AA POV.
Yawon gararanba yai ta yi da ita cikin gari har lokacin tashinsu daga makaranta ya kusa sannan ya faka gaban wani karamin restaurant dan siyen abun da zai sakawa cikin ganin yunwa na kokarin hanashi sukuni.
Har ya fita sai kuma wani tunanin ya zo masa sai ya dawo cikin motar ya kalli Nana.
鈥淶an ranta kudi na siyo ma kaina abinci idan mun koma gida sai ki bani鈥�
Nana ta watsa masa harara.
鈥淟allai ma kato da kai zan ciyar da kai, dan can da wake baka abinci?鈥�
鈥淎mman kin san yanzu karkashinki nake aiki ai, haba karki canja daga halinki na kirki mana, Allah kadai ya san irin ladar da kike samu na wannan aikin da kike ni fa maraya ne ki tuna wannan, Manzon Allah yasa wanda ya taimaki maraya ni da shi kafada da kafada zamu shiga aljana ba kya son wannan ladar ne?鈥�
Yadda ya marairaice mata sai ka rantse da Allah kuka zai yi, yadda kasan wanda ya rasa gabas ya rasa yamma haka ya marairaice mata fuska. Sai duk taji tausayinsa ya kamata.
鈥淭o je ka siye鈥�
鈥淣a gode Allah ya saka miki da alheri鈥�
Ya fita ransa fes ya shiga restaurant din ya siyo rabin kaza da jalop mai kyau da lemu sai kuma ruwa kusan 7k ya kashe sannan ya fito rike da takeaway din ya bude motar ya shigo ya zauna.
鈥�7k na kashe鈥�
鈥淏a matsala鈥�
Ta fada tana tunanin hanyar da zata bi ta samu kudi. Jan motar yai suka shiga wata sabuwar unguwa dake kusa da gurin wacce babu mutane sosai sannan ya faka motar da yake jinta kamar tasa ya bude abincin yana ci.
鈥淎llah dai ya biyaki Hajiya, Allah ya kara miki lafiya da imani kuma ya kara miki tausayina鈥�
鈥淎min鈥�
Ta amsa tana kallon gefen titin gana daya hankalinta yana wajen yadda za a yi ta samu kudi. Gashi Hajiya Karama ta yi tafiya yau balle ta roke ta kudi Shattima kuma be nan ko ma yana nan Baba Waziri ya musu fada cewar karsu sake bata kudi. Mafitarta a yanzu Sirleem ne ko Hajiya Babba.
Sai biyu har da yan mintuna sannan ya dawo da ita gida, bayan ya faka motar a inda aka saba ajeta ya juyo ya kalli Nana.
鈥淗ajiya nace zan iya daukar motar na shiga gari da ita? Ba kullum ba irin wani lokaci haka kin san akwai mahassada saboda su gani su ji zafi鈥�
鈥淣o ba a bari鈥�
Yayi shiru yana kallonta har ta bude motar ta fita, sannan shi ma ya fita ya rufe motar ya kama hanyar gida, yana ta tunanin dalilin na kin son makaranta bayan kuma ya san karatu shine gaba da komai musamman yayan manya basa wasa da karatu amman ban da ita why? Can kuma wata zuciyar tace masa ko ma dai minene ina ruwansa tun da an dauke shi aiki sai a lokacin ma ya tuna ya kamata yai mata maganar kudin achaban da yake hawa idan zai zo da kuma komawa, dan ba zai yiyu ace shi yake biyawa kansa ba.
鈥淲allahi yarinyar nan shi ake cewa tsuntsu daga sama gassashe, Wallahi bata da wayo鈥�
Ya fada yana dariya tunawa da ya ranta mata kudi ya siye abinci a dazun.
**
Jaka rike a hannu ta shiga falon Ammy sai dai ta tarrarda da ita da baki hakan yasa ta na gaishesu ta shige dakin Ammy ta rufo kofar ta aje jakarta da sauri ta nufi dorowar da Ammy take aje kudi ta bude, bata ma tsaya kirgawa zarowa kawai tai ta saka a jakar makarantar ta juyo ta fito daga dakin. Da ido Ammy ta bita har ta bi corridor da zai sadata da dakinta, ko ba a fada mata ba ta san wani abu ta daukar mata dan bata shigar mata daki haka nan kawai bayan kuma gata a nan zaune, yanayin yadda ta fito ma kadai ya isa ya sanar mata cewar akwai abun da tai a dakin.
Sai kusan uku Ammy ta sallami bakinta, sannan ta tashi ta shiga dakin, kai tsaye gurin durowar ta nufa tana budewa ta daga littafin dake sama ta gane Nana ta taba kudin, wani abu ta ji a tsoketa a kahon zuciyata ba dan kudin da ta dauka ba sai dan halin bera da ta tsirarwa kanta.
Hajiya Babba ce ta shigo falon cikin wani irin taku na kasaita da isa sai kallon hadiman dake falon Ammy take a hankade kamin ta kalli Falmata wacce ke tsaye goye da Luma tana kallon tv. Kowa ya gaishe ta ban da Falmata wacce hankalinta ke kan tv gashi bata ji sosai balle tace taji suna gaisheta har ta san da shigowarta.
鈥淚ta wacan wace isasar ce da ba zata risina ta gaishe ni ba?鈥�
Hajiya Babba ta fada tana watsa mata wata banzar harara. Jekadiya ta ce.
鈥淏akuwa ce sabuwar mai rainon su Labib ce, bata ji sosai ayi mata afuwa Hajiya鈥�
Jekadiya ta mika hannunta ya ja zanen Falmata tana nuna mata Hajiya.
鈥淔almata gaishe da Hajiya鈥�
Da sauri Falmata ta sirina tana gaishe ta amaimakon ta amsa sai ta dauke kai ta nufi hanyar dakin Ammy hannayenta rumgume a baya tana wani irin taku kamar wacce ba zata mutu a rufe da kasa ba. Bakin kofar dakin ta tsaya tana dan saurare ko zata ji Ammy na wata magana bata ji komai ba sannan tai knocking.
