"Meye?"
Shine abinda ya ƙara tambayarta a karu na biyu,bakinta ta shiga taunewa haɗi dasa hannu ta toshe bakinta ganin kuka nason ƙwace mata,kai ta shiga girgizawa tare dayin baya,ganin yadda ta ruɗe ta fita hayyacinta yasa yaja baya zuciyarsa a cunkushe ya juya yabar wajansa,wata ƙatuwar ajjiyar zuciya ta sauke tare da dafe ƙirjinta dake ɗagawa,a hankali taja jikinta zuwa wani ɗan luku da babu kuwa durƙushewa tayi a wajan tare fasa kuka mai ciwo,kuka take sosai kukan dake nuna zallar damuwar dake ƙwance a ranta,kuka take mai nuna abinda zuciyarta ke muradi d kuma son kasan cewa dashi,kuka take wanda yake nuna tana cikin kewa da buƙatuwa,ƙara ƙanƙame jikinta tayi tare da cusa kanta tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kukanta mai cin rai.
A can wajan amarya Fannerh sosai abin yay armashi sunsha rawa tare da cashewa,kana aka yanka cake saida komai ya lafa za'a yanka cake ɗin Lili aka shafa a kaga bata wajan,dariya suka saka Yusrah ta buɗe baki tace"ai kawai mucinye shi daman bai isheni ba tana can tabi mijinta daɗi soyayya Allah dai ya bamu masu sunmu"dry Fannerh tayi tare da faɗin Ameen dai ƴar uwa ga wannan sakalyar ta tsaya son masu wani"da sauri Yusrah tace "kai haba kice ƙaddarar soyayya ta faɗa mata,wama take sone?"taɓe baki Fannerh tayi kana taja tsaki tace "Yaya Fahad wai fa,inda yake dajin kai gashi nan ko kallo bai isheta ba,bama ƙya gabansa,aikin banza ayi mutun ko zuciya babu na fahimci wannan farar fatar da sajen ke ruɗarki"wani tari ne ya suɓucewa Yusrah tayi saurin ɗaukan ruwa tasha,numfashi taja tare da faɗin "Don't tell me guy ɗin da nagani a gidanan?"Afnerh wacce tun ɗazu ba tai magana ba sbd ɓacin rai da kuma baƙin cikin maganganun Fannerh,sosai ta zubawa Yusrah idanu tana son gane mood ɗinta amma ta kasa saima cewa da tayi "to Allah ya ƙyauta" tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru tare da lulawa duniyar tunani,murmushi Afnerh tayi tare da faɗin "he's mine tabbas Fahad nawa ne kuma zan tabbatar maku da hakan idanma wata na tunanin sonsa wlh tayi ƙarya" Babu wanda ya kulata bare tayi tunanin zasu tankata,Khalisat dake gefe wacce tun ɗazu take sauraransu tace "abun babu sauƙi mutuniyata gske zansu naga wannan guy ɗin"gira ta ɗaga mata tare da faɗin "zaki ganshi soon,amma zaki zaucewa sbd ƙyansa am telling u"gaba ɗaya suka rankaya zuwa cikin gida.
A parlour suka tarar da Mama da Momma sai kuma wasu mata guda biyu tare da wasu maza wanda shekarunsu masu huce irin 35 ɗinnan ba,zama ƴan matan amaryar sukai tare da gaida baƙin,Mama ce ta kalli su Afnerh tace.
"Wannan Yayan mahaifiyar Fahad ne,Sunansa Khalid wannan kuma cousin ɗin Khadija,Mamy kenan mahaifiyar Lili sunzu bikine a matsayinsu na iyayen amarya wanda zasu maye mata gurbin Mahaifiyarta,bayan ta gama bayanin mazan ta kalli matan tace"Wannan kum surukan Fannerh ne basu jima da sauka ba shine suka shigo tare da kawu lefe kamar yadda sukai alƙawari,Wannan yayar Fauwaz ne Suwaiba,wannan ma yayarsa ce sunanta Lawiysat" Sunna kai Fannerh tayi tare da ƙara gaishe su,baki suka haɗa wajan amsawa tare dasa mata albaka sosai suka yaba da hankalinta,sallama sukai masu tare da ficewa suka nufi motar dasu kazu da ita.
Fairus ne ya nisa yace "ni ina ƙanwar tawa ne da kuma ɗana,naga ban gansu ba" Mama ce ta kama zancen tare da faɗin "Yarona baya gari dan banjin yana nan za'a auren,Lubna kuma su Yusrah zan tambaya tana ina"munyi tunanin tun dazu tana cikin gida ai bama tare sun fita da Yaya Sufyan" daga bayanta taji ance "wane Sufyan ɗin? Malamai ku tashi ku nemu min matana" ya faɗa yana haɗa ransa.
Khalid dake matsayin Uba wajan Lili tunda yayan mahaifiyarta ne yace"aa barsu aiba zata ɓata ba,tunda muna nan ai zamu ganta"baki Mama ta buɗe zatai magana taji Lili tayi sallama,gaba ɗaya suka ɗago kai tare da zuba mata idanu,cikin rawar Murya Mama tace "Mamana meye kike kuka?"da gudu Lili ta faɗa jikin Mama tare da fasa kuka ta shiga dukan Mama kamar mahaukaciya,Cikin damuwa Mama ta ƙanƙameta a jikinta tsam har saida ta daina bige-bigen, cikin damuwa tace "Mamana daina kuka dan Allah hakan yana baƙanta raina,tashi kiga ƴan uwan mahaifiyarki sbd dake sukazu nan" girgiza kai Lili tayi bakinta na rawa tace "Mamana i want to see Booby zuciyana ciwo zan mutu Mam ki kiramin Boobyna" Maganar kamar saukar ruwan sama haka Sufyan yaji wani takaici ne ya kamashi cikin saurin ya buɗe baki zai magana sai kuma ya fasa ya fice daga cikin gidan.
Da ƙyar Mama ta lallaɓa Lili akan da kanta zata nemushi,jiki a sanyaye ta miƙe ta nufi bedroom ɗinta kota kan Khalid dake matsayin yayan mahaifiyarta bata biba bare Fairus ya saka ran zata kulasa shida ke matsayin cousin na Mamynta,sallama sukaiwa Mama tare da nufar hotel ɗin da suka sauka,Amarya Fannerh da ƙawayenta suka nufi ɗakinsu yayinda Afnerh tayi zamanta a parlour tunaninsa yabi ya addabi zuciyarta yadda zata mallakesa cikin ruwan sanyi take nema yayinda gefe guda na zuciyarta ya cika da tsanar Lili wanda ita kanta bata san dalilin hakan ba,miƙewa tayi ta shige ɗakinsu.
Lili na shiga bedroom ta huce toilet ruwa mai zafi ta haɗa tayi wanka tare gasa jikinta,al'wala tayi kana tayi brush ta fitu jikinta ɗauke da ƙaramin towel,wajan dressing mirrow ta nufa tare da juna handrayer ta busar da gashin kanta,buɗe ƙofar akai aka shigo ɗauke sallama,ganin Mamace yasa ta saki fuskarta,wajanta ta ƙarasa hannunta ɗauke da kaya,zama tayi kan stool ɗin dake gefen dressing mirrow,bata kalli Lili ba ta shiga zuba wani magani a glass cup sannan ta siyaya madara ta ruwa tasa spoon ta juya fuska babu walwala ta miƙawa Lili danta san halinta daƙin magani,ganin yadda Mama ta haɗa rai yasa ta amshi magani ba dan tana so ba,saida ta shanye tas sannan Mama ta miƙa mata wata zuma nanma ta amsa wannan karan hadda tanɗe baki sbd daɗin zumar,Hucewa Mama tayi ta nufi toilet ɗin Lili ta haɗa ruwa mai zafi tare da zuba turare a ciki kana ta dawo ta ɗauki wani ƙwabaɓɓen yellow abu a ruba ta shiga shafawa Lili a naked body ɗinta,Mama irin mutananne da babu ruwansa da batun kunya indai akan harkar gyara ne kanta a waye yake tana da sauƙin kai sosai shiyasa mutane keson zama da ita,bayan ta gama tace"nan da 30mins kije ki wanke jikinki sannan ki shiga ruwan zafin dana haɗa maki,idan kika fitu wannan lotion ɗin shi zaki shafa ga boner ki juna ki zuba turare ki tsuguna ya ratsa jikinki sosai"tana faɗin hakan ta juya zuwa wajan Fannerh.
Duk yadda Mama tace tayi saida tayi,hakan yaza mana kamar an sauya mata halittar jikinta banda ƙamshi babu abinda ke fita a jikinta,skin ɗinta kam har wani yellow yake sabida gyaran da yaji ta zamana kamar ƙwai ko ina shaning yake musamman fresh skin ɗinta,a gaggauce ta gabatar da sallah tare da hawaye bed ta rufe jikinta da duvet lkc kaɗan bacci yay gaba da ita sbd gajiya.
Bayan Mama ta kammala abinda take tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci,dabarar yiwa Fahad MSM ta email ɗinsa ta faɗu mata,cikin sauri ta ɗauki wayarta tare dayi masa tana gamawa ta kashe bacci fal idanunta hakan yasa ta ƙwanta nan bacci itama ya ɗauketa.
