Kuka ne mai nuni da tsantsar soyayya ƙauna da kuma zallar tausayi,sai yanzu ya ƙara girgimama hukuncin Ubangiji,yana iya komai aduk lkcn daya ga dama,babu shakka Allah shine abin gdy da kuma girmamawa,a yau matar daya kewa kallan ƙanwa a wajan ita ta zama a wajansa wacce yake saran zata haifa masa ƴar ƴar masu yawa da kuma tarin albarka,bai dama jin kansa a matsayin mutum mai cikakkiyar lafiya ba sai yau,sau tarin yakan tambayi kansa why baya son wata macen mai yasa baya da feelings da kuwa,ashe bugun zuciyarsa da kuma falkinsa itace rauninsa itace mai bashi barin ciki daga duniyar wanda yake fatan ace har lahira,lumshe idanunsa yay a ƙaru na biyu ya ƙara gwada shiga jikinta amma babu hanya wannan abun ba ƙaramin ɗaga masa hankali yay ba,yakai matakin da bazai iya hqr ba yana jin idan bai shigeta ba zai iya samun matsala da zuciyarsa haɗi da gangar jikinsa,babu yadda ya iya domin rabuwa da ita shine mafita tunda ya riga yasan matsalarta,ajjiyarsa zuciya ya sauke tare da mirginawa gefe ya juya mata baya,lips ɗinsa ya shiga taunewa sbd a zabar da mararsa take masa shikansa yasan yana buƙatar matar amma dole yay hqr zuwa lkcn da zai mata aiki shida kansa _(akwai irin mata da ba'a cire masu bile lkcn suna jarirai,idan har suka girma da ita haka babu yadda za'ai namiji ya raɓesu dole sai an masu aiki wannan matsalar ita ta samu Luban hakan zai tabbatar masu da she still virgin🤙🏼)_ tsoran daya gama ratsa tane yasa tayi saurin jan blanket ta rufe naked body ɗinta,gaba ɗaya jikinta rawa yake yayinda take jinta a cikin wani irin yanayi mara fassaruwa,a hankali ta ƙara shigewa cikin bargun tare da sakin kuka domin abun ya gaza ɗaukan hankalinta gama ɗaya wani abune mara daɗi yake mata yawo a jiki,ga yadda nipples ɗinta yake mata wani zafi da zugi sbd wahalar daya shafa,hannu tasa ta matse mararta wacce ta kumbura hakan ya nuna jikinta ya amshi sabon yanayin daya sameta kuma a shirye suke da ɗaukan abun, _(wannan ma hurumina bane dana faku wata fatawa😍🥱amma ƴan grp ɗin vip ɗina gada ku damu zaku samu maiso a dama dashi come and pay 1k only)_ dashin da taji a ƙasanta shine ya ƙara mata tsoro wanda ya sanya ta ƙara fita hayya cinta kukanta ya tsananta haka ya taimaka numfashinta ya suma shaking tare da suma ɗaukewa,zazzafan zazzaɓine ya rufesa ya shiga haɗa bakinsa jikinsa ya suma rawa sbd yadda ƙofufin jikinsa suka buɗe gargasar jikinsa ta mimmiƙe,hannu ya sanya ya dafe saman forehead ɗinsa dake bara zanar tarwa tsewa gida biyu sbd tsananin zafi da ciwon dake masa,ƙara runtsa idanunsa yay jin yadda take fitar da numfashi ƙirjinta na sama haka ya tabbatar masa da asmarta keson tashin,cikin dauriya da jarumta yaja jikinsa zuwa gareta a hankali yasa hannu ya jawota jikinsa tare da rufe masu jiki da duvet matseta yay sosai a jikinta,a sonsa na dawo mata da numfashinta ya lalubu bakinta ya sanya cikin nasa ya shiga wura mata iskar bakinsa tare da ɗan danna mata ƙirjinta sama²,wajan 5min ta saki wani wahalallan numfashi ta buɗe baki zata saki kuka yay saurin sakar mata wata haɗaɗɗiyar sumba a tsakiyar bakinta,sanyin daɗin abinda taji duk bata cikin hayyacinta yasa ta lafe jikinsa ta shiga sauke numfashi sun ɗan jima a haka yaji saukar numfashinta a ƙirjinsa hakan ya bashi damar zare bakinsa daga ɗata,ƙwanciya ya gyara mata lumshe idanunsa yay wannan lkcn shine ya dace daya fara fahimtar wani abu wannan lkcn ne ya dace ya ɗauki fansar ran iyayensa ta hanyar gano wanda suka aikata hakan,da wannan tunanin bacci mara daɗi ya ƙwashesa.
Lkc guda suka farka da asuba mai tsaya jiran komai ba ya ɗauketa tare da nufar toilet da ita ruwan zafi a bathtube ya sakata kuka ta saka masa akan ruwan yay mata zafi bai kulata ba saima ƙoƙarin zare ɗan boxer dake jikinsa yay da sauri da kulle idanunta dan bata jin zata ita ganin surar jikinsa gefe guda kuma tana girmama rashin kunyarsa,tana jinsa ya gama wanka tare dayin alwala ta ɗaura towel a jikinsa,murmushi yay mata cikin murya mai sanyi yace "nikam na banu bayan kin kasance ƙwaila ashe hadda ƙauyanci mijin naki kike kunya" yana faɗin hakan ya fice a toilet,ajjiyar zuciyata sauke sbd tsoran daya gama ratsa,ƙirjinta ta kalla taga irin baiwar da Ubangiji yay mata amma a haka yake kiranta da ƙwaila,cije lips tayi lkcn data tuno moment ɗinsu na jiya,saurin haɗe jikinta waje guda tayi jin tsigar jikinta na tashi wani feelings ya ratsa jikinta,tunanine kala² a ranta ita dai yadda take jin labarin aure da kuma abinda yake faruwa tasan ba haka bane ya shiga tsakaninta dashi,bata kai yay hakan da ita bane komai? Sonta ne ba yayi komai haka nan taji ranta ya ɓaci a kasalance tayi wanka ta fitu lkcn ya daɗe da fita masallaci,a nan ya samu lbrn Alhajinsu Sufyan ya koma nigeria domin gabatar da wani compny,Uncle kuma ya koma wajan aikinsa,yayinda Khalid da Fairuz suka huce gida,ya daɗe cikin masallacin saida rana ta fitu sannan ya miƙe tare da shigewa gida,dicret kichen ya nufa yana zuwa ya haɗa coffee yasha daga nan ya gaida Mama sannan ya huce sashinsa,ganin bata ɗakin yasa ya huce sashinsa ya watsa ruwa cikin sauri ya gama shirya cinin wata dakakkiyar shadda amy colour sai baza ƙamshi yake,da sassarfa ya shiga ɓangarenta ƙwance ya sameta tana bacci hakan yasa bata light kiss a lips ɗinta sannan ya fice a gidan.
Buɗe manyan idanunta tayi tare dasa hannu ta shafi laɓɓanta wajan da yay mata kiss pillow'n kusa da ita taja tana jin wata ƙaunarsa na ratsata amma wani gefe na zuciyarta taƙi aminta da abinda yay mata a matsayin wani babban dalili,shiyasa tayi pretending kamar bacci take,miƙewa tayi tare da zura ƙaton hijab ɗinta ta nufi ɓangaren Afnerh,a ƙaramin parlour ta sameta tana shan ice cream gefe ɗaya kuma Sufyan ne zaune yana latsa waya,da farin ciki Afnerh ta amsheta tare da faɗin "kaga mata a wajan Dr,nasan tunda kika fitu to baya nan"murmushi tayi mata tare da faɗin "nikam karki cika gani da surutu...yaya Sufyan ina ƙwana"kallonta yay sai kuma yay saurin ɗauke kai da murmushi a fuskarsa yace "yace lpa lou matar Dr fatan kina lpa dai?" a taƙaice tace "Allhdllah..nazu duba matan kane naji Mama tace ƙwana biyu zazzaɓi take nace ko an samu bbyne?"hararar wasa Afnerh ta watsa mata tace "ke ai saiki zauna kallo kina zauna zan haifawa my luv yara"da sauri Sufyan ya amshe mgnar ta hanyar faɗin "aa kada kiga laifinta kika sani ko mijinne baya da lafiya"saurin kallonsa Lili tayi tare suma kimantar maganarsa, rashin lpa kamar kodai da gske baya da lafiya shine ya ƙasa gayamin? Amma idan hakane aida ya faɗa mata shuru tayi na wani lkcn sa kuma ta kawar da zancan daga ranta dan bata son saka zargi a zaman aurensu.
"ayya nikam idan na samu beby dangi zata bi ina faɗa masu akace maku? Kuma dani daku ai duk ɗaya ƴar ƴanku nawa ne right? Than mijina lafiyar lou dan bana bacci saina tabbatar da lafiyarsa" ta ƙare tana amsar ice cream ɗin hannun Afnerh tare da kaiwa bakinta,wani yawon baƙin ciki Sufyan ya haɗiya yaushe ta zama haka ashe har zata iya gaya masa magana akan mijinta hakan ya nuna masa tun a baya ba sonsa take ba,shuru yay tare da jijjiga yana tunanin ta inda zai ɗauki fansar abinda Fahad yay masa,a zahiri kuma yace "kema kince wani abu to Allah ya ƙara ƙauna" ...ameen tace nan ya miƙe yay waje suka dasa shira a nan Lubna ke ƙara warwarewa Afnerh zaman aure da kuma abubuwan dake cikinsa,ta ƙara fata wasu fa'idodi wanda idan ta riƙe za taji daɗin zaman auren lkc kaɗan kuma zata samu nasarar amshe zuciyar Sufyan wanda har yanzu basu gama zama nrml,haka sukai ta hira inda Lili ta ɓoye damuwar dake ranta a nan ta tallatawa Afnerh Nimcy vip grp aikam tayi farin ciki sosai bata bar gidan ba saida aka biya 1k aka saka Afnerh a grp ɗin,misalin 2:30 tabar gidan sannan ta nufi ɓangaren Mama ta sameta tana cin ƙwaɗon rama a nan wajanta ta zauna sukaci tare a taƙaice dai har isha'i suna tare da Mama saida Fahad ya dawo sannan ya jata suka huce sashinsu bata wani nuna masa ɓacin rai ba,a haka suka ƙwana babu wani abu daya kuma shiga tsakaninsu.
*** ***
Komai nada lkcnsa haka lukuta suka dinga hucewa ranaku suka dinga tafiya yau cikin Najma ya shiga watan haihuwa,farin ciki wajanta ba'a magana tana murna zata zama jagora a gidan haihuwarta shine zai bata amsar dukkan wata dukiya da Faisal ya mutu ya bari bayan tumunin ta kaba da za'a bata,ƙwance take tana faman juyi akan gado duk iyakarta da daure zafin ciwon amma abun yaci tura a haka Ammi tazu ta sameta cikin tashin hankali suka nufi hospital Papi da kansa yake dreving suna zuwa aka amsheta tare da shigewa da ita labour room,tasha wahala sosai kafin ta haifi bebynta namiji mai kama da ita cikin sauri likitoci suka ɗaukesa tare da kaisa wani ɗaki sbd yasha ruwan mahaifa,farin ciki wajan Najma ba'a magana ganin burinta ya kusa cika,ranta fess take amsa sannun da Ammi take mata cikin muryar yaudara tace "Ammi kinga hukunci Ubangiji ko,Faisal ya tafi Faisal ya dawo insha wannan shine zai gaji dukiyar daya matu ya bari kuma inda ina numfashi babu wanda ya isa yaymin iko da Ɗana da kuma abinda ya mallaka na wajan mahaifinsa"ta faɗi hakan tana kuka,Papi ne yace "ayya wake maganar wata dukiya yanzu burinmu muga girman Lil Faisal,kinga na manta an samu address ɗin da Lubna ke zauna Allah mai hukunci ashe Fahad shine mijinta kinji rabo ajali ko?daman ance matar mutum kabarinsa nan ya basu labarin komai har inda suke zaune" wata ashariya Najma tayi tare da faɗin "ashema agula ce wlh inayin arba'in na amshi tumunin taka bata da kuma gadon ɗaya zanje gareta i will kill you Lili ki shirya ganina soon,wlh....," bata ƙarasa maganar ba wata nurse ta shigo da sauri tare da faɗin "am sorry he ardy left munyi missing bebynsa Ubangiji ya amshi abinsa"wani ihu Najma tayi sai gata sumamniya daƙyar aka samu ta dawo hayyacinta,tasha kuka kamar ranta zai fita ƙwanansu biyu aka sallameta.
Bayan arba'in
Washe garin da zatai arba'in ta gama neman ticket ɗin tafiya pakistan nan kuma tasa gaba sai ambata dukiyar da Faisal ya mutu ya bari,Papi ya kira malami akai mata bayanin komai inda aka mata gadon ɗanta sannan aka bata tumunin ta kaba,gari na waye tayi airport bata jima ba jirginsu ya ɗaga.
Sosai Mama tayi farin cikin ganinta daman an shaida mata zuwanta tunda tayi waya gyara zama tayi tace "Mama ina ƴar uwarta Lubna da kuma yaya Fahad" jin Mama tayi tace "ayya matarsa yaywa aiki yauma ta samu sauƙi zasu dawo gida ai"cikin ranta tace "good" a zahiri kuma tayi kalan tausayi tace "Allah sarki rabin rai nayi missed nata sosai ƴan uwa masu daɗi inda na huta na leƙa wajan jinina Afnerh da kuma ƴar uwa Fannerh"sunyi shira kaɗan inda Sufyan yazu ya samesu faɗin daɗin da yaji na ganin Najma ba'a magana daman sun gama tsara komai ardy tasan daman Lili bata gida.
Tsaye yake ba'a iya ganin fuskarsa a hankali Khalid yace "hope kun gama shirya komai dan yanzu aikinmu zai fara"shuru yay yana sauraran abinda akece masa jijjiga kai yay alamar gamsuwa kafin ya kashe wayar,yana ajjiyewa wayarsa tayi ƙara saurin dubawa yay ganin Sunan Fairus yasa ya taɓe tare da picking call yace "ɗan uwa yakake?" daɗan sauri yace "kai haba yaushe ka shigo pakistan"sun jima suna waya kafinsu kashe can Khalid ya fesar da iskar bakinsa yace "Fairus kada ka ɓatan tsari"yana faɗin hakan ya faɗa mota tare da janta da gudu yabar wajan.
Ɓangaren Fahad tun safe yake cikin farin ciki domin yana saran yau zai zama najimi kamar ku wanne namiji,ba ƙaramin hqr yay kusan wata 5 da aure zuwa shida haryau baisan matarsa ba,yasan cewa itama ba ƙaramin hqr tayi masa duk da bata san dalilin ba sai yanzu, tura ƙofar room ɗan ya sameta ta gama shiryawa yana ƙarasawa ya jawota zuwa jikinsa ya sakar mata murmushi yace "sunshine bbyna yau zan sauke duk wani abu na haƙƙin aure da ubangiji ya ɗuramin,zai maidaki cikakkiyar mace kamar kuwa zan baki farin ciki mai ɗura wannan daren zai zama dare mafi muhimmanci a rayuwar aurenmu,zan nuna maki niɗin ƙwarzone a shiri nake yau danna amshi virgin nami wify na"kunya ce ta kamata ta sunne kanta a ƙirjinsa,hannun ya zura ya shafi mararta zuwa cibiyarta tayi saurin maƙalesa,cikin shauƙin so da ƙaunarta da kuma wani mahaukacin feelings ɗinta daya tasu masa yasa hannu ya shafi nipples ɗinta tare da murzawa,ƴar ƙara ta saki tare da cizonsa a ƙirji,hannunsa ya zare tare da ƴar ƙaramar dry yace "no banyi baki komai a nan ai wannan daren specail ne,samun kanta tayi ta shafa ƙirjinsa cikin sanyin murya tace "ina maka sahihiyar ƙauna wanda baki bazai taɓa faɗin irinta ba,kaiɗin haske ne a rayuwata kaine farin cikina da kuma jin daɗina,ina kallonka matsayin wata katanga mai kare lafiyata, a duk lkcn dana tunaka naji daɗi da farin ciki ya ziyarci raina tabbas nayi dace da samun gwarzon namiji kuma adali ma'abocin addini da kuma ƙyautatawa ina sonka sosai fiye da sosai bazai daina sonka ba har sai sanda numfashina ya tsaya"ta faɗa lkcn da wasu hawayen daɗi suka zubu mata,shima hawayenne ya zubu masa bai taɓa jin zafin so da kuma daɗinsa ba sai akanta,copping face ɗinsu sukai tare da sakin dry lkc ɗaya bakinsu ya haɗe ya shiga bata lafiyayyen kiss,kiss ne wanda duk yay katarin samunsa dole ya ƙara muradin samun a gobe kiss ne mai tafiya da tunanin wanda akaiwa kiss ne mai tsayawa a rai,sun daɗe haka kafin ya samu daƙar ya cire bakinsa,hancinta yaja ciki daƙushasshiyar murya yace "muje"hannunsu cikin na juna suka ƙara gaban sabuwar motarsa mai kalan blue black dafe kai yay yace "i forgot my phone pls ƙalbi 2mins"kaita ɗaga masa tare dayi masa bye,yana zuwa ya ɗakko wayar cikin sauri ya dawo ganin bata wajan yasa ya leƙa motar yaga babu kuwa,wajan getman yaje yace "Baba ba kaga matana ba?"..."ayya Yaro yanzu nadawo daga zaga banɗaki amma dai naga wata baƙa ta fita da gudu sai kuma wani talmi daya faɗi kagansa can"da sauri ya ƙarasa wajan takalmi da mamaki yake juya takalmi dan yasa na Lili ne wanda ta ɗauka a shopping da sukai,da gudu yay waje yana zuwa yaga motar na shillawa kan titi wata ƙara ya fasa tare da faɗin "Lubna"
Tofa waya ɗauke Lubna Sufyan da Najma ko Khalid ko kuma Fairus?
