kuma idan zai gano farin ciki da fata haɗi da muradin rai da kuma gangar jikinsa da wannan tunani wani nauyayyen bacci yay gaba dashi a kan duguwar sofa dake parlon.
Gani hakan yasa Fauwaz ya miƙe tare da ɗaukan trolly ɗin Fahad ya shige da ita cikin wani ƙaramin bedroom mai kyau da tsari wanda yaji kayan italian.
A gurguje ya fice daga cikin gidan yana fita ya nufi wani gida mai number 7 wanda yake jikin gidansu,mai gadi ya gani nan suka gaisa wayarsa ya ɗauka tare da kiran wata number ringing biyu aka ɗauka cikin sauri yace.
"sweetie ina compund maza fitu ina sauri"yana faɗin hakan ya katse kiran tare da zubawa wata green ɗin flower ido some minute ta fito cikin wata pech ɗin abaya tari rolling kanta da vail ɗin a bayar murmushi fal fuskarta ta gaidashi tare da zuba masa ido cike da farin ciki.
"I hava a guest a haɗa masa wani speacil dinner mana saiki kawo masa keda Afnerh".
Daf dashi ta ƙarasu kamar zata shige jikinsa sai kuma taja baya tana tare da faɗin.
"shikenan yau bana da tym ɗin shira farin cikin raina kenan ko" .
Shagwaɓe mata fuska tare da tsuƙe bakinsa ya hura mata kiss iskar bakinsa ta daki fuskar saurin lumshe ido tayi tare da waresu da manna a kansa cikin sanyi murya tace.
"I love u with all my heart i really love you my husband to be" murmushi yay mata tare da faɗin "I luv u too wify na"yana faɗin hakan ya juya tare dayi mata bye da hannunsa.
Cike da soyyayarsa Fannerh ta shige cikin gidan nasu domin ta samu Afnerh su shirya dinner kamar yadda ya bata izini.
Tun daga ƙofar parlo ike jiyo bige-bige da haɗi ƙaraji kamarna kumurcin zaki cikin sauri ya ƙarasa cikin parlon abinda ya gani yay masifar ɗaga masa hankali.
Da gudu yay kan Fahad ganin yadda yake ta buga kansa da jikin bango jini sai zuba yake yayinda duka jikinsa yake rawa kamar ana kaɗa masa mazari saukar hannun da yaji ne yasa yay saurin juyowa cike da bacin rai ido rufe yasa hannu ya hanƙaɗa Fauwaz cikin rashin sa'a Fuwaz yaje ya daki jikin bango wata razananniyar ƙara ya saki tare da zubewa a wajan babu numfashi😱(jama'a Fahad yay kisan kai).
_Abuja private hospital_
Saukar bakinsa cikin nata yasa ta zaro ido waje tare da mannasu akan kyakkyawar fuskarsa domin wannan shine karan farko da wani ɗa namiji taɓa kissing ɗin bakinta,kanta ta shiga girgizawa tare da ƙoƙarin zare jikinta daga nasa domin abinda yake matane dake ganinsa tamkar wani magic banda haka tayaya wani ƙato zai haɗa bakinsa da nata bayan tana da wanda ya fishi ta riga data sallama soyyayarta ga wani dan bata jin a ko wanne hali na rayuwa zata iya matawa da soyyayarsa gani take kamar taji amanar zuciyar data gama yarda da ita.
Ɗumin bakinta yasa Sufyan firgita domin a iya tarin rayuwarsa bai taɓa jin wani kissing da yay masa daɗi fiye da tunaninsa ba sai yanzu,yayi kissing da mata da yawa amma wanda yay da Lili nada banne hakan yasa ya kejin wani hurt feelings a kanta cikin shauƙi ya ƙara tura tongue ɗinsa in side her mouth tare da cafke nata halshen yaci gaba da sucking tare da goga mata sajen fuskarsa a kan tata fuskarsa.
Sosai abinda yake mata yake ƙara dagula mata lissafi amma babban abin mamakin bata ƙara yunƙurin tashi ba saima luff da tayi a jikinsa ta shiga sauke numfashi mai zafi amma ƙasan zuciyarta wani ƙunci da baƙin ciki ta keji tana jin tamƙar ta mutu ta huta da baƙin cikin rayuwa babu abinda keyi mata gizo cikin idanunta sai kyakkyar fuskarsa haɗi da sexcy eyes ɗinsa.
Saurin buɗe idonta tayi cike da tsoro da kuma far gaba ganin a wannan karon ba fuskar data saba gani bace cikin idanunta ta bai yana cikin ruɗu da tashin hankali ta ƙara rufe idanunta domin tabbatarwa kanta abinda take gani.
Wani ihu ta saki tare da ƙwace kanta cikin sauri ta shiga girgiza kanta tare da faɗin.
"Why Booby how can that happen i lost him mutumin da baya raye ya mutu kamar yadda iyaye na suka mutu mai yasa zai dingayi mata gizo cikin eyes ball ɗinta".
Ganin yadda jikinta yake rawa gaba ɗaya ta fita hayyacinta yasa Sufyan saurin tashi yana isa wajanta ya mannata da jikinsa tare da ƙanƙantar da murya yace.
"Nine ko lovely bbyn"yana faɗin hakan ya sakar mata wani lafiyayyar sumba a dugun wuyanta.
Sanyin laɓɓansa data ji a skin ɗinta yasa tayi saurin maƙalesa tare da tura kanta cikin ƙirjinsa.
*_Nimcyluv ce😘_*
Only ur comments i need👌🏻.
Littafan Nimcyluv.
Ƙaddarar mace.
Ashe ƴar babata ce.
Lamrat.
Sai na aureta 200c
Raino ne sila.
Difference calture (izzar so)200.
Jiddah(Heart beat)
👇🏻
The sicret issues
*JUYAYI*
Masu zuwa nan gaba
👇🏻👇🏻
*Uncle ne* (Age is just a number).
*Kuyanga Zarina* (The new Emir).
*Ƴar aikin gida*
E.t.c
_The sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*14-15*
*WATTPAD..* https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv
Accept your self the way you are be kind ur self 🥰🙇🏻♀️..
......Sosai kukanta ke ƙara dagula masa lissafi a kwanta biyun da yay da ita wata muguwar soyyayarta ce ta gama shiga zuciyarsa babu abinda yake buri irin yaga ya kasance da ita,yana jin zuciyarsa na gaya masa cewa akwai ƙaddarori tare da ita amma babbar ƙaddarata shine kasancewa dashi yayinda shi bai damu da hakan ba shine dai kawai ta kasance mallakinsa
Ƙara cusa kanta take sabida fargaba da kuma tsoro daya gama cikata babu abinda yake mata a cikin eyes ball ɗinta sai shi tunani ne fal a ƙasan zuciyarta amma brain ɗinta yaƙi bata damar yin tunanin da yake ranta da kuma zuciyanta, "Meyasa na kejin bugun zuciya idan na tunasa? Mai yasa tunaninsa ya fara addabar zuciyata? Hakan yana nufin yana raye ba kamar yadda mutune suke tunanin shima an kashesa?" wannan tambayoyin shine kwance a zuciyarta amma babu damar furtasu sabida babu mai bata amsar tambayarta.
Ya nuna mata so ya fifita fiye da Najam ya danu da duk wata damuwa tata a lokacin da yake U.S mai yasa komai ya sauya a lokacin da take buƙatarsa mai yasa yay nisa da ita danta tabbatar yana yare domin wannan bugun zuciyar a kansa kawai ta keji ko Faisal bata bugun zuciya a kansa sai yayanta "Booby"..."why" no amswer shine abinda ɗaya zuciyarta ta bata amswer.