Ranar Asabar aka gabatar da Henna day yayinda abin yay armashi amare aka tsara masu jan lalle na salatif har zuwa saman ƙafarsu,faɗin ƙyanda Henna ɗin yay ɓata lkcne dake gaba ɗayansu farare ne,haka aka haɗa da traditional wedding aka kama amare,Lili kam kuka tasa akan ita babu mai fesa mata wani turare abarta da abinda ta keji,kowa yay mgn tai burus dashi hatta Khalid saida yazu shiku albarkacin kallo a wajanta bai samu ba,wajan ƙwanansu uku amma ko gaisuwa bata haɗasu ba,saida Mama tazu da kanta sannan ta bari aka kamata kamar yadda ake kama sauran amanare,kuka ta fashe dashi kowa na wajan yasa mata dry ƙanƙame Mama tayi ta shiga rera kukanta"Haba Uwata ta kaina ya isa haka,baza a ƙara ba"ta faɗa tana bubbuga bayanta har saida tayi shuru,ba'a tashi wajan ba sai bayan isha'i.
Jikin kuwa a gajiye suka shigu cikin gidan,a gaggauce Lili tayi wanka ta gabatar da komai nata kasan cewar ba sallah zatai ba domin tun safe period yazu mata,tana gamawa ta ƙwanta tare da lulluɓe jikinta.
Daman yadda tsarin yake sai anyi ɗaurin aure da yamma kuma ayi mothers day,da daddare kuma ayi dinner Sai award for the best couple.
Juyi yake kawai akan bed zuciyarsa taki nutsuwa sai azalzalarshi take yaje gareta,musamman idan yaji mararsa ta murɗa masa,amma idan ya tuna gobe iyanzu ta zama mallakinsa sai kawai ya share,a hankali yake murza mararsa data kumbura ciwo yaci ƙarfinsa,ganin idan bai bawa kansa taimaƙon gaggawa ba kamar yadda ya sama zai iya samu matsala,tashi yay tare da zare dugun wandon jikinsa yay cikin toilet,yana zuwa ya haɗa ruwan zafi tare da cire sauran kayan jikinsa ya shiga cikin ruwan,a hankali a ɗura hannunsa saman mararsa ya shiga jijjigawa,wajan 20mins da fara ya ɗan saki ƙara hakan ya tabbatar masa daya samu sauƙi daga sexcy pain ɗin da yake,wakan sarki yay sannan ya fitu jikinsa ɗauke da towel,kan bed ya faɗa ya daɗe kafin bacci ya ɗaukesa.
Ceremony
Yauta kama Sunday ranar da za'a ɗaura aure,tun safe ta shige ɗaki ta ɗinga kuka ko abinci taƙi ci a wannan karan ba iya Booby take kira ba,hadda Mamy da Daddy haɗi da Faisal😢ita kanta mama zuciyarta tayi rauni hakan yasa ta shige ɗaki ta fara kukan rashin yayan nata,da ƙyar mijinta ya rarrasheta wanda yay shiguwar cikin dare,misalin ƙarfe baƙwai mai makeup ta ƙarasu inda aka tsarawa amarya Fannerh yayinda Lili tace bata buƙata a barta,girgiza kai kawai Sufyan yaya tare da miƙewa ya nufi ɗakinta,a ƙwance ya sameta sai sakin ajjiyar zuciya take,tana ƙwance daga ita sai towel iya waist ɗinta,numfashin sane ya ɗauke na wani lkcn sosai skin ɗinta da kuma ƙamshin dake fita a jikinta ya nemi zautar dashi,"lovely bbyn nine baki so ko auren yau kikemin hakane ba zakiji tausayina ba?"luff tayi tare da lumshe idanunta ba tare data tankasa ba,haurawa yay saman bed ɗin tare da birkitota ta faɗa jikinta,saurin dafe ƙirjinta tayi haɗi da suma girgiza kanta,wani shu'umin murmushi yay mata kafin ya sunkuyar da kansa zuwa wajan kunnanta,iskar bakinsa ya shiga wura mata tare da tura halshansa cikin kunnanta ya shiga lasa,runtsa idanunta tayi lkcn hawaye ya samu damar zubuwa daga cikin idanunta,cikin rawar murya tace"banso pls kabari"cikin da ƙushewar murya yace"ni inaso bari kawai na mallakeki a nan tunda kinki fita a shiryamin ke nima na samu damar shiryawa naje a ɗaura mana auren"da sauri ta ƙwance jikinta tace "zani wallahi zani"tana faɗin hakan ta zari hijab ɗinta tayi ɗakin da ake makeup ɗin,ya daɗe zaune yana maida numfashi kafin ya miƙe ya nufi ɗakinsa.
Ɓangaren ango Fuwaz ba'a magana ya haɗe cikin light blue ɗin shadda wacce taji ɗinki riga da wando da kuma babbar riga,yayensa Suwaiba da lawiysat sai kuma sauran ƴan uwansa,misalin 10:30 abokansa suka shigo tare da ficewa dashi daga cikin gidan domin 11:00 ɗaurin auren,rashin Fahad a wajan ba ƙaramin ɓata masa rai yay ba amma ya share.
Sosai aka shirya Lili cikin duguwar riga ta shadda mai kalam milk ɗinki Bubaa yaji zare,idan kaganta sai kazu ƙara kallonta ta kuma kamar ƴar tsana,Sufyan ma ya shirya cikin ash ɗin shadda mai ƙyau babu babbar riga daman bai fiya sonta ba,amma yay ƙyau har ba'a magana.
Mutane kake gani kota ina babu matsakar tsinke kowa yana cikin farin ciki,musamman angwaye Sufyan da Fauwaz,addu'a aka fara gabatarwa kana aka amshe neman aure daga ku wanne ɓangare,inda Khalid ya zama Uba a wajan Lili ya bada aurenta wajan Sufyan,yayinda Alhaji mahaifin Sufyan ya bada auren Fannerh zuwa ga kawon Fauwaz,Uncle Mahaifin Fannerh ya amshi auren Sufyan da Khalid ya bashi,cikin farin ciki aka fara addu'oin ɗaurin auren,wata muryace mai sautin da amo ta sauka a tsakiyar wajan,malamin ɗaurin aurenne yace"Yarona lafiya dai" idanunsa da sukai matuƙar jaa suka ɗan rage daga girmansu ya zubawa Sufyan,yayinda Fauwaz kuma ya zubawa Fahad idanu yana mamakin dawowarsa,yana tsaye cikin shiga ta alfarma,sanye yake da farar shadda getzner yasha babbar riga sai walwali yake,haiba da annuri sun cika buskarsa hakan yasa kowa ya gagara ce masa ƙala,cikin tausassiyar murya yace "stop the ceremony" wani mugun kallo Sufyan ya watsawa Fahad cikin fusata yace"waye kai? Wanne matsayi kake dashi? Meye dalilinka daza kace a tsaya da ɗaurin aurena?" ya faɗa lkcn dake miƙewa tsaye ya nufi inda Fahad yake tsaye ya harɗe hannayensa,shima cikin ƙaraji da nuna cewa zuciyarsa a kusa dake yace "because she is my wife".
*Dan Allah dan Annabi idan har kinsan na faranta maki rai a wannan shafin ina neman alfarmar kiyi share ɗinsa zuwa groups ɗin da kike👏🏻👏🏻,idan kinsan kinyi farin ciki da abunda ya faru da Allah kiyimin Comment mai ma'ana pls,daga ƙarshe ina neman addu'arku ku tayi da addu'a pls🙌🏻ina maku sahihiyar ƙauna masoyana masoyan Juyayi😘*
F@y@l
*💖JYY💖*
*38-39*
```SARAUTA``` 👸🏼
*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
*Dedicated to*
Yaya Mu'az, Bro Muhammad Ibrahim, N.yareema, Fa'at class, Hassan basiru,Muhammad kareem, Al'amee, ```kuna ƙoƙari sosai Allah ya saka da alkairi😍``` 👏🏻
Not Edited
..A hargitse Sufyan yayu kan Fahad,Fahad na ganin hakan ya gyara tsaiwarsa tare da harɗe hannayensa a ƙirji,Wani shu'umin murmushi yaywa Sufyan,cikin kiɗima Sufyan yace"wat are you try to see?"gira Fahad ya ɗagawa Sufyan tare mutsa jajayen laɓɓansa yace "i knw u alry heard wat i'm say" wani mugun damƙa Sufyan ya kaiwa Fahad tare da faɗin" are u crzy matar da zan aura kake kira da ur wife,a wajan ɗaurin aurena da matana zaka kawumin maganar shirme kace matanka ne"lumshe idanu Fahad yay tare dayin wani murmushin gefen baki wanda ya ƙarawa fuskarsa ƙyau haibarsa ta ƙara fituwa,annurin dake fuskarsa ya ƙara bayyana,cikin lion voice Fahad yace "Ka daina haɗa kanka da macen da take mallakina,she's always mine not urs understand"ya faɗa cikin ƙaraji da kuma nuni da gargaɗi,ganin rigima nasun kaurewa tsakaninsu yasa gab ɗaya aka zaunar dasu,Fahad ne ya ɗaga kai ya kalli mutum dake gefensa wanda ko ba'ai magana ba yasan jinin Mamynsa ne,cikin fahimtar juna Alhaji wanda ya kasance uba a wajan Sufyan yace "Dr Fahad yaya akai Matar da ake shirin ɗaura mata aure da wani kazu kace matan kane,Alhalin kuwa yasan cewa ita single ce bata taɓa aure ba"jinjina kai Fahad yay tare da ɗan tafa hannunsa saiga Musty yay sallama tare da shiguwa cikin parlour,cikin muryarsa wacce take ɗauke tada jurumta yace "Musty karanta wasiƙar nan a fili yadda kuwa zaiji"
Babu ɓata lkc Mutsy ya buɗe takaddar hannunsa tare da gyara tsaiwa yace.