_you guys kuna da abin mamaki mai yasa kuke tunanin zan maida JUYAYI na kuɗi? Yana nan free kamar yadda nai alƙwari addu'arku nake nema da kuma buƙata a koda yaushe👏🏻, masu buƙatar grp ɗina na Vip ƙofa a buɗe take ga dukkan maiso, zaka iya biyan kuɗinta ta wannan accout no 0116886423🤏🏼 Sulaima Na'ima s😍sai shaidar biya ta wasapp no 08119237616 kada ka bari a shiga Vip grp babu kai wannan damar zata fara daga yau 28/1/2021 zuwa 30/2/2020 idan ya huce haka ya tashi daga 1k zuwa 1500 domin specail qrp ne karatu cikin sauƙi posting kullum topic masu ma'ana bada shawarwari ga ƴan uwa matan aure da kuma ƴan mata,ina nan ina zaman jiranku da kuma nuna soyayyarku🥰💋nasan ina tare da hajiyoyi🤾🏻♀️ ina maku sanso_
The Writer up
Ƙaddarar mace=free
Ashe ƴar babata ce=free
Lamrat=free
Izzar so=300
Raino ne sila=free
Jiddah=free
Sai na aureta=300
Juyayi=free
Masu zuwa
Uncle Ne
The New Emir
Zarafi
Cutar So
Zurfin Ciki
E.t.c idan kana Vip baka da matsala🤙🏼
*💖JYY💖*
*46-47*
```NIMCYLUV🤏🏼```
```Wattpad```
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
_______
_______
Durƙushewa yay a wajan yayinda zuciyarsa ta shiga ta farfasa jikinsa ya ɗauki rawa idanunsa suka sauya kala daga farin zuwa jaa,wasu hawayene masu zafi suka shiga fita daga cikin idanunsa,ya rasa mai yasa yake da rauni a kanta,mai yasa ƙwalla bata fita daga idanunsa saita dalilinta,itace mutum na farko daya sashi zubda hawaye gashi still bai daina ba,shin wanne irin mijine shi da har yay sake aka ɗauke masa mata a lkcn da yafi buƙatar kasan cewa da ita a koda yaushe,hannusa yasa ya dafe kansa a hankali ya shiga furta "Hasbunallahu wani'iemal wakil,Ubangiji kayimin maganin abinda yake shirin tun karuni,ya Allah kayimin maganin waɗannan mutanan danka fini saninsu,ya wahabu kayimin tsakani dasu,ya ganiyu ka karemin matana daga kaidinsu,ya laɗifu ka haskamin inda zan ganta na samuta,ya hakamu ka sassautamin daga ciwo da raɗaɗin da suka saka zuciyna,Ya Allah nasan baka goyan bayan azzalumi Allah nayi tawassali da ƙyawawan sunayenka guda ɗari babu ɗaya,Allah nayi imanin da Annabi Muhammad S.a.w,Ya samadu nayi imani da ƙaddara wlh nayi imani da ita Allah ka shigemin gaba ka zama jagorana mai bani kariya My sunshine bby stop cry i knew kina cikin tashin hankali da yardar Ubangiji saina samuki"
Da sauri ya miƙe ya nufi inda motarsa take yana zuwa ya faɗa ya jata da gudu babu inda ya tsaya police station da Agent vizer sai kuma tashoshin mota haka ya dinga bulayi a gari babu Lili babu labarinta,lkcn guda ya fita a hayyacinsa baya gane komai sbd tsananin tashin hankali,bai dawo gida ba sai wajan 11 na dare,yana zuwa ya samu Mama da Najma sai Kuma Sufyan Fairus da Khalid,yana shiga bai tsaya takan kuwa ba duk da irin kiran da Mama take masa amma bai kulata ba bare tasa ran zai tankata,cike da tashin hankali Mama tabi bayan Fahad da kallo haka kawai jikinta ya gaya mata ba lafiya musamman da bata ganshi da Lubna ba.
"Mama lafiyansa lou kuwa banga rabin rai ba?"cewar Najma ta faɗa cikin damuwa kafin Mama tai magana Fairus yace "gsky dai banjin lafiya domin yanayinsa kawai zai nuna ba lafiya ba"shuru Mama tayi abin duniya duk ya dameta sosai zuciyarsata tayi sanyi jiki babu ƙwari ta miƙe tare da nufar ɗakinsa Najma ce fa rufa mata baya a tare suka shiga a nan tsakiyar bed suka samesa ƙwance idanunsa a rufe ruf,yana jin shiguwarsu amma ko mutsi baiyi ba,Najma ce tace "Yaya hope komai nrml"idanunsa da sukai masa nauyi ya buɗe tare da watsasu kan Najma hantar cikinta ce ta kaɗan musamman kallon da taga nayayi mata mai kama da tuhuma yasa tayi saurin ficewa a ɗakin,zama Mama tayi tare da shafa kansa tace "Yarona ina fatan ba wani abun bane na ganka a hargitse?"idanu ya zuba mata kafin wasu hawaye su shiga zuba daga idanunsa,a ɗan rikice Mama tace "ya salam kuka a idanun gwarzon namiji lallai ko mene wannan ya taɓa ranka"rungometa yay tare da fashewa da kuka bubbuga bayansa ta shigayi tare da shafa kansa sosai yake kuka da ƙyar Mama ta samu ya lafa ya shiga sauke ajjiyar zuciya "mene?" shine tambayar da Mama ta cilla masa,hannunta ya riƙe cikin muryar kuka yace "Mama sun ɗauken mata,sun ɗauken farin cikina zuciyata ciwo bazan juri rashinta ba dan Allah ki nemomin ita"salati Mama ta shigayi tare dayin shuru ta ɓoye damuwar dake ranta tace "Ka ƙwantar da hankalinka inaji a jikina babu abinda zai sameta duk inda take,kuma duk mai ƙoƙarin cutar da mutum Allah baya bashi iko,tabbas sun cika azzalumai mai suke so?mai suke nema da zasu ɗauki matar aure?"shuru yay yana tunani kala² a ransa yama rasa gane kan abun duk inda yake tunanin ganin ya duba babu ita,cikinsa ta shafa tace "Yarona ba dai bakaci abinci ba?"fuska ya ƙwaɓe ba tare daya ce komai ba,miƙewa tayi ta nufi haɗu masa coffee tana fita ya miƙe ya sawa ƙofar key dan baijin zai iyacin wani abu a halin da yake ciki.
Mama na fita suka haɗu da Najma gaba tayi ta barta a wajan tana tunanin tsaiwar mai takeyi haka,babu daɗewa ta haɗa masa coffee cikin sauri ta ƙarasa sashinsa tayi bugun duniya amma yaƙi buɗewa haka ta hqr ta juya zuciyarta babu daɗi,tana shiga ta kira Unlce Mijinta a waya ta shaida masa komai nan ya shaida mata gobe yana hanya insha Allah.
Hankali ƙwance Sufyan yay sashinsa yana jin zuciyarsa tass farin cikinsa da muradin zuciyarsa ya kusa cika,haka nan yau yaji yana son kasan cewa da matarsa yana zuwa ya nufi bedroom ɗinta can ya hangeta tana sharara bacci,kayan jikinsa ya rage yay shirin ƙwanciya,yana zuwa ya jawota jikinsa ya shiga rabata da kayan jikinta,cikin bacci taji abinda yake mata nanta shiga ƙwaɓe baki zatai kuka yay saurin jan tsaki yace "wlh koki tsaya konai maki ta ƙarfi banza raguwa komai kuka wlh za kija na ɗaureki"haka ta haɗiye kuka badan tasu ba amma haryau ta kasa sabawa da abun musamman yadda yake mata babu tausayi bare imani yayta durzarta kamar kayan wanki,haka ya ƙwashe lkc yana abu ɗaya idan yay kamar zai barta saiya ƙara ƙaimi wajan abinda yake mata,haka yabarta badan ransa yasu saidan kukan da take masa a haka saida yace tunda ta hanasa tayi sauri ta sama masa nutsuwa cikin komai take masa komai sbd yadda ƙasanta keyi mata wani raɗaɗin zaba,sai wajan 1 ta samu yabarta,cikin dauriya ta miƙe tarw da nufar toilet tai wankan tsarki tana kallonsa yay bacci dana jasa a jiki babu bakin magana,zaɓawa gefensa tayi ta ƙwanta nan itama bacci ya ɗauketa.
Lili's pov
Bayan tafiyar Fahad zuwa ɗauko wayarsa ko minti guda ba'ai ba ta wani mutum ya faka a motarsa yana fituwa ya nufata tayi saurin jaa baya tana ƙoƙarin kurma ihu yay saurin danna mata abu a hancinta da bakinta,kafin wani lkcn jikinta ya saki numfashinta ya ɗauke nan ya turata a mota suka bar harabar asibitin.
Can cikin dare ta farka cikin nauyayyen baccin daya ɗauketa ganinta a wani ɗaki kuma an ɗaureta yasa ta saki wani ihu tare da rushewa da kuka tana kiran sunan Booby,kukan take sosai tare da ƙoƙarin kunce kanta babban burinta bai huce ta ganta wajan boobynta ba,tana tsaka da wannan halin taji an banko ƙofar cokin ɗan ɗakin da aka sakata,cikin kuka tace "dan Allah ka kaini wajan boobyna tsoro na keji"dryar mugunta yay mata saida yay son ransa sannan ya haɗe fuskarka tamkar bai taɓa drya ba, ƙarasawa wajanta yay tare da faɗin "Ah lallai baki da hankali idan har zan maidaki to mai yasa na ɗaukoki eyee,yarinyar kima daina coz babu mai jinki bare yay ƙoƙarin taimaka maki booby kuma kine kika sanshi bani ba"cikin kuka ta tofa masa yawon bakinta tare da faɗin "ƙarya kake wlh idan ka manta da Ubangijin daya haliccemu toni ban manta ba sakare,kuma booby da kake mgn na rantsa da wanda ya busa numfashi shi zai kawo ƙarshenka" hannu ya ɗaga ya daki bakinta kafin ya shiga zabga mata wasu ta gwayen maruka ya shiga nunata da yatsa yace "what are u mad hanni zaki tofawa yawo lallai kinyi kuskure"zafi da raɗaɗin marin da yay mata yasa ta saki wani ihu tare da ƙanƙame jikinta tunda take zata iya cewa bata taɓa sanin zafin mari irin haka ba sai yanzu,kuka ta shigayi sosai yawan kuka da take ne yasa numfashinta ya samu ɗaukewa cikin ƙaramin lkc ta fita hayyacinta sbd ƙaramin abune yake sawa ta fita hayyacinta to hakanne yanzu lkcn kaɗan numfashinta ya ɗauke abunka damw asma,nan ta langwaɓar dakai jikin kujerar babu numfashi,tsaki yaja yay hanyar waje yana ƙoƙarin fita wani na ƙoƙarin shiguwa,baya yay tare da bawa mutum waje yace "Oga barka da zuwa ga yarinyar nan"jinjina kai mutumin yay kafin yace "why aka ɗaureta har haka?" sosa kai Baffade yay cikin rashin gsky yace Oga raini zata kawomin shine na kuya mata hankali"cikin ɓacin rai Oga yace "what duka fa? kada ka kuskura ka ƙara ina buƙatar lafiyanta da komai nata domin sai dasu zan samu cikar muradina"cikin girmamawa baffade yace "afuwa Oga zan kiyaye"jinjina kai mutumin yay alamar gamsuwa kana yay hanyar fita shima baffade bin bayansa yay suka fice ba tare da duba halin da take ciki ba,Oga na fita ya faɗa mota yace "yawwa ka kiyaye muna gamawa zan nema maka ticket kabar garin domin an baza ko'ina ana nemanta da kuma wanda ya ɗauketa,kasan sun fimu kuɗi ka yarda aka kamaka babu abinda zan iya akai"yana gama faɗin hakan yaja motar ya fice daga mamakeken kangwan,baffade zama yay a harabar ƙangwan tare da ɗaunko sigari ya fara bata wuta.
Misalin 7 na safe ya gama shirinsa cikin blue wata dakakkiyar shadda faɗin ƙyan da yay ɓata baki ne,sai zabga ƙamshi yake,zaune yake saman sofar parlour'nsa tym to tym yakan shafa sajen fuskarsa tana ƙirjinsa ya saki murmushi hakan yana tuna masa ita dan tafi shafa nan a jikinsa,wani lkcn har mataji zata ɗauka da varsiline tace zatai masa kitso taita ja masa saje da gemunsa,lumshe idanu yay yana sauraran yadda zuciyarsa ke ɗagawa da sauri wata wutar sonta na ƙara cimmasa,shi kaɗai yasan halinda yake ciki,ƙwana yay bai runtsa ba sbd addu'ar da lafilfili daya dungayi,gani yake kamar ubangiji zai kamashi da sakaki da yay da Amanarsa dan ita ɗin amanane a wajansa,makekiyar wayarsa ya ɗauka tare da zubawa ƙyaƙƙyawan picture ɗinta idanu wanda ya ɗauka bayan anyi masu aure,tana sanye da wando na bacci pink colour iya cinyarta sai ƙaramar riga gashin kanta yasha ƙyara ta turo bakinta gama tare da juya manyan idanunta,a haka ya ɗauketa pic ɗinsa lips ɗinta ya shafa yace "Amanata kina raina dan Allah ki bayyana gareni zuciyana ciwo babu daɗi inajin kamar zan rasa rai sbd ke,mai yasa kikeson yin nisa dani a lkcn da nafi buƙatarki,rashin babbar illah ne a gareni,dan Allah Amanata idan wasa kike ki daina banso"ya faɗi hakan yana ƙwaɓe fuska tamƙar tana gabansa sai kuma wasu lafiyayyun hawaye suka shiga zuba daga cikin idanunsa,yana cikin wannan halin yaji an tsaya a ƙansa sharewa yay tare dacin magani ya waske tamƙar bashi keyin kuka ba, "kuka kam aiya zama dole kayishi sbd samu sauƙi a zuciya,amma kuma yin masa baya da wani amfashi da kuka na yana maganin damuwa da tuni yay maka tunda kai shidane akan halin daka shiga na baya"cewar Fauwaz ƙara haɗe fuska yay yace "ke bar gurin nan"cikin sauri Fannerh ta juya tana guge hawayen idanunta, "aa malam kada ka firgitamin matana" miƙewa Fahad yay ya zubawa Fuwaz idanu sai kawai ya faɗa jikinsa yana maida numfashi ya kasa ɓuye rauninsa a kan dukkan abinda ya shafeta,bai san mai yasa baya iya ɓuye damuwa a ransa ba indai tata ce,bayansa ya shiga bubbugawa alamar numfashi sun jima a haka kafin ya zare jikinsa yace "boddy nayi wasa da Amanata a dalilina ta shiga wannan halin banajin zan iya riƙe wannan amanar domin ban cancanta ba"kallan tausayi Fauwaz yay masa yace "aa babu wani wanda ya cancanci ya riƙe wannan amanar saikai,kaine dai² ita kaine farin cikinta kuma muradin zuciyarta kunawa kanku so irin wanda bakinku bazai iya faɗinsa ba,so u have to think wannan damuwar is to much dole a nemi mafita,tun jiya ban runtsa ba nida matana itama haka ta ƙwana tana kuka mu gaba ɗayanmu muna cikin tashin hankali,domin Lubna haske ce a cikinmu kuma maganin damuwarmu"shuru kawai Fahad yay yana sauraran abinda abokin nasa cikin sauri ya ƙwashi wayansa da key ɗin motarsa yay waje ganin hakan yasa Fauwaz ya mara masa baya,a nan parlour suka sami Mama da Momma sa Uncle da zuwansa kenan,gefe guda kuma Fannerh da Afnerh da Yusrah sai Kuma Najma a gefe idanunsa yay jaa sbd kukan da tayi,cikin saurin Mama ta share hawayen fuskarta dan bata son yaga damuwarta bare ya ƙara girman tasa,da kallo ta bishi ganin ya faɗa idanunsa sunyi zuru²,amma idan ka ganshi ba zaka ɗauka yana da damuwa ba sbd haɗe fuska da yay tamau ya zura hannayesa a cikin aljihun rigarsa yana tafe cikin izza da kuma nagarta yana tafiyarnan tasa wacce take nuna shiɗin namijine mai ta ƙama da kuɗi izza haiba da cikar zati,idanunsa rufe yay waje yana cije laɓɓa domin sarai yaga kukan Mama hakan ya ƙara narkar masa da zuciya,yana jin Mama da Uncle na kiransa yay banza dan indai ya tsaya zuciyarsa zata iya karyewa,kuma baiso raini ga yara sun cika waje sai raba idanu suke,yana fita ya shiga side ɗin mai zaman banza ya cillawa Fauwaz key ɗin,mazaunin drever ya shiga cikin sauri ya tada motar da gudu suka bar cikin gidan.