Sufyan kam gaba ɗaya yanayin sane ya sauya gefe guda na zuciyarsa najin matsanancin wani irin firgitattan hurt feelings akanta sosai smooth skin ɗinta ke zautar dashi da kuma dagula masa lissafi,jin ƙirjinta na beating so past ne yasa a hankali ya shiga bubbuga bayanta tare da faɗin"shuru kinji lovely bbyn..nine ko ban iya jurewa ina sonki da yawa pls ki amince min i will give you anything u need".
Mamaki ne yaci kata wai "SO?" kalmar da a bakin mutum ɗaya kawai take mata daɗin saurare shine kawai bata gajiya dajin dadaɗan kalamansa masu sanyaya mata zuciyata mutumin da har yau dake da hope a kansa kuma take jiran dawowarsa gareta,soyyayarsa ta riga ta zama jinin jikinta bata jin zatasu wani mutum bayansa koda ace bazai zama mallakinta ba.
Kallonsa kawai take ko ƙiftawa babu cikin rawar muryarta mai daɗi da kuma sanyi tace.
"Booby" shima kallonta yay jin sunan data ambata fuska yaɗan ɗaure tare faɗin "i did get u"girgiza kanta tayi tare da zare jikinta daga nasa a bakin bed ta zauna tare da lumshe dara-daran manyan idanunta wanda duk baƙin ciki da kuma shiga damuwa da wahala kiga sunyi jaa saidai su rage girma,Cije lips ɗinta tayi tare da murza ƴan yatsun hannayenta ganin idan ba tayi da gaske ba damuwa na iya tarwatsa mata zuciya da kuma saka rayuwarta cikin wani hali yasa a hankali ta shiga karanta sunayen Allah guda ɗari babu ɗaya.
Nutsuwa taji ta fara saukar mata da kuma sanyi a cikin ranta a hankali taci gaba da karanta يا حي يا قيوم tare da انن لله وإنا إليه راجعون اللهم عجلن فل مسيمت و اكلين
شيرن منه
Sosai ta kejin tsuwa na ƙara shigarta haɗi da raguwar bugun zuciyar wasu taƙwayen ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da cure jikinta lokaci guri guda.
Kaɗaici data samu kanta a cikine da kuma rashin hayaniya ya sata lulawa duniyar wanda babu komai acikin sai baƙin ciki da kuma zallar damuwa.
Jin ambaton sunnan Booby da yaji a kunnansa yasa Sufyan daskarewa a wajan tare da jin gina jikinsa da jikin bango "BOOBY" ya ƙara maimaitawa cikin ransa zuciyarsa yaji ta bada sauti damm domin jin sunan wani a bakinta ba shiba dai² yake da rushewar duk wani plan ɗinsa baƙin cikinsa ɗaya ace sunan data ambata na boyfrined ɗin tane babu shakkar bazai iya jurar hakan ba kuma dole ya gabatar da maganar neman aurenta wajan Alhji domin shine fata da kuma muradin ransa itace macen da tayi dai² da tsarin rayuwarsa.
Ganin yadda ta cure waje guda ga kuma yadda jikinta ya saki yasa shi ƙarasawa wajan a nutse yana zuwa ya zauna kusanta tare da kiran sunanta cikin muryar dashi kansa baisan yana da ita ba sai yanzu.
"Lovely bbyn"..ya ƙara mai²ta sunan a karo na biyu jin babu respond yashi saka hannu a hankali ya taɓa shoulder ɗinta baya yaga tayi zata faɗi yay saurin tareta ta faɗa jikinsa baki ya buɗe yana tunanin yadda bacci ya ɗauketa a ƴan minutes ɗinan.
Gyara mata kwanciya yay a jikinsa tare da juyo da fuskarta garesa nan full face ɗinta ta baya,wani ajjiyar zuciya ya sauke wani irin magaɗisun hurt feelings ɗinta ne ke ratsa zuciyarsa da kuma gaggar jikinsa haɗuwar jikinsu waje guda tamƙar haɗuwar ruwan sanyi da kuma na zafine domin sosai yake samu realif a wajanta musamman idan ya shaƙi dadaɗan turaren da Momma ta fesa mata.
A hankali ya saka hannu tare da ɗurashi akan innocent face ɗinta ya shiya shafa fuskarta ta zuwa dugun wuyanta mai ɗan ma dai²cin tsayi.
Kasa contorl kansa yay har baisan lokacin da laɓɓansa suka sauka a gefen kunnanta ba wani lafiyayyiyar sumba ya sakar mata cikin daƙu shasshiyar muryarsa da kuma wani sauti wanda yay kala da sexual sound yace.
"Lovely bbyn u are mine forever and ever kece tawa nima nine naki babu wani ɗa namiji dazai shigo rayuwarmu na rabu dashi never indai ina numfashi sai naga bayansa a komai ni winner ne bazan taɓa zama loser ba this is my promise i make my world true" yana faɗin hakan yay mata wani shegen kiss a gefen lips ɗinta mai tsayawa a zuciyar duk wata ƴar mace da akaiwa bare kuma su Lili da suke sabbin ƙinƙisa😂.
Ƙarfe 6 na yammacin rana aka sallamesu zuwa gida babu ɓata lokaci suka shirya komai nasu tare da shigewa mota suka nufi unguwar G.R.A dake Abuja some minutes ya kasuwa unguwar mai cike da kyau da kuma tsari babu tarin jama'a ko yahaniya balle ya damu mutane hakan yaywa Lili daɗi domin sab bata buƙatar takura domin hakan na haddasa bata ciwon kai.
Yanzu ma shuru tayi tare da lafewa jikin Momma tym to tym tana sauke ajjiyar zuciyar da ita kanta bata san ta mece saidai tasan ita ɗin ba wata aba bace a yanzu domin bata da wani gata da kuma mai tamaƙonta a yanzu sai HELPER ɗinta wanda take masa kallo kamar na yayanta "Booby" saidai shiɗin abinda yake mata yafi kama dana farin cikinta da kuma muradin ranta "Faisal" me hakan yake nufi? Shine abinda take ranta amma babu wanda zata tambaya.
A haka motarsu tayi parking a lafiyayyen harabar gidan mai kyau da kuma tsari cikin ƙwarewa Sufyan yay parking a parking space tare da fituwa ya buɗewa Momma ƙofar side ɗinta fituwa tayi hannunta riƙe dana Lili wacce kanta yake sunkuye ko gidan bata tsaya gani ba hakan ya nuna masu gidan data tashi yafi wannan domin duk wanda bai taɓa ganin gida irin nasu ba dole idan yazu ya tsaya kalle²,da wani mayataccen kallo Sufyan ya bita dashi ganin yadda faffaɗan hips ɗinta ke motsawa jikin abayar da Momma ta saka mata ga yadda gashinta ya sakko ta ƙasan vail ɗin dake kanta,wani wahalallan miyau ya haɗiye tare da shafa ƙirjinsa yana jin wutar sonta na ƙara yawan cikin zuciyarsa.
Da wannan tunanin suka kawo baban parlon gidan daga nanne kuma za kaga ƙofar shiga bedroom ɗin mamallaka gidan,da gudu su Yusrah suka ƙarasu wajan tare da kama hannun cike da murna take kallonta ganinta samu ƴar uwa dama ita ɗaya ce acikin gida domin yayan nata Sufyan bai fiya zama a gidan ba.
"Yawwa Yusrah maza jeki da ita ki haɗa mata ruwan wanka ki bata kaya tasa tayi sallah saiku fitu kuyi dinner"cewar Momma ta faɗa tare da shigewa flat ɗinta Sufyan ba flat ɗinsa ya shige yana jin babu daɗi cikin ransa domin yasu a bashi ita su zauna a flat ɗinsa🤔amma yasan koyasha giyar wake babu mai yi masa haka abu guda zaisa ta zama mallakinsa idan igiyar aure ta shiga tsakaninsu cikin sauri ya shige flat ɗinsa don a yau yake son gabatar da maganar aurensa da Lovely bbynsa.