_Na san kuwa zai mamakin yadda Lubna zata kasance mata a wajan ɗana Fahad,Tabbas Lubna matsayin ƴar take a wajena amma a zahiri banine Mahaifinta wanda ya kawota duniya ba,Lubna ƴarce a wajan ƙanwata Fatima ita kanta bata san da hakan ba sai yanzu idan ta samu labari, wata rana kafin raɗin sunan ƴar da mamata ta haifa da kuma twinst ɗin da ƙanwata ta haifa kasan cewar ta dawo wajena da zama kafin arba'in,ta shine daga zaunan na nufi waje tare da shiga mota na amso wani saƙo wajan abokina wanda ya kasance Miji a wajan ƙanwata Fatima,bayan na shiga mota na dawo ina gaf da shiga gida naga wasu mutane sanye da fuska na girgiza sosai ganin gida suke kallo ba tare dason ganni ba,na rufe glass ɗin mota ta kasan cewar baƙina babu mai ganina na gangara gefen titi,abinda naji mutanan suna faɗa yay matuƙar ɗagamin hankali ɗaya daga cikinsu ne ya ƙara faɗin "Dama ɗaya ce garemu dole ne acikin yara ukun nan mu ƙwashe guda biyu,to dole zargi zai shiga tsakanin yaya da ƙanwarsa,kaga zata kaishi ƙara ƙilama a yanke masa hukuncin kisa,daga nan mun gama da ita domin a plan ɗinmu babu ita zamu koma kan matarsa Khadija domin ɗaukan fansa" cikin tsoro na ƙara mai² ta kallamar “Fansa” wacce fansa? Shine abinda nake ta tunanin har lkcn dana rubuta wannan wasiƙar ban samu amsa ba,dan haka Lubna ƴar uwace a gareka Fahad “Afnerh” itace ƴarta amma bama mata kallon ƴar wannan Lubna itace farin cikina jin daɗina,bayan na gama jin abinda suke cewa har suka bar wajan ban kunna mota ta ba,bayan sun tafi na shiga cikin gida ina zuwa na tarar dukkansu suna bacci,ƴarta na ɗauka sannan na shiga ɗakin ƙanwata Khadija na ajjiye na ɗauki ɗaya daga cikin yaranta,kasan cewar kaya iri ɗaya ne a jikin jariran ga kuma yanayin halitta ɗaya abune mai wahala kasan anyi sauyin beby,nayi hakanne kuda sun ɗauke to bafa duk yaranta suka ɗauka ba,na salwantar da ran yarinta bisa farin ciki ƙanwata sbd Dr ya tabbatar ba zata sake haihuwa ba,tun cikin daren na tafi Matata na shaida mata kada ta kuskura kuda wasa ta ɗauki Nono ta bawa yarinyar domin bansan mai gaba zata haifar ba,cikin sa'a ba'a ɗauki beby ko guda ba sai kawai na share aka raɗawa yara suna inda nina zaɓi sunan Lubna sannan na zaɓi sunan ƴarta Afnerh, a lkcn da Mamana ta tabbatarmin ba zata auri Faisal ba saina yanke shawarar haɗa aurenta da ɗana Fahad a ranar da aka ɗaurawa ƴar uwarta aure da Faisal a ranar da daddare aka ɗaura auren Fahad da Lubna_
_Ban baka ita sbd yin kaina ba,a'a na baka ita sbd kasan cewarka jarumin namiji wanda zai zama jagora a rayuwarta,tabbas idan Mamana tayi kuka a dalilinka bazan faɓa yafe maka ba,na maka ita amana duk wahala duk daɗi kada ka sake ka rabu da ita kuda na kwana 2 ne,bare sakin aure,wannan wasiyyace_
_Wasiƙa ta biyu kuma kada ka sake ka buɗeta sai lkcn daka rasa mafita kumai ya tushe maka sannan zaka buɗa, wannan wasiya ce daga gareni_
_Alhaji Mustapha Rano_
_Sun/Dec/2020 10:30pm_
~MSRN~
Musty na kawowa nan yana ya tsaya tare da jan numfashi,ninke wasiƙar yay tare da maidata aljihunsa,wajanne yay shuru kuwa da abinda yake tunani a ransa,Uncle mijin Mama ne yace"to masha Allah kai Sufyan sai kayi hqr tunda ba'a akan wani auren,daman shi aure nufin Allah ne kuma matar mutum kabarinsa,kuda ka aurenta idan ba baronka bace dole wani dalili ya tasu wajan zaku rabu da juna,Idan babu damuwa sai a maye maka gurbinta da ƴar uwarta Afner"
Alhji ne ya amshe maganar tare da faɗin "Ai wannan ba abin damuwa bane da Lubna da Afnerh duk abu ɗaya ne,na amshi tayinka a matsayina na uba a wajan Sufyan" babu kunya wannan karan Alhji ya amshi auren Ɗansa Sufyan na mutane suke shaida ɗaurin auren *Sufyan Sulaiman ƙusawa da Afnerh Tijjani wambai* akan sadaki dubu ɗari cif,ana gamawa aka shiga raba alawa da goro nan akayi photuna taro ya ƙare,Fahad sun gaida da Khalid da kuma cousin ɗin mahaifiyarsa Fairus sun gaisa sama² sbd babu sabu a tsakaninsu musamman Fairus,zaman babbar rigarsa ya gyara tare da watsa wayoyinsa cikin aljihu,yana tafe yana kaɗa key ɗin motarsa,cikin nutsuwa da kamala yana gaf da shiga cikin gidansu sbd inda yake zaune masu wajan sundawo iyayen Fauwaz,yaji hankaɗesa tare da shaƙar wuyansa,cike da jarumta yasa hannu ya kaiwa Sufyan mari,zafin marin da ƙarfinsa yasa yay saurin sakin Fahad,cikin ɓacin rai Sufyan yace.
"wlh kayi gaggawar rabuwa da my lovely bbyna idan ba haka ba,ka siyawa kanka tashi hankali wlh bazan taɓa bari ka mallaketa ba bare kayi tunanin ƙwanciya da ita"tunda ya fara magana Fahad ya lumshe idanunsa saida ya kammla sannan ya buɗesu tare mannasu a kan Sufyan murmushi kawai yay danshi kansa yana mamakin yawan murmushinsa yana jin zuciyarsa wasai,yayinda nauyin kansa ya tafe dukkan wata damuwa tayaye ba tare daya san dalilin hakan ba,juyawa yay zai tafi Sufyan yay saurin shan gabansa yace "Ka saketa nace,idan ba....,"
"Kadaman shirme ban waje naga lafiyar iyalina naji ɗumin jikinta"yana faɗin hakan ya juya tare da shigewa cikin gidan,bango ya kaiwa naushi tare da faɗin "i will kill u Fahad wlh zakai ladamar abinda ka aikata,wlh nizan fara sanin Lili before this is my promise"a zafafe ya juya tare da shiga mota ya bata wuta.
Yana shiga cikin parlour yaga mutane sbd baison takura ya gaidasu a taƙaice yay flat ɗin Mama,yana zuwa ya ganta gaban wadrope tana fitu da kaya,a hankali ya ƙarasa wajanta tare da rungometa ya shiga juyi da ita a parlour'n,Mama wacce tsoro ya kamata amma ganin Fahad yasa ta saki ajjiyar zuciya,Tsayawa yay tare da lafewa cikin Mama,wular kansa ta cire ta shafa kansa cikin farin ciki tace "Yaro na wannan farin cikin na mene,tnx God kazu akan kari kafin Uwata ta huce,Lili kullum cikin kuka take ita Yayanta bata da aiki sai kiran sunanka"Lumshe idanu yay tare da taune jajayen laɓɓansa yana jin wani sanyi na ratsa jikinsa,zame jikinsa yay tare da zubewa a ƙasa yay (Sujudur shukkuri)ya daɗe yana wa Allah kirari kafin ya miƙe tsaye fuskarsa fal farin ciki ya shiga zaiyyanawa Mama abinda ya faru,kuka Mama ta fara saida tayi mai isarta yana kallonta bai hanata ba,"Allah sarki ya sadaukar da yaran ƴar cikinsa akan farin cikina,wannan sadaukarwa ba kowane zai iyayinta ba,Allah ubangiji ya jiƙansa yay masa rahama Ubangiji ya ƙyautata ƙarshensa halinsa na gari ya bisa,Rabbil izzatu ya haskaka kabarinsa"da Ameen Fahad yake amsawa a zuciyarsa jin Mama nason tasu masa da miƙin dake Fama dashi yay saurin cewa "Mama na gaji bacci"ya faɗa yana ƙwaɓe fuska,hararar wasa ta watsa masa tace "ok bari nazu na goyaka"dry yay wanda ya bayyanar da fararan jerarrun haƙwaransa masu ƙyau da tsari,murmushi daya haifar da lumawar Beauty points ɗinsa,sajen gemunsa ya shafa tare da jan gemunsa yace "laa bance ba,saidai kijira Ɗana wannan bayan nasa ne"baki ta saki tana mamakin rashin kunyarsa.