Sanyin ruwan da taji ne yasa ta farfaɗuwa ta shi sauke ajjiyar zuciya mutumin ɗazun ta gani still a kanta hannunsa ɗauke da take away da ruwa,miƙa mata yay yace "ga abinci"kanta da kawai gefe tare da sakin sabon kuka tace "boobyna dan Allah ka kaini wajansa"kallon baki da hankali yay mata yace "kwananki biyu kenan a halin suma ama ba zakibar hauka bako dallah amshi abincin" abincin ta ƙarɓa ta watsa masa a jiki tace "banza mara imanin da izinin ubangiji sa Allah ya sakawa zuciyoyin da kuka raba"hannu ya ɗaga zai daketa mai ya tuna kuma sai kawai yay waje ya barta a nan tana kuka.
Tu abufa kamar wasa duk inda suke tunanin ganin babu yau wajan ƙwana uku kenan Booby ya fita hayyacinsa hakan shiga ɗaki ya kulle yayta kuka amma idan yana cikin mutane ba zaka taɓa ganin kukansa ba,ha yaɗa sosai ko abinci sai Mama ta sashi gaba haka zaice "Mama ban iyaci idan banga amanata ba"haka zatai ta bashi hqr gida ya zama babu dɗi duk farin cikin gidan yanzu babu kuwa yana cikin halin damuwa,a wannan lkcn Afnerh tayi ɓarin ƙaramin cikin dake manne a mararta sbd yawan takurar da Sufyan keyi mata shikenan abu ɗaya saidai idan basa tare,Yaci faɗa wajan Momma haryay ladamar abinda ya aikata domin Allah ya ɗura masa son cikin.
Yana ƙwance jikin Mama sai faman tura masa coffee take a baki yana ƙaucewa,da ƙyar ta samu yasha rabi kansa ta shafa tace "komai yay zafi maganinsa Allah muci gaba da addu'a ubangiji na tare damu bazai taɓa kunyatamu domin yana ganin ƙyaƙƙyawar zuciyanmu"kai ya ɗaga mata ana haka yaji wayarsa tayi ƙara alamar shiguwar saƙo buɗewa yay yaga an rubuta.
_Dr Fahad Mustapha Rano ashe iya nan ƙaunar ta tsaya lallai ka tabbatarmin kai lusari ne kuma sakarar zaka iya amsar fansar matarka idan kasu nan da zuwa gobe amma rashin hakan kamar ka bata damar da wani zai amshi virgin ɗinta_
Da sauri ya miƙe daga jikin Mama gaba ɗaya jikinsa rawa yake cikin sauri ya tura masa.
_ka ajjiye wani shirmanka a gefe ka gayamin abinda kakeso_
Mamace ta miƙe tace "Yarona lafiya dai"wayar ya miƙa mata nanta shiga zabga salati tare da zubewa saman sofa ta zabga tagumi saurin duba wayarta jin ƙarar notification zaburar tayi tare da waro idanun tace "what"da sauri ya kalleta tarar da amsar wayar innalillhi wa'inna ilaihir raji'un kawai ya faɗa abinda ya gani ba ƙaramin tayar masa da hankali yay jikin Mama ya faɗa yace "shikenan Mama yanzu komai ya ƙare.
Comment
Share
Vote
_The secret issues_
*JYY*
*48-49*
```NIMCYLUV🤏🏼```
```Wattpad```
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
Not edited😎
Kai Mama ta girgiza masa tare da ƙoƙarin danne damuwan dake ranta sosai abinda suke buƙata ya tada hankalinta,a ɗan rikice Mama ta kallesa tace "wannan mutanan basa tsoran Allah rayuwarka sukeson ruguzawa da kuma farin cikinka,kuma nasan sun sanka tunda suka buƙaci abinda ba kuwa yasan dashi a wajanka ba ya rabbi ka kawu mana ɗauki"lafewa jikin Mama yay yana fitar da numfashi hannu yasa ya dafe kansa dake juyawa masa tare da halmasa cikin juriya da nuna shiɗin namiji ne ta fesar da iskar dake bakinsa yace "Mama zan basu abinda suke buƙata koda zanyi yawo tsirara,rayuwar Amanata ita nafiso fiye da komai,bazan iya rayuwa cikin farin ciki babu ita ba"girgiza kai Mama tayi tare da shafa kansa face "Wannan lapton ɗin da suke nema itace rayuwarka gaba ɗaya kada ka manta duk wasu bayan files na companys ɗinka da kuma dukiyuyinka,ka sani wannan dukiyar bakai kaɗai bane aƙwai ƴan uwanka idan ka ɗauka ka basu,su kuma fa haƙƙin sune domin dukiyar mahaifin kuce gaba ɗaya"miƙewa yay daga jikin Mama yaja numfashi mai ƙarfi sbd yadda zuciyansa ke masa zafi da raɗaɗi ga yawon maganar da yake sam bai saba da ita ba,ya ɗauki lkc kafin ya kalli Mama da rinannun idanunsa yace "Mene kuɗin dana tara? Zan ɗauki lapton na basu su kuma zan basu dukkan kadarar dana tara,nida Amanata zamu rayuwa cikin inuwa ɗaya da kuma farin ciki da ƙaunar juna hakan ya wadatar dani ban damu da ajjiyar wani kuɗi ba indai baza suyimin maganin damuwata ba"kai Mama ta jinjina alamar gamsuwa kafin tace "Shikenan rabbi ya shige mana gaba saika shirya yadda zaka basu" gemunsa yaja tare da miƙewa manne da waya a kunnansa yana magana ƙasa² a haka ya fice daga cikin gidan ya nufi wajan motarsa,still waya ce manne a kunnansa a hankali ya lumshe idanunsa tare da shafa tunbinsa jin yadda yake ihun yunwa "ka nemi ticket saiku taho gaba ɗaya"yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da cillata saman kujerar mai zaman banza,side ɗin drever ya zauna yana shiga ya tada motar tare dayin bisimillah ya fara murza kan motar,yana fita daga gidan ya saka suratul Ankabut ya shiga binta cikin nutsuwa harya harba motar kan titi.
Yana fita Mama ta mike tare da nufar ɗakinta ranta a jagule ta rasa gane kan wannan lukutar masifa abu daga wannan sai wannan,sai yanzu tasan cewa tabbas jininta ke guna a jikin ɗiyarsa tana sonta tana son ganin farin cikinta fiye da komai,tana son kasan cewa da ita taji ɗumin jikinta amma ƙaddarori sun hana faruwar hakan,tun tana ƙarama mugwayen abu kebin rayuwarta,tana shiga ɗaki ta nemi waje saman gado ta zauna tare da zabga tagumi ta shiga rera kuka kamar ƙaramar yarinya,tun shiguwarsa yake tsaye kanta harya gaji dajin kukan nata yaja jiki zuwa gareta zama yay kusanta tare da jawota zuwa jikinsa,jinta jikin mijin nata yasa ta ƙara fashewa da wani saɓon kuka shi har mamakinta yake wani lkcn,tabbas tana da hqr da kawaici haɗi da ɗauke da kuma rashin damuwa da abu,abune mai wahala kaga ta tayar da hankalinta har hawaye ya fita a idanunta indai kaga hakan tabbas ta shiga halin tsaka mai wahala idan kuma harta fara kuka mai rarrashin aikine kumawa take kamar yarinya taita kuka tare da tunani kala²,bata taɓa samun sukuni saita samu abinda take so,a hankali ya shiga bubbuga bayanta tare da jijjigata alamar rarrashi,numfashi ta shiga saukewa can kuma tayi saurin janye jikinta cikinki kuka tace "ina son ganin ƴarta banso rayuwarta ta salwanta pls do something abban yara"hannu ya kama tare da faɗin "ashe faɗimatu ba zaki iya hqr da hukuncin ubangiji ba,kinsan cewa kuka bazai maki magani ba,wannan addu'ar dai da kike ita zakici gaba bi'izinillahi albarkacin annabi addu'armu baza ta faɗi a banza ba,insha Allah babu abinda zai faruwa da rayuwarsa daga ita har ɗannamu kuma sirikinmu"kanta ta ɗaga alamar gamsuwa sauke numfashi tayi tace "amma Abba yaran wannan lapton ɗin da suke nema aƙwai lauje cikin ɗani ina tunanin yadda suka san da ita a wajan yarona"kansa ya ɗaga kafin yace "tabbas nayi wannan tunanin daman ance ɗan adam 9 yake bai cika 10 duk yadda kake dashi kada ka bashi yarda,amma zato zunubi ne kada musa wani zargi a ranmu bare ubangiji ya kamamu da laifin hakan,ni yanzu bari naje na ƙara sawa ayi addu'a insha ubangiji na tare damu da kariyarsa"hawayen fuskarta ta goge sannan tai hugging nasa tare dayi masa fatan samun nasara dry yay mata yace "Maman yara uwar rigima baki girma sam"gemunsa taja kafin ta kamshi suyi waje tace "koda zan girma a idanun kuwa ai banda idon jiguna right?"hannunta ya ɗan masa yace "u're right my unique" har compund ta rakashi ya shiga mota sannan ta dawo gida,a babban parlour ta tarar da Najma ita da Yusrah suna shira sama² ganin Mama yasa Najma zama kusa da ita tace "Mama daman inaso idan big bro ya dawo ki tambayarmin haƙƙina na wajan Daddy ina son fara business ne"tunda ta fara magana Mama ta zuba mata idanu tana mamaki abinda take cewa cikin dauriya Mama tace "Amma Najma kinsan komai no need nai waiting tym ɗina wajan yi maki explation"girgiza kai Najma tayi tace "Mama naga ɓatan Lili bashi da halaƙa da kuɗin dana tambaya ko?"jinjina kai Mama tayi tare da kauda kai tace "halan baki da labarin wanda sukai kidnap ɗin Lubna ƙadarar da mahaifin naki suke buƙata a basu kinga mganar a baki kuɗi babu shi"saurin kallonta Najma tayi tare da zaro idanu waje tace "eh Mama za'a iya basu amma a tabbatar an cire nawa haƙƙin before ayi hakan"tana faɗin hakan tayi ɗakinta zuciyar cike da baƙin ciki tana ji tana gani za'a mata sakiyar da babu ruwa haƙƙin tane ya zama dole a bata,da kallo Mama da Yusrah suka bita Yusrah na mamakin hali irinna Najma tana abu kamar ɓatan ƴar uwarta bai damunta,numfashi Mama taja daman tasa za'a rina kuma ta ƙuduriniyar bata abinda take buƙata,miƙewa tayi tare da kallon Yusrah tace "Yaya jikin ƴan matana,yau Momma shuru hope dai lpa?"murmushi Yusrah tayi tace "la Anty Afnerh sun fita da ya Sufyan kina bacci Momma kuma shiri take nanda 1week zanu huce zuwa gida"baki Mama ta riƙe tace "ni Faɗimatu amma shine babu sanarwa bari na kammala girki saina ƙarasa wajanta ko"miƙewa Yusrah tayi tace "Mama muje na tayaki yau gidan babu daɗi sam"jerawa sukai a tare suka nufi cikin kichin,wajan 1hour suka ɗauka suna shirya abinci kafinsu kammala lkcn anata kiran sallan magrib suna gamawa suka nufi yin alwama Mama tai sashinta Yusrah ta nufi ɓangaren Momma,a lkcn ne Sufyan da Afnerh suka shigo daga shopping ɗinda suka tafi.
Fahad bai shigo cikin gidan ba sai wajan 10 na dare yana zuwa ya faɗa toilet cikin sauri yay taken shower daga shi sai troser hannunsa ɗauke da towel yana goge jikinsa tun yadda kakai da kallon ƙurilla baka isa ka ganu abinda yake zuciyarsa bare face ɗinsa yay showing ainahin abinda ke ransa,iskar bakinsa ya fesar yana ciwo ziyansa nayin wata tafasa musamman da Mama ta shaida masa abinda Najma tayi ta waya bai dawo gida ba saida yaje ya saita komai na abinda zai bawa Najma'n daman ardy an masa bayanin abinda kuwa zai samu na gadon nasu,ƙarasa goge jikinsa yay kana ya nemi versilen mara ƙamshi sosai ya shafa² saman fresh skin ɗinsa,gaba ɗaya baya cikin nutsuwarsa komai yake cikin dauriya yake hakanma ba ƙaramin ƙoƙari yayma sbd ƙarfin addu'ar da yake shiyasa zuciyarsa ta an lafa,wando three gauter ya saka sai t.shirt mara nauyi kana ya taje kansa bai wani tsaya fesa wani turare ba,ya ɗauki wayarsa yay waje,yana shiga babban parlour'n gidan wayansa nayin ƙara cije lipa yay dan zuwa yanzu bai son magana ko takuri,makeken screen ɗin yaja nan take lafiyayyan pic ɗinta ya bayyana wani tsadaddan murmushi ya saki ganinta cikin farin ciki a pic ɗin yaji kasu 50 na damuwarsa ya kau,saman wayar yaja ya shiga notification ɗin daya gani saƙwannine guda biyu na farka anyi haiding number saƙon ya shiga karantawa kamar haka.
_Idan ka shirya gobe kazu ka da lapton ɗin sannan ka amshi matarka,ko 5minutes ka ƙara ina mai tabbatar maka zaka rasa lapton kuma zaka rasa ƙimar matarka i promise you_
Runtsa idanunsa yay da ƙarfi wata iriyar muryar yace "wlh ƙarya kuke duk sai naga bayanku na rantse da sariki dake busamin numfashi,ƙaramin ƴan iska matsoranta banza da iska"yana faɗin hakan yaka dugun fasali sbd yadda maganar tayi masa tsayin gske dafe kansa dake sara masa yaya cikin jarumtar daya aruwa kansa ya shiga saƙo na biyu ya suma karantawa kamar haka.
_na samu ticket kamar yadda kace amma dole sai zuwa gobe zamu samu damar ƙarasuwa,thank you once again frnd_
Cikin sauri yaywa kowannansu replay kana ya jefa wayar a pocket ɗinsa ya ƙarasa parlour,Sufyan da Mama ns wannan karan hadda Momma gefe guda Afnerh ƙwance tans ɓacci can ɓarin Najma da Yusrah ne kuwa na danna waya,tsakiyar sukansa kuma iyayensa ya zauna tare dayi masu sannu da gida sannan ya gaida Mama,takaddun da suke cikin aljihunsa haɗi da trailer ta kuɗi ya damƙawa Mama cikin ƙasa da murya kamar mai raɗa yace "Mamana kason tane da take buƙata,ga files na company ninta sai kuma takaddun filayensa guda 3 ga kuma kuɗinta nan 10.m"yana faɗi hakan idanun a lumshe,Mama ta kalli Najma tace "ga abinda kika buƙata nan"cikin sauri ta miƙe tare dare amsar files farin ciki fal fuskarta,tana amsa tayi ɗakinta,Yusrah kam mutuwar zaune tayi sbd wani muvun ƙwarjini da Fahad yay mata komai nasa cikin tsari yake sam baya da hayaniya uwa uba rashin magana,ta fahimci yana da ƙyautatawa da kuma tausayi da wannan ake samun nasarar ganin bayansa,abu mai birgewa a tare dashi ƙyawawan halinsa wanda sai kana tare dashi zaka fahimta hakan,amma miskiline shi na ajin ƙarshe bai damuwa da kuwa kamar yadda bai damu da adamu dashi ba,kafin kaga dryarsa zaka wahalan gske,saidai ka yaya ya gyara fuskarsa hakan yana taimakawa beauty points ɗinsa damar lutsawa dalilin hakan za kaga kamar yay murmushi,numfashi tare da saurin ɗauke kai sbd hararan daya banka mata sosai taji kunyar kamata da yay tana kallonsa,5minutes bai ƙara ba ya miƙe tare da shigews sashinsa,parlour'n ya ɗauki shuru kuwa da abinda yake saƙawa a ransa,kafin lkc yaja kuwa ya nufi ɓangarensa,yana shiga ya zare rigar cikinsa tare da fesa turare ya ɓalli tables ya shafa saman makeken bed ɗinsa ya faɗa tare da kunna suratuƙ baƙara ya shiga bi har bacci yay gaba dashi.