鈥淪higo鈥�
Ammy ta fada muryarta a sanyaye kana ji ka san akwai damuwa a tare da ita. Hajiya ta tura kofar ta shiga cikin jindadin yadda ta samu Ammy da damuwa duk kuwa da kasancewar bata san minene matsakarta ba, amman tana jindadin ta ganta a damuwa ko cikin kunci. Sai da tai Bismillah sannan ta zauna tana kara kallon Ammy da kyau dan fahimtar damuwarta.
鈥淵a gidan?鈥�
鈥淎l-hamdulillah鈥�
鈥淒aman na zo ne akan maganar auren Rukaiya鈥�
Ammy ta dago kai tana fuskantarta jin ta ambaci yar minitan aiyuka da za a aurar.
鈥淣a san kusanci Alhaji Nasiru da na Mai Martaba kusanci ne sosai wanda da ace Mai Martaba yana da lafiya shi zaije da kansa ya bada auren yar aminsa, amman haka Allah ya tsara shine nake tunanin Talba sai wakilce shi yaje yai komai kamar Mai Martaba鈥�
Wani kallon mamaki Ammy take mata.
鈥淲ane irin Talba kuma? Ga Waziri ga Jarma ga Ubandoma ga Lado duk a rasa wanda zai wakilci Mai Martaba sai Talba? Aiko ko Shattima yai karanta balle kuma Talba da yake kannensa鈥�
鈥淎i dan na ga Shattiman baya nan ne yasa na yanke shawarar kanensa ya wakilce shi鈥�
鈥淭o gaskiya ba zai yiyu ba, mun riga mun gama magana da Waziri shi zai je ya wakilci mai martaba鈥�
Ammy ta fada kai tsaye, daman can haka take duk abunda akai a gidan wanda take ganin be dace ba zata fito tai magana idan kuma shawarace Hajiya ta kawo ko wani shi ma idan ta ga be yi ba zata hana ko tai magana, wannan dalilin ne yasa Hajiya take mata ganin tana mulki mallaka a gidan kuma ta mallake Mai Martaba, domin lokuta da dama zata kawo shawara idan Ammy ta ga abun be dace ba zata hana ko kuma ta kawo tata shawarar kuma sai Mai Martaba ya bi, domin yana son Ammy sosai kuma yana kyautata zaton ba za yi wani abun na son kai ba. A can baya babu yadda Hajiya bata so akai Rima kasar waje karatu ba amman Ammy ta hana saboda kula da wasu halaye na banza da Rima ta tsira tun a nan, take ganin idan aka kaita can karatunta zai lalace ne haka ma rayuwarta kara dai tai karatun a nan inda ake ganinta ake saka mata ido kuma ayi mata fada idan tai ba daidai ba tsabanin can da babu mai tsawarta mata. Sai dai wannan abun ya tsayawa Hajiya a rai duk kuwa da kasancewar an kai Jurry sai take ganin kamar Ammy bata son cigabanta ne ganin ita ta haifi biyar ita kuma tana da biyu shine take mata hassada.
Dan murmushi Hajiya tai ta mike tsaye kamar ba komai.
鈥淭o Allah ya kyauta, ni zan koma bangarena鈥�
鈥淎 huta lafiya鈥�
Ammy ta amsa mata, sai da Hajiya tai mata wani kallon sannan ta dauke kai ta fice daga dakin tana mamakin yadda har yanzu Ammy take mallake komai bata son a san da danta a iyalin Mai Martaba.
鈥楤abu komai lokaci na zuwa, zaki wayi gari kina kuka da idonki, zamu gani tsakanin tawa da taki wacce zata zama karya鈥�
Ta fada a ranta bayan ta fito daga dakin, arba da ta sake yi da Falmata ya tuna mata da sunanta na dazun.
鈥淔almata....鈥�
Ta furta da muryar da ita kadai zata iya ji tana kallonta kamar a razane, tsaye tai cak tana kallon Falmata kamin ta karasa fitowa daga corridor.
鈥淛ekadiya miye sunan yarinyar nan?鈥�
鈥淔almata鈥�
Jekadiya ta amsa mata tana kallonta Falmata dake tsaye.
鈥淔almata...鈥�
Hajiya ta sake maimaitawa sannan tana kara kallonta da kyau, wani irin dogon numfashi taja ta sauke sannan ta nufi hanyar da zata fitar da ita daga falon, sai da ta isa bakin kofar sai kuma ta juyo ta kalli Falmata da mugun mamaki sannan ta juya ta fice.
鈥楾aya zata lalata mana shiri? Taya? Amman ga zahiri a fara gani, lallai Ammy tana mana milkin mallaka a gidan nan har a kawo wata sabuwar mai hidima ban sani ba? Na zama kashi kenan?鈥�
A ranta take ta wannan sake-saken tana nufar bangarenta.
鈥淒ole ne na kara mikewa tsaye, kar maganar nan ta tabbata鈥�
Wannan karon a fili take maganar tana tura kofar katon falonta ta shiga. Sirleem na ganinta ya yanke wayar da yake da Mansura ya mike tsaye, dan ya san zai sha fada amman sai ya ga damuwa a fuskarta bata ko kula shi ba ta nufi dakinta, sai da ta shige sannan ya ciro wayar ya sake kiran line ta.
鈥淢iyasa baki jin magana? Kin san yadda ake saka mana ido amman zaki biyo ni a nan?鈥�
鈥淎mman Sirleem kasan ba zan iya jure rashinka ba na tsawon kwanaki, ban san ranar dawowarka ba ba zan iya zama a can ba鈥�
鈥淔ine gani nan zuwa鈥�
Ya sauke wayar tare da ajiyar zuciya, sannan ya nufi dakin mahaifiyarsa domin sanin dalilin damuwarta.
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
03/12/2021, 09:23 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
Cikin natsuwa Sirleem ya shiga dakin mahaifiyarsa, tana ganinsa tai saurin aje wayar hannunta.
鈥淵a akai?鈥�
Kai tsaye ta tambaye shi abun da bata saba ba. Mamaki ne ya bayyana a fuskarsa.