"Yaran zamani nifa sirikarka ce,yawwa akwai event after magrib"shuru yay kafin yaja numfashi yace "no Mama banson tarin bidi'ar nan,a hqr dayi ayi walima da saukar alkur'ani"jinjina kai tayi domin ta gamsu da bayaninsa,kan bed ɗinta ya faɗa daman Mijinta ba nan yake ƙwana ba,duvet yaja ya rufe jikinsa tare da lumshe idanunsa,daman ya gawa Mama kada ta sanarwa da Lili komai,babu daɗewa bacci yay gaba dashi.
Tunda aka sanar masu an ɗaura Auren Lili ta fashe da kuka haddasu birgima a ƙasa,rarrashin duniya su Fannerh sunyi tayi burus dasu,saida tayi mai isarta sannan ta miƙe tare dayin bedroom ɗinsa,cikin nutsuwa take tafiya amma kana ganinta kasan bata hayyacinta tana ƙoƙarin buɗe ƙofa ta shiga cikin bedroom ɗinta taji anyi saurin riƙeta tare da haɗata da jikin bango,tsoro ne ya kamata ganin Sufyan tsaye a gabanta kafin tayi magana ya haɗata da jikinsa tare da matseta ya shiga sauke numfashi,bakinsa ya ɗuran daman kunnanta yace "Lovely bbyna nayi missed naki,finally komai ya ƙare" ya yana tura halshensa cikin kunnanta ya shiga latsa,runtsa idanunta tayi da ƙarfi tana jin wani abu yana yi mata yawu a jiki, sam bata jin daɗin abinda yake mata ji take tamkar wuta ake watsa mata a jiki.
Najma pov
Ba ƙaramin hauka Najma tayi ba lkcn data tabbatar da Faisal ya mutu tayi kuka kamar ranta zai fita,da ƙyar aka lallaɓata hqr amma har zuwa yanzu bata da burin daya huce taga bayan Lili,wannan shine burinta tashi take ƙwana take tashi,yayinda kuma gefe na zuciyarta yake tunanin tarin kuɗin da mahaifinsu ya mutu ya bari wanda dana da tabbacin kuɗin sunnan kuma ta ɗauki alƙwari mallakar dukiyar gaba ɗayanta,hakan zai bata damar aikata abinda tayi niya ga kuɗin mahifinta gana mijinta daya bari,sosai take farin ciki da samun cikinta wanda take fata ace namiji zata haifa wannan shine zai bata damar yin abinda taga damar yi acikin gidan,a kuma ranar data haihu tana arba'in zata bar gidan ta shiga duniya neman Lubna mustapha Rano babbar maƙiyarta a duniya.
*** ***
Tsoro da fargaba sune suka cika zuciyarta yayinda take jin wani baƙin ciki ya cikata,tsoransa ya bayyana a ranta tasan abinda yake ba haram bane amma zuciyarta da ganggar jikinta sunƙi aminta da hakan,tana jin kamarta aikata ba dai² ba,jikinta ta shiga ƙoƙarin janyewa amma ta kasa sbd yadda ya ƙara matseta a jikinsa,cikin salo yake ƙoƙarin tura hannunsa cikin rigarta,numfashinta ne ya shiga ɗaukewa cikin fitar hayyaci ta fasa wata uwar ƙara wacce ta karaɗe gidan gaba ɗaya.
Yana tsaka da baccinsa mai cike da nutsuwa baccin daya daɗe bai samu irinsa ba,yaji sauƙar ƙara a cikin kunansa,runtsa idanunsa yay tare da dafe kansa daya sara masa a lkcn wata fargaba ta saukar masa a zuciya,yayinda yaji gudun zuciyarsa ya ƙaru ba kamar ɗazu ba,addu'a yay tare da sake lumshe idanunsa yaja duvet ya ƙara lulluɓe jikinta, “Booby” yaji saukar muryarta kamar a mafarki,muryar da har abada bai taɓa manta sautinta ba,a suƙwane ya diro daga kan bed ɗin gaba ɗaya manta ko riga babu ajikinsa,da gudu ya ƙarasa isa parlour'n zuwansa yay dai² da ƙarasuwar Mama,Momma,Fannerh,Afnerh,Yusrah,Uncle Alhaji,Khalid,Fairus..
Sassauta riƙon da yay mata yay tana ganin hakan ta ƙwace jikinta da saurin still idanunta a rufe bata san wake gabanta,a haka ta shiga tafiya da sauri harta faɗa jikinsa ba tare data san waye ba,a tare suka sauƙe ajjiyar zuciya,laɓɓanta ya mannu akan tsinin jajayen nipples ɗinsa,lumshe idanunsa yay a hankali tare da zagaye hannayensa ya rungometa tsam a jikinsa,kuka ne ya ƙwace ba ta shiga dukan ƙirjinsa tare da girgiza kanta tunanin Sufyan ne,ganin abinda take ya tabbatar masa bata cikin hayyacinta,a sanyaye yasa hannu ya tallafu haɓarta tare da tura mata babban ɗanya tsansa a cikin bakinta.
⛹🏻♀️⛹🏻♀️ayi comments,ayi comments ko a wanne grp kake kayi comment zan gani kuma a shirye nake dana duba,wlh rashin comments zaija maku nayi sati banyi update ba,wattpad,wasapp,telegram,facebook,ai comments😍😅😅wlh hankali ƙwance zan tafi FADATA nayi ƙwanciyata.
Juyayi fans
Sarauta place
Akafta🤾🏻♀️🤾🏻♀️🤾🏻♀️.
*💖JYY💖*
*40-41*
```NIMCYLUV🤏🏼```
*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
```Wattpad```
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
Ajjiyar zuciya ta saki tare da shigewa jikin Booby still tana dukan ƙirjinsa ba,lumshe idanunsa yay tare da ƙara matseta a cikin jikinsa yana jin yadda gudun zuciyarsa na ƙarauwa fiyeda da,sai yanzu ya tabbatar da bugun zuciyarsa da take bugawa da tunaninta bawai zumunci bane,soyayyace da kuma zallar ƙauna mara algus,ƙaddara babu ta inda bata haɗa mutum sai yanzu yasan ƙarfin ƙaddara yafi gaban haka,yarinyar daya ɗauketa matsayin ƙanwa uwa ɗaya uba ɗaya yau itace ta zama matarsa,matarsa ta sunna ta ina zai fara aƙwai tazarar shekaru masu yawa a tsakaninsu,ƙara lumshe idanunsa yay yana sauraran yadda take tsotsar yatsan sa kamar ta samu sweet,hannunsa yasa ya shiga bubbuga bayanta harya samu ta saurara da kukan sai sauke anjiyar zuciya take har zuwa yanzu taƙi yarda ta buɗe idanunta,sannu a hankali bacci ya shiga fisgarta jinta samu nutsuwa,Sufyan tunda ya kifa kansa a jikin bango bai ɗago ba,sai sauke numfashi yake da sauri idanunsa sun kala Tare da sauya kala,Mamace tace.
“Yaro na”
Maza ɗauketa zuwa ɗaki naga bacci ya fara ɗaukanta da alama wani abun ya bata tsoro"kasa ce mata komai yay sai cije lips ɗinsa da yay,ɗaukanta yay cak tare mannata da ƙirjinsa yana jin yadda numfashita ke dukan ƙirjinsa,cikin sauri ya nufi ɗakin Mama da ita yana zuwa ya sawa ƙofar key,derect toilte ya nufa da ita yana zuwa ya haɗa ruwan zafi a cikin bathtube yana gamawa ya sakata a ciki.
Sauri buɗe idanunta tayi tare da ƙwaɓe fuska tsaye ta ganshi gabanta ya riƙe waist tare zuba mata narkakkun idanunsa wanda suka janye sbd baƙin cikin abinda Sufyan yay mata,da sauri ta miƙe da cikin ruwan sbd mamakin ganinsa a lkcn da matayi tsammanin ganinsa ba,yazu a lkcn da komai ya ƙare yazu a lkcn da zara fara rayuwa da mutumin da bataso bata ƙauna,kasa cewa komai tayi sai kuka data fashe dashi tare da faɗawa jikinsa ta ƙanƙameshi tare da cizonsa,runtsa idanunsa yay yana sauraran yadda take cizonsa haɗi da kuka,sosai kukanta yake taɓa zuciyarsa,ganin abinda bana ƙare bane yasa a hankali yasa haka tattusan hannunsa ya tallafu haɓarta,tsumamman idanunsa ya zubawa innoncet face ɗinta.
Lumshe idanunsa yay naji wani abu a ransa wanda bai gama tabbatar da menene shi ba,hawayen fuskarta ya shiga goge mata tare suma rarrashinta ta hanyar bubbuga bayansa,ɗanya tsansa ta tura cikin baki ta shiga tsotsa tare da sauke ajjiyar zuciya ta nayi tana sakar masa cizo,saida ta gaji ta sakeshi tare da sauke manyan idanunta a kansa cikin muryar kuka tace.