Yusrah na shiga bedroom ɗinsu ta saki hannun Lili tare da shigewa bathroom ruwa mai zafi ta haɗa mata tare da fituwa ta kalli Lili tace "Sister maza shiga wanka" ita dai Lili da idanu kawai take kallon Yusrah domin babu abinda yake bata mamaki da ita sai zallar kirkinta komai nata a nutse saidai tana da surutu sosai wanda yake damun Lili domin har tsakiyar kanta ta kejin maganar Yusrah tana daurewa ne kawai.
Cikin sanyin jiki ta shige toilet ɗin bakinta ɗaike da addu'ar shiga ban ɗaki "Allahummaa innii auzuu bika minaal kubuusi walkabaa isii"tana gaba faɗin hakan tasa ƙafarta ta hago tare da shige toilet ɗin.
Kayan jikinta ta cire tare da tare da saƙalesu a hanger gaban tafkeken madubin dake banne a toilet ɗin ta tsaya tare da zuba ƙyaƙƙyawar surarta kallo ta cikin madubi sosai Allah yaywa Lubna tsari da halitta mai kyau komai nata speacial ne musamman yalwataccen gashin kanta wanda yake har baya sai kuma ƙyaƙƙywar innocent face ɗinta mai ɗauke da yalwatacciyar gira mai kyau gashin yay luf a saman idanunta sai kuma zara-zaran lashis ɗin idanunta wanda sukai mata ƙawanya saman idanunta.
A hankali take kallon maya-mayan sexcy eyes ball ɗinta tare da dubawa ƙwayar idanunta kallo ganin kamar sun ƙara blue,turo baki tayi tare ƙwaɓe fuska ganin yadda saffan brest ɗinta suke tsaye curr tasu pink nipples ɗin sai sharning suke ita sam baya birgeta hasalima kunya ta keji sai taga kamar ita kaɗaice mai shi musamman ita da bata damu da saka brezia ba(kuskure kenan rashin saka brezia yana saka brest zubewa sannan kwanciya rufda cikima yana saka brest ya zube,kina budurwa mai jini a jiki brest ɗinki ya zube ya zama irin nazu gwaggo da ina masu shayarwar yara biyar ko bakwai aida matsala😱mata a farka domin akwai masu irin wannan halin ki sani wani namiji shine kawai ya birgesa a jikinki🥰hattara a tashi a gyara).
Idanunta ne suka cicciko da hawaye ganin duk wannan baiwar da Allah yay mata ba zata taɓa zama mallakin sanyin idaniyarta ba,sosai ta keji zafi da kuma raɗaɗin rasashi amma idan ta tuna ya zama mallamin ƴar uwarta Najma ta kanji daɗi sa sanyi a ranta domin ita da Najma abu guda ne.
Buga ƙofar da akene yasa ta dawo cikin nutsuwarta tare da zubawa ƙofar idanu ta shiga motsa ƙaramin bakinta a sonta na furta na wani abun amma ta gagara cewa komai sabida nauyin da laɓɓanta sukai mata.
"Sister Momma na jira be past" jinjina kanta kawai tayi tamkar Yusrah na gabanta a kasa lance ta shige cikin Jakuzzie tare da sakin ajjiyar zuciyar zuciya sabida ɗumin ruwan daya ratsata.
Sosai ruwan yay mata daɗi har wani bacci ne ya fara ɗaukanta ganin jiranta ake yasa tayi saurin yin wankan tare da yin brush ta gabatar da alwala.
Wani long ash ɗin towel ta ɗauka tare da ɗaurawa a jikinta saida ta tsane sumar kanta tare da busar da ita sannan tasa hannu tare da fituwa daga toilet ɗin.
Da kallo Yusrah take binta dashi tare da mamakin baiwar sumar da Allah yay mata musamman leg ɗinta da gashi yake kwance baƙi siɗik sai gyalli yake ko'ina yay luff dashi,cikin sauri ta gama shiryawa tare da gabatar da sallah wani ƙaton hijab ta saka harjan ƙasa yake tana gamawa Yusrah ta riƙe hannunta sukayi waje.
Tun daga nesa ya zuba mata mayatattun idanunsa ko ƙiftawa ba yayi yana jin wani irin magaɗisu na ɗibansa a kanta lumshe idanu yay tare lashe laɓɓansa kamar wani maye.
Kanta a sunkuye suka ƙarasu daining area ɗin duk da jikinta ya gama gaya mata kallonta yake amma saita basar tare da zama nesa dashi cikin baƙunta da kuma sanyin murya tace "barka da gida Momma da Alhaji" kamar yadda taji suna faɗa fuskarsa fal murna yake kallon Lili domin nutsuwarta ta gama yi masa yaji ta kwanta masa fatansa Allah yasa ta amincewa Sufyan kamar yadda yay masa bayani.
"Yawwa ɗiyata yaya jiki?"ya faɗa tare da zuba masa idanu,ido ta lumshe tare da buɗewa kana ta cije bakinta tare da taunesu sai kuma wasu hawaye suka shiga fita daga idanunta ganin Alhajin ya tuna mata da Daddynta.
Cikin sauri Sufyan ya miƙe tare dayin wajanta amma hararar da Momma ta watsa masa ya sashi sosa kai tare da shigewa flat ɗinsa domin bazai jure ganinta haka ba.
Babu wanda ta ƙara cewa komai sai abincinsu kawai suke ci Lili babu abinda ta iya ci sai fruit salad ɗin da Momma ta haɗa mata,saida suka gama ci sannan Alhaji ya kalli Lili tare da faɗin.
"Ɗiyata yayanki Sufyan yazumin da wata buƙata a kan yana neman alfarmar a bashi auranki ni kuma na amince da hakan domin yanzu matsayin uba nake a wajanki kuma keɗin amanace a wajanmu kuma zamanki haka bazai yiwuba tunda Sufyan yana sonki sosai kuma kema kina buƙatar mai kula dake a halin yanzu so I already make my decision to be his wife " a mugun kiɗime Lili ta ɗagu tare da zubawa Alhaji idanu yayinda wasu hawaye masu zafi suka ɓallemata tare da bin kan fuskarta,Kanta ta shiga girgizawa bakinta ya shiga rawa cikin suɓutar maki tace.
*Gadai yau ɗinnan ko suwaye ya suyi na sara tsakanin SARAUTA PLACE da JUYAYI FANS💃🏻🎉🤾🏻♀️ ina zuba idon ganin Comments ɗinku*
F@y@l
_the sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*16-17*
Wattpad@Nimcyluv
*PEOPLE* may destroy your image, stain your personality, but they can't take away your good deeds because no matter how they describe you, you will still be admired by those who really know you matter.
*Dedicated to* Ummu aymana Alkairin Allah ya tabba gareki naga saƙonki ina gdy sosai Allah ya saka da firdausi🙌🏻thanks for the ƙauna Sarauta na maki sonso🥰😘.
No edited🙇🏻♀️.
......"Na amince Alhaji" itace kalmar data faɗa lokacin da wasu siraran hawaye suka shiga zubu mata daga cikin idanunta,gefe na zuciyarta kuma tana yi mata wani irin ciwo haɗi da raɗaɗi da kuma baƙin cikin kalmar data faɗa wanda ita kanta bata san ta faɗe ta ba,Tayi hakanne sabida taimakonsu a gareni inaji suɗin alkairine tunda har suka amince da zamana a garesu rashin amincewa tamkar yankewar zamana a garesu.