Sufyan na shiga sashinsa ya faɗa toilet bai daɗe ba ya fitu,cikin sauri ya shirya cikin kayan bacci tunani kala² a ransa yana mamakin yadda abubuwan suke tafiya haka,idan har bashine ya ɗake Lili ba to waye? Meye amfanin karɓar lapton ɗin hannun Fahad? Bayan shida Najma da suka sakawa rayuwarsu idanu ya tabbarwa kansa cewa akwai wani ko wasu,da wananin ya gama shirya ya fice daga ɗakinsa zuwa ɗakin Afnerh ƙwance ya sameta saman bed harta fara bacci,kansa kawai ya girgiza yana jin sonta na shigarsa yanzu daya ta ɓata yaji raki,murmushi yay dan yasan shiɗin ba kuwa wacce mace bace tsararsa,da wannan ya refe mata ƙofa kai tsaye ɗakin Najma ya ƙarasa yana shiga ya sameta ɗaure da towel,da ɗan Mamaki ta kallesa tace "lapia dai a wannan lkcn?"dry yay mata kana ya ƙarasu ciki ya zauna daf da ita yace "wata shawara nazu baki idan kin shirya to lallai kina gaf da zama the richer young lady"waro idanunta cike da murna tace "harkar kuɗi waya baya sonta a shirye nake tsaf"gyara yay yace "na gano inda Lapton ɗin Daddynku take idan kika bani haɗin kai zan amsota na baki ita,kiga daga nan zan samu farin cikina Lubna ke kuma zaki samu kuɗi"jinjina kai tayi domin harta hango yawan kuɗin da zata samu kallonsa tayi tace "wanne haɗin kai kake nema a wajena?"matsuwa yay tare da shafa mazauninsa yace "ina buƙatarki a wannan inaso na baki the best sexy"a ɗan tsorace tace "gsky ban iyawa saɓo ai sai yaymin yawa haba sake tunani dai"miƙewa yay ya nufi hanyar fita yace "ok shikenan saiki daina mafarkin ganinki a paris kamar yadda kike muradi"shuru tayi na wani lkcn ganin yana shirin fita tayi saurin cewa "na amince"wani shu'umin murnushi yay mata tare dasa hannu ya kashe hasken ɗakin da saurin ya nufi inda take zaune yana zuwa ya jawota jikinsa ya shiga ware towel ɗin jikinta a haukace ya hankaɗata saman bed ɗin cikin sauri yay naked bai tsawa jire komai ba ya shiga mata wani romance mai lafiya,cikin ƙaramin lkc ya tasu mata da ƙwantaccen tsumin dake jikinta,cikin sauri ya ta shiga bashi martanin abinda yake mata kafin wani lkc sun haukata junansu baka jin komai sai sautin fitar numfashinsu,lkcn da kuwa ya keso ya jisa a babban fakene yasa suka gyara ƙwanciya babu kunya bare tsoran Allah ya shiga ƙoƙarin cilla jikinsa cikin nata wani ihu suka saki a tare suka ƙanƙame juna summa manta cikin gidan mutane suke.
Cikin baccinta taji wata a zababbiyar yunwa da salati a bakinta ta miƙewa tare da nufar toilet ta wanke fuskarta a zuciyanta tana mamakin rashin ganinsa a ɗakin,dan tasan ko baizu ba shisai yazu,dicret babban parlour ta nufa tana zuwa ta shiga kichin gas ta kunna tare da ɗura ƙamar tukunya ta shiga dafa indomie da ƙwai wajan 30minutes ta ɗauka tana gamawa ta zauna a nan taji abincinta kana ta kura da ruwa,ɗakinta ta koma harta ƙwanta taji yau tana buƙatar mijinta miƙewa tayi ta nufi wajan dressing mirrow ta fesa turare tare da goga lipstic,ɗakinsa ta nufa tana zuwa taga baya ciki bata yarda ba ta shiga duba toilet da saurin ta nufi waje tana mamakin inda yaje a wannan daren,fituwa tayi a ɗakin ta nufi hanyar sashin Momma tana ƙoƙarin giftawa taji surutai a ɗakin najma haɗi da nishi sama² tun tayi kodai bata da lapia ne har zata huce sai kuma tayo baya domin duba lapanta,tana ƙoƙarin ƙarasawa ƙofar ɗakin taji anyi saurin riƙe hannu tare dayin baya da ita baki ta buɗe zata saki ihu akai saurin saka hannu aka rufe mata baki.
*1/feb/2021*
3:34
*💖JYY💖*
*50-51*
```NIMCYLUV🤏🏼```
```Wattpad```
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
```pls Aunty idan kina telegram kiyi join wannan link ɗin coz 2days zanyi busy bazan samu damar posting a grps masu yawa ba,but kina grp ɗina na telegram zaki ga new update as soon as nayi sabon typing thank you guys i hrt u all😍```
*_@Telegram 🤙🏼_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
Tsoro da firgici ne ya hana Afnerh magana runtsa idanunta tayi dan bata son ganin abinda zai ɗaga mata hankali,gefe guda kuma na zuciyarta tunanin Najma take da kuma ihu haɗi da sumbatun da take jiyowa a ɗakin,sosai gabanta ke faɗuwa tana jin yadda ake janta kamar kayan wanki,a haka har suka ƙarasu wani ƙaramin parlour tana jin yadda aka rufe ƙofar da key,a hankali ta buɗe idanunta ta saukesu a kansa,yana tsaye ya juya mata baya sanye yake cikin kayan baccinsa daga shi sai three gauter sai farar singlet hannunsa ya ɗura akan waist ɗinsa tare da sunkuyar da kansa ƙasa alamar tunani,yadda bai kulata haka itama bata kulashi ba kuwa aƙwai tunanin da yake a ransa tare da nemawa junansu mafita,yayinda take tunanin mijinta Sufyan da kuma tunanin inda ya tafi a wannan daren ita dai haka kawai taji ranta bai ƙwanta da ɗakin Najma ba tai daiyi shuru ne coz bata wani kuzari ko kuma dalilinta na neman son jin ba'asin kukan da ake a ɗakin,yayinda Fahad zuciyar keyi masa lugude haɗi da tafarfasa kallo ɗaya zakai masa kasan cewa ransa ya gama ɓaci ,bai san haka yake ba,da babu abinda zaisa ya amince a bashi ƙanwarsa a matsayin mata,wani huci ya ƙara fitarwa domin wani ɓangaren zai iya cewa thank God da hakan ya faru domin a wannan daren ya fahimci abubuwa da yawa wanda yazu masa a JUYAYI, lumshe manyan dara daran idanunsa yaya tare da cije lips ɗinsa kana ya fesar da wata zazzafan iska daga cikin bakinsa,a hankali ya juyawa zuwa gareta cikin nutsuwa ya zauna kujerar da take kusa da ita hannunsa yasa ya shafi sajan fuskarsa kana ya zuba mata idanunsa cikin ƙwantacciyar muryar mai cike da nutsuwa yace "fituwa cikin dare why" kanta ta sunkuyar ƙasa ba tare da tace komai ba,a fusace yace "kee!!! ni zaki maida mahaukaci?" kuka ne ya ƙwace bata saita tasu da gudu ta faɗa jikinsa ta fashe da kuka,runtsa idanunsa yay yana jin kukanta har ransa,sai yanzu ya kejin ƙanwar tasa cikin zuciyarsa dan yanzu duk duniya babu wani wanda ya fita a wajansa domin ita ɗin jinin sace,hannunsa yasa ya shiga bubbuga bayanta alamar rarrashi cikin kuka tace "am sorry Yaya ban fitu da wani abun bane na fitu neman Sufyan naga baya ɗakinsa ne"kallonta yay tare da cireta daga jikinsa kana yaja numfashi yace "alright maza koma bedroom naki,kada ki kuskura ki shiga ɗakin Najma"kaita jinjina masa kafin ta kallesa cikin sigar shagwaɓa tace "but Sufyan fa?" haɗa fuskar yay tamau kamar bai taɓa dry yaba yace "halan shiɗin ba yaro bane?" kaita jinjina masa tare da goge hawayen dake fita daga cikin idanunta,kanta ya shafa kana ya miƙe tsaye yay cikin bedroom ɗinsa zuciyarsa nata fasa,cikin mutuwar jiki tayi hanyar fita daga flat ɗin nasa,a babban parlour ta tsaya tare da shigewa duniyar tunani.
Sufyan da Najma kam sun daɗe da fita daga hayyacinsu babu abinda ke fita a cikin ɗakin sai sautin numfashinsu tare da surutai marasa amfani,sun ɗauki tsayin lkc suna aikata saɓon Ubangini saƙo mafi muni,domin daka aikata zina gwamma ace fyaɗe kayi ko akai maka,yin zini babban ɓata ne ɓata kuma mai munin gske wanda duk wanda ya aikata hakan bazai taɓa samun nutsuwa ba sai ancire haƙƙin Allah a kansa wato an jefesa kamar yadda yazu a hadisi,sun riga da sun mantan hakan shiyasa suke sheƙe ayarsu hankali ƙwance tunaninsu babu mai ganinsu tunaninsu wannan itace hanyar daza subi su samu muradin zuciyarsu,amma saƙwan Ubangiji da sukai sai ya hanasu ƙwanciyar hankali bare ma har suyi tunanin samun ƙudirunsu,haka suka dinga abu guda idan yay kamar zai barta saita ƙara tun zurashi,idan tai kamar zata kamsu saiya fita a jikinta yaci gama da romance ɗinta harta fara yi masa sunbatu sannan ya ƙara shigewa jikinta haka suka dingayi har aka fara kiran sallar farko na asuba sannan suka hqr da junansu,cikin sauri ya miƙe tare da shigewa bedroom ɗinta ya sakarwa kansa shower tare dayin wankan sarki a haka ya kammala ya fitu ya zura kayansa duk a kan idanunsa dry tai masa tare da faɗin "ka iya aiki"gira ya ɗaga mata yace "nima zam na jiki ƴan mata kamar sabuwa saidai ba ita ɗin bace"kanta ta girgiza tace "kusan hakan namiji ɗaya ya sanni a lkcn ya haɗu da ajalinsa,bayan haka kaine na biyu" (kaji sakalya ubanwa yake faɗin sirrin zaman aurensa🤔).
Baice bata komai ba ya kammala saka kayansa yay waje,itama miƙewa tayi tare da shigewa toilet tayi wankan sarƙi,sai a lkcn ta kejin kamarta aikata babban kuskure na amincewa da Sufyan da tayi,wata zuciyar kuma tace "a'a Najma kinye dai² wannan hanyar itace zata baki damar samun burinki da kuma ɗaukan fansa a kan Lili domin itane sanadin mutuwar mijinki" da wannan zancen tayi amfani a gurguje ta sanya kayanta tare da faɗawa saman gado sai bacci ta naji ana sallar asuba amma ko a jikinta.
Sufyan na fita yay hanyar sashinsa da murmushi fal fuskarsa,tun daga nesa zuciyanta ya buga kanta ya shiga juyawa da sauri ya tasa hannu ta shiga murza idanunta still shi ɗin dai take gani yana fituwa daga ɗakin Najma,jikinsa tabi da kallo ganin yadda ruwa ke ɗiga ga yadda gashin kansa daya jiƙe, jikinta ne ya fara rawa da ƙyar bakinta ya samu damar faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un".
Tsayawa yay turus sbd baiyi tunanin ganinta at this tym ba,kansa ya sunkuyar alamar rashin gsky,kallonsa kawai take lkcn wasu hawaye suka shiga fita a idanunta,cikin sauri ya ƙarasu wajanta ya shiga ƙoƙarin jawota zuwa jikinsa tayi saurin yin baya kallonta yay yace "Baby na..."sauri ɗaga masa hannu tayi wanda ya hanashi ƙarasa zancen da yay niya,da sauri ta juya ta nufi ɓangarenta tana zuwa ta faɗa kan bed tare da sakin wani kuka mai ciwo,wato surutai da sumbatun data jiwo shine kenan,wata kan wannan dalilin yasa Fahad ɗauketa gudun kada taga abinda zaisa zuciyarta bugawa,hakan yana nufin Fahad yaji abinda suke kuma ya fahimta,how long suka kasance a haka?daman shi ɗin a haka yake ko yanzu ya fara? Hakan yana nufin yana tarayya da wasu matan ko kuwa? Kodai laifin tane da take masa raki har yaji haushin hakan ya faɗa wannan halakan? “No!!” ta faɗa cikin ƙaraji domin tasan halinsa duk kukanta idan har yay niya baya fasawa saidai idan ya gama ya bata hqr,kuka tayi sosai har bacci ya ɗauketa a wajan inda Allah ya taimaketa tana fashin sallah.
Sufyan kam ji yay babu daɗi yayinda kunyar matansa ya dirar masa a zuciya idan kuma ya tuna cewa yayi hakanne domin ya mallaki muradin ransa da kuma farin cikinsa sai yaji wannan ba komai bane,ƙafarsa yaja zuwa sashinsa yana zuwa ya faɗa toilet yay alwala sannan ya sauya kaya ya fita zuwa maallaci, a can masallacin ya haɗu da Fahad da Uncle suna tattaunawa a kan yadda zaije ya amso matansa,ya tafi da ƴan sanda cewar uncle yayinda shi kuma yace shi kaɗai zai tafi haka Uncle ya rabu dashi badan yasu ba, cikin sauri Sufyan yabar masjid ɗin yayo gida babu inda ya tsaya sai sashin Fahad ya shiga neman lapton duk inda yake tunanin ganinta ya bincike babu ita babu dalinta,ganin idan ya tsaya zai iya cin masa yasa yay saurin barin ɗakin ya nufi ɗakin Afnerh ƙofar ya shiga bugawa amma taƙi buɗewa dolensa ya juya tare da shigewa ɗakinsa a ransa yana tunanin inda Fahad ya ajjiye lapton ɗin da wannan tunanin bacci yay gaba dashi,Fahad kamar yasan za'ai hakan lkcn da zai fita masjid ya fita da ita tare sa sanyata a mota hakan yasa Sufyan ya gama bincikensa bai ganta ba.
Misalin baƙwai na safe ya gama shirinsa cikin wata dakakkiyar shadda lemon green yay ƙyau sai zabga ƙamshi yake yana gamawa ya buɗe wata box ɗinsa wacce yake ajjiye muhimman abunsa a ciki,da sauri ya saka pin cikin harufan "SUNSHINE BABY" yana gama rubutawa ta buɗe wasu ƙanan abu ya ɗauka wanda baka iya tantance menene,yana gamawa ya rufe box ɗin tare da watsa abun a cikin aljihunsa,wayoyinsa ya ɗauka tare da key ɗin motarsa yay waje,ganin babu kuwa a parlour yasa ya huce sashin Mama nan ya sameta tana haɗawa Uncle tea gaishesu yay yace "Mamana Uncle zan huce amsu matana a sanyamin albarka"ya faɗa yana lumshe idanunsa kansa suka shafa a tare sannan suka sanya masa albarka tare dayi masa fatan alkairi,Mama tace "Yarona mai zai hana ku tafi sa Sufyan?"runtsa idanunsa yay saukar sunan Sufyan a kunansa dai² yake da a ɗauki mashi a caka masa baijin a ƙwai wani abu daya tsana sama da Sufyan kasa amsa mata yay sai miƙewa da yay tare da ficewa a ɗakin,bayansa suka bi da kallo suna Mamakin yadda yake nuna rashin damuwa a kansa,gaba ɗaya sabga idan ba tasa ba bata fiya damunsa ba,babban abinda yake bata mamaki yadda sometimes mgn take masa wahala ga kafiya da kuma naci,dan yana yaro idan aka fiya yi masa surutu fashewa yake da kuka ko kuma ya shiga jifa da dukkan abinda yaga dama,wannan dalilin yasa ba'a fiya ta kurasa ba,Fahad na fita ya faɗa motarsa ya jata da gudu yabar gidan,a hanya ya tsaya ya ciro kuɗi masu yawan gske a cikin motarsa ya rabawa almajirar nan suka dinga yi masa gdy da kuma saka masa albarka haɗi da addu'a, yana tafe cikin mota suna yi masa ƙwatancen inda zaizo ya amshi matarsa,a wani gefen titi ya tsaya,ya daɗe a tsaye kafin yaga wani ƙaton mutum mara fasali ya nufusa fuskarsa ɓoye cikin wani baƙin yadi,fituwa Fahad yay daga cikin motar tare da nufar mutumin yana zuwa gaf dashi yay tuntuɓe ya faɗa jikin mutum a rashin sani,wajan 2minutes ya dafa kan mutumin tare da janye jikinsa,Lapton ɗin ya basa mutumin na amsa yay masa ƙwatancen gidan da suka ajjiye masa Lilinsa,da sauri ya faɗa mota tare da janta da gudu cikin ƙaramin lkcn ya ƙarasa wajan,cikin isa da gadara ya shiga takawa inda yake da tabbacin ta nan,yana shiga yay saurin ɗauko wayarsa ya kunna sbd duhun ɗakin nan ya shiga haskawa,tsayawa yay cak tare da sakin wayar hannunsa.
(kasa ai fushi da Sarauta na shiga sabgar biki💃🏻😂so typing ɗinma sai a hankali,kuyimin afuwa yau babu long typing but ina son long comments ohhhya kun gane ai😉)
```NIMCYLUV🤏🏼```
*52-53*
Sorry guys vry busy wlh✋🏼🤙🏼
______
______
Wayar na faɗuwa ta tarwatse abinka da glass, cikin saurin ya ƙarasa inda yaga vail ɗinta yashe a ƙasa yana zuwa ya ɗauka,hankalinsa ba ƙaramin tashi yay ba da yaga babu ita a ɗakin da sukace tana ciki,vail ɗin ya ɗauka cike da fargaba haɗi da zullumi,ina take? Me sukai mata? Wannan shine tambayar da yake zuciyansa amma babu amsa,durƙushewa yay a wajan tare dasa hannu ya dafe kansa take juya masa,lkc kaɗan jiniyoyin kansa suka firfitu yayinda gargasan jininsa suka shiga miƙewa sbd tashin hankalin daya shiya,wani zazzafan huci ya fitar daga cikin hancinsa,cikin mutuwar jiki yasa hannu ya safe tsakiyar forehead ɗinsa, ƙara runtsa idanunsa yay sbd lugudan da zuciyarsa keyi masa,da ƙyar ya samu ya ware jajayen laɓɓansa ya shiga faɗin “YA HALILU, YA NURU,YA ZUL'ARSHID MAJID,YA FA'ALILLUMA YURID”.