“Boobyna”
Gira ya ɗaga mata ba tare da yay magana ba,sai yanzu ya fahimci zallar ƙuruciya a kan fuskarta,sam bazai iya ba,yana da tausayi yana jin tausayi mata masu ƙanan shekaru irin nata,tayaya zai iya rayuwar aure da ita harya sauke haƙƙinta dake kansa abunda kamar wahala,a hankali ya lalubar kallamar.
“My sunshine bby”
Turo baki tayi gaba tare da ƙwantar da kanta a jikinsa tana ji kamar zai ƙara guduwa yabar ita ɗaya,a yanzu bata jin zata jure rashinsa,tayaya zatar ruhinta da kuma bugawar numfashi taje ga son ranta? Wannan shine tamvayar da take ranta,cireta yay a jikinsa yace.
"oya wanka i will be back soon" kaita jinjina ta suma cire kayanta a gabansa yay saurin fita tare da dafe kansa.
Wani ƙyaƙƙyawan mari Alhaji ya kaiwa Sufyan cike da ɓacin rai ya ƙara ɗaga hannu da niya ƙara marinsa Khalid yay saurin riƙe hannunsa tare da faɗin "haba Alhaji wannan ba shine hukunci ba,dani daku kunsan cewa yana cikin hali na ɓacin rai da kuma kishi bai kamata ayi masa hakan ba,kai Sufyan kayi hqr kaje ka rungomi matarka sai Allah ya shiga lamarinka samakaƙon biyayyar da kayiwa iyayyenka"ɓacin rai yasa Alhaji yin shuru tare da girgiza kai,Momma ce ta kada baki tace "Sufyan kaban Mamaki hakan yana nuna zaka iya tarayya da matar wani ko,kasan cewa Lubna yanzu mallakin Fahad ce ba wakai ba,meye duk wannan abunda kake? Ba zaka iya sauya hukuncin ubangiji ba,wlh ka kiyayen na gaya maka"tana faɗin hakan ta shige flat tana jin ranta babu daɗi akan abinda ɗan nata ya aikata domin Uncle ya zayyane masu komai,cike da tashin hankali Afnerh tayi ɗakinsu yayinda Fannerh ta nufi ɗakin baki inda Mijinta ke jiranta,Yusrah ma bayan mahaifiyarta tabi tana jin zuciyarta a sunkushe,Uncle da Alhaji da Fairus sukayi waje,guri ya rage daga Sufyan sai Khalid.
Kallon Sufyan Khalid yay kafin yay murmushin gefen baki yace "nasan zuciyarka cike take dason ɗaukan fansa ko baka faɗa ba,ninan zan taimaka maka wajan faruwan ƙudirinka"da saurin Sufyan ya kallesa yana mamakin abinda ya faɗa idan bai manta ba shiɗin ɗan uwane wajan Fahad ko yace Uba gaba ɗaya,amma tayaya zai taimaka masa wajan cikar burinsa,kafaɗarsa ya tafa yace "ka ganni wlh bana da imani babu abinda bazan iya aikatawa ba wajan cikar muradina,kai na taƙaice maka har akan kabari nasha ƙwana sbd wani ƙuduri nawa,dukkan wannan dukiyar da nake samu akwai JUYAYI a cikinta,kawai haɗin kanka nake nema"murmushi Sufyan yay tare da faɗin "tayaya zan mallaketa kafin shi?"shuru Khalid yay kafin yaja kunnan Sufyan ya raɗa masa wani abu,dry suka saka a tare kafin su fice daga cikin gidan.
A sanyaye Mama ta tura ƙofar ɗakin da Afnerh take ciki sannan ta tura kanta tare da rufe ƙofar,ta daɗe tana kallon kafin ta ƙarasa inda take ƙwance tana kuka,hannu tasa ta jawota jikinta tare da share mata hawayen idanunta cikin muryar mai daɗi da kuma ƙyaƙƙyawan Lafazi tace "ashe ƴarta ba zata iya ɗaukan ƙaddara ba? Ashe ba zaki tawaƙƙali ki rungumi abinda yazu maki ba,ki sani ko Fahad ya soki ba zaku taɓa kasan cewa abu ɗaya ba,ke dashi jini ɗaya ne jinin dake gudana a jikinsa shine ke gudana a jikinki,Yarinta cikar imanin mutum shine yadda da ƙaddara,damu dake dama kuwa babu wanda ƙaddara bata tare dashi ina roƙanki Allah da Annabi ki rungumi aurenki kada ki bari ki faɗa fushin Ubangiji,Aure kimane daraja ne, kuskure kaɗan zaki ki shiga fushin Allah dana mala'ikunsa,Yarinta kiymin hakan a matsayina na uwa a gareki" kuka Afnerh ta fashe dashi tare da rumgume Mama cikin muryar kuka tace "na yarda Mama wlh na Amince zan zauna da Sufyan har lkcn da Ubangiji zai ɗuramin sonsa,dan Allah Mama ki tayani da addu'a"shafa kanta Mama tayi tace "Ubangijin Rahama yay maki Albarka Allah ya baki ikon riƙe aurenki da gsky da Amana"shuru tayi ta lafe a jikin Mama tana sauke numfashi wai duk wannan soyayyar dake tsakani za'ace ba itace Mahaiciyarta ba,lallai hukuncin Ubangiji yafi gaban komai.
“Oyya tashi ki shirya ki amshi mijinki ina jin zasu ɗan ƙwana biyu a nan sbd gyaran gida ake masu,wancan sabbi Flat ɗin guda biyu zan buɗe a bawa Fahad ɗaya Sufyan ɗaya,zuwa jibi kayan da mumai order na furniture ɗinku zasu zo"jinjina kai Afnerh tayi tare da miƙewa ta shiga cikin bathroom,Mama kuma ta miƙe tare da ficewa.
_1 week letter_
Ankai Amarya Fannerh gidan gida mai kyau da tsari,tare suke zaune da iyayen mijinta saidai flat ɗinta daban nasu daban,komai yana tafiya cikin farin ciki bata da matsala da kuwa.
Wajan Sufyan da Afnerh babu yabu babu fallasa tsakaninta dashi gaisuwa idan ya fita tun safe sai dare zai dawo yayinda kullum suna tare da Khalid suna haɗa muna furcinsu,babu wanda yasan abinda suke aikatawa.
Ƙwance take tsakiyar makeƙen royal bed ɗinta ta lumshe idanunta tare da dafe ƙirjinta,yau tun safe ta kejin tsoro da faɗuwar gaba wanda bata san dalilin hakan ba,ƙara curewa take waje ɗaya tunanin yayanta wanda yazu ya zama mijinta a yanzu,tana mamakin yadda har yanzu bai taɓa tunanin yin wani abu da ita ba,me hakan ke nufi kodai bai sonta ne? Shuru tayi jin babu amsa ita kam sosai take jin zuciyarta da gangar jikinta suna muradin wani abu wanda ta kasa sanin menene,tsakinta da Fahad saidai da daddare yaɗan matseta a jikinsa ya shiga cakuɗa mata gashin kanta a haka har bacci ya ɗaukesa,saidai tana lura dashi duk dare saiya haɗa tea mai lemon tsami yasha haka zaita juyi,taita tambayarsa mene saidai yay mata shuru ko kuma ya jawota jikinsa har bacci ya ɗaukesa,numfashi taja tare da ɗauko wayarta tace ta shiga cikin wattpad tayi searching sunan Sarauta (nikam nai dry nace wannan sunan nada banne kamar yadda zai fitu a special book ɗina wanda zuwa yanzu komai ya kammala,salonsa dana banne kamar yadda kuke ganin Juyayi,da Jiddah, wannan za kuyi kuka harku rasa hawaye🤣"
Ganin bai bata result ba yasa ta rubuta _Nimcyluv_ murmushi tayi ganin sunan ya fitu littafai ta gani da yawa kawai hannunta ya sauka a kan book ɗin _SAI NA AURETA_ karantawa ta fara tana yi tana dry hartazu indai M.t ke aman jini akan dole saiya auri ƙanwarsa wacce suke uwa ɗaya uba ɗaya,yayinda ita kuma Diya keyin zauce da wani har mgnar aure ya shiga,nan hankali M.T ya tashi ganin da gske aurenta zai dan haka ya yanke wani hukunci a ransa,cikin isa da gadara ya nufi flat ɗin diya yana zuwa ya sameta ƙwance daga ita sai towel cikin sauri ya kashe fitalan ɗakin tare da nufar wajan.
Tsaki ta ƙara ja ganin yay ending amma taji dɗi domin taga number marubuciyar sbd paid book ne,cikin sauri ta tura 1k ta accout data gani babu ɓata lkcn aka cillata a _NIMCY VIP GRP_ komai yawan littafan da tayi na kuɗi da wanda zatai nan gaba kana bada 1k za'a cikka ciki posting kullum babu fashi,wanda yake da sha'awa zai iya biyan 1k domin karanta littafanta na kuɗi dama wanda zasu zo nan gaba 0116886423 sulaiman Naima s secreenshot na shaida 08119237616 ga ƴan sarauta place zasu iya biyan 500 sbd zama na amana pls show me some luv yanzu dai covid 19 da sauƙi🤣😍.