鈥淣a ga kamar kina ciki damuwa ne鈥�
鈥淎a ba komai ka je inda zaka je waya na ke son yi鈥�
鈥淎mman kin tabbatar da babu wata matsala?鈥�
鈥淣a fada maka ba komai mana Sirleem ka tafi inda zaka je鈥�
Ta amsa masa da dan fada domin ta matsu ya fita daga dakin. Juyawa yai cike da mamakin yadda Hajiya take masa ya fice. Mikewa tai tsaye ta isa gurin kofar ta saka mata key sannan ta dawo ta kira number Jarma, yana dagawa ta labarta masa komai shi kanshi ya cika da tsananin mamaki.
鈥淜in gani ba ni san mutanen nan basa taba mana karya鈥�
鈥淎da can ina ganin abun kamar wasa, amman ganin wannan yarinyar ya bani tsoro kuma ya saka na yarda, yanzu miye mafita?鈥�
鈥淢afita kawai a koreta daga gidan mana, babba ce?鈥�
鈥淜arama ce ba zata wuce warin Nana ba, ni abun ya bani mamaki ma, taya zata iya lalata mana aiki? Ko dai tana da aljanu ne?鈥�
鈥淜o ma dai minene abun da nake ganin yafi kawai a koreta daga gidan, matukar tana cikin gidan nan zata bata maka lamari da tsari鈥�
鈥淭o amman ya za ayi na koreta tun da bangarena take ba?鈥�
鈥淗aba Hajiya kamar ba mace ba, ki yi tunani mana, ni anjima zan shiga na gaishe da Hajiya dan na ga yarinya鈥�
鈥淥kay shikenan ai dole mu san abun yi kam鈥�
Ta sauke wayar tare da sauke ajiyar zuciya tana tuna sauran abubuwan.
鈥淔adime Falmata Sardauna, wacece Fadime kuma? Waye Sardauna?鈥�
Ya mike tsaye tana ta tunani.
鈥淪un ce akwai tafiyar da ba dawowa? Wace tafiya ce kenan? Wa zai yi? Mu ko kuma bangaren Ammy?鈥�
Safa da marwa ta fara yi a dakin.
鈥淚na kyautata zaton yarinyar tana da aljanu ne wata kila zata fada ne, in ba shi ni ban ga ta inda zata iya lalata mana shiri ba? Kamata yai nai mata sanadi da gidan nan cikin ruwa sanyi ko kuma ayi mata asiri ta bar gidan gaba daya鈥�
Sai kuma ta girgiza kai.
鈥淣o ai idan mu ka mata asirin idan tana da aljanu zata iya fadar gaskiya ta tona mana asiri鈥�
Wayarta ta nufa ta kira Hajiya Talatu ta labarta mata abunda yake faruwa.
鈥淲annan maganar ba ta waya bace ranki ya dade zan shigo gobe da kaina鈥�
Daga haka ta aje wayar, gaba daya ta rasa yadda zatai ta natsu, haka ta wuni cikin tunani kala kala ta kulla wannan ta kwance wacan ta saka wannan ta ga be yi ba, babu abun da yafi tsaya mata a rai kamar yadda Falmata zata lalata musu shiri as how kuma ta yaya? Lokaci bayan lokaci sai ta ambaci sunan Falmata Fadime Sardauna tana jinjina lamarin.
SHATTIMA POV.
A kofar gate din Hajiya a mutu ya faka motarsa duk kuwa da kasancewar Zainab ba son zuwa gidan domin yan uwan Hajiya Babba ne ita kuma ba wani shiri take da Hajiya Babba balle kuma yan'uwanta.
鈥淚na jin gobe zan je Yola, zan turo miki number police din da za su raka ki a can idan kin shirya kawai ki kira su zasu same ki har inda kike鈥�
Zainab ta kalleshi.
鈥淎mman Lafiya zaka je gobe? Ko ka sake samun hutu ne?鈥�
鈥淏aba Waziri ne yace yana son ganina, ya kira ni da safe yace idan zai yiyu mu hadu da a yau, nace masa sai dai gobe鈥�
鈥淥kay Allah ya tsare, ni ba zan dade ba, domin bana jindadi sosai kuma ina son na gama cikin kwana biyu koma鈥�
Hannunsa ya mika ya dauko diary sa yai rubutu a kai ya cire paper ya mika mata.
鈥淜i ba wani ya karbo miki wannan maganin鈥�
鈥淭hank you鈥�
Ta fada bayan ta karba, sannan ta bude motar ta bita, sai ya jira ta dauki akwatinta dake boot sannan yaja motarsa ya dauki hanyar asibitin, gaba daya wunin ranar daya tuna abun da Fadime ta saka Ra'ees sai yai murmushi, sai yana daf da tashi aikin sannan ya kira Ra'ees a waya bugu daya abokinsa ya amsa.
鈥淗ello鈥�
鈥淢atsoraci鈥�
鈥淯hmm Allah yasa kaji abun da naji, ba zaka gane ba ne Wallahi鈥�
Shattima yai murmushi kasaita wanda ya karawa fuskarsa kyau da kwarji sannan ya sake magana a hankali.
鈥淕obe dai zaka yi duty na, zan leka Yola鈥�
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淚 don't know, Baba Waziri ke nema kuma tun har ya bukaci ganina kasan abu ne mai muhimmanci鈥�
鈥淎llah yasa alheri ne ya tsare鈥�
鈥淎min鈥�
Ya aje wayar har sai da Ra'ees ya kashe da kansa sannan ya mike tsaye ta hada komai nasa ya zuba a karamar jakarsa ta riko system dinsa ya fito daga office din.
Kai tsaye gida ya dawo daman can indai baya gida to yana gurin aiki dan kuma baya aiki to yana gida sai kuma idan wata fitar mai muhimman ta kama, domin shi ba mutum ne mai son yawo ba.