Ya ɗauki tsayin wani lkc a wajan kafin ya miƙe tare da fice a wajan cike da kuzari,sosai Booby yay ƙoƙarin danne damuwa da kuma raunin dake son fallasa a sirin zuciyarsa,hannayensa duk biyun ya zura jikin aljihun wandonsa,amma dwon hrt ɗinsa sosai take a zabantuwa sa rashin ganin Amanarsa kuma sanyin idaniyarsa,babban tashin hankalinsa ya kasance an taɓa lafiyarta,zai iya jure komai amma bazai jure zubar hawaye daga cikin idanunsata ba,yana cikin tafiya zuwa motarsa wayansa ya shiga ƙara alamar kira ya shigo,ɗan tsaki yaja kaɗan kamar bazai ɗauki wayar ba,sai kuma ya ɗauka a nan yaga irin fashewar da wayan tayi ko 2weeks bata rufa da siya ba amma ji yadda ta fashe,yana ƙoƙarin bai data aljihu wani kiran ya ƙara shiguwa,rikitattun idanunsa ya zubawa wayan ganin number ba suna,lumshe idanunsa yay tare da picking call ɗin ya manna wayan a kunnansa,daga can ɓangaren a kace.
_Hello Dr Fahad Mustapha Rano,to me kace? What the you think? You're very stopid if you think zamu baka matanka cikin ruwa sanyi, no!! Ka maidamu wasu cat or dog something lyk dat dai,ur is with me kayimin rubushi yanzu na mai data a kuyana hhhh_
Wani huci Fahad ya shiga fitarwa jikinsa duka tsuma yake yayinda ya kawai motar wani wawan naushi kamar itane yay masa laifi, cikin muryar gargaɗi mai kamata kashe di yace.
_Hey!! Emty head i will kill u kada ka sake nayi gaba da kai i will give u yanyash on ur body salakan banza, meye wifyna ta maku ni zaku kama ba ita ba,than tell what the you need na baku,i need my wify frist_
Wata dry akai ta cikin wayar sai da yay mai isarshi sannan yay shuru tare da faɗin.
_calm down my friend matanka yana lafiya fiye da kai,zan baka itane for one condition,just tell me ur password da kai using dashi a lapton ɗinka and ur emal adress_
"Allahumma ajirni min musibti wa'aklifni khairan minha" shine kawai abinda Fahad ya samu damar faɗa,domin basu wannan abun dai² yake da rasa komai na rayuwarsa,dukkan kuɗin da yake ta ƙama yana dashi sai yaza mana ruwan sha ya gagareshi,amma Lubna'nsa ta fiye masa komai na rayuwa ko da kuɗin idan babu ita to babu jiɓ daɗi da ƙwanciyar hankali tattare dashi,hannu yasa ya hargitsa ƙyaƙƙyawar sumar ƙansa,runsa idanun yay da ƙarfi tare da taune laɓɓansa har saida jini ya fitu,cikin sanyi murya mai kama da yankewar jin daɗi yace.
_Password HADNERH,and email is 21lilinbooby@gmail.com_
Wata shu'umar tare dry akai daga cikin wayar kana akace.
_Dr Fahad lallai mahaifinka yabarka da dukiya mai yawa,good boy kazu titi zaka samu matanka a nan_
Yana faɗin hakan ya kashe kiran,bai jira wani lkcn ba ya faɗa motarsa tare dayi mata key ya jata da wani irin spend yabar cikin kangwan,yana hawa kan ititi ya fara rage gudun mota ya shiga wulga fararen idanunsa zuwa gefen hanya.
Lili's pov
Duk inda kuke tunanin wahala Lubna ta shigeta bata da wani aiki sai kiran sunan booby,duk abinda zasu bata da zummar abinci bata iya ci ruwa kawai take iya sha shima dan ya zama dole ne,tasha suma tana farfaɗuwa sbd kukan da take yana taimakawa asma ɗinta tashi hakan yasa take rasa numfashinta.
Yanzu ma tana ƙauce cikin ɗaukewar numfashi ɗaya ta fita hayyacinta,duk irin gyaran da Fahad yaywa gashin amma abanza gashinta ya barbazu ƙasan wajan da take ƙwance,turo ƙofar ɗan ƙaramin ɗakin sukai tare da shiguwa ciki,kallonta sukai tare da sakin dry,ruwa mai sanyi suka ɗauka tare da sheƙa mata ruwan,wata ajjiyar zuciya ta saki tare da ƙanƙame jikinta ta saki kuka,ɗaya daga cikin sune ya taka zuwa inda take tare da fisgota,tirjewa ta fara ganin zata ɓata masa lkcn yasa hannu ya ɗauketa cak ya dannata cikin mota,a guje suka bar cikin waje saida suka nemi gefen titi sannan suka tsaya tare dayiwa Fahad waya su nayi suna danna lapton ɗin,saida suka gama buɗe komai sannan suka buɗe motar tare da fitu da ita daga cikin motar sukai sa'a babu kuwa a ciki hakan tasa sukaja motar a guje suka bar tsakiyan titi,yanayin sanyi da iskar dake kaɗawa yasa ta suma karkarwa tare da tunanin inda zata ɓuye taji daɗi sbd ba wani abin arziƙine a jikinta ba,jan jikinta tayi zuwa gefen titi tare da ƙanƙame jikinta waje guda,yadda ta cure waje ɗaya zai wahala ka gane mutum ne a wajan.
Tunda ya hau kan titi yake juya fararen ƙwayar idanunsa saman titin da gefensa amma babu ita babu dalilinta,wajan 20 minutes yake nemanta amma shuru haka yake murza kan motar cike da tashin hankalin da yaƙi ɓoyuwa a fuskarsa,har kifta ta wani waje sai kuma ya dawo da baya a hankali yay ƙasa da glass ɗin motar tare da zura kansa kaɗan ta window motar,hangota yay ta zure waje guda sai rawar sanyi take,da sauri ya kashe motar ya fitu yana zuwa bai tsaya ɓata wani lkc ba yay sama da ita,baki ta buɗe zatai kurma ihu sbd tsoran da yake ranta yay saurin sanya bakinsa cikinta,lumshe idanunta tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya wani sanyi da nutsuwa suka dirar mata a zuciya,ƙwantar da kanta tayi saman ƙirjinsa tasan ko wanne bazai taɓa cutar da ita ba,haka nan taji ta samu nutsuwa dashi cike da izza da ta ƙama yake da tafiya da ita a jikinsa zuwa cikin mota, ya haɗe fuska sosai sbd kallon da mutane suke masa,yana zuwa ya buɗe side ɗin drever ya zauna da ita a saman kujera,dake baƙin glass garesa ya shiga yin sama da glass ɗin motar harya gama zugewa,jin gina bayansa yay jikin motar ya shiga hamdala a jikin zuciyarsa,jin yay shuru kuma still bakinsa yana cikin nata yasa a sanyaye ta zare bakinta tare da buɗe nauyayyun idanunta da sukai mata nauyi,ɗan ƙara ware idanunta tayi ganin mutumin da ba tayi tunanin gani dan zuwa yanzu ta hanke ƙauna da samun farin ciki balle harta kasance tare dashi,jikinsa ta faɗa ta shiga dukan ƙirjinsa tare da sakin wani sabon kukan mai cin rai,a hankali ya ware gajiyayyun mayan idanunsa a kanta,jin dukan yay yawa hadda cizo daya ƙushi kamar shine yay mata laifi yasa shi zagaye hannayensa tare da matseta a jikinsa tsam nan ya fahimci ƙaramin zazzaɓi dake jikinta,a hankali ya shiga zare rigan jikinta tana karewa,wani murmushin gefen baki ya sake sbd shi ɗin ba ma'abocin dry bane,dryarsa ya ɓuye dan yana fituwa da ita zai ƙara haddasa wata rigimar,a haka ya samu nasarar zare rigan jikinta,rigar shaddan jikinsa ya zare kana ya zura mata a jikinta,kallonsa tayi kana da saki murmushi wanda ya fitu da hawaye cikin sanyin muryar tace.
“boobyna”
Gira ya ɗaga mata alamar tambaya dan baijin zai iya amsata hawayen ta guge tare da kama hannunsa ta ɗura bisa ƙirjinta tace "zuciya ciwo babu abinda yake min daɗi bana jin zan iya rayuwa babu kai,pls kada ka bari wani abu ya ƙara samuna pls boobyna ban hqr da rashinka"ta faɗi hakan tana ɗura cute pech lips ɗinta saman nipples ɗinsa,lumshe idanunsa yay tare da matseta a jikinsa yana ji kamar ya tsaƙa ƙirjinsa ya maidata ciki,kanta kawai yake shafawa tare da buga bayanta alamar rarrashi,babban ya tsansa ta tura cikin bakinta ta shiga sauke ajjiyar zuciya,lkc kaɗan bacci yay gaba da ita,tausayin kansu ne ya dirar masa a zuciya ƙaddarori da yawa sunna kunnuwa cikin rayuwarsu,kanta ya ƙara shafawa tare da bata wata lafiyayyiyar sumba,kana ya murza kan motar tare da bisimillah suka bar wajan.
_ƙauyen yola_
Yau tunda Baba habu ya tashi yake zabga gudawa abu kamar wasa yaƙi ci yaƙi sha,a haka suka ƙwana tun yana iya zuwa ban ɗaki harya kai da saidai yay a ƙwance hankali Uwande ya tashi cikin firgici tasa aka nemo mata Musty lkcn har Baba habu ya fara fita hayyacinaa ko yay bayan gida sai yanzu baƙiƙƙirin ga wani shegen wari daga ƙarshe saiya fara amai shima baƙi,da sauri suka ɗaukesa suwa babban asibitin dake cikin garin yola ƙwanansu biyu amma abu yaci tura,nan Dr yake shaida masu taifut ce dashi kuma taci ƙarfinsa,dam harta fara taɓa hanjinsa sai anyi masa aiki,cikin tashin hankali Musty yace "yanzu Dr meye mafita?"gyara zama Dr yay tare da zare glass ɗin fuskarsa kana ya kalli Musty yace "a gksy wannan abin yafi ƙarfinmu domin hanjinsa ne ya taɓo kuma dole sai anyi masa aiki,idan ba haka ba zai iya fashewa at any time" dafe kai Musty yay yama rasa mai zaice wannan wacce irin lukutar masifa ce ta kunnu masu,kallon Dr yay yace "inaga wannan ba abin damuwa bane a shirya yadda za'ai masa aikin" girgiza kai Dr yay cike da tausayawa yace "a halin da muke ciki babu halin yi masa wannan aikin"da mamaki Musty yace "but why?numfashi yaja yace "bamu da babban likita a yanzu kuma aikin na buƙatar kuɗi masu yawan gske,babban tashin hankalin shine indai aka huce ƙwana 2 ba'ai aikin ba aƙwai matsala so dole a fitar dashi"salatin kawai Musty yake gdy yaywa Dr kana ya miƙe ya nufi ɗakin da Baba habu yake,yana ƙwance sanye da drip numfashinsa na fita da sauri gaba ɗaya ya fita hayyacinsa,nan ya ƙwashe komai ya faɗawa Uwande,kuka ta saki sosai tare da faɗin "shikekan zan rasa mijina kamar yadda na rasa ƴarta wayyo Allah"rarrashinta ya shigayi sosai kana ya fice daga cikin room ɗin ya nufi compound na asibitin,rasa mai yake masa daɗi yay wata zuciyarta bashi shawara a kan ya kira Fahad yaji tunda likita ne,bai tsaya wani nazari ba ya danna masa kira,sun daɗe suna mgana kafin ya kashe kiran,yana gamawa ya shiga motar yabar asibitin bai dawo gida ba saida ya gama sama masu ticket gaba ɗayansu.
Washe gari tun da safe suka gama shirinsu domin jirgin ƙarfe 8 zasu bi,suna isa airport 7:30 nayi suna zaune suka gama cike ciken komai Musty ya bada motarsa wajan security saida suka kammala kana suka shige jikin jirgin Musty waje guda suka zauna da Baba habu sai kuma Uwande a bayan kujerarsu, 8:5 dai jirginsu ya ɗaga zuwa paskitan.
Cikin nutsuwa yake dreving motarsa tym to tym yana sakin murmushi tare da shafa ƙwantaccen gashin kanta,saida ya biya wani waje ya amshi saƙo cikin sauri kana ya ɗauki hanyar zuwa gida,tun daga nesa yake danna wani lafiyayyen horn da gudu mai gadi yazu ya buɗe masa get,da sauri ya cino hancin motar zuwa cikin farfajiyar gidan a rumfar ajjiye motoci yay parking kana ya fitu ɗauke da ita a jikinsa,yana tafe yana ƙara matseta cikin jikinsa wani daɗi ya keji haɗi da farin ciki yayinda wani sanyi yake ratsa sassan jikinsa,cike da izza haɗi ta kuzari yaci gaba da tafiya harya ƙarasa ƙofar babban parlour,cikin daddaɗan muryarsa yay sallama,cikin sauri Sufyan ya miƙe wanda ke zaune duk abu ya damesa duk inda yake tunanin ganin lapton ɗin abun yaci tura har bai san abinda zaice da Najma ba,domin yana son ya samu lapton dan ya ƙara zuwar mata da buƙatarsa,zuba masu idanu yay sai kuma yay saurin janye idanunsa sbd wani ƙwarjini da Fahad ɗin yay masa,ko mawa yay ya zauna yana wasi wasi a ransa,kai tsaye Fahad ya nufi sashinta da ita yana zuwa ya shimfiɗeta saman lafiyayyen royal bed ɗinsa tare da gyara mata ƙwanciya,da sauri ya ƙarasa wani ƙaramin ɗaki ya haɗu kayin drip tare da dawowa kusanta ya zauna,cikin sauri ya gama kammala saka mata drip ɗin kana ya haɗa injection wacce zata ƙara taimakawa jikin nata ya zuba cikin drip ɗin,kanta ya shafa tare da sauke mata kiss a gefen lips ɗinta cikin zazzaƙar muryarsa yace "luv u my baby girl, you're the rest of my life.. Mu'ahh 💋"ya ƙara sakar mata kiss tare daja mata duvet ya rufe mata jikinta,cikin nutsuwa ya juya tare da ficewa daga sashinsa ya nufi ɓangaren Lili domin zaɓu mata kayan sawa,nan yaga ikon Allah anyi kaca² da ɗakin kome ake nema ohhhu girgiza kai kawai yay kana ya nufi wadrube ɗinta ya zaɓu wata wasu ƙananun kaya masu ƙyan gske,dan yana ji ajikinsa yau shima zai angwance,ƙwasu kayan yay tare da komawa flat ɗinsa ya sakarwa kansa shower wanka yay sosai wanda ya manta rabon da yay kamarsa,cikin ya shafa wanda ya keji kamar zai haɗe da bayansa sbd yunwa,sai yanzu ya kejin yunwar dan rabon daya samu yaci wani abu a cikinsa ya manta,a gurguje ya kammala komai ya sanya wani haɗaɗɗan boyal mai ƙyan gske sosai kalan boyal ɗin yaywa fatansa ƙyau,orange ne wanda akai masa aiki da baƙin zare,sumar kansa ya gyara kana ya murza hula zanna bukar,wani lafiyayyen turare ya ɗauka mai daɗin ƙamshi ya fesa,yana gama komai ya juya ya zuba mata rikitattun idanunsa wanda suke cike da so da ƙaunarta haɗi da wutar sha'awarta yana jin yau ɗinnan maza tsallake tarƙwansa ba,a yau ɗin nan zai maidata cikakkiyar mace kamar kuwa, a yau ɗinan zai bada jindaɗi da farin ciki wanda ya fata ya kasance har ƙarshen rayuwarta, a yau ɗinan zai tune duk wani Juyayin da ɓoyayyen sirrin dake ƙwance cikin zuciyarsa,a yau ɗinan zai sata kuka,kukan farin ciki wanda zaiyi farin ciki da jinsa,ma dai² cin gemunsa ya shafa tare da lumshe idanunsa,cikin wani saɓon shauƙi daya samu kansa ya shiga takawa zuwa gareta.
```NIMCYLUV🤏🏼```
JUYAYI
*54-55*
Our TAURARUWA kiji daɗinki ina yinki irin sosai ɗinan😍😍 QUEEN NASMERT yabonki yaymin Sarauta taji daɗi har zuciyanta yay fess ina sonko har ƙasan zuci irin can can ɗinan ehhh kun gane ai,wannan page ɗin na kune halak malak rabbin rahama yay maku albarka👏🏻😘.
Cikin tafiyarsa mai cike da izza haɗi da nutsuwa wacce take nuni da shiɗin naminmji ne ya ƙarasa gareta,zama kusanta tare da zuba mata narkakkun idanunsa wanda suke always sleepyn,cikin wata fitinannan shauƙi ya sunkuyar daf da fuskarta ya sakar mata wani lafiyayyen kiss mai tsayawa a zuciya,kanta ya shafa tare da sauke ajjiyar zuciya cikin wata narkakkiyar murya yace "kin zama jini da tsoka na jikina,keɗin garkuwa ce gareni ina sonki fiye da komai na rayuwarta,kin zama wani jigo na rayuwata i can't life without"ya kai ƙarshen maganar yana shafa cute pech lips ɗinta masu ɗan tudu,ya daɗe yana kallonta kafin ya miƙe ya nufi waje.