Bata gama ƙatun ba sai ana kiran isha'i ta miƙe tsaye zuciyarta cike da tsoro abinda ta karanta a book ɗin sai yanzu taji dɗi da Boobynta babu ruwansa,wanka tayi tare da ɗaura alwala,cikin sauri ta shirya fes cikin pech ɗin ƙaramin sket wanda iya karsa laps ɗinta,sai numa milk ɗin riga mai ƙaramin hannu,babban hijab ta zura tare da gabatar da sallah ta daɗe tana addu'a sbd bugun fargabar dake ranta.
tana kammalawa ta miƙe tsaye tare da feshe jikinta da turare ta zauna tare da ɗaukan hisilun muslim ta shiga karanta kafin Fahad ya dawo.
Misalin 8:30 ya shigo cikin gidan nasa cike da gajiya bai tsawa ko'ina sai bedroom ɗinsa yana zuwa ya ajjiye ledar chocolate data meat ɗin daya siyowa Lili,wanka ya shiga bai daɗe ba ya kammala ya fitu yana gamawa ya shirya cikin sauri tare da saka wando three gauter ya feshe jikinsa da arnar turare,yau tun safe yake jin wani feeling na tasu masa,dalilin hakan bai dawo gida ba sai yanzu,ko riga bai saka ba ya ɗauki kayan ƙwaɗayin daya siyo mata yay waje,a parlour'nsa ya tsaya tare da buɗe ɗan ƙaramin fridge ɗin parlou'r wata ƙaramar gorar ruwa ya ɗauka yana murza murfin ya buɗe babu tunanin komai ya kafa bakin gorar cikin nasa bakin saida ya shanye tas sannan ya rufe tare da ajjiyewa,lumshe idanunsa yay yana jin wata kasala na saukar masa ga wani masifaffan bacci da yazu masa,jiki a mace ya ƙarasa wajan duguwar sofa ya ƙwanta tare da ajjiye ledar hannunsa,nan take wani nauyayyen bacci ya ɗaukesa.
Ta daɗe zauna tana chart a I.G kafin ta miƙe da nufin zuwa ɗakinsa sai taji sallamar Afnerh,murmushi tayi mata nan suka zauna a saman sofa suna shira kafin Afnerh ta miƙa mata wani juice tace "nasan wannan shine fovarite juice ɗinki shiyasa na kawu maki"cike dajin daɗi Lubna ta karɓa tare da faɗin "ayya aikam ngd sosai ƴar uwa kamar kinsan tun safe babu abinda na sawa cikina"tana faɗin hakan ta ɓalle murfin rubar tare da kafata a bakinta ta shiga ƙwanƙwaɗa saida tasha fiye da rabi sannan ta miƙawa Afnerh tace "amshi kema kisha ƴar uwa"kaɓa Afnerh tayi tare shanyewa tana mamakin abinda yasa Sufyan yace ta kawowa Lili bayan ita bai bata ba.
Can cikin dare da farka da wani matsananciyar sha'awa mai ƙarfin gaske,numfashi ta shiga fitarwa a wahalce tare da mamakin abinda ya rabata da ɗakinta ya kawota nan,tana cikin wannan halin taji an turo ƙofa tare da shiguwa bata damu da ganin ko waye ba,dan tasan babu mai zuwa wajanta a irin wannan lkcn sai mijinta,runtsa idanunta tayi tana jin wata a zaba a ƙasan mararta,hasken ɗakin aka kashe tare da suma takawa zuwa gareta,yana zuwa ya haura saman gadon tare dasa hannu ya jawota cikin jikinsa,yana jin wani daɗi da sanyi na ratsa zuciyarsa yau zai cikar muradin ransa na tsayin wani lkc,gyara mata ƙwanciya Sufyan yay tare da ta ƙoƙarin rabata da kayan jikinta,wata ajjiyar zuciya ta sauke tare da lafewa jikinsa jin tana samun ɗan sauki daga felling pain ɗin da take ji,sosai surar jikinta ta zautar dashi dan baiyi tunanin hakan ba,a haukace ya ƙwantar da ita tare dayi mata runfa,gaba ɗaya jikinta rawa yake sbd jin sabon baƙwan yanayin da ba tayi tunaninsa nan kusa ba,jin abinda yake bata ya ƙara bata tsoro cikin fitar hayyaci tace.
“banso”
Ta faɗin hakan tana girgiza kanta tare dakai masa duka,ganin abinda take yasa yay saurin sanya bakinsa cikin nata ya shiga bata sumba,cikin zauvewa haɗi da ɗimuwa ya shiga neman hanya,raɗaɗi da azabar data jine yasa ta sakar masa cizo,amma ko ajikinsa,ƙara suka saki a tare yayinda tai ihun zaba shi kuma yay ihun samun nasarar shigewa jikinta,sabbatu ya fara tare da faɗin "wayyo...ni..Sufyanu..gsky lovely bbyna kinyi..da ban sameki ba wlh mutuwa zanyi...gsky Fahad kai lusari ne ka shanye maganin dana baka tass cikin ruwa...yanzu nine winner nina..amshi..virgin ɗin Lubna..saini Sufyan namijin duniya daman na gaya maka saina mallaketa kafin kai..."yana faɗin hakan ya saki kuka tare da ƙara shigewa jikinta.
*💖JUYAYI💖*
*42-43*
```NIMCYLUV🤏🏼```
```Wattpad```
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
Sadaukarwa ga masoyana da kuma masoyan _😍JUYAYI_ ina jin daɗin comments ɗinku da kuma soyayyarku I really appreciate thanks for luv and care _SARAUTA👸🏼_ na maku sahihiyar ƙauna 💋🥰
A ɗan firgice Fahad ya farka daga baccin daya ɗaukesa,yana mamakin yawan baccin da yay ba tare daya duba lafar ƴar mutane ba,miƙewa yay a hankali hannunsa dafe da goshi ya nufi ɗakinsa jin an fara kiran sallah,yana ƙoƙarin shiga bedroom ɗinsa ya fara jiwo saurin kukanta tare da gurnanin mutum,zuciyarsa ce ta bada sauti damm,cikin sauri ya runtsa idanunsa tare da fara kiran sunan Allah,jikinsa gaba ɗaya ya ɗauki rawa ƙirjinsa ya shiga ɗagawa sbd fargaba da kuma tsoro,cikin mutuwar jiki ya ƙarasa shiga ƙaramin parlour'nta a nan ya ƙarajin sautin kukan ya kuma ƙaruwa,da gudu yay hanyar bedroom ɗinta yana zuwa ya tsaya cak sakamakon jin sautin surutan mutum tare da sambatu,a hargize ya biɗe ƙofar da sauri tare da shigewa ɗakin,kasan cewar ɗakin duhu garesa ya shiga lalubar maƙunnin ƙwan,cikin sa'a ya gani tare da kunnawa "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" shine abinda ya samu nasarar faɗa a fili,wannan abun shine ya dawo da Sufyan daga duniyar daya lulaa,cike da farin ciki da jin daɗi ya zare jikinsa bai damu da duba halin da take ciki ba,yana tashi yay saurin saka jallabiyar jikinsa,zubewa Fahad yay a ƙasa tare da lumshe idanunsa,wasu hawayen baƙin ciki suka shiga zubu masa,wani ɗaci da zafi ya keji a zuciyarsa yayinda ya kasa ɗaga koda hannunsa ne,sunayen Allah kawai yake kira babu ƙaƙƙautawa har saida ya samu nasarar ɗaga jajayen idanunsa tare mannasu a kanta,saurin ɗauke kai yana faɗin "Hasbunallahu wani'imal wakil Astagafirullah" yana faɗin hakan wasu hawayen suka ƙara zubu masa yana ƙara girmama ƙarfin rashin imani irinna Sufyan,wani murmushin baƙin ciki yay yace.
“Wait”
Sufyan na gafda ficewa a ɗakin yaji saukar muryar Fahad a kunansa,cike da gadara ya tsaya tare da faɗin "nasan baƙin ciki shine zai silar barinka duniya,tabbas yau ina cikin farin ciki wanda ban taɓa shiga irinsa ba,yauna cika muradin raina da kuma zuciyata,na bawa abinda gangar jikina ta daɗe tana muradinsa da kuma farkinsa,nasan abinda ciwo amma yana iya ƙwaɗayina bai tsawa kan kuwa ba sai matar aure matar da abokin gabana,am telling ai nizan fara amsar virgin ɗinta saika ƙarasa da raguwa ko?"takaicine ya cika zuciyar Fahad ya kasa ce masa komai,wajan 3min kafin ya miƙe tsaye cike da jarumta ya taka har gaban Sufyan yace "tabbas kayi nasarar amsar virgin ɗinta amma kasani kayiwa kanka domin ance idan zaka gina ramin mugunta ginashi dai² tsayinka,kafin ka tafi sai kaje ka ɗauki matarka a ficemin daga ɗaki" saurin kallon bed ɗin yay inda ya hangota ƙwance sai sauke numfashi wahala take bacci yay gaba da ita yayinda idanun yay faca² da hawaye,cikin ƙaraji yace.