After sallah la'asar ya fito falon ya zauna yana kallon tv, be yi minti talatin ba ya soma jin laurarsa na son tashi, daman can indai zai zauna shi kadai a gurin yana tunani to zai haifar da kansa da matsala ne, cikin rashin kuzari ya mike tsaye ya shiga kitchen ya dauko cup ya ciro lemun tsaki a fridge ya yanka ya matsa a cup din ya jika Lipton ya hada ya shanye sannan ya fito ya hau sama zuwa bedroom dinsa. Wanka ya fara yi sannan ya kwanta saman katon bed din nan da nan bachi yai gaba da shi.
Be farka ba sai da aka fara kiran sallah magari, sannan ya unkura ya shiga bandaki a nan ma sai da ya sake watsa ruwa dan jin yai jikinsa ya masa nauyi sannan ya fito ya nufi masallacin unguwarsu. Ba dawo gidan ba sai after isha'i, daman can idan yai sallah magariba baya dawowa gida a masallacin zai tsaya yai ta azkar da tasbihinsa har a kira sallah isha'i.
Da wuri ya bi lafiyar gado saboda ya samu tashi da wuri domin jirgin da zai bi zai tashi ne by 7am.
(Ku ji tsoron Allah da ya hallacinku ku daina karantawa idan ba ku biya ba, ku guji hakkin wani dan Allah baya yafe hakkin wani akan wani, daka ci hakkin wani kara a ci naka, ko ba komai kasan kai ka bi shi bashi ba wai shi ya bi ka ba, kuma zai biyaka a inda ba a abiya da nera sai lada ko zunubi. Indai har za ki karanta ki karu ko kuma ki samu nishadi to miye na hassadar ko kyashin biya? Masu sharing ku cigaba da yi kowa yai na gari dan kansa, wata rana sai labari duk abun da ka aikata shi zaka gani, kuna ganin abun kamar ba komai ba ko? To Allah ya baku sa'a ya muku yadda kuke mana馃檶馃槉)
FALMATA POV.
Bata koma ba sai kusan tara har da yan mintuna, taji tsoro sosai domin bata saba tafiyar dare ba da nisa haka sai a yan kwanakin nan da fara kaiwa dare, bata baro gidan sai yaran sun yi bachi ta kwantar da su sannan zata kamo hanyar gida.
Ta iso a gajiya sosai sai dai tararda Sani da tai a kofar gidan yana jiranta sai ya saka ta manta da gajiyar. Sai da ta fara shiga gida ta sanar da Tumba isowar ta.
鈥淭o kije waje wani na nan yana jiranki, sauran idan ya baki kudi ki boye ki shigo min hannu sake鈥�
Falmata bata ce komai ba ta juya ta fice daga gidan, saman dakalin dake kofar gidan ta suka zauna duk maganar da zai yi sai dai ya kai bakinsa kunnenta ya fada mata, kamin ya kumna matar wata tsohuwar wakar M2, tana kallon video wani shauki na dibanta, har ta dago kai ta fada masa cewar ta hadu da M2 ba sau daya ba sai kuma wata zuciyar ta hana ta waya ni ko shi ma ya karyatata kamar yadda sauran kawayenta su kai. Sai goma har da yan mintuna yai mata sallama ya tafi be bata ko sisi ba. Da fargaba da shiga gida domin ta san ko ta fadawa Tumba ba a bata komai ba ba yarda za tai ba. Sai da tai ta mata rantsuwa kamar za tai kuka sannan ta kyaleta sai masifa take.
鈥淚dan ya san baya bada komai ya daina zuwa, ki sallame shi kawai鈥�
鈥淭o鈥�
Falmata ta amsa sannan ta shige dakinsu jikinta na rawa. Washe gari ma kamar kullum sai da ta gama gyara gidan sannan ta shiga dakinsu ta dauki karamin qur'anenta na hadda ta saka hijabinta ta fito tai ma Tumba sallama ta kama hanya tana ta kallon Naja dake shirin makarantar boko. A zatonta yau ma zata hadu da Iya kamar kullum amman sai gata wayau babu Iya a waje har ta isa cikin gidan ta hau sama ta kwankwasa kofar babu bata lokaci aka bude mata. Sai da ta gaishe da duka hadin da suke falon sannan ta wuce dakin yan uku ta fara aikin.
Misalin tara da rabi ta gama komai sannan ta dauko yaran ta fito da su domin ayi musu wanka.
鈥淏a a fitowa da su Falmata ki koma dasu dakin, sai kije ki kira Iya tai musu wanka tun ni ban gama aikin ba, na san Shattima be son jira Ammy tace a gama masa komai kamin ya iso zuwan safe zai yi鈥�
Falmata ta jin Jekadiya ne kawai ba dan ta fahimci waye Shattiman ba balle, juyawa tai ta koma cikin dakin ta aje yaran sannan fito.
鈥淚na ne dakin Iya yake?鈥�
Jekadiya ta umarce wata hadima da kai Falmata a bangaren Iya wanda bangare daya suke da Jekadiya da wasu manyan hadima gidan. Hadimar na gaba Falmata na binta a baya sai karanto addu'a take, sai da suka sauka kasa, suka fita daga bangaren Ammy gaba daya sannan suka isa wani madaidaicin part.
Bakin kofar Iya hadimar ta tsaya ta kwankwasa mata kofar sannan ta wuce ta bar Falmata a tsaye.
**
Iya na zaune dakinta, tana mamakin karfin hali irin na yarta Zainab, ta san yadda Zainab take son jikinta sosai shiyasa ta sakar mata ciwo domin kawai ta fasa tafiyar amman sai da taje, har gashi yau kwana daya kenan. A yanzu bata da wani zabi daya wuce sake kurwar yarta ta huta. Tashi tai ta bude kasan carpet din ta kwance kurwar ta sake ta, nan da nan tsokar da zama kamar wani karamin tsuntsu tai sama ta bace. Kurwar Auwal ta dauko ta matsa matsi bana wasa ba, bayan ta masa ta sake saka kumbarta ta soka daga kasa, jin an buga kofar yasa tai saurin maidawa ta aje ta ta nufo kofar ta bude. A can har cikin tsakiyar idon Falmata tana kallon amman a yanzu bata kaunar ma ta hada ido da ita, sai wani tsam tsam take ji yana tashi a cikin kanta.