Bana da kowa bana da komai su nake gani a matsayin ahalina Momma matsayin Mamy yayinda Alhaji yake matsayin Dad,Yusrah matsayin Najma sai kuma babban jigo wanda tayi rashinsa a lokacin da komai ya ƙare mata tayi kukan rashinsa lokacin da take buƙatarsa yay mata nisa when all is gone ta rasa madafa bata da nutsuwa farin ciki yay ƙaura daga gareta ina zata ganshi domin ya taimaki rayuwarta.
Har abada tunaninsa shine a ranta domin ta fahimci da jininsa take rayuwa duk wani bugun da zuciyarta za tayi haɗi da fitar numfashi basa fita saida tunaninsa sai yaushe ne zata ganshi? yaushe ne za taga garkuwarta? A kullum tambayar da take yawan yiwa kanta ne a ɗan lokacinnan amma babu amsa saidai tai ta tunani ita ɗaya wanda kuma tunanin a gareta bara zanane wa rayuwarta amma babu yadda zata iya tunanin shine abincita da kuma ruwanta haka kuma shine abokin hirarta rayuwa dashi ya zame mata dole.
Faɗaɗa fuska Alhaji yay cike da farin ciki ya shiga sawa Lili albarka dan yasan she never rejecting his ambition ƙara bata haƙurin rashin iyayenta yay domin ta sanar masu komai ya kuma shaida masu aɗan ƙaramin lokaci za'ai bikin yana fita gobe sai sanarwa da Kawon Sufyan yana gama faɗin hakan ya miƙe tare da shigewa flat ɗinsa.
Kifa kanta tayi saman daining ta shiga sauke ajjiyar zuciya rashin iyaye masifane haka mutuwar iyaye tuzarcine tana jin tausayin mara amma bata taɓa jin tausayin wani mara mai tsanani a zuciyarta ba saida ta rasa nata iyaye hausawa sunyi gsky da sukace duk wanda bai iya kuka ba iyayensa basu mutu ba,ta tabbatar yadda ta kejin damuwa da kuma hali na rashin lafiya da tuni Ahalinta sunyi rufdugu a kanta haka nan ba zata taɓa bacci ba sai a jikin wani nata,saukar muryar Momma da taji ita ta dawo da ita daga dugun tunanin data luula,kasa amsawa tayi sabida laɓɓanta da sukai mata nauyi a hankali ta ɗaga manyan idanunta tare da saukesu a kanta Momma ba tare data amsa kiran sunanta da tayi ba.
Ganin hakan ya tabbatarwa Momma Lubna tana ɗaya daga cikin mutana nan wanda basa son surutu haɗi da takura musamman a wajan wanda basu sani ba kuka ta lura Lubna irin mutananne masu zurfi ciki da kuma riƙe damuwa da kuma haƙurin zama da mutane,ta fahimci ita ɗin irin mutananne masu rama alkairi da abun alkairi ta fahimci ta amince da auren Sufyan ne kawai sabida taimaƙonsu gareta bawai ta amince bane dan tana sonsa da kuma son zama dashi ba cikin tatausan Lafazi ga wanda ake son ayiwa magana ya kuma fahimci abinda ake faɗa masa Momma tace.
"Soyayya abace mai wahala gaske amma idan kayi dace da masoyi na gaskiya mai yarda da kuma amana haɗi da ɗauke kai babu shakka kayi dace da masoyin gaskiya Lubna,akwai ƙaddarorin cikin Soyayya haka kuma akwai alkairai masoyin da zai ɗauki damuwarki ya maidata tashi shine masoyi haka kuma Masoyin da zai baki farin ciki fiye da yadda zaki bashi wannan shine "ƘAUNA" kada ka taɓa zama da Masoyi domin kancewarsa mai kyau ko mai Arziƙi ko kuma Dangi aa ka zauna da mutum a kan ka amince sabida kana sonsa da ƙaunar sabida Allah ba dan wani abuda yake dashi ba,Soyayya nada daɗi musamman ka samu wanda zuciyarka ta amince dashi amma wasu nayi mata wani kallo a kan a bace mai tarwatsa zuciyoyin mutane tabbas Soyyaya nasa mutum yaji inama baizo duniyar ba dalilin yaudararsu da a kai amma abun fahimtar dukkan saurayin daya rabu da mace Ubangiji ya ƙaddara hakan فمن قددر الله حقا قدره ita ƙaddara ta riƙa fata daman shiɗin ba alkairi bane garesu domin ace Matar mutum kabarinsa,duk daɗewar mace a gidansu da kuma yawan shekarunta batai aure ba wannan ba abinda za'a ɗaga hankali bane domin ubangiji ne bai bata mijin auren ba kuma lokacinta ne baiyi ba domin kafin a haifi mace an haifi mijin aureta..."Numfashi Momma taja tare da zubawa Lubna ido ganin tana fahimtar abinda take faɗa mata tana fahimta Thank God domin duk hankalin Lubna na kanta,numfasawa Momma tayi tare da faɗin.
"Wannan fitila na baki keda kanki zaki haska zuciyarki domin tabbatarwa kanki wanda kikeso kuma kike muradi abu ɗaya na sani Sufyan na sonki"tana faɗin hakan ta miƙe tare dayiwa Lili alamar "Goodnight" da hannu wata sassanyar ajjiyar zuciya Lili ta sauke mai ƙarfi tare da lumshe luntsuma-luntsuman idanunta haɗe da taune cute peach lips ɗinta jiki babu ƙwari ta miƙe tare dayin bedroom ɗin Yusrah tana zuwa ta cire zumbulelen hijabin dake jikinta wanda duk ya dameta daman ta sashi ne sabida Sufyan toilet ta shiga tare da ɗaura alwala haɗi dayin brush kana ta fitu tare addu'ar bacci ta shafe jikinta kana ta haye bed ɗin tare da shigewa jikin yusrah ta shiga sauke ajjiyar zuciya duk yadda tasu tayi tunani a kan maganganun Momma amma ta gagara blanket taja masu tare da ƙara shigewa jikin Yusrah domin tana bala'in son ta jita jikin wani few minutes bacci yay gaba da ita.
Wasa-wa yau satin Lubna biyu a gidansu Sufyan sosai suke bata kulawa har yaza mana ta manta da wasu abubuwan da suke faru da ita shaƙuwa mai ƙarfi ta shiga tsakaninta da Yusrah wacce ta kewa kallon Najma komai tare suke abu na farko da zai baka mamaki yadda soyayya mai ƙarfin gaske haɗi da shaƙuwa ta shiga tsakaninta da Sufyan saida ta nuna masa ɓacin rai sosai kafin ya daina taɓa jikinta amma idan ya ganta ji yake kamar yay hauka shiyawa bai damu da zaman gidan ba,yafi zama a office ɗinsa yayinda ya tilastawa Alhaji ya dawo da maganar aurensu kusa cikin sa'a aka mai dashi sati biyu kacal.
Hakan yaywa Lili daɗi domin ta gaji da halinda Sufyan ɗin ke nuna mata dan har wasan ɓoye yake wani lokacinma saiya kaiwa Momma ƙararta sannan take fituwa suyi hira amma tunanin ɗan uwanta kuma yayanta yana nan maƙale a ranta musamman yanzu da take yawan mafarkinsa wanda ya zame mata al'ada.
**** ****
Zafin bugun da Fahad yay masa ya sashi ɗaukewar numfashi na wasu sakanni hannu yasa a saman kansa jin laima nabin gefen fuskarsa ɗan waro ido yay cike da tsoro ganin jini kwance a jikin hannunsa.
Yadda yake fitar da wani numfashi mai ƙarfi tare da hurga da dukkan abinda yay karo dashi yasa Fauwaz saurin miƙewa tare dayin wajansa a karo na biyu.