“What Afnnerh how can dat happen no wlh Lili nai rapping ba matana ba”Kafaɗa Fahad ya ɗaga tare da faɗin "banson surutu ka ɗauketa ka ficemin a ɗakin mata,kuma ka ɗauka wannan wasan namu yanzu ya fara wlh ka kiyayi kanka fushina ya kufce a kanka ban iya hauka ba,banza wawa wanda baisan darajar aure ba,kada ka manta komai kayi sai anyi maka wlh wlh dana san haka halinka yake bazan taɓa bari a ɗaura maka aure da ƴar uwata ba,sakalan banza get lost da Allah"wani abu mai ɗaci ya haɗiya kafin ya kalli Fahad yace "bana yafiya ba kuma zan taɓa yi a kanka ba,amma zan baka wata fitila domin ka haskawa kanka idan ka shiga duhu,bani kaɗai ne mai buri a kan Lili saika zage damtse game ɗin yanzu aka fara"yana faɗin hakan ya huce kan bed ɗin babu kunya yasa hannu ya ɗauki Afnerh wacce take baccin wahala"yawwa sai anemi ruwan zafi da gishiri a sakata idan kuma an samu ɗinki muna zauna mu Likitoci a iya nemanmu,munsha tabara munsha yasin tun acikin mahaifa dan haka notin happen with me"yana faɗin hakan ya zabe akan stool tare da dafe kansa take juya masa ga kuma yanayin yadda maƙoshinsa ke zafi sbd yawan maganar da aka sashi a wannan asubar,lallai ya kamata yasan me yake aurensu wajan sati zuwa sati biyu ko kiss bai taɓa yiwa matarsa ba bare wani abu,yana tunanin ba zata iya ɗaukan ɗawainiyarsa ba,amma gashi wani mahaukaci yana son karɓar abinda ba mallakinsa ba,ya tabbatar da Sunshine bbynsa akaiwa haka zuciyarsa bugawa zatai ya mutu sbd baƙin ciki,ya daɗe a zaune yana tunani kala² kafin ya fara tunanin inda take,miƙewa yay tare da nufar toilet yana zuwa yaga nanma bata nan,cikin sauri ya fice daga sashen nata ya nufi nasa sashen hashe ya kunna a ƙaramin parlour'nsa nanma bata nan cikin sauri ya danna kansa cikin bedroom ɗinsa tare da kunna shake,wata ƙatuwar ajjiyar zuciya ya sauke sbd hangota da yay tsakiyar royal bed ɗinsa ta cure waje guda tare da rumgome pillow yadda ta rumgome pillow zai tabbatar maka da bata sama bacci ita ɗaya ba sai dole,yadda take bacci zai nuna maka ayi mata sabu da ƙwana jikin mutum,mutum ɗinma wanda take samun nutsuwa dashi,a nutse ya taka inda take tare da zama a gefen bed ɗin,hannayensa duk biyu yasa tare da jawota cikin,sassayar ajjiyar zuciya ta sauke ta shiga turo bakinta tare mamula ita a dole ayi mata ba dai² ba,lumshe idanunsa yay yana jin wani matsanancin sonta da ƙaunarta na ƙara shigarsa,ji yake kamar ya tsaga zuciyarsa ya turata ciki koya huta,zai iya ɗaukan ko wacce ƙaddara amma banda ta rabuwa da ita,ya tsansa yasa ya shafi cute lips ɗinta data jiƙashi da sliva,gashin kanta ya shiga shafawa a hankali tare da ɗura bakinsa kunnanta cikin wata salon murya yace "wake up my nurulyahat lkcn ibada yayi"gajiyayyun idanunta buɗe tare da saukesu a kansa,saurin rufewa tayi sbd yadda mararta ta ƙarta mata ga wani irin hanayi data tsinci kanta tunda tasha wannan juice,tura baki tayi gaba tace “Boobyna” zuba mata rikitattun idanunsa yay ganin yadda take ta lumshe idanu,ganin lkc naja ya janyeta a jikinsa yace "oya tashi"yana faɗin hakan ya shige toilet ya watsa ruwa tare dayin brush ya ɗaura alwala,yana fituwa itama ta shiga kafin ta fitu ya gama shiryawa cikin wata jallabiya sai zabga ƙamshi yake domin turaren asubarsa nada banne,tana fituwa yay saurin kamata tare da zura mata wata ƙaramar jallabiyarsa,zuruf ta shigeta sai yawo take a ciki,hancinta yaja yace "yarinya tana munna tasa kayan mijinta" washe baki tayi saida ya gama shiryata tare da gyara mata gashin kanta sannan ya jasu sallah dan bayajin zai iya fita ya barta,ya daɗe yana masu addu'a mai ƙyau tare da azkar sannan ya shafa yace ta ƙwanta yana zuwa,yana fita ya sawa ƙofar key,babu inda ya zame sai ɗakin Lili bedsheet ɗin ya cire tare da cillashi injin wanki,cikin ƙaramin lkcn ya gama ƙyara ɗakin sbd baison Lili ta fahimci wani abun yana gamawa ya koma ɗakinsa,zaune ya ganta ta dafe ciki,rigar jikinsa ya cire yana zuwa ya sunkuceta tare da ɗurata akan ruwan cikinsa yay copping face ɗinsu yace "ƴar ƙwailata ya akaine ko kina buƙatar wani abune"tsura masa idanu tai tabbas akwai abinda take buƙata amma Mene? Wazai bata? Ina zata sameshi" kaita girjiza masa cikin rawar murya tace "babu amma meye ƙwaila?"gira ya ɗaga mata babu kunya ce "wacce bata da brest"tura baki tayi tace "to aini inda...!" sai kuma tai shuru tare da kulle idanunta,sbd nauyin abinda tayi niyar faɗe,dry yay kaɗan yace "kina dashi lemme see" ya faɗa yana tura hannunsa cikin jallabiyar jikinsa,sauri riƙe hannunsa tayi jin wani abu nayi mata yawo,girgiza kai kawai daman wasa yake bata,shuru yay tare da lumshe idanun yana tunanin yadda zai bata farin ciki kamar ko wacce mace yana tunanin yadda zai sauke haƙƙin dake kansa dan yasa idan yace zai bata haƙƙinta tabbas zata sha wahala domin yafi kuwa sanin kansa,yana wannan tunanin yaji tana shafa jajayen lips ɗinsa tare da tura ya tsanta ciki,numfashi yaja mai ƙarfi jin yadda tsigar jikisa ta miƙe,buɗe idanunsa yay cikin daƙushasshiyar murya yace "kina sone"kaita ɗaga masa cike da buƙatuwa dan harga Allah bata ɗauki hakan wani abuba,mirginata yay ta koma samansa shi kuma yay mata runfa,hannu ya zura ta ƙasan wuyanta tare da tallafu kanta ya zamana fuskarsu tayi kusancin data juna yadda ta tsura mata idanu ne yasa ya girgiza kansa tare dasa hannu ya rufe mata idanu shima yaja nasa ya rufe,a hankali ya kusanto bakinsa wajan nasa,cikin salo mai ɗaukan hankali ya sanya lips ɗinsa na sama cikin nata bakin yayinda lips ɗinta ya ƙasa ya shige cikin bakinsa,numfashi ta fisga ta sauri jin numfashi ya ɗauke,a hankali ya shiga sucking lips ɗinta tare da zugar yawon bakinta,ƙanƙamesa tayi jin wani abu nayi mata tafiyar tsotsa,littafin IZZAR SO ne ya faɗu mata lkcn da Omehi ke kissing ɗin Mijinta Yarima Sudais ya batare da zato ko tsammani ba,yaji ta cafki lips ɗinsa ta shiga tsotsa.
Cikin wannan halin bacci ya ɗaukesu cike da so da ƙunar junansu,masu farka ba sai 11 na safe shine ya fara farkawa bakinsa ɗauke da addu'a,a hankali ya zare bakinsa daga cikin nata peak yay mata a goshi sannan yaja mata pillow tare da rufeta da duvet,bathroom ya shige tare da haɗa ruwan zafi yay wanka sosai tare da brush ya nayi yana lumshe idanunsa sbd wani daɗi dake ratsa sa,duk wani juyi da yay sai yaji gaɗi da zaƙin sliva ɗinta,a haka ya kammala ya goge jikinsa tare da busar da gashin kansa,yana kammalawa ya lemi lotion mai daɗin ƙamshi ya shafa haɗi da fesa body spray,wajan wadrobe ya nufa tare da ɗauko milk ɗin yadi mai ƙyan gske,cikin sauri ya saka kayan masha Allah yay ƙyau sosai musamman yadda milk ɗin yadin ya amshi farar fatar jikinsa,tsarin ɗinkin yay dai² da surar jikinsa ƙaramin hannune da rigar yayinda tsayin rigar ya tsaya masa iya ƙasan waist ɗinsa,bakin toms na zama ya ɗauka ya saka tare manna agogon apple a hannunsa,bluetooth ya manna a kunansa cikin sauri ya fesa turare Ohud a jikinsa,wajan da take ƙwance ya ƙarasa yana zuwa ya sakar mata sumba cikin sauri ya fice daga ɗakin tare dajan ƙofa ya murza key daman ya bar mata wani a gefen bed.