A can parlour ya samu Mama da Momma sai Afnerh da Yusrah suna kallon wani Indian series film mai suna The Vow,gaba ɗaya hankalinsu naga film ɗin sbd sonda da suke masa,tafiya yake cike da kamala yana tafe yana sakin wani tattusan murmushi yaɗe da shafa sajensa zuwa gemonsa,bakinsa ɗauke da sallama ya shiga babban parlour waje ya samu ɗan nesa dasu tare da ɗauko wayarsa ya zubawa photon idanun yana ji kamar ya haɗiyeta ya huta,a yanzu ya rasata dai² yake da bugawar zuciyarsa da kuma taiwar numfashinsa wanda hakan zai tabbatar daya zama gawa,sam ya manta dasu Mama a ɗakin sai saukar muryarta da yaji tana faɗin "Yarona naji dadi Ubangiji rahama ya ƙara kareku da kariyarsa,ya rabaku da sharrin maƙiya da kuma mahassada Allah ya baka ikon kula da matarka"lumshe idanunsa yay sbd yaji dɗin addu'arta ɗan ware laɓɓansa yay cikin muryarsa mai daɗi yace ا مين يا رب العرش الكريم thank you soo much Mamana we really luv u"jinjina kai tayi zuciyarta fal farin cikin ƴarta ta dawo lafiya,Momma itama ta tayashi murna haka Yusrah da Afnerh,dake yana cikin farin ciki na abu biyu yau matansa ya dawo kusansa,yau yana tabbacin cikin yardar Allah shima zai angwan ce,wannan dalilin yasa ya kejin zuciyarsa fal farin ciki,saurin miƙewa yay yana ƙara gyara zaman bluetooth ɗin kunnansa,wayarsa ya ɗauka cikin sauri ya shiga kiran wata number ringing biyu tayi aka ɗauka cikin wata murya yace "ohhya maza kuje airport zasu bar gari"yana faɗin hakan ƙitt ya kashe wayar,yana ƙoƙarin fita Najma na shiguwa parlour da sassarfa ta ƙarasa wajansa tace "Brona nayi farin cikin dawowar rabin rai,daman wannan kuɗaɗan daka banine da kuma files shine nace bari na dawo maka dasu nayi tunani naga zamansu wajena baya da amfani"taɓe baki yay irin bai damu ɗinan ba,kamar bazai magana ba sai kuma yace "bawa Mamana" yana faɗin hakan yasa kai ya fice daga cikin gidan,Najama ta miƙawa Mama kamar yadda yace kuma tayi hakanne sbd dogaro da lapton ɗin da Sufyan zai ɗauko mata da tayi,Mama na amsa tayi cikin ɗakinta itama Najma ta juya zuwa ɓangarenta,tsaki Afnerh taja tana jin ranta duk a jagule wata tsanar Najman ta sauka cikin ranta tun ranar da wannan abin ya faru,ji tayi ba zata iya ƙarasa kallon ba ta miƙe tare da nufar sashinta.
*** ***
Gudu suke sosai a mota zuciyarsa fal farin ciki he get what he want ta cikin ruwan sanyi,daman yace saiya ɗauki fansar abinda Mamansu tayi masa naƙin aurensa da tayi,Baffade na ajjiye Lili daga mota ya ɗauki hanyar wani babban hotel dake garin bai wani daɗe ba ya ƙarasa ɗakin da oga ke cikinsa,yana shiga ya sameta a tsaye ya gama shirinsa na barin garin kafin a fara wani tunanin nemansa,jinjina kai Baffade yay tare da faɗin "oga ga lapton ɗin"wata dry wanda aka kira da Oga yay kafin ya fara jiyowa a hankali,ya salam nikaina saida na ware ido ganin mutumin da baiyi tunanin gani ba, FAIRUS ne cousin ɗin Mamy tsaye yana sheƙa dryar mugunta,cikin farin ciki yace "good Baffade ka shirya zuwa airport yanzu zamu bar gari"farin ciki ne ya bayyana fuskar Baffade yace "aini a shirye nake Oga muje kawai"yana faɗin hakan yay gaba shima Fairus ya taka masa baya,suna zuwa harabar hotel ɗin suka faɗa mota tare da janta da gudu suka nufi airport,basu daɗe ba suka ƙarasa suna zuwa wani jirgin na sauka,cikin sauri suka gama cike komai suka faɗa cikin jirgin suna jiran lkc yaya su tashi zuwa Cameroon,baifi 5minutes aka fara sanarwar kuwa ya ɗaura blet ɗinsa,jirgi na shirin tashi akai saurin dakatar dashi,wasu manyan jami'an S.V.I suka shigo passingers suka fara dubawa,hankalin Fairus ba ƙaramin tashi yay ba,ya shiga sadda kansa zuwa ƙasa,amma duk da hakan bai hana suƙi ganeshi ba,suna zuwa ƙansa suka ce "Fairus Haruna you are under arest" haka suka kamashi tare da mai take masa baya Baffade suka nufi cikin motarsu dashi suna zuwa suka cillashi tare da jan motar a guje.
Wani shu'umin murmushi Fahad yay wanda ke gefe yana jiransu Musty su ƙarasu yakai Baba Habu hospital, lumshe idanunsa yay kana ya zare wani ƙaramin voice recoding daya maƙala cikin kunnansa,cikin muryar da take nuni da farin ciki yace "you are a loser malam Fairus Haruna"yana faɗin hakan ya cilla na'ourar da yay conecting da ita a jikin Baffade, (kada ku manta lkcn da Fahad yaje bawa Baffade lapton haryay tuntuɓe ya faɗa jikin baffade to yana sane yay hakan dan ya samu nasarar saka masa na'ourar ɗaukan magana da kuma wannan damar ya samu ya kamasu coz duk maganar da suke yana jinsu kuma yay recoding nata as evidence).
Yana wannan tunananin yaji maganar Musty kusansa,da farin ciki ya rungome Musty kana ya amshi keken da ake tura Baba habu ya nufi wajan sabuwar motarsa cikin saurin suka sanyashi a mota kana Musty ya amshi dreving ɗin shi kuma ya koma side ɗin mai zaman banza,Uwande ta zauna kusan Baba habu a side ɗin baya,suka nufi wani sabun asibiti wanda Fahad ya buɗe ko ma'aikata bai zuba ba sbd wannan matsalar daya shiga.
Kasan cewar gudu suke yasa basu jima ba suka ƙarasa *Hadnerh teaching hospital* a wani specail room aka saka Baba habu cikin sauri ya maƙala masu wasu manyan na'ourori a jikinsa tare da sanya masa Oxygen yana gamawa yace Uwande ta zauna a nan zuwa anjima Musty zai kawo mata abinci da kuma kayan sawa zuwa gobe za'ai masa Aiki,yana gama faɗin hakan ya juya suka bar ɗakin dake asibiti ne babba kuma ga tsaro yasa baiji fargabar ajjiyesu a cikinsa ba,suna zuwa harabar asibitin suka faɗa mota tare da hucewa zuwa gida.
Jama'an C.v.i ɗin babu inda suka tsaya sai babban station ɗinsu dake pakistan,suna zuwa aka cillasu cikin dugun ɗaki mai duhun gske babu ɓata lkc aka cire kayan jikinsu kana aka ɗauresu a jikin wani ƙarfe suna kammalawa suka fice daga cikin duhun ɗakin,wani ne wanda shima yake a ɗauren ya ƙyalƙyale da dry kafin ya tsuke fuska yace "san zuciya ya kawoku kabarinku"zare ido Baffade yay alamar tsoro yace "kamarya?"shuru mutumin yay dan yawanci idan yay mgn ɗaya bai ƙarawa,wajanne ya ɗauki shuru kuwa da abinda yake tunani can wani yace "Ni mahaifina na kashe a kan na gaji sarauta kufa?"wata harara Fairus ya watsa masa yace "is not ur business"dry mutumin yay yace "ok nga gwamma musan juna kuma mu saba,idan kana tunanin fita a nan kayi ƙaryya saida gawarka ta fita daga nan badai kai ba"kuka Baffade yasa tare da faɗin "nidai ka cuceni wlh ko haƙƙin rayukan dana kashe bazasu barni ba,ni baƙin cikina ba bansan dalili da yasa kace na kashesu ba"shikansa Fairus ya shiga tashin hankali da fargaba hakan tasa yaja bakinsa yay shuru.
Najma na shiga ɗaki taja wayarta tare da kiran number Sufyan cikin sa'a taji ya ɗauka kafin yay mgna tace "Sufyan u keep me waiting kasan ina cikin Juyayi ka ƙwamusheni kasa kullum kai nake tunani,sannan mgnar lapton naji shuru wlh...,"ƙitt ya kashe wayar ba tare data kammala ba,baki ta saki tana mamakin dalilinsa nayin hakan,sai kuma wata zuciyan tace kodai yana cikin mutane? Haka taita tunani a ranta har bacci ya ɗauketa.
Misalin shida na yamma ta shiga buɗe idanunta wanda yay mata nauyin gske bakinta ɗauke da addu,ar tasgi daga bacci,drip ɗin hannunta tabi da idanu tana mamakin lkcn aka sanya mata,ganin ya ƙare yasa ta runtsa idanunta tarr da zare allurar daga jikinta,miƙewa tayi jiki a sanyaye ta nufi cikin bathroom ɗinsa ta haɗa ruwan zafi mai kana ta shiga cikin bathtub ɗin,lumshe ido tayi sbd ruwan yay mata daɗi ta daɗe cikin ruwan zafin kafin ta sauya wani tai wanka,sai lkcn taji ƙarfi a jikinta rabonta da wanka harta manta,a ɗan gaggauce tayi brush tare da ɗaura tana astagafirullah a ranta,cikin sauri ta shafa lotion mai daɗin ƙamshi kana ta sanya wata duhuwar abaya ta fesa turare samun kanta tayi da zizara ƙwalli da bby pink lipstic,sosai ta kalli kanta a madubi ganin tai wani ƙyau haɗe dayin wani fresh kamar ba ita ga,lallai babu abinda yafi zama da masoyi daɗi,hijab ta sanya kana ta shinfiɗa paryer mat ta tada sallah,ta daɗe tana addu'a kana ta shafa,wayarta ta ɗauka tare da kunna data ta shiga wattpad nan taga new posting na Nimcyluv wanda zata fara sabon book ɗinta na *The New Emir* sosai taji daɗi dan tasan book ɗin zai bada ma'ana how wanda baya ƙasar na kimanin shekara goma zai dawo gidan sarautar a lkcn da *kuyanga zarina* ta bayyana s matsayin baiwa, tayaya wanda yake matsayin *soja* zai zama *Emir* ? Small bro ɗinsa na sonta,yayinda *Sarki* maici a yanzu yake kiwata ta domin cimma buƙatarsa,shin zaibar hakan ta faru ko yaya? Cikin sauri ta shiga tai comment da _Sarauta pls ki fara posting ɗinsa wlh ko nawane zan baki_ tana gama yin send ta miƙa jin ana kiran sallar magrib,sallah ta gabatar kana ta ɗauki wayarta dan wata yunwa ta keji kamar me,direct waje ta nufa domin zuwa wajan Mama,tana hanya taji karar D.M cikin sauri ta duba ganin Nimcy ce.
_Ga mata wajan Dr Fahad ardy kina cikin Vip so kada ki damu,wannan book ɗin koda ace na kuɗi ne to wlh Allah saida rabonka,na tura abu cikin Vip nasan zai maki amfani musamman yanzu da kike tare da mijinki😝_
Dry tayi kana tayi replay sannan tayi offline,dagu ta ƙarasa parloun tana kiran “Mamana” Mama dake zaune ta saki dry tace "aa kaga uwata kuma Mamana ur wlcm"dry Lili ta saki tana faɗawa jikin Mama,ganin babu kuwa a parlour'n yasa Mama rungome ƴarta tana sauke numfashi, "Mamana nayi missed naki sosai"ta faɗa lkcn da idanunta yake fitar da ƙwalla,goge mata hawayen tayi kana ta sumbaci forehead ɗinta tace "Uwata nima nayi missed naki sosai,komai ya ƙare tunda gaki ga Mamanki ko?"gyaɗa kai Lili tayi tare da shigewa jikin mahaifiyarta ta,tana jin wata nutsuwa na saukar mata,kama hannunta tayi tace "ohhya muje ki sama cikinki wani abu"jerawa sukai suka nufi flat ɗin Mama.
Bayansu Fahad sunbar asibitin ya shiga bincike domin tabbatar da abinda yake zargi,saida suka ɗauki lkcn suna yawo kafin ya samu cikakken bayanin daga bakinda bazai masa ƙarya ba,kana suka huce wani botic suka ƙwashi kaya kamar hauka, suna fituwa suka nufi wani haɗaɗɗan wajan cin abinci yay masu take way masu yawa kana ya bada umarnin a zuba masa mayan gasassun kaji buda biyi a leda😂dai kuma ɓanƙararran kifi irin gashin larabawan nan shima guda biyu,kana a zuba masa juice masu daɗi da kuma tsada shima guda biyu,ana gamawa aka kai masa cikin mota ya biya kuɗin sannan suka koma cikin asibitin ya sauke Musty domin shine zai zauna dasu a cikin asibitin,kana ya juya zuwa gida zuciyarwa wasai sai sauke lafiyayyen murmushi danshi kaɗai yasan abinda ya shirya,saida ya tsaya ya gabatar da sallah magrib da isha'i sannan ya nufi gida.
Yana zuwa ya shige cikin sashinsa tare da faɗawa toilet yay wanka versiline ya ɗauka mara zafi ya shiga shafawa naked body ɗinsa,yana gamawa ya sanya trouser a jikinsa tare da feshe jikinsa da wani lafiyayyen turare mai daɗin ƙamshi ga wani sanyi dake sanya zuciya nutsuwa,saman bed ya ƙwanta rigingine wayarsa ya ɗauka ya kira Mama tana ɗauka yace "ardy night a bani matana" yana faɗin hakan ya kashe wayan.
Daman tasan za'a rina shiyasa ta sanya Lubna yin wanka ta shafeta da wata hadaɗɗiyar humura,kallon Lili tayi cikin tausayawa tace "Mamana mijinki na kira maza tashi"haka ta miƙe badan ranta yasu ba tayi sashinta,a babban parlour taga Sufyan hannunsa ɗauke da wata katuwar ƙwalba da alama,giya ce cikin sauri ta shige sashinsu,tana zuwa ta nufi sashin Fahad,bakinta ɗauke da sallama ta shiga tare da zama kusansa,kasa amsata yay sai kafeta yay da jajayen tsumammun idanunsa,hannu yasa ya fisgota zuwa jikinsa kana ya mirginata ƙasa tare da zare hijab ɗin jikinta,tsoro ne ya kamata ganin yadda gaba ɗaya jikinsa ke rawa,jikinta ta cure waje guda ganin harya rabata da kayan jikinta,hannu tasa ta shiga turesa cikin rawar murya ya ɗura bakinsa saman kunnanta yace"pls wify ban cutar dake"ya faɗi hakan lkcn da yake tura halshansa cikin kunnanta.
_JUYAYI_
_Wattpad: *Nimcyluv*_
*56-57*
Wannan page ɗin gaba ɗayansa sadaukarwa ne ga *M.K PLACE* ngd sosai da addu'oinku gareni ubangiji ya ƙaremu da lpa baki ɗayanmu,Allah yabar ƙauna da zumuchi ina maku sahihiyar ƙauna har zuci😘wlh ina sonku da gske mg special writers Allah ya ƙara mana basira da ɗaukaka baki ɗaya.