Yana zuwa yaɗan ja da baya tare da zubawa Fahad ido sosai yake jin tausayin abokin nasa musamman idan ya tuna bashi da kuwa komai ya ƙare masa,babban abinda yake damunsa ganin har yau bai yarda Lubna ta rasu ba ƙaddara tazu when all is gone,baya da farin ciki,walwala,ƙwanciyar hankali,bashi da komai sai yau tunani gashi murɗaɗɗan mutum wanda sam bai damu da kuwa ba kamar yadda bai damu da asan abinda ke ƙwance cikin zuciyarsa ba,shi ɗin mutunne mai zurfin ciki da wahala ka gane abinda ke damunsa bare kuma face ɗinsa yay showing abinda yake ɓoyewa a zuciyarsa ba.
A sanyaye Fauwaz ya ƙira sunan Fahad tare da faɗin "how long zaka kasance a cikin damuwa?damuwa bata kamace ka ba a wannan lokacin ya kamata kana maida damuwar zuga Allah ubangiji maɗaukakin sarki shine ke ɗurawa bawa lalura kuma shine ke yayewa,maimakon ka samu sauƙi a ranka saika ƙara samun damuwa cikin ranka,kai musulmi me yana da kyau ka ɗauki ƙaddararka mai kyau ko mara kyau kasan cewa ƙaddara abace mara tabbas,tabbas ƙaddara lokacine bawai kullum mutum ke kasancewa a cikin taɓa akwai lokacin da zaizo sai kaga kamar ba'ai ba,Fahad imaninka bazai taɓa cika ba saika yarda da ƙaddara kaci gaba da haƙuri da kuma addu'a sai kaga ka fita daga cikin JUYAYIN da kake ciki amma ni kaina wannan sicret issues ɗin yana juya tunani kayi dan Allah tun kafin a haifi mutum an riga da an rubuta ƙaddararsa a jikin allon Lauhil Mahafuz allon da babu wanda ya isa ya goge abinda yake jiinsa".
Ajjiyar zuciyar Fahad ya shiga saukewa tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa,sosai yake ladamar kasancewarsa a raye mai yasa bai tsaya sun haɗa dashi sun kashe ba? Mai yasa Dad ya bashi amanar Lubna?mai yasa Dad ya haɗa dukkan wasu ƙaddarorinsa ya bashi?mai yasa bai duba taƙaddar da Dad ya bashi ba?mai ya kawoshi pakistan mai makon ya juya zuwa mahaifarsa kano?shin da gaske Lubna bata raye? Shin ƴan fashin da suka kashe masa iyaye sun manta cewa sunbar iri wanda zai iya zama shuka harya yaɗu yay furanni tare da zuba ƴar ƴar?mai yasa ya manta ta ƙaddarar da Dad ya bashi ba tare daya duba ba".
All this daya faru ƙaddara ne wacce tana iya faɗawa kan kuwa kuma idan ubangiji ya jarabceka da ƙaddara yay hakanne dan gwana imaninka bawai dan baya sonka ba.
Lumshe idanunsa yay wanda suka gama sauya kala daga fari zuwa jaa wanda har wani ruwa² suke sabida tsananin damuwar da yake ciki,tabbas idan har yana son cimma burinsa da kuma muradin ransa tare da ɗaukar fansa dole ne ya aro jarumta tare da ƙarfin guiwwa ya sama ransa,a karo na barkatai ya ƙara sakin ajjiyar zuciya tare dasa hannu ya dafe saitin zuciyarsa wacce keyi masa matsanancin bugu a hankali ya suma girgiza kansa wanda yake masa ciwo domin duba ɗaya zakai masa kasan cewa kawai dauriya yake musamman idai mutum ya kalli yadda jijiyoyin kansa suka firfitu tare dayin raɗa² saman forehead ɗinsa.
Bakinsa ya shiga mutsawa a ƙoƙarinsa nason furta wani abun amma yadda laɓɓansa sukai masa nauyi ne ya sashi taune lips ɗinsa cikin zuciyarshi ya shiga faɗin."يا الواحد "
"ka kawomin ɗauki da gaggawa" yana faɗin hakan ya ƙara lumshe idanunsa wanda suka suma lumshe sabida jirin dake ɗibansa,ganin hakan yasa Fauwaz ya ɗauko masa gorar ruwa mai sanyi baiyi musu ba amsa domin yana buƙatar jin sanyi a ransa murfin gorar ya ɓalle tare da ƙafawa a bakinsa saida yasha fiye da rabi sannan ya cire bakin gorar daga cikin bakinsa ganin ya samu nutsuwa ne Fauwaz ya amshi raguwar ruwan tare da faɗin.
"Destiny lots of folks confuse of bad management with destiny, destiny is no matter of chance's it not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved, ur destiny change with ur thought".
Wani sanyi ne ya shiga ratsa zuciyarsa tare da ganggar jikinsa zuwa yanzu ya kamata ace ya yadda da ƙaddara kuma ya maida hankalinsa zuwa ga abida zuciyarsa domin yana jin abun a matsayin heart dream first aid box Fauwaz ya ɗauko tare da zama kusa da abokin nasa tare da gyara masa wajan da yaji ciwo ɗago jajayen idanunsa yay tare da mannasu a kan Fauwaz cikin lion voice yace "ka kula da kanka" yana faɗin hakan ya miƙe tare da shigewa cikin bathroom yana shiga ya cire ƙananun kayan dake jikinsa ya sakale saman hanger,tsakiyar shower ya tsaya tare da shakarwa kansa ruwa'n shower'n hannayensa duka biyu ya dafe bango dasu tare da sadda kansa ƙasa ruwan ya shiga duka back naked skin ɗinsa mai kyau da kuma tsari.
Ya daɗe yana sauraran dukan ruwa'n shower'n kafin ya ɗago kansa tare da lumshe idonsa ya saida full face ɗinsa tsakiyar ruwan sosai ruwan ya shiga dokan fuskarsa tare da shigewa cikin hancinsa ta bakinsa saiya zamana kamar wata a zabace yakewa kansa,ɗan tari yay tare da janye fuskarsa jin numfashinsa na ƙoƙarin ɗaukewa alwala yay tare dayin brush kana ya saka bathrope a jikinsa ya fitu kansa na zubar da ruwa tare da ƙwantaccen gashin jikinsa.
Bedroom ɗinsa ya nufa yana zuwa ya fara gyara kansa cike da nutsuwa da kuzari ɗan lokaci kaɗan gashin kansa ya shiga fidda wani ƙamshi mai daɗi shaƙa sumar tayi luff a kansa har zuwa ƙasan wuyansa bai wani shafa mai ba sabida babu irin wanda yake using dashi ganin akwai body spray ne ya sashi ɗauka yare fesawa a jikinsa domin Fahad yana bala'in son ƙamshi baya wasa da turare,yana kammalawa ga buɗe wadrope ɗin kayan Fauwaz ɗan taɓe baki yay dan baison sharing kaya,cikin sa'a yaga ɓangaren wasu kaya sabbi wata coffie ɗin jallabiya ya ɗauka tare da zurawa a jikinsa ya shimfiɗa prayer mat ya tada sallar magrib.
Fannerh na shiga cikin gidansu ta tarar da Afnerh kwance a kan sofa ta zurfafa cikin tunanin da kullum dashi take kwana kuma take tashi har yau ankasa gane abinda yake damunsa cike da zolaya Fannerh tace "pls Hadnerh zoki ta yani aiki mana" ɗago ido Afnerh tayi tare da zubawa Fannerh ido kafin ta murguɗa baki tare da faɗin.
"Kin daɗe baki aikin ba"dry Fannerh tayi kana tace"a'a nikam zanyi tunda bake zanyiwa,na fahimci baƙin ciki kikewa My Husband to be sabida ba Heart dream ɗinki bane ko?"tsaki Afnerh taja tare da faɗin "Na you sabi".