Babu inda ya tsaya sai parlou'n Mama yana zuwa ya ƙara wajanta tare da gaisheta kansa ta shafa tace "lafiya lou Yaro na ya katashi Ubangiji ya tsaremin kai da tsarewarsa"murmushin jin daɗi yay tare da jinjina mata kai yace "Mamana tuwon shinkafa nakeso miyar wake pls, sai ƙwadon zagula asa tumatir mai kyau"dry tai masa kafin ta watsa masa harara tace "ina matarka?"shafa kansa yay baice mata komai miƙewa yay tare dayi mata sallama yana ƙoƙarin ficewa tace "kaga na mance ƴar uwarka Afnerh babu lpa ɗazun suka dawo daga asibiti yanzun haka Mommace a wajan ko zaka leƙa?"girgizai yay tare da faɗin "Allah ya bata lafiya"yana faɗin hakan yay waje tare da faɗawa motar cikin sauri ya harbata waje tare da sakin suratul Maryam cikin muryarsa mai daɗi ya shiga bin karatun harya ƙarasa hospital.
Afnerh kam sosai tasha jiki dan ƙashinta baiyi ƙawarin da zai ɗauki abinda Sufyan yay mata saida akai mata ɗinki kafin kace me zazzaɓi mai zafi ya rufeta,aikam yasha faɗa wajan Momma daga ƙarshe ta ɗauketa tare da maidata sashinta,cikin iƙon Allah tausayinta ya ɗarsu a zuciyar Sufyan tare da kuma ƙaunarta danta bashi mamaki,amma bazai nuna yana sonta ba sai lkcn daya samu cikar burinsa,da wannan tunanin shima ya fice daga cikin gidan.
Lili bata farkaba sai wajan 12 da sauri ta faɗa wanka tana gamawa tayi sashinta ƙwaliyya ta yarfa cikin green less ɗikin riga da sket sosai ɗikin ya amshi jikinta yay mata das,gashin kanta ta gyara sannan ta ɗauki ɗan ƙwali tayi ɗaurin ture kaga tsiya,haka nan ta samu kanta da shafa beby lipstic ya ƙara fitu da cute lips ɗinta,ma dai² cin mayafi ta ɗauka ta yafa a jikinta tana kammalawa ta nufi waje,tana zuwa tayi ɗakin Mama samunta tayi tana sallar azahar saida ta gama sannan ta gaisheta,ɗan waskewa Mama tayi zuma ta ɗauko ta miƙa babu musa ta amsa tare da shanyewa sannan ta bata turare tace saita ƙwanta bacci,nan dai ta zauna wajan Mama har la'asar kafin su shiga kicin gaba ɗayansu a haka suka kammala tuwan shin kafa da miyar wake wacce taji naman gaza,sannan suka haɗa kayan ƙwaɗon zugalar tare da ajjiyeshi saiya dawo a haɗa masa.
Bai dawo gidan ba saida yay sallar isha'i sannan ya shigo a gajiye ya zuɓe a parlour'n sbd yunwa,nan Mama ta kawo masa komai gabansa sakkowa yay ƙasan carpet ya miƙe ƙafafunsa,Mama tashi tayi ta nufi ɗakinta,yana ƙoƙari faracin abincin ta fitu daga ɓangarensu sanye cikin ƙaton hijab wanda yay mata ƙyau sai zabga ƙamshi take,sosai yaji daɗin ganinta a haka hannaye ya miƙa mata,cikin kunya ta ƙarasu wajansa tare da zama kusansa tace "ina fatan farin cikin Lubna ya dawo cikin yarda da amincin ubangiji ya hanya"lumshe idanunsa yana jin daɗi kalmanta,gira ya ɗaga mata yace"lafiya lou ƴar ƙwailata" basu rufe baki ba Sufyan ya shigo ganinsu a parlour'n yasa ya zauna tunaninsa zai takurasu,Fahad dryr mugunta yay kana ya saka hannu ya jawota zuwa jikinsa cikin nishaɗi yace "ok tunda ba ƙwaila bace bari naji"sauri riƙe hannunsa tayi kana cikin shagwaɓa tace "no! Pls" ƙansa yay da ƙasa tare da fitu da tongue ɗinsa yace ohya take ur sweet"kamar jira take ta cafke ta shiga tsosa,lumshe idanunsa yay yana jin wani mahaukacin feelings ya tasu masa daurewa kawai yake,bango Sufyan ya kaiwa naushi tare da fitar da wani huci ko cikin gidan bai shiga ba yay waje,yana fita Fahad ya cire bakinsa ana Lili lkcn idanunsa ya gama sauya kala,sauka tayi daga jikinsa tare da zuba masa a bincin plate sai ruwa a ruba hannunsa ya wanke tare suma cin abincin itama hannu tasa sunci abincin sosai sannan Mama ta kawo masa ƙwaɗan zugalan a nan kallo ya komai sama dan har kuka akai tsakanin Fahad da Lili lkcn da zugalan yazu ƙashe da sauri ya ƙashe ya tura bakinsa kuka ta fashe dashi kafinta faɗa kansa ta shiga kukawa,saida ta samu nasarar saka bakinta cikin nasa ta ƙwaso na ciki ta cinye,dry yay mata sosai,miƙewa yay tare sosa kai yace "Mamana saida safe"harara ta watsa masa ba tare data ce masa komai ba,hannun matarsa yaja tare dayin sashinsu,yana zuwa ya saki hannunta ta sameshi zai watsa ruwa,itama wanka ta sauya tare da shafa turaren da Mamata bata,duguwar rigar bacci ta saka wacce tazu cinyarta kana ta saka bby hijab ta rufe ƙofar sannan tayi sashin,a zaune ta samesa yana danna P.c da alama aiki yake mai muhimmanci wajansa ta ƙarasu tare shigewa jikinsa ta ƙasa ta zuba p.c idanu can tace "booby" a hankali yace "what?" kallonsa tayi tace "why kake ƙwashe documents ɗinka zuwa wani accout ɗin" amsa ya bata a taiƙaice yace "just" ok kawo kaga wani abu p.c ya bata ta shiga dannawa cikin ƙwarewa tana ji yana cire hijab ɗin jikinta,ƙwashe komai tayi ta turasu ta email ɗinta sannan ta saka pin tana gamawa ta kashe tare da ajjiyeta cikin hamma tace "bacci" ɗaukanta yay suka nufi bed ɗinsa,hasken ɗakin ya kashe a hankali ya jawota jikinsa yace "Lubna" sauri kallonsa tayi domin bata taɓa jin real name ɗinta a bakinsa ba kasa amsa masa tayi tana jin lkcn daya shammaceta ya cire rigar jikinta,cikin rawar murya yace "i need you..pls don't cry" kaita ɗaga masa tsoron daya fara shigarta ganin yadda yanayinsa ya sauya lkc guda jikinsa ya fara musamman yadda yaga albarkatunta ba ƙaramin girgiza sa yay ba,rumfa yay mata cikin nuna shin jarumin namiji ne ya haɗe bakinsu ya shiga bata lafiyayyar sumba mai tsayawa a ran duk wanda akaiwa,martani ta fara basa hakan ya taimaka wajan rikicewa ya shigayin romance ɗinta gaba ɗaya ya manta dawa yake tare,ɓangarewa tayi jin yadda yake mata tafiyar tsotsa,wasu hawayene suka shiga fita daga idanunta jikinta ya ɗauki rawa,a hankali yake yawo da hannunsa a sassajan jikinta yanayi yana manna mata laifiyyyan kiss,ƙanƙameshi tayi lkcn da taji saukar bakinsa akan...Fahad yi yake like a child wanda mamansa take feeding nasa,yanayi yana shafa ƙasan mararta a hankali wasu hawaye suka fita daga cikin idanunsa suka sauka kan fuskarsa,saurin runtsa idanu tayi kafin tasa hannu ta goge masa hawayen ta shiga girgiza kanta,lumshe idanunsa yay lkcn da yake ware legs ɗinta cikin daƙushasshiyar murya yace "i'm sorry pls for give me" yana faɗin hakan lkcn da yake karatu addu'ar ƙwanciya da iyali "بسم الله الهم جننبنا الشيطان و جنب الشيطان ما رزقتنا " yana faɗin hakan yay saurin haɗe bakinsu tare da shigarta,tashin hankali abinda yaji shine yasa yay saurin sakin bakinta tare da kifa kansa tsakanin ƙirjinta ya fashe da kuka.
_book 1 is ending bu haɗe a paid grp domin samun book 2🤣🥰kada ko manta akwai VIP grp ɗina wanda zaku samu littafan kuɗi da nayi,mai makon ko wanne guda a bada 300 saina haɗe a bada 1k da guda biyun da nayi na baya da kuma guda biyun da zanyi na gaba🤏🏼👌🏻300+4 =1200 amma an cire 200 ya koma 1k kawai👌🏻idan guda kuma kakeso 300 shine,ci gaban JUYAYI kuma 500 kawai🙌🏻😍ai nayi kirki kun sanni badai adalci ba, domin shiga VIP grp zaka bada 1k a turo ta accout no 0116886423 Sulaiman Na'ima s, union bank sai shaidar biya 08119237616 sai a tsundu maka NIMCY VIP grp wanda za'a dinga bawa ta prvt kuma zasu bada 1300 my guys nasan zaku iya ina tare da hajiyoyi😍🤣kuma babu corana dan haka saina jiku ku sani JUYAYI yanzu aka fara wasan🤾🏻♀️ mene yasa Fahad kuka? Bayan fitar Sufyan maiya aikata? Kuna buƙatar wannan amsar dan haka dole ku kasance dani san so nake maku kuma sahihiyar ƙauna wanda yake da shawara yana iya yimin mgana prvt thanks for the luv💋_
*💖JUYAYI💖*
0 comments:
Post a Comment