Saukar numfashinsa cikin kunnanta yai² da ɗaukewar nafa numfashin sbd sabon yanayin daya saukar mata a yanzu,tsigar jikinta ne ya fara tashi ga wani abu mara daɗi daya shiga yi mata yawo a jiki,tsoro da fargaba gaba ɗaya sun gama cika mata zuciya,gaba ɗaya ta shiga ruɗu da juyayi domin ba tayi tunanin wannan abun a dai² wannan lkcn ba,kukawa ta shigayi da numfashinta dake ƙoƙarin ɗaukewa da gske,nayayin yadda naked body ɗinsa ya haɗu da fresh skin ɗinsa ya ƙara zautar dashi tare da ƙara tura tongue ɗinsa cikin kunnanta ya shiga guga mata sajen fuskarsa,a hankali ya janye jajayen laɓɓansa dagq cikin ears ɗinsa ya shiga manna mata kiss a naked body ɗinta,cikin salo ya ɗura tafin hannunsa a saman lafaffan cikinta ya shiga shafawa tare dayin sama dashi,wni ajjiyar zuciya ta sauke lkcn da taji saukar hannunsa saman albarkatunta,cikin fitar hayyaci ta shiga girgiza kanta sbd tsoran da yagama ratsa zuciyarta,jajayen narkakkun idanun ya zuba mata yana jin wani irin tausayinta na ratsa zuciyarsa,da ace zai iya rabuwa da ita da yay hakan amma shi kansa abin a tausaya masa ne,wani irin masifaffen feelings ne yake barazanar tarwatsa masa mara,a hankali yar copping face ɗinsu cikin daƙushasshiyar murya mai nuni da zallar abinda mutum keso yace "pls wify ki tausaya boobynki"ya faɗi hakan yana ƙara shigewa jikinta tare da ware laps ɗinta jikinsa na rawa da ɓari ya shiga neman hanya,zafi da raɗaɗin da taji ya fara tsata yasa ta buɗe baki zatai kuka yay saurin sanya bakinsa cikin nata ya shiga bata wani lafiyayyiyar sumba mai tsaya a zuciyar dukkan wanda akaiwa,runtsa idanunsa sbd jin yadda kansa ke tsarawa tare da juya masa,ganin idan baiyi da gske ba bazai taɓa samun hanya cikin wani guzari daya zo masa ya shiga karatu addu'ar dasuwa da iyali kana ya shiga jikinta da ƙarfi,ihu da ƙara suka saki lkcn guda yayinda tayi ihun a zaba data shige wacce bata taɓa tunanin aƙwai irinta lkcn kaɗan ta fita hayyacinta banda girgiza kai haɗe da taune bakinss dake cikin nata babu abinda take,nutsuwa farin ciki sune suka sauka a zuciyarsa da kuma gangar jikinsa,wasu hawayen farin ciki ne ya shiga fita daga cikin idanunsa yama rasa mai zaiyi gaurantakar zai sauke mata ko kuma tuzuruntakar jinsa yake a sama gaba ɗaya kansa ya juye cikin fitar hayyaci ya suma shige jikinta ya suma raya sunnar ma'aiki kamar yadda yazu a addini,banda surutai da sanya mata albarka babu abinda yake sosai yake raya daren cikin nutsuwa da kuma ƙwarewa kafin wani lkc baiwar Lili ta fita hayyacinta ko hannu bata iya ɗagawa sai hawaye dake ambaliya cikin idanunta,gaba ɗaya fuskarta ya haɗe majina hawaye ta haɗu tayi jajir,bai samu nutsuwa ba sai daf da kiran sallar asuba,kana ya saki wata ƙara tare da faɗa jikinta ya rungometa tsam a faffaɗan jikinsa ya suma fidda wani numfashi,lkc kaɗan wani zazzafan zazzaɓi ya rufesa su duka biyun,yayinda Fahad fever ɗinsa ke nuni daya samu kuma ya zama cikakken namiji kamar yadda yake fata,ya fitar da dukkan wani sifam ɗinsa wanda a koda yaushe yake takurasa gefe guda kuma ya juye dukkan wani sha'awarsa gareta dalilin hakan zazzaɓi ya rufesa,zafi da wahalar data sha ga kuma yanayin jikinta da ba lpa gareta hakan ya haifar mata da zazzaɓi cikin ƙashi haɗi dana fata,yadda take fitar da numfashi da ƙyar ne yasa shi dawowa hayyacinsa,a hankali ya zare jikinsa daga cikin jikinta tare da mirginawa gefe ya zuba mata gajiyayyun idanunsa yana jin wani sonta da ƙaunarta na ratsa sassan jikinsa,jawota yay jikinsa ya matseta ya shiga sanya mata albarka lafewa tayi jikinsa tana sauke numfashi murmushi yay tare da shafa mararta yace "ƙwailata kin sanyamin farin ciki wanda ban taɓa shigarsa ba,nayi imani da Allah yau ƙwaina zaikai ga raga nan da 9mouth zan sami beby Allah yay maki albarka"kanta ta cusa cikin ƙirjinsa ta sakar masa ciwo tare da ƙwaɓe baki ta shiga kukan shagwaɓa,dry yay mata cikin ɗauriya ya miƙe da ita a jikinsa suka nufi toilet,da kansa yay mata wanka kana tayi na tsarki kafin ta gama ya gyara ɗakin tare da sauya bedsheet, paryer mat ya shimfiɗa masu sannan ya tada sallah itama tayi a zaune tana sallah tana kuka har suka idar,ɗaukanta yay cak ya azata bisa bed kana ya cire jallabiyar jikinsa itama ya cire mata,sosai yay hugging ɗinta yana ɗan bubbuga bayanta,ƙoƙarin ƙwace kanta take amma ta kasa gane haka yasa a hankali ya sanya bakinsa cikin nata kana ya rufesu da duvet.
Bayan Lubna tabar Sufyan a babban parlour yana shan giya,sai abun ya ƙara ta'azzara haka ya dinga ƙwanƙwaɗar giyar har saida ya shanye tas,cikin maye ya miƙe yana tangaɗi ya nufi ɗakin Afnerh,tana ƙwance taji an faɗo kanta ana shirin rabata da kaya jikinta,da sauri ta hankaɗesa yay baya sbd tun dga wannan ranar bata ƙra yadda dashi ba, ƙara kusanto ta yay ta ƙara ja baya da hannu ya shiga nunata yana lumshe idanu cikin sarƙewar murya yace "sai naga bayansa,Fahad ya shiga tarkuna yau shine zai ƙwanta da matar da nake sha'awa nake burin kasan cewa da ita,yay kaɗan saina kashe i will kill him ehhh na faɗa"nan ya dinga surutai marasa kan gado,ƙara nufuta yay tare da cillata kan gado ya faɗa samanta ta saki wata ƙara sbd wahala,ganin da gske so yake ya ƙwanta da ita ta sakar masa cizo a hannu babu shiri ya fara dawowa hayya cinsa ya zuba masa idanunta cike da takaici yace "kije ba'aso ma,ke bana sonki ma na sakeki saki biyu"yana fɗin hakan ya zari key ɗin mota yay waje,kuka ta saki tare dayin hamdala haka nan taji tayi farin ciki da sakin da yay mata,wajan 2 minutes ya dawo ya cillo mata takaddar saki tare da ficewa da sauri yana tan gaɗi,kuka ta shiga rerawa wanda bata san dalilin yinsa ba,a haka har bacci ya ɗauketa a wajan,Sufyan na fita ya faɗa cikin mota tare da janta a guje har wani tashi sama ta keyi kamar zata faɗi haka yayta yawo a wajan harya tsaya a wani haɗaɗdan club parking yay tare da shigewa ciki yana shiga idanunsa suka fada kan wata haɗaɗdiyar yarinya ƴar zamani wani yawo ya haɗiye nan take mararsa ta karta,yana cikin maye yaje yaja yarinyar suka nufi wani ɗaki cikin son ransa da kuma rashin tsoran Allah suka shiga aikata alfasha _(Ubangiji ya tsaremu da tsarewarsa ka rabu sa son zuciya irin wannan Allah kasa mana tawakkali)_ haka suka dinga lalata har kiran sallar asuba.
Ango da Amarya basu tashi ba sai wajan 12😝soyayya daɗi,a tare suka buɗe idanu tare da saukesu a cikin idanun junansu,ko wanne na wassafa irin son da yakewa ɗan uwansa,murmushin ƙarfin hali ta saki dan bata son nuna masa gazawarta,hannu tasa ta shafi sajensa cikin daddaɗar muryarta tace "mrng my happiness"sumar kanta ya shafa kana ya murza lips ɗinta yace "mrng too my ƙwailata"turo baki tayi ta shafi lallausan gashin ƙirjinsa cikin shagwaɓa tce "uhm uhm a'a"gira ya ɗaga mata cikin do da ƙauna ya sunkuceta sama ya nufi bathroom da ita.
Sai wajan 1 suka gama shiryawa ya mata magani tasha kana ya rufeta da bargo,hancinta yaja yace "u're my life my happiness kice komai nawa"ya faɗi hakan yana sakar mata kiss a gefen lips ɗinta,kana yay waje tare da rufe mata ƙofar,gana ganinsa zaka san yana cikin farin ciki da ƙwanciyar hankali.
Rayuwa kenan anyiwa baba Habu aiki kuma an samu nasara,yayinda a ƙwana biyun nan Amarya kuma Uwar gida take fama da ciwon kai bata cin komai sai chocolate ƙwaɗon zugala,gwajin farko a tabbatar da shigar ciki na sati biyu,farin ciki wajan Fahad ba'a mgn haka ya dinga rabon kuɗi wa almajirai da kuma masallatai,a wannan ranar kuma lili ta nuna masa ƙadarorinsa wanda ta maida cikin email ɗinta saida yay sujudul shukkuri yaywa ubangiji gdy.
Najma uwar biyu itama ta kamu da samun ciki na tsawon sati uku,wanda ta tabbatar cikin Sufyanne sosai ta shiga tashin hankali ta fara ladamar haɗin kan data basa taci kuka ta gode Allah.
Yau aka sallami Baba habu daga asibiti a hankali Fahad yay parking a compund na gidan ya fitu,yana gama Uwande na bayansa sai Musty daya riƙe baba habu a haka suka ƙarasu cikin,Da farin ciki Mama ta amshesu Fahad wajan matarsa ya nufa ya zauna kusanta,idan mutane ya faka ya sakar mata kisa kana ya aza ƙafartaa saman cinyarta ya shiga matsa mata,hakan yay mata ta lafe cikinsa babu jimawa bacci yay gaba da ita,Haba habu da Musty suka nufi ɗakin da aka basu kana uwande ta zauna suna hira da Mama,Najma ce tai sallama tare da shigowa cikin parlour,Uwande ce ta ɗago kai cikin sauri ta miƙe tare da nuna Najma da hannu cikin ɗaga murya tace "Hansai!!!!
*_sorry guys kunjini shuru wlh bana da lpa 2days ina ƙwace a hospital🙁ku sani a addu'arku dan Allah dan Annabi kuyi share,kada ku manta ina buƙatar comments ɗinku 😍😘dan Allah ai comments_*
_JUYAYI_
_Wattpad *Nimcyluv*_
*58-59*
*_@Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
"Hansai!" shine abinda Uwande ta ƙara faɗe lkcn da take tun karar Najam,gaba ɗaya mutanan wajan suka zubawa Uwande idanu hatta Fahad dake ɗan matsawa Lili ƙafa kallonta yay na wani lkcn kafin ya ɗauke kansa ya maida ga matarsa yaci gaba da abida yake hankali ƙwance,ganin matar tana kusantu ta kuma gaba ɗaya ta birgice sai Hansai take faɗi yasa Najma ƙwasa da gudu tayi bayan Mama😂 _(Uwande taga Hansai chajiii)_ ,Mama ce tayi juriya da kuma ƙarfin halin kallon matar tace "Ƴar wacce Hansai kuma?"cikin rawar murya Uwande tace "ɗiyata Hansai wlh ita ne,Allahu akbar daman nasa tana raye tunda har yau ban daina mafalkinta ba"kafin Mama tayi mgn Afnerh ta gyara zama tace "ayya Umma kila kamace kawai amma wannan sister tane her name is Najma how zata zama Hansai bayan bata taɓa saninki ba as her mother🤔"ta faɗa riƙe haɓa alamar mamaki,jinjina kai Mama tayi kana tace "gsky ne Dota amma bri naji ko tana da wata hujja halan..."bata da wata hujja kawai da kama ce"cewar Musty dake shiguwa bayan ya ƙwantar da Baba habu daga ɗaki"Fahad wanda tunda suka fara mgn baice komai ba ta matarsa yake wacce yake jinta a cikin zuciyarsa ta zama komai nasa ya kalli Musty tare da haɗe fuska yace "meye naka kai? Koka fita sanin yar cikinta ne so let her talk abeg"shuru Musty yay ya zubawa Afnerh idanu wacce itama shi take kallo,murmushi ya sakar mata kana ya nemi wajan zama yana jiran jin lukutar mgnar da Kakar tasa zata sake faɗe,Afnerh ɗauke kai tayi nan taji zaman ya fara damunta coz duk wani juyi nata tana jin idanunsa na yawo a kanta, majinar dake fituwa a hancinta ta sharce cikin kuka tace "tabbas aƙwai shaida a jikin ƴarta idan har aka duba babu ita na sallama na amince ɗiyata bata raye"dry Musty yay yana jin maganar nata kamar ta wanda ya samu tamun brain yace "to Uwar gidana faɗi muji"guge hawayen fuskarta tayi tace "tun Hansai na jaririya nayi mata shaida a gefen cikinta ta hanyar zana mata farko sunanta da reza"Najma najin hakan tayi saurin ƙanƙame jikinta tare da sakin wani kuka mai ciwo sbd alrdy tasan aƙwai abinda yake ɓoye a jikinta wanda ita ta san da zamansa,jawota Mama tayi cikin muryar rarrashi tace "meye na kuka Dota bari na duba wannan labarin babbane fa"ƙara dunƙule jikinta tayi cikin kuka tace "no Mama i nver be her daugter dan Allah let go of me "tsawar da Fahad ya daka mata itane tasa ta dawo cikin nutsuwarta cikin nutsuwa da kamala yace "wanne irin shirme ne wannan kina abu kmar ƴar local area dan malama ki tsaya"ya faɗi hakan yana bubbuga bayan Lili wacce take shirin farkawa daga baccin daya ɗauketa jikin booby,a hankali Mama ta shiga ɗaga rigar dake jikin Najma,yayinda Najma jikinta duka rawa yake dan ba tayi expecting wannan abun nada a laƙa da rayuwanta ba,da saurin Mama ta saki rigar tare da zabga salati sosai idanunta suka sauka a gefen cikin Najma wanda zannan harafin “H” ya fitu ɓaro²,Uwande kam zubewa tayi kan ƙafatunta tare dayiwa Allah gdy daya bayyana mata ɗiyarta wacce ta mallaka,Fahad kasa mgn yay sbd wani tsoro daya kamashi tayaya zata zama ƴarta tsahun wannan lkcn ba tare sunga wata shaida ba,Musty da Afnerh baki suka saki sunma kasa cewa komai sbd tsoro a lkcnne Sufyan ya shigo cikin parlour tare da zama ya zubawa afnerh ido wacce a yanzu yake jin wani mugun sonta na ratsa zuciyarsa,gaba ɗaya wajan ya ɗauki shuru cikin dakiya Mama tace "Yarona kayi shuru,shin Yaya Mustapha ya taɓa gaya maka zancd makamanci wannan kam?"girgiza kansa yay kafin kuma yace "Wait Mamana bani 2min"yana faɗin hakan ya sunkuci matarsa cikin tafiyarsa mai cike da taƙama ya nufi sashinta da ita.
Yana zuwa ya shimfiɗeta saman royal bed ɗinsa tare da zare mata hijab ɗin jikinta ya shafi kanta yace rest of my life, Luv u wify na, muu'ahh💋" ya sakar mata kiss tsakiyar forehead ɗinta kana ya buɗe inda yake ajjiye muhimman abunsa,yana zuwa wajan ƴar ƙaramar box ɗin ya danna pin ɗin jiki mai haraɗin.
“H A D N E R H”
Yana gama rubutawa box ɗin ta wangane cikin sauri ya ɗauki wasiyar da Daddy ya bashi yace karya buɗe saiya rasa mafita,yana ɗauka ya rufe box ɗin yay waje,yana zuwa ya miƙawa Mama taƙaddar dan bai yarda ya buɗe ba,kallon mutanan wajan tayi kana ta mayar da hankalinta kan taƙaddar ta shiga karanta kamar haka.
_Banson na ɓoye wannan sirrin ba,domin ya kasa the big secret issues kuma ya kasance abunda zaisa zuciyoyinku *JUYAYI* amma banyi hakan da wata manufa ba saidai nuna cewa kuɗin gaba ɗaya matsayin ƴar yar na ɗaukeku,amma a zahiri bana da wani ɗa daya huce FAHAD shine ya ratsa jini da tsokata yazu duniya,LUBNA kusan wacece ita kamar yadda na faɗa a baya yanzu kuma ina magana a kan NAJMA ne,a zahiri sunanta HAFSAT na tsinceta ne a kan hanya ta dawowa gida daga Yola zuwa kano,na tsinceta ne cikin zanin goyanta haɗe da wata taƙadda wacce ta ɗauke da rubutu kamar haka *Sunanta Hafsatu dukkan wanda ya tsinceta anbar masa halak malak* a ranar dana ɗauketa lkcn Fahad yay shekara guda da tafiya karatu Mama kuma bata gari sunje ƙasa mai tsarki ita da mijinta,tun daga wannan ranar na ɗauketa na sauya mata suna kuma na maidata kamar ƴar dana haifa a cikina domin in ganta rayuwarta,dan haka ko bayan babu raina na bata gidana guda ɗaya da kuma company na dake nan kano domin bata da gado na,wannan shine abinda zance game da rayuwar Najma wacce a yanzu take matsayin Hafsatu_
_Alhj Mustapha Rano_
_Sun/dec/2021_
~MSRN~
Tana gama karantawa da yaga taƙaddar tare dajan Numshi,Najma kam nan take wani ƙunci ya gama ziyarta zuciyarta na dama da dana sani ta gama sauka cikin zuciyarta da kuma gangar jikinta,Fahad kam shuru yay yana girmama hukunci ubangiji domin wannan abun ba ƙaramin tsaya masa rai yay ba,dan wannan ƙaddarar zata iya faɗawa kan kowa shiyasa a koda yaushe akeso ka zama na gari mai tsoron Allah da kuma ƙyautatawa mutane amma ita gashi san zuciya yana shirin kaita ga halaka,a kullum idan ya tuna cikin jikinta dake manne a jikinta baya iya bacci,gashi cikin ikon Allah ya tsarkake zuri'arsu daman duk wani ɗa nagari bazai so tuzarta ahalinsa ba, koda wannan ubangiji ya barta aita gama jin kunyar duniya haka yayta zancen zucinsa ba tare daya ce ƙala ba,Momma da zuwanta kenan ta shiga bawa Najma hqr haɗe da nusar da ita yarda da ƙaddara,miƙewa tayi ba tare data kula kuwa ba tayi cikin ɗakinta,Uwande ta nufi ɗakin da aka ƙwantar da Baba habu wanda a yanzu ya zama _(Uban Hansai😂)_ zuciyarta fal farin ciki,Musty da Fahad kuma sukayi waje Sufyan kuma ya nufi ɗakinsa Yayinda Mama kuma ta nufi kichen domin haɗawa Lili ƙwaɗon zugala.