Ganin idanta biyewa Afnerh zata ɓata mata lokaci ne kawai yasa kai tsaye tayi kichen tana shiga ta tarar da Lami mai aiki cikin girmamawa Fannerh ya gaidata tare dayi mata sannu da aiki.
Kayan da zata buƙata ta ɗauka cikin sauri ta shiga yin aikinta wajan 1hour ta ɗauka kafin ta kammalawa pepper soup and white rice sai cipis tare fruits salad sai lafiayyen coconut juice,tana gamawa ta haɗa komai cikin basket tare da barin kichen ɗin daret flat ɗinsu ta nufa tana shiga ta tarar da Afnerh tsaye gaban madubi tana gyara kanta da alama daga wanka ta fitu.
"yawwa beb shirya ki rakani" tana faɗin hakan itama ta shige cikin toilet basu wani ɓata lokaci ba suka gama shiryawa cikin abayarsu iri ɗaya Fanner tasa milk wacce take da adon red flowers Afnerh kuma tasa red mai adon milk ɗin flower kasan cewarta chocolate colour sai abayar tayi mata kyau sosai suna matuƙar kama da juna dake suɗin twints ne Afnerh nada tsiwa sosai sannan bata fiya ɗaukan raini ba amma tana da sauƙin kai,yayinda Fannerh take da surutu sosai da kuma kyauta amma tana da nunƙufarci da kuma riƙo a tare suka fitu daga bedroom ɗin nasu inda suka tarar da Mama zaune a parlour tana kallon tashar zee world lokacin sun fara haska fire and ice kallonsu tayi tare da murmushi kafin ta sauke idanunta kan Fannerh tace"2weeks ya rage bikinki amma still baki bar fita ba?"turo baki tayi tare faɗin "Mama alrdy night fa wazai ganni yanzu?" girgiza kai kawai Mama tayi tare faɗin "yaro man kaza be carefull dai"Afnerh ce ta ƙarasu hawa wajan hannunta ɗauke da basket ɗin abincin a tare sukai hugging ɗin Mamansu tare da sakar mata peak a ko wanne kumatunta shafa kansu tare cike da soyayya tace "Allah yay maku albarka"da "Ameen" suka amsa tare da ficewa daga gidan.
Da kallo ta bisu tana jin wani zafi da kuma raɗaɗi na damun zuciyarta tana jin har abada wannan baƙin cikin na zuciyarta bazai taɓa guguwa ba dashi zata mutu,ɗauke kai tayi jin idanunta na cicciko da hawaye.
Suna tafe suna shirya cikin tafiyarsu mai nutsuwa a haka har suka ƙarasu Get ɗin gidan cikin ladabi Fannerh ta gaisar damai gadi yayinda Afnerh ta ɗauke kanta tare da shige cikin gidan tana gaf da shiga ɗan ƙaramin parlour'n Fannerh ta cimmata tsaki Afnerh tayi tare da faɗin"talkative"girgiza kai kawai tayi kana suka shiga parlon bakinsu ɗauke da sallama.
Tsaye suka ganshi gaban t.v yana ƙoƙarin kunnawa shuru yay masu bayan ya amsa sallamar tasu cikin ransa.
Sanye yake cikin baƙin wando 3 guater ko riga babu hakan ya bawa ƙyaƙƙyawar surarsa bayyana skin ɗinsa Afnerh tabi da ido ganin ko'ina yalwataccen gashi ne yay kwance luff cikin white sharning skin ɗinsa ga wani sahihiyin ƙamshi dake fita a jikinsa kamar daga zama suka ji saukar daddaɗar muryarsa "stop looking"shine kawai abinda ya faɗa lokacin daya gama kunna t.v
Afnerh daskarewa tayi a wajan tare da mamakin mamallakin muryar domin wajan mutum guda ta taɓa jinta cikinsu babu wanda ya samu jarumtar ce masa ƙala duk da cewa basu ga fuskarsa ba amma sosai yay masu ƙwarjini.
A hankali ya juyo tare da sauke ganinsa a kansu ƙarar da Afnerh ta ƙwala ya sashi saurin runtsa idanunsa tare da toshe kunnuwansa.
Gaba ɗaya jikin tane ya shiga rawa sabida bayyanar ƙyaƙƙyawar fuskarsa wani irin shock ne ya kamata tare da bugawar zuciya hannunta ta ɗaga ta shiga nunasa ganin hakan yasa Fannerh tayi saurin riƙeta tare da jijjita"Afnerh" Afnerh" Afnerh" bakinta ne ya shiga mutsi a ƙoƙarinta nasun furta wani abu amma ta gagara hakan sabida numfashinta daya ɗauke ta saki basket ɗin hannunta tare da faɗawa jikin Fannerh babu numfashi.
*DAN GIRMAN ALLAH DA ANNABI IDAN KIN KARANTA KINJI DAƊI KIYI SHARE PLS*
F@y@l
_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*
*18-19*
*_Wattpad_*
nimcyluv
Before we ask
God for anything we must first thank him for everything 🙌🏻🙇🏻♀️
*Dedicated to MaimunaAbdullahi* still waiting for ur hurt coffee I luv u my jerry🥰🌹
Not edited.
.....Cikin tsoro da firgici haɗi da ƙaraji Fannerh ta shiga girgiza Afnerh tare za kiran sunanta "Afnerh pls wake up pls Hadnerh,ganin Afnerh ko mutsi ba tayi ne ya sashi taɓe baki tare da juya zai shige cikin bedroom ɗinsa sai kuma yaga rashin da cewar hakan ko babu komai baƙin Fauwaz ne kuma Fauwaz ya zama jininsa bazai taɓa iya wulaƙanta jinin abokin nasa ba.
Bak damu da yadda surar jikinsa da take a buɗe ba a hankali ya taka tare da ƙara sawa wajansu cikin muryarsa wacce bata fita sosai sabida tsaɓar rashin son maganarsa,lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare cije lips ɗinsa ya ƙara mutsa bakinsa tare da ware laɓɓansa yace.
"ke Aljanu gareta halan?" baƙin ciki ne ya kama Fannerh har bata san lokacin data wurga masa wata uwar harara ba tare da faɗin"what Aljanu fa?Allah yay mata tsari dasu"ƙara taɓe fuska yay irin ko'a jikinsa ɗinan "ok farfaɗiya take kenan?"ya ƙara jefa mata wata tambayar cikin sauri Fannerh ta ɗago kanta tare da zuba masa baki ta saki ganin gama ɗaya ya maida hankalinsa kan T.V tamkar bashi yay maganar ba.
Ganin ta ɗauke daga garesa ne yasa ta juya tare zuwa wajan freezer tare da saka hannu ya ɗauko gorar ruwa mai sanyin gaske cikin gajiyawa da kukan da Fannerh take ya lumshe idanunsa haɗi da saka hannu ya shafi ƙwantaccen gashin da yay luff a ƙirjinsa a haka ya ƙarasa wajan da suke,tsaki yaka cikin lion sound voice yace "oyya gefe"yana faɗin hakan ya sunkuya tare da riƙe gefen rigar Afnerh ya jawota haɗi da jinginata da jikin sofar dake parlon,murfin gorar ruwan dake hannunsa ya ɓalle kai tsaye ya sheƙa mata ruwan a jikinta.
Wata wawiyar ajjiyar zuciya ta sauke tare da ƙanƙame jikinta jin wani a zababban sanyi daya ratsa jikinta lokaci guda a galabaici ta shiga faɗin.