鈥淵a akai?鈥�
鈥淎nce ki zo ki yi ma yara wanka鈥�
Falmata ta fada tana kallonta a yayinda ita kuma Iya ta kasa hada ido da Falmata, da sauri ta daga mata hannu.
鈥淕ani nan zuwa tafi鈥�
Ta maida kofar dakin ta rufe tana sauke ajiyar zuciya.
鈥淟allai wannan yarinyar ta gawurta, ashe akwai kurwar da zata gagareni kallo? Uhmmm dole na yi wani abun kar ta zame min kaya鈥�
Ta fada sannan ta karasa bakin gadon ta zauna da mugun mamaki.
SHATTIMA POV.
Be shigo gidan ba sai kusan azahar duk kuwa da kasancewar ya sauka da wuri, sai dai ba a gidan ya sauka ba a gidansa ya sauka sai da ya huta sannan Baba Adamu ya tokoshi a mota ya shigo da shi masarautar. Ta bangaren Mai Martaba Baba Adamu ya faka motar sannan ya fito ya budewa Shattima, kamar wanda baya son motsa jiki haka ya fito cikin motar yana wani irin takum kasaita da jin isar sarautar. Sai da ya shiga ya bangaren Mai Martaba suka gaisa sannan ya fito ya nufo bangaren Ammy cikin farinciki domin ya samu Mai Martaba a falonsa tsabanin da da kullum a dakinsa yake zama. Babu kowa a falon na Ammy sai ac da kuma Tv da turaren wuta da aka kunna yake da kamshi kamar dakin sabuwar amarya. Dakin yaransa ya fara nufa a hankali ya tura kofar dakin, sai ya tsaya daga bakin yana kallon Falmata wacce ta saka yaran da suke ta wasa a gaba tana rike da qur'ane tana karanta musu Suratul Bakara duk aya sai ta tsaya ta tofa musu, sannan ta cigaba.
Wani irin farinciki ne da natsuwa suka kirkiri kansu a cikin kirjinsa, Falmata ta shiga zuciyarsa ta kwanta yaji ta burgeshi matuka. Kamshin turarensa ne ya sanar da ita cewar akwai wani a dakin hakan yasa tana kai aya ta juya ta kalli kofar suna hada ido gabanta yai mugun faduwa sai ta sauke idonta da sauri tana cigaba da jin faduwar gaban. Karaso yai cikin dakin ya duka gaban yaransa ya shafa kansu ya sumbancesu sannan ya kalleta sai ta dago masa hannu tana gaisuwa.
鈥淏arka da rana鈥�
Samun kansa yai da sakar mata da murmushin da kasafai yake yi ma kowa shi ba, domin har ga Allah ta burge shi, ko ba komai ta kula masa da yaransa ya dade yana neman irinta be samu ba.
Be amsa ta ba ya mike tsaye ya nufi kofa zuciyarsa cike da annashuwa. Yana fita daga dakin ya shiga dakin mahaifiyarsa sai ya same ta tana yi ma Nana fada.
鈥淣a fada miki ba zaje ki je ba鈥�
鈥淭o ai ban ce binki zan yi ba, kanwar amaryar kawata ce class din mu daya ita ce ta gayyace ni鈥�
鈥淣i ma ba zuwa zanyi ba, Hajiya Babba ce zata je a madadina, kuma kin san dai ba zaki fara binta ki shiga cikin manyan ba ko?鈥�
鈥淭awa tafiyar dabam zan yi鈥�
鈥淎llah ya tsare hanya鈥�
Ammy ta fada tana dauke kai daga barin kallon Nana ta maida gurin Shattima.
鈥淏arka da rana Ammy鈥�
Jin muryarsa yasa Nana juyawa da sauri ta nufeshi ta rumgume.
鈥淥yoyo Ya Shattima baka fada min zaka zo ba?鈥�
Murmushi ya sakar mata yana mata side hug.
鈥淣i ma zuwan kai tsaye ya zo min, yaushe kika dawo鈥�
Nana ta yi yar dariya.
鈥淏ari naje na duba assignment dina gobe zamu yi submitting鈥�
Ta fice da sauri, Ammy ta girgiza kai.
鈥淎llah ya kyauta wannan yarinyar, Wallahi naje kamar na bada sadakarta na huta鈥�
Shattima ya zauna yana murmushi.
鈥淜urciya ce Ammy zata daina鈥�
鈥淎llah yasa, ya hanya?鈥�
鈥淎l-hamdulillah鈥�
鈥淢a-sha-Allah ga abinci can na jiranka, ka ci kamin Waziri ya iso鈥�
鈥淎mmy kin san miyasa Baba Waziri yake nemana?鈥�
鈥渄an ya shigo zaka ji鈥�
Ammy na fadar hakan ta mike tsaye ta nufi wata karamar kofar dake dakinta.
FADIME POV.
Tada tashar Fadime ta dauki hanyar gidansu, daman tafiyar babu wata doguwar tazara daga inda ake sauke mutum zuwa unguwarsu. Kazarta dai tun a cikin mota ta fara cin abunta yoghurt din ce dai bata sha ba, sai da ta doso gidansu sannan ta fara tunanin Amo, idan tana cikin gidan ko ya zatai? Ko kuma dai tana can birni oho. Lekawa ta fara yi cikin gidan sai dai bata iya hango ko'ina na gidan sai bangaren shanu da kofar dakin Inna.
Ba kowa take ji ba kamar Bappa tun da ba da saninsa aka je da ita ba. Kamar wacce zatai sata haka ta fara takawa ta shiga cikin gidan. Sai hango Amo tai kwance bakin bukkarta Hajjo na danna mata tuwon kasa a baya. Da mugun sauri Fadime ta dauke kai ta rika kallon sama dan kar idonta ya shiga cikin na Amo. Amo dake kwance tana ganin Fadime ta mike zaune tana mata wani irin kallo na bakinciki da kuma mamakin da ya kasa barinta har yanzu. Ga kuma fadan da suka yi da Inna yau duk akan ta baro Fadime a birni ta yi dawowarta, kana kallonta kasan babu alheri a irin kallon da take yi ma Fadime, da ace yau tana da dama da iko da Fadime ba zata kwana duniya ba, domin abun da tai mata yafi wanda mutanen can sukai mata.