*** ****
Ina labarin Dr Laylerh tun lkcn data sami labarin mutuwar Dr Fahad Mustapha Rano shine iyayensa da kuma ƙanwarsa Lili wacce yanzu take matsayin mata garesa,ta shiga tashin hankali tayi kuka kamar ranta zai fita da ƙyar iyyensa suka rarrasheta harta amince da auren cousin ɗinta Saydeek zuwa yanzu tana tana da yaro guda ɗaya wanda yaci sunan Fahad,sai ƙaramin ciki kimanin watanni uku kenan data ɗauke dashi,haka take zaune da mijinta cikin soda ƙauna basu taɓa samun matsala ba sai lkcn da tace tana son a sama ɗanta sunan Fahad yace bai yarda ba,nan fa tace saida ya bata saki dan ba zata zauna ba,haka ya hqr aka saka sunan dake yana sonta daga wannan basu ƙara samun matsala ba.
_Mai duguri road_
Ammi Papa sosai sukaji baƙin cikin abinda Najma tayi masu a nan kuma suka fahimci kuskuren da suka tafka na amincewa da aurenta sa sukai,Ammi tayi kuka harta gaji domin gani take itane silan mutuwar ɗanta Faisal,kullum cikin nema masa Rahama ubangiji suke har suka hqr,cikin ikon Allah kuma raguwar kadarorinsa da suka rage suka ƙaramun samun albarka kullum buɗi ake samu ta ɓangarensu,Anty Khausar da ƙara haihuwar ɗa namiji yaci sunan Faisal inda ake kiransa da little.
*** ***
Bayan wata taƙwas
Sosai cikin Lili da Najma ya girma kuma ya shiga cikin watannin haihuwa,sosai Lubna ke samun kulawa wajan mijinta abin alfaharinta,bata da wata matsala saita girman cikinta wanda ya sauya mata kama ta zama ƙatuwa ga wani uban haske da ƙiba da tayi,kullum cikin kuka take ita ta gaji a cire cikin ta huta kawai,haka zai lalace wajan bata hqr da kalamai masu daɗi da kuma sanya nutsuwa a zuciya.
Soyayya tsakanin Afnerh da Musty ta ɓalle sosai suke nunawa junansu ƙauna,yayinsa Sufyan aka yanke shawarar haɗashi aure da Najma bayan ta haihu.
Yauta kama ranar da aka ɗaurawa Afnerh da Musty aure a kuma ranar ne Najma ta sauka cikin rashin sa'a ta samu yayyun fitsarin sbd hawalar data sha kafin haihuwar,duk yadda Fahad yasu gujewar faruwar hakan amma abin ya gagaresa haka aka maƙala mata rubar fitsari abun tausayi,a wannan ranar kuma aka ɗaura auren Sufyan da Najma dan Alhajin Sufyan yace aure babu fashi sbd dukkan abinda ya sameta ai dalilinsa ne tunda cikin sane ba,dan haka aka ɗaura aure gaban shaidun kowa.
Nan abu yaywa Sufyan yawa gani a karo na biyu ya ƙara rasa wacce ya keso sbd son zuciyarsa ga kuma baƙin cikin abinda ya samu Najman,ga ɗan shege daya samu da ƙuruciyarsa cikin tashin hankali ya ɗauki key ɗin mota yay waje,yana zuwa ya faɗa motar ya jata da gudu kamar za'a tashi sama,sosai yake gudu cikin fitar hayyaci ba tare daya san inda zashi ba,cikin rashin sa'a motar ta ƙwace masa ta daki wata bishiya take gefen titi,na motar tai wata katantanwa ta kifa lkc kaɗan ta fara hayaƙi kafin kace me mutane harsun rufe majan da ƙyar aka fitu da Sufyan daga cikin motar,kamar jira ake motar ta kama da wuta, ambulance ce ta ɗaukesa suka nufi asibutin *Hadnerh teaching hospital* nan Dr Fahad da wasu likitoci suka rufu a kansa da ƙyar aka tsaida jinin dake zuba a ƙasansa sbd wani ƙarfe daya cakesa,sun ɗauki lkcn mai ɗan tsahu kafin su shawo kan matsalar,gumi Fahad ya goge tare da fesar da wata iska cikin bakinsa a hankali ya furta 'Innalillahi wa'inna ilaihur raji'un" wani Dr dake gefensa yace "lafiya?" girgiza kai Fahad yay tare da faɗin "Mazantakarsa ta daina aiki😱.
_Daga gobe ne fa🤾🏻♀️🤾🏻♀️🤾🏻♀️kawai kuci gaba da bina kamar yadda kuka saba kada ku kaji,farin cikina ku kasance dani kuma kuso littafaina wanda nake kawowa,jin daɗi na kuma kuyi share ɗinsu zuwa wani wajan idan kukai hakan kun faranta raina 😍🥰 *THE NEW EMIR* is loading kada ayi babu ke kada kice baki san da zamansa,shi naso farayi na fasa na fara Juyayi sbd ban gama bincike a kansa ba,so dan Allah dan Annabi ba danni ba dukkan inda ki kaga *THE NEW EMIR* kiyi share ɗinsa zuwa grps ɗin da kike ciki wannan shi nake buƙata ku riƙe comments abunku na yafe🤣_
_JUYAYI_
_Wattpad: *Nimcyluv*_
*60-61*
_*@Telegram*_ https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
*_FINALLY🤾🏻♀️✋🏼_*
Masha Allah,yau Mon/Feb/15 Ubangiji ya bani ikon kammala JUYAYI so a tayani da addu'a.
Ƙawayen amana😅
My Heroine kuma jaruma jagora a book ɗina na THE NEW EMIR.
Hajajju Haseenatu autar manya banda ni😟taƙi bani ƙyautar page halan sai taje yin ZARAFI.
Fatima bintu mss flower kina zuciyata😍, Fauziya s madaki dole na sakaki,My Star bazan mance dake ba, Queen Nasmert kema kina side ɗina😘 Antyna Hassana Ɗan larabawa har yau bani da bakin gode maki, Ummu Najma babar gayya kenan,Zee kumurya dole nace maki weldone,my sister Nanatou ina yinki thank you😍kai ysin kuna da yawa ga jama'ar *M.K Place*.
Ƴan uwa nagari kuma ina gdy sosai Allah yabar zumunci.
Muhammad ibrahim ango
Bro Mu'az
N.Yareema
Fast class
Abbakar Ak saraki
80k
Muhammad Kareem
Al'ameen
Its saydeek
Hassan tanko
Hassan basiru
Gaba ɗaya book ɗinnan sadaukar wane ga mahaifina *ALHJI SULAIMAN SHU'AIBU DAGACIN JA'OJI*
Zaro idanu Dr yay tare da faɗin "what ta daina aiki ya subuhanallah" girgiza kai kawai Fahad yay tare da ficewa da cikin room ɗin,shima Dr rufa masa baya yay suka fice daga cikin ɗakin yana mai jin tausayin Sufyan a zuciyarsa domin wannan ba ƙaramar lalura bace,da wannan tunanin ya koma office ɗinsa ya fara duba marasa lpa,Fahad ma Office ɗinsa ya shige yana zuwa Momma da Alhaji tare dasu Mama suka shiga tambayarsa abinda yake faruwa,zare glass ɗin idanunsa yay tare da fesar da wani huci mai zafi cikin sanyin murya mai tattare da nutsuwa yace"Alhaji saidai aiwa Sufyan addu'a kawai"cikin firgici da tashin hankali Unlce yace "kamarya?"kasa bashi amsa yay sai sadda kansa ƙasa da yay,Momma fashewa tayi da kuka cikin ɓacin rai Uncle yace"wai Fahad mu zaka saka cikin zullumi ko me?"cike da kunya Fahad ya shigayi masu bayanin abinda ya samu Sufyan ɗin,shuru wajan ya ɗauka kowa da abinda yake tunani a ransa,kukan da Momma ta ƙara fashewa da shine yaja hankalinsu cikin muryar ladama mai cike da tausayi tace" wannan ranar nake guje maka Sufyan,ranar da maka isa ka tseratar da kanka a kan abinda kai ka jawa kanka,duk yadda nasu na nusar dakai abinda kake ma dai² bane amma ka gagara fahimta sam,ka maida hulda da mata tamkar ruwan shanka kaƙi aure kaƙi fahimtar abinda kake ba dai² bane,gashi tun ba'aje ko inaba Ubangiji ya nuna maka kai ba komai bane,ka cuci kanka Sufyan ka cucemu amma bazan maka baki ba abinda ubangiji ya ɗura maka kaɗai ya isheka"takai ƙarshen maganar lkcn da take ficewa daga office ɗin.
Unlce ne ya jinjina girman abin kafin yace "Ubangihin rahama ya yaye masa wannan lukutin iftila'i"Ameen Fahad Alhaji suka faɗa kana suka miƙe gaba ɗaya sukai waje,Direct room ɗin da aka ƙwantar da Sufyan suka shiga lkcn ya farka sai kuka yake Mama da Momma da Yusrah na gefensa suna bashi hqr banda sunan Fahad da Lili babu abinda yake kira,ana haka suka shigo baki ɗayansu,yana ganin Fahad yay saurin ɗauke kai sbd wata kunyarsa data kamashi,cikin muryar kuka wacce take nuni da zallar ladama yace"haƙiƙa nasu cutar da bayin Allah'n da basu jiba basu gani ba,idan nace zan faɗi abinda nayi tabbas nai ƙarya ina roƙanka daka yafemin kaji da tausayina,wlh nasan haƙƙinku bazai barni ba haƙiƙa bazai barni inji daɗi wannan duniyar ba,inajin zafi da ciwo a raina kuma ina mai cike da ladamar abinda na aikata maka dan Allah ka yafeni pls"
Murmushi Fahad yay danku guda mai riƙi Sufyan a ransa domin yana sane da dukkan abinda ya aikata masa,cikin kuzari da nagartarsa yace "babu komai ubangiji ya yafemu baki ɗaya"Ameen aka amsa gaba ɗaya sannan suka nufi ɗakin da aka ƙwantar da Najma,da sauri suka rufe hanci sbd wani zarni daya daki hancinsu,shikam Fahad ko ajikinsa,nan ma kuka ta shigayi tare da neman gafararsu,nan Fahad yace babu komai Allah ya bata lpa ya kuma raya abinda ta samu,ana haka aka kirasa Lili babu lpa da guda ya ƙwasa tare da ɗaukan dukkan abinda yake buƙata na karɓar haihuwa,cikin sauri ya isa gidan lkcn tazu daf da haihuwar da bata sha wata wahala ba sosai,Uwande da Afnerh ce wajanta sai kuma Fannerh da zuwanta kenan,yana zuwa ya sunkuci matarsa ya nufi sashinsa sa ita,cikin ƙwarewarsa ta likitoci ya shiga bata taimaƙon gaggawa,yana jin wani irin tausayinta na ratsa jikinsa da zuciyarsa,cikin hukuncin ubangiji da kuma taimakonsa ta samu nasarar haifu ƙyaƙƙyawar yarinyarta fara tas mai kama da mahaifinta,cikin sauri ya ɗauki ya yanke mata cibi tare da mannata a ƙirjin mahaifiyarta wacce bata cikin nutsuwarta,cikin farin ciki yakai goshinsa ƙasa yaywa Ubangiji gdy tare dayi masa kirari,cikin sauri ya goge jikin ƴar tas da man zaitun ya shiryata cikin kayansa masu ƙyau da taushi kana ya ɗauki showel ya goyeta😂ya dawo kan uwar,kafin wani lkc ya gyara uwa da ƴarta tsaf ya shimfiɗesu saman makaken gandonsa sai bacci suke gwanin sha'awa,sashinsa ya gyara tas ba zaka taɓa cewa anyi haihuwa ba sai zabga ƙamshi gidan yake,shima yay wanka tare da gyara jikinsa farin ciki dake ƙwance saman fuskarsa sam yaƙi ɓoyowa,yana jin wani on top wanda yafi kuwa dace da samu mace ƙamila kuma nagartacciya mai tsayawa akan al'amurar mijinta da gidanta baki ɗaya.
Ranar suna yarinya taci sunan *Khadija* mahaifiyar Fahad sai suka bata nick name mai daɗi ana kiranta da *Hibbat* sunan yarinya ta shiga ran kowa sbd farin jini gareta,ƙyaƙƙyawa ce ajin farko komai na fahimta babu inda ta barsa hakan yaywa Lili daɗi sbd kamar da tayo ta farin cikinta kuma mahaɗin rayuwarta,sun samu gift wajan mutane da yawa inda Mama ta bawa jaririya ƙyautar gida Uncle kuma ya bata ƙyautar mota,Fauwaz kan abubuwan da yay ba'a magana hakama Musty,Uba kuma jagora viza tafiya ƙasa mai tsarki yay masu dashi da iyalansa.
*** ****
Bayan wata 8 abubuwa da yawa sun faru daga ciki har hukucin da aka yankewa Fairus da Baffade,wata kam hukuncin KISA ta hanyar rataya,sosai sukai kuka kuma suka amshi hukuncin da akai masu domin shine jin daɗinsu an fidda haƙƙin Allah jikinsu.
Najma kuma ta samu lpa sbd kulawar da Fahad ke bata,kuma taje ta roƙi gafarar Iyayen Faisal,abu ɗaya ke damunsu rashin lpar Sufyan wanda kuma samuwarta sai wani hukunci na Ubangiji.
Yusra amarya ita tayi aure harta cikinsa samun shiga saidai muce ubangiji ya bada zama lpa,Allah ya sauki Afnerh ta samu ɗa namiji inda aka saka masa sunan Daddy ana kiransa da *Muhib*.
Arziƙi sosai ya bunƙasu wajan Fahad sbd taimako da yake abin sai san barka,sosai suke kulawa da Junansu,yayinda Lubna ta zama uwar bata ta zama babbar mace ajin farko,yarinyarta tai wayo sosai amma ba tayo iyayenta ba sbd shegen surutu gareta,sunje Nigeria a nan suka haɗu da Dr Lalyerh sosai yaji daɗin ganin lil Fahad taƙwaransa,haka yay mata alheri domin daman sallama yazu masu a gobe jirginsu zai ɗaga zuwa ƙasa mai tsarki.
Suna zaune jikin jirgi manne da juna,hannunsa ya cusa cikin mararta da mamaki da kallesa kuma ta kalli mutane wajan,gira ta ɗaga masa alamar tambaya🤨,murmushi ya sakar mata yace "vry soon zan saki ajjiyar ƙwaina kuma jinina"lafewa jikinsa tayi tare da shafar sajen fuskarsa tace"zanso hakan nima domin na tara maka iyali masu albarka gwarzon mijina abin alfaharina"kiss ya mannata yace "dat's good idea ƙwailata"ya faɗa yana shafa ramin cibiyarta,baki ta tura ceke da shagwaɓa yana shirin haɗe bakinsu *Hibbat* ta shige tsakiyarsa tare da faɗin "Papi mima" ta faɗa cike da gwaranci,dry sukai gaba ɗaya kana suka sun baci kuncinta a tare,cike da soyayya Dr Fahad Mustapha Rano ya rungume iyalinsa,a dai² nan kuma jirginsu ya fara harbawa sararin samaniya,cikin daddaɗar Murya Lubna tace _"Allahamdulillah"_
Allahamdulillah Nima na ƙara faɗe lkcn da nake sauke hannuna a kan wayata ta rubuta labarin *JUYAYI* bazance komai sai gdy,nasan dole aƙwai kuskure amma dai² yafi kuskuren yawa,abin na faɗa dai² Ubangiji yaban ladansa Wanda nai kuskure Allah ka yafewa baiwarka Ni'eemerh,Ina gdy da dukkan wanda suka kance dani a lkcn da nke rubuta wannan labarin ƴan manata kuma fans ɗina, *Sarauta place ina gdy*🥰 *Juyayi fans ina gdy* 😚 *Nimcyluv place on telegram ina gdy* 😍 *my fans my happiness kai gsky na yaba maku my readers on WATTPAD thank you soo much* sai kuma sauran grps kuyi hqr kuna raina sosai.
Dan Allah ina jiran comments ɗinku mai ma'ana kada a bani kunya wannan shine last a juyayi,and don't forget wlh it gonna be damn yes kada ayi babu ke ko kai,dan zaka ciji yatsa😅😅😅😂amma da sauƙi idan banawa za'a ciza ba ahha *The New Emir* ya kusa.
Mai ƙorafi ko gdy gareni
08119237616
*_Tammat bi hamdillah_*
0 comments:
Post a Comment