"shine wallahi shine tabbashi shine my heart dream shine mafarkin zuciyata a kullum dashi nake ƙwana nake dashi bana da burin daya huce na kanga a gaske,a kansa na guji dukkan waƴanda suka ce suna sona wallahi kaine eyes ball ɗinka sune suka ƙara tabbatarmin da haka,fatana da kuma muradina haɗi da cikar farin cikin zuciyata shine Allah ya bayyana min kai ubangiji kada ya ɗauki raina sai naga wanda zuciyata dake mafarki a kansa sai gashi na ganka when all is gone a lokacin da komai ya ƙare yanzu kaine duniyata kaine jindaɗi na,kaine muradina,kai farin cikina,kaine mahaɗin rayuwata,kaine bangwan da zan jingina naji daɗi a raina,dan Allah ka taimaki zuciyar data mace a kanka tun kafin tasan waye kai"ta ƙare zancen lokacin da take fashewa da wani irin razanannan kuka mai taɓa zuciya.
Lallai "SO" masifa ne a duk halin da mutum yake ciki baya hana zuciyarsa bayyana abinda yake so da kuma muradin kasan cewa dashi koda ace bazai samu wannan abunda ƙaddara ta haɗa Afnerh da Fahad duk a cikin mafarki wanda a kullum tana tunanin mafarkinta gaskiya ne dalilin hakan ta sauya sunanta daga Afnerh zuwa "Hadnerh" suna mafi soyuwa a gareta.
Lallai marfin Afnerh ya zamantu gaskiya domin gashi ubangiji ya haɗata da mafarkin zuciyarta ko hakan na nufi wani sabon shafin ƙaddarar wani daga cikinsu?.
Ganin ta fita a hankalinta kuma ya gama tabbatar da abinda take faɗa gaskiya wanda tasa ƙwaƙwalwarsa ta tafi wani dugun tunani dasun tunasar dashi wani alƙawari da yay a baya wannan wanne alƙwari ne?wa yaywa shi?wannan sune tambayoyin da suke ƙasan zuciyarsa amma babu amsa.
Cikin sanyin jiki tare da kasala ha saka tattausan hannunsa tare da ɗurawa saman fuskarta a sanyaye ya shiga goge mata hawayen dake zuba cikin idanunta.
Haɓarta ya ɗago tare da zubawa oval face ɗinta idanu kafin ya taɓe baki tare da saurin saki fuskarta,kamar bazai magana ba sai kuma yace.
"فاذكروني اذكر كم واشكرولي ولآ تكفرون. (آلبقرة ١٥٢)".
"ku ammabace ni zan ambace ku,ku gode mini kada ku butulce min (baƙara aya ta 152).
Numfashi ya fitar tare da ɗaure fuska ganin kallon da take masa,lumshe ido yay sosai maganar da yay tayi masa kafin ƙara saki numfashi tare cije lips kana ya ware laɓɓansa tare da faɗin.
"mai yasa kika zama mai butulci wa Ubangiji?ya baki komai na rayuwa sai ɗan wani buri dake banne a zuciyarki amma ki kasa yiwa ubangiji tasbihi da kuma neman sauƙi daga wajansa,nayi tunanin kina da hankali ashe sakalyace?kulna ƙarajin kuka domin baya maganin damuwa akwai dubban mutanan da suka fiki shiga damuwa da kuma ƙuncin rayuwa su kuma suce me?idan mutum bai gode ni'imar Ubangiji ba amma ya gode azabarsa,ki zama mai ta wakkali kuma me yarda da ƙaddara ki ɗauki hakan matsayin ƙaddararki da ubangiji ya jarabceki da ita danya gwada imaninki kinji ko?
Ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da zure jikinta waje guda tare kafa masa idanunta tana ji dama ta dauwama a haka tana kallon baiwar zati da kuma surar da ubangiji yay masa.
Raguwar ruwan daya zuba mata ya kafa a bakinsa ya shiga ƙwanƙwaɗa saida ya shanye tas sannan ya cire gorar ruwan daga bakinsa.
A fili ya saki ajjiyar zuciya sosai ruwan yay masa daɗi maƙoshi tare da magana a zuci"Rabbi ka shayar damu ruwan alkausara".
Cikin nutsuwa ya juya tare da zama a kan duguwar sofa ganin gaba ɗaya ya gaji ga wani bacci daya keji ne ya sashi ware idonsa tare da mannasu a kan Fannerh wacce ta zubawa Afnerh ido domin sosai ta kejin tausayin ƴar uwarta ta, saukar muryarsa data jine ya sata ɗago kai tare da zuba masa ido dan baza taɓa iya cewa taji abinda yake faɗa ba.
Ya tsuna fuska yay tare da ɗauke kai ya maida kallonsa wa Afnerh wace take zauna ko mutsi ba tayi sai ajjiyar zuciya take saukewa a kai²,Tausayin tane ya kamashi cikin taushasshiyar murya yace.
"mai kuka aban abinci ina jin yunwa"cikin sauri Afnerh ta miƙe jikinta har rawa yake dan ba tayi tunanin hakan a wajansa ba,kallo ɗaya tayi masa ta fahimci shiɗin mutum ne wanda bai damu da magana ba sannan shiɗin miskiline uwa uba girman kai amma sam bata damu da hakan ba indai zai nuna mata ƙauna zai zauna da ita zata iya jure duk wata halayya tashi.
Basket ɗin abincin ta ɗauka tare da ƙara sawa inda yake zauna tana zuwa ta zauna ƙasan sofar tare da ɗaukan plate ta buɗe wata wamer nan ƙamshin abincin ya daki hancinsa cikin saurin ya lumshe idanunsa wanda hakan ya zame masa ɗabi'a.
Zallar chips ɗin tare da ɗaukan wani glass cup ta siyaya masa fruit salad ɗin,cikin rawar murya tace"gashi"yi yayi kamar baiji abinda ta faɗa domin ya fahimci itama bata son magana sosai.
Turo baki tayi kamar zata fasa ihu tace"the food is ready"ware manyan dara-daran idanunsa ba tare daya kalleta ba ya zamu da ƙafarsa ƙasan sofar tare da sakkowa ya zauna a kan capert bai damu da zaman da yay kusa da ita ba,dan ko ajikinsa impact bai ɗauketa wata babbar macen dazai damu kansa danya zauna musanta halima shi mata duk kallon maza yake babu wata macen da zaiji wani feelings a kanta.
Zamansa kusa da ita yasa taji wani mugun shock ya kamata take wutar sonsa da ƙaunarsa ta ƙara huruwa cikin zuciyarta,tabbas ya cika namijin da dukkan wata ƴar mace ta ganshi za taji ƙaunarsa a lokaci guda,ware ƙofar hancinta tayi tana ƙara shaƙar ƙamshin dake fita daga jikinsa a sanyaye tayi magana yadda shine kawai zai iya jin abinda ta faɗa banda Fannerh da take tsaye sai kuma Fauwaz wanda zuwansa gidan kenan.
"kai ɗin gwarzu ne"
Girgiza kai kawai yay tare dayin bisimillah ya saka zara-zaran ya tsunsa tare da fara cin abincin,Fannerh tunu taja basket ta zubawa habibinta abinci sunayi suna shira.