鈥淗ar abada dan da bana ka be taba zama naka ba, Wallahi kin ji haushin rayuwa, ai ko cewa su kai na kashe rai be kamata ki yi min haka ba, ni na biya miki kudin mota saboda kawai na nemo miki miji kina zaune a nan sa'aninki suna can da samari amman ke babu mashinshini balle ma dauki shine zaki watsa min kasa a ido ko?鈥�
Sai da Amo ta kai aya sannan Fadime ta kalli inda take tana dan turo baki.
鈥淭o kuma sai na yarda su dake ni bayan ban san hawa ban san sauka ba, kuma ni ai hankali bacewa yai ban san abun da ya faru ba鈥�
鈥淣i ai na san hawa na san sauka, shiyasa suka lakkada min duka, gashi nan ina jinya, ki wannan yarinya an yi haihuwar banza鈥�
Inna ta aje butar dake hannunta ta nufo Fadime tana fadin.
鈥淗aihuwar alheri dai akai, ko ba anan na same ki ba? Ke ai ko ta banzan banga kin haifo ba sai yar riko, kuma Wallahi da wani abu ya samu Fulani yau da tashin hankalin da za'ayi na gari da gari ne ba ko na cikin gida ba, daman can ban so tafiyarta ba kika matsa kika saka ta gaba kika je da ita shine kuma zaki baro ta ki dawo dan ta hallaka a can ko?鈥�
鈥淜uma daman nace bana son zuwa ta matsa min鈥�
Fadime ta fada tana dan turo baki ganin yau Inna ta bude baki tana fada akanta abunda bata taba ba kuma bata saba ba. Amo kan wani kallon mamaki ta kara yi ma Fadime, kamin Inna ta gwatsaleta.
鈥淒alla can rufe min baki, da za a fita ai kina gana jiki na rawa kika bita ko kunya bakyaji, kwata kwata babu inda kika da halin Fulani, wai kije birni neman saurayi saboda kunya ta fita idonki鈥�
鈥淭o ai gashi nan na samo kaza da yoghurt da dubu bakwai鈥�
Amo ta wani kashe ido tana kallon Fadime wacce tai magana tana turo baki, wato ita ta biya mata kudin mota taje da ita tasha duka, ita kuma ta samo kaza da yoghurt da kudi, a take zuciyarta ta raya mata wata kila tayi arba da saurayin ne har ya siya mata kayan dadi ya bata kudi tun da kusa da gidansu Ra'ees ne abun ya faru
鈥淎i Wallahi sai na fada masa halinki dan kar ya kwashi mugun abu, ya kai cikin gidanshi鈥�
Inna ta kalli Amo a fusace.
鈥淣i ban haifi mugun abu ba, miji kuma ki yi ta kaya tana zaune Allah zai kawo mata nata鈥�
Inna ta ja hannun Fadime suka shige bukkarta, babu kalar fadan da Inna ba tai mata ba a cikin bukkar tun Fadime na daurewa tana shanyewa har ta fasa kuka. Sai da ta gama kukanta taja kazarta ta bude ta fara ci, sosai ta ci namanta rabon da ta ci kaza har ta manta, amman a yau ta mata cin kashu ba ma ita kadai ba har da Inna dake fadan miyasa ta karba.
鈥淚nna na ma hadu da wata mace tace tana son ta zo nan tai daukar hoto, na fada mata idan ta zo ta nemi gidanmu zan kaita ko'ina ma鈥�
Ta fada tana cika bakinta da nama, Inna ma da naman take ci ta ce.
鈥淲ai ni Allah, wato gani sarkin gari ko? Wai ke kullum sai kin dauko abun magana鈥�
鈥淎a wasa nake bance mata ba, daman can na ji abunda zaki ce ne鈥�
Ta fada tana yar dariya dan tasan wani fadan Inna zata sake mata. Rowar Naman kazar Fadime ta kulle a ledar da yake ciki ta aje a gefen gadon karan Inna sannan ta fito tana sudar yatsun hannunta sai da ta kawo kusa da Amo tai gyatsa.
鈥淎l-hamdulillah na koshi da kaza da yoghurt鈥�
Amo kallonta kawai take, kamin ta mike tsaye ta shige bukkarta, tukunyar tsafinta ta dauko ta sake turawa Fadime wutar sannan ta fito ta zauna tana kallon yadda Fadime ke alwala hankalinta kwance ita kuma tana jinya. Sai da Fadime ta gama alwala sannan ta mike tsaye tana yar waka kamar ba alwala tai zata yi sallah ba, da gangan take yi wai domin Amo ta kara jin haushi, dan ta yi arba da irin hararar da Amo ke watsa mata. Dakinsu ta shige ta shimfida buhu ta soma rama azahar sannan ta gabatar da sallah la'asar. Tana gamawa bata ko tsaya yin addu'a ta cire tufafin jikinta ta dauko na gadonsu ta saka ta fito tsakar gidan ta dauki tulu.
鈥淭o Allah ya tsare ya miki albarka kuma ya shirya na natsar dake鈥�
Inna dake aikin wanke hannu ta fada, sai da Fadime ta kalli Amo sannan ta amsa da amin, sai kuma ta aje tulun ta shiga dakin ta bude ladar kazar ta dauko cinya daya ta boye a zanenta ta fito ta dauki tulun ta fice.
Amo na ganin ta fice ta unkura cikin zafin ciwon da karfin hali ta shiga bukkarta ta dauko wani magani mai kamar laya ta saka a baki ta tauna, sannan ta fito.
鈥淜ar wanda ya shiga bandaki ina ciki鈥�
Ta fadawa Hajjo sannan ta sabi buta ta shiga bandaki. Ba komai za tai ba so take ta bi bayan Fadime ta ga abunda take idan taje diban ruwa da kuma yadda wutar take barin jikinta. Tana shiga bandakin ta fara karanta wasu abubuwa tana karkada halshe ta birkice ido, a nan da nan jikinta ya fara gashi sai ta fadi a kasa ta kafa hannayenta da kafa kamar yadda dabbobi suke, cikin kankane lokacin gashin kyanwa ya maye jikinta gaba daya sai ta soma kankancewa ta zama bakar mage sai jajayen ido. Tsalle daya tai ta tsallake zanar ta dira waje, ta bi hanyar dajin tana tafiya daker dan ba karamin duka ta sha ba jikin kuma be isa saki ba, tafiyar ma kadan kadan take yinta.
Fadime tana tafe tana tunanin abunda Amo ta fada cewar sai ta fada masa halinta.
鈥淎i daman yace ya fasa, shikenan sai na tsaya a dake ni gashi nan ma ana mata tausar tuwon kasa, waya sani ma ko mayyar ce da gaske鈥�
Duk taji haushin abun da faru gaba daya, Ra'ees yace ya fasa gashi kuma Amo tace zata kara lalata abun, idan ma ta tuna da Wasim sai ta ji haushinsa dan shine yasa muryarta ta yi katuwa har suka gudu ba dan shi ba da yanzu komai be faru ba. Allah ya gani kazar nan ma ba dan tana son masa kuri ba da ba zata je da ita inda zai gani ba, amman tana son nuna musu kazar shi da Ma'u dan su san ba wai farinjini ne bata da shi ba.
Sai da ta fara isa gurin ruwan ta fara ciko da zimmar idan ta cika sai ta je gurin duwatsun tai magana da shi, sai jin takunsa tai a bayanta kasancewar gurin babu mutane domin yamma ta yi kuma ana fadar dibar ruwan yamma da kuma rana tsaka be da kyau. Da sauri ta juyo sai ya sakar mata murmushi, mikewa tai tsaye tana kallonsa.
鈥淢unje birni dazu鈥�
Jin be ce mata komai ba sai kallonta yake yasa ta cigaba.
鈥淣a hadu da wani saurayi ya siya min kaza鈥�
Hannunta ya rika sai dai be yarda ya taba tafin ba, yaja ta suka zauna kan wani karamin dutse dake gurin.
鈥淔ada mim yace yana son ki?鈥�
Ta yi shiru sai ta ciro naman kazar ta mika masa.
鈥淕a shaida nan ka gani鈥�
Dan murmushi yai ya bude mata bakinsa.
鈥淏a ni na ci鈥�
Ta zare ido.
鈥淜ai idan aka gan ni ina baka abinci sai a fadawa Bappa, gashi nan kuma baka da riga sai ace wani abu ne鈥�
Murmushi yai gyada mata kai, can kuma sai ta waige ta ga babu mai ganinsu ta balli naman ta kai masa a baki. Bude bakin yai ta saka masa babu wata kyama duk kuwa da irin kyamar da yake da shi, sai ya fara tauna naman sannan ya kai sannunsa ya cafko wutar bayanta.
鈥淎n sake saka miki wutar nan鈥�
Fadime ta waiga da sauri ta kalli hannunsa dake ci da wuta, ba shiri ta jefar da naman hannunta ta mike tsaye.
鈥淜ai ne dai kake saka min ita鈥�
Ya kalleta da fafaren idanuwansa ya jefar da wutar.
鈥淏a ni ba ne鈥�
鈥淭o waye? Miyasa ake saka min ita?鈥�
Mikewa yai tsaye ya shafa kanta da babu dankwali.
鈥淪aboda karki yi albarka, wannna wutar ta maita ce鈥�
鈥淭o minene ma yasa mayun suke bina suna saka min wutar ne?鈥�
Murmushi yai ya kai dayan hannunsa ya shafi gefen fuskarta, sai kallonta yake kamar zai cinyenta.
鈥淎na sakawa mutum ita ne saboda kar yai albarka, komai kike samu ko kika rika sai lalace, idan kana makota da maye ko kuma ya saka maka ido, to zai saka mata wutar ne tai ta binka tana cinye duk wani abu da ka mallaka, idan kuma be saka maka wutar ba zai saka maka ciwo har dukiyar dake tare da kai ta kare, shi ma idan ya gagara cinka ne, mayu suna da hassada basa son su ga wani yana samun wadata saboda mafi akasari su matalauta ne, masu siyar da kurwa ne kawai suke arziki wadanda basa ci sai dai su siyar ko kuma suna ci suna saidawa, ko baiwa ko basira maye ya gani a tare dake zai kwasheta ya jujuta miki kwakwalwa, idan maye ya ci mutum dubu sai ya zama sarkin mayu, daga lokacin ne mayen baya iya sake cin mutun sai dai su koma bada maganinsu saboda sun san lagonsu, mugun ya san makwancin mugu, idan kuma maita mutun ta gawurta, ko dabba ya kalla ya kwallafa rai zata mutu, ko gini kai idan maye baya so yana kallon ginin zai zube sai idan ka gagareshi, idan kurwarki tana gurin maye zai ta miki waibuwa yana saka ki kalar mafarkin da kike so, idan kuma suka aje miki aljani a daki to zasu rika jin inda kike neman magani da inda kike ajewa sai su bata shi ya gagara yi miki amfani鈥�
Tun da ya fara bayani Fadime take masa kallon tsoro idonta a waje.
鈥淜ai ma maye ne?鈥�
Ya girgiza mata kai yana sake kai hannunsa ya shafa gashin kanta.