Fahad bai wani ci abincin da yawa ba ya ture ko fruit salad ɗin bai sha ba ya miƙe tare da shigewa cikin toilet ya ɗauki lokacin kafin ya fitu suna zaune ya fitu sanye da bathrobe jikinsa na ɗigar da ruwa a haka ya ƙarasu wajansu tare da kallo Fauwaz taɓe baki yay shi a dole soyayya yake cikin ransa"ƙaddararka soyayya da underage"a fili kuma yace "boddy goodnight"ɗaga kai Fauwaz yay tare da murmushi kafin yace"Na ɗauka zakuyi hira da Afnerh"kallonsa yay da alamar tambaya sai kuma yace"wani abune haka?"dariya Fauwaz yay tare da kallon Afnerh wacce take turo baki gaba tare da fidda wasu sabbin hawayen ɗauke yay tare da faɗin"eh wata abace gata nan a bayanka ai"tsaki Fahad yaja dan ardy yasan wace Afnerh ɗin tun ɗazu yaji sister ɗinta na kiran sunanta,baice masa komai ba ya juya zai shige bedroom ɗinsa tayi saurin miƙewa tare da sakin kuka danji take zuciyarta kamar zata fashe,waro manyan idanunsa yay ganin kuka baya yi mata wani ƙawataccen murmushi yay lokacin daya tuna da Lili ko magana ce bata gamsheta ba yanzu zata saka maka kuka harda birgima bare kuma faɗa cije lips ɗinsa yay tare da ware laɓɓansa a fili yace"i'm still waiting for u my sunshine bby"jin haka yasa Afnerj da katawa da kukanta tare da zuba masa idanu ta gefenta ya huce ko ƙara kallonta baiyi ba.
Sun ɗan jima a gidan kafin su ɗauki basket ɗin tare da yiwa Fauwaz sallama suka koma gida.
Da kuka Afnerh ta shiga gidan tana zuwa ta faɗa jikin Mama tare da fashewa da kukan cikin kiɗima ta fara tambayar abinda ya faru,cike da nutsuwa Fannerh ta shiga gawa Mama komai har rashin ko in kula daya nunawa Afnerh ɗin.
Da ƙyar Mama ta rarrashi a Afnerh tare dayi mata alƙawarin ita da kant zata amsar mata soyayyarsa.
*** ***
Wajan satin Najma uku kenan gidansu Faisal dukkan wani jin daɗi Ammi na bata shi,amma batun farin ciki wajan Faisal babu shi kullum rashin kulawarsa gareta ƙara yawa yake.
Misalin 7 na dare shiguwarsa daga sallah kenan ya zauna a babban parlon gidan tare da kunna karatun Sudais cikin suratul Maryam,sosai karatun yake masa daɗi kuka yake sashi nutsuwa domin baƙin ciki da damuwarsa suna nan kwance ƙasan zuciyarsa saima abinda ya ƙaru.
Lallai Ƙur'ani haske ne aduk zuciyar data ƙawatu da son karanta shi kuma dukkan wanda ya dogarar da alƙur'ani bazai taɓa taɓewa ba.
Ƙamshin turaranta daya daki hancinsa shine kawai ya tabbatar masa data ƙarasu parlon ganin tare suke da Ammi ne ya sashi sakin fuskarsa tare da zubawa abin idanu gani yake kamar yau ya fara ganinta idanunsa da suka cicciko da hawayene yasa yay saurin ɗauke kai tare da faɗin"barka da dare my luv"cikin so da ƙaunar ɗan nata ta zauna gefensa tare da shafa sumar kansa tace"yawwa yaya aiki?"..."mungode Allah" shine kawai abinda yace..ɗaga kai Ammi tayi tare da faɗin Najma zauna ma..ruwan hawayen data gani kan fuskar Najama shine ya hanata ƙarasa abinda tayi niya cikin kulawa tace"lafiyanki lau?"wasu hawayenne suka ɓalle mata ta shiga girgiza kanta kafin ta durƙushe gaban Ammin tace"Ina son komawa gidanmu domin na gaji da zama da Faisal,banyi iskanci tun ina budurwa ba haka bazanyi ina matar aure ba,amma yasan da cewa nima mutumce kamar kowa kuma dole akwai haƙƙina daya rataya a wuyansa,bansan mai nayi masa amma baison haɗa gado dani😳hakan kuma illah ce wa rayuwata koda ace bashi da lafiya ya kamata ace ya faɗamin tunda niɗin matarsace bawai zaman dadiro muke dashi ba".
Ai maganarta tamkar saukan ruwan dalma haka yake jinsu cikin zuciyarsa baƙin ciki takaici ladama na aurenta babu wanda baiyi ba,hakan kuma ya tabbatar masa bata da kunya ko kaɗan sannan ita ɗin ba matar sirri bace,cikin ɓacin rai Ammi ta kalli Faisal wanda idanunsa yake a rufe ruf tamkar maiyin bacci tace.
"ka tabbatarmin niɗin ban isa da kai ba kuma baka ɗauki maganata da muhimmanci ba,ka sani indai ni nayi cikinka nayi naƙudarka kuma na shayar dakai ruwan nono a yau basai gobe ba nakeson ka bawa Najma dukkan wani haƙƙinta da yake kanka idan kuma ba haka ba wallahi Faisal zan sallamawa duniya kai badan kaga mahaifinka baya nan ba kakemin wannan abun to kaje dani dakai za'aga wanda zaici riba".
Idanunsa ne yay jajur tamkar gauta sosai kalaman Ammi suka daki ƙawon zuciyarsa meyasa Ammi ba zatai masa uzuri ba?mai yasa ba zata fahimci zafi da raɗaɗin abinda yake damunsa ba? Mai yasa ba zata fahimci abinda zuciyarsa da gangar jikinsa suke muradi ba? Runtsa idanunsa yay da ƙarfi tare da miƙewa cikin zafin rai ya kalli Ammi yace
"zanyi dukkan abinda kikeso koda bakan zai baƙanta raina,zanyi abinda kikeso Ammi koda zuciyata zata buga,zanyi abinda kikeso koda hakan zai zama sanadiyar rasa raiana,tabbas inajin hakan shine ƙaddararta kuma shine silar rasa raina,zanbar duniyar kamar yadda Lubna da iyayenta suka bari inaji a raina I think my Lubna is calling me, I think it's time to go tabbas lokacina na zuwa wajan mahaliccina yay Ammi kuma insha Allah indai kece kike haifeni kika kula dani da yardar ubangiji bazan bar duniyar nan ba saina tabbatar maki da kalamanki zanyi tabbas zanyi abinda kikeso Ammi"
Yana faɗin hakan yasa hannu ya riƙe Najma tare da janta da sauri a haka suka ƙarasa flat ɗinsu,tsoro da fargaba gaba ɗaya sun cika zuciyar Najma babu kalaman da suma tsaya ma sai "tabbas zabar duniyar kamar yadda Lubna da iyayenta suka bari"me hakan ke nufi wace duniyar zai bari? Ina zaine'inane inda Lubnan da iyayenta suka tafi"tambayoyin da suke zuciyanta kenan amma babu wanda zata tambaya ƙara ta saki sabida cillata da yay kan gado kanta ya daki fuskar bed ɗin a zafafe ya cire rigar jikinsa tare da long jeans ɗin dake jikinsa ya rage daga shi sai boxer cikin saurin ya faɗa kan gadon,babu ɓata lokaci ya zare zanin dake jikinta babu wani romance haka yay bisimillah tare dayin Addu'a ya shiga jikinta.
Zafin da raɗaɗin da ta jini yasa ta fasa wata mahaukaciyar ƙara ta shiga ya ƙushinsa tare dayi masa Allah ya isa ganin hakan bazai mata ba ta shiga cizonsa tare daya ƙushinsa.
Faisal bai rabu da ita ba saida yay mata lilis yay mata fata-fafa sannan ya zare jikinsa tare da sakin wani mahaukacin kuka kamar mace sunayen Allah ya shiga kira tare da salatin Annabi hannunsa dafe da saitin zuciyarsa wata bugawa da zuciyarsa tayine yasa shi faɗin "La'ilah ha'illahu Muhammadur Rasulillah" wani gudan jinine ya fitu ta hancinsa da bakinsa lumshe idanunsa yay yana mai ƙara jadadda sunayen Allah a zuciyarsa,dai² lokacin da Ammi ta buɗe ƙofa ta shigo yay dai² da lokacin daya saki wata shaƙuwa mai ƙarfi.
0 comments:
Post a Comment