鈥淢u garin mu ba a maita, sai dai muna tsafi sosai, amman ba mu yarda da ayi maita ba, saboda ba ma yarda mu cutar da yan'uwanmu, idan mutum yai mata korarsa ake a garin ko da shi din sarkin garin ne, mayu har yayansu suke badawa saboda ana adashe tsakanin junansu, idan aka ci dan wannan idan za ayi kwasa na wani za a ci, duk irin son da kake ma dan dole ka bada, idan kuma aljanin maita ya bukaci 蓷an ka da kansa dole ka cinye danka ko da kuwa kana kana son shi, mayu basa son tsagera, sun fi son matsoraci da mai yawan kyautata musu, matsoraci kurwarsa tana kwantawa ne guri daya har su samu nasarar kamawa babu wata hala, kama ma mai yawan kyautata kusu kullum yana tare da su, kamar kaza ne a cikin keji idan ka tashi yankawa cirota kawai zaka yi, tsarega kam yana musu wahalar kamu saboda kurwarsa bata zama a guri daya kuma baya shan inuwa daya da maye, wani mai aljanu ma wanda aljanunsa suka fi na maye a take zai tona musu asiri, sannan maye be son tsarguwa, idan kika matsa masa zai tashi ya bar miki guri, idan har makocinki ne, ko kuma ya baki maita ki ci a asirce bani sani ba ki kamu da ita, kowa kuma da yadda yake kama kurwa, wani lasowa yake, wani sai ya miki kyaface da hannu wani sai jikinsa na taba naki, wani sai ya baki abu kin ci, wani sai ya shiga innuwarki, wani sai ya baki abu kin karba ko kuma kin bashi a lokacin ne zai samu damar jan kurwarki izuwa gareshi, wani sai ya miki magana kin amsa, wani kuma da ido zai janyo kurwarki, akwai wadanda basa gashi, amana basa tsawa soyawa ko gasawa, irinsu sun fi hadari su da masu saidawa domin idan sun sayar yana da wahala wanda aka saidawa ya dawo da ita duk kuwa da irin azabar da za ayi ma wanda ya kama kurwar, wanda baya gashi kuma take daya kama yake yankewa ya cinye mutum ya mutum, irin su idan suka kama ba zaka wuce kwana daya ba ko wuni wani ma awanni zaka mutu鈥�
Gaba daya jikin Fadime yai sanyi, tun dai tana gane bayanin nashi har kwakwalwar kanta ta fara kwancewa yanzu kam jinsa kawai take bata gane komai ba, sai dai abunda ya faru a dazun da Amo ya dawo mata a rai wata kila da gaske Amo mayya ce.
鈥淭o ni wa yake saka min wutar? Minayi?鈥�
鈥淏aki yi komai ba, ban fada miki maye yana da hassada ba? Idan ma suka gagara cin kurwarka suna mata duka su daddake ta mutun ya koma musaki ko mahaukaci ko wawa ko kuma ya koma kwance da rashin lafiya, amman daga yau ba za a sake saka miki wutar maitar ba, ba zan sake bari a cutar da ke ko yatsa ba zan bari wani ya nuna miki ba kowa kuwa鈥�
Ya fada yana kallon cikin idonta fuskarsa na nuna alamar babu wasa a maganarsa. Juyawa yai baya ya kalli wata bakar mage dake labe cikin itatuwan masara tana kallonsu sai ya nufi inda take Fadime dai binsa kawai tai da kallo.
Amo na ganin ya nufota hankalinta ya tashi tana son ta gudu ta kasa, sai ta ji kamar ma yana kiranta yana nufota tana tunkararsa har ta kai kanta gurinsa ta duka ya kamata ya birkiceta ya nade hannunsa ya sakar mata kulli a ciki sannan ya saketa, kasa tashi magen tai a take ta fara aman jini Wasim na ganin haka ya juyo ya dawo inda Fadime take tsaye.
鈥淲annan magen ina ganinta idan ina kiwo tana bibiyata, har a mafarki wani lokaci ina ganinta鈥�
Fadime ta fada tana nuna magen cikin wani irin tsoro har bata iya numfashi da kyau. Kafadunta ya fada ya kara matsowa da ita kusa da shi ya rumgumeta ya lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya.
鈥淜in cika tsoro...鈥�
Ya fada a hankali hana shafa kanta, kamar wacce ta tuna abu tai saurim dagowa daga kirjinsa ta leka mage sai ta hango babu magen a wajen, ta kalli Wasim
鈥淜ai ma ai kana keta ka maida min murya katuwa kuma ka saka min maciji a tulu鈥�
Murmushin yai ya risino kusa da fuskarta yana mata wani irin kallo kamar maye.
鈥淎i ke kika ce na miki dabon maciji kin tuna?鈥�
鈥淎mman ban ce ka maida min muryar katuwa ba鈥�
Nan ma murmushi yai.
鈥淲annan kuma ra'ayina ne, amman ba zan sake maida miki murya katuwa ba na yi alkawari鈥�
Yana gama fada mata haka jikinsa ya bashi cewar akwai wani mai nemansa a kuwa da shi, tafin hannunsa ya bude sai sunan Liya ya fito da sauri ya rufe hannun ya juya gurin wata karamar hanya ya fara tafiya.
鈥淶an tafi sai na sake zuwa nan鈥�
Wannan karon bata daga masa hannu ba kamar yadda ta saba sai kawai ta bishi da kallo har ya haye saman dutse ya dago mata hannu ya juya ya sauka ta dayan bangaren. Sai ya wuce sannan ta juya ta koma gurin ruwa ta cigaba da cikonta tana tunanin wasu abubuwan daya fada mata, tana daga kai ta hango Liya tafe ta gefen gulbin, Fadime ta tsaya jiranta har ta kawo.
鈥淒an Allah ki taimaka ki dora min tulun nan a kai鈥�
Kallonta Liya ta tsaya yi sannan ta karasa kusa da ita ta rika mata tulun ta dorata a kai, a nan Fadime ta hango gashin kazar dake kanta ta kai hannu ta cire mata.
鈥淕ashin kaza a kanki鈥�
Fadime ta fada bayan ta kai hannun ta cire gashin ta jefar, Liya bata tsaya komai ba ya kaiwa Fadime bugu a baki.
鈥淜am Bala'in nan鈥�
Fadime bata san lokacin data jefawa Liya tulun kanta ba ta fara zaginta bakinta sai jini yake.
鈥淪hegiya muguwa shegiya shegiya shegiya daga taimako, muguwa Azzamula, muguwa ban yafe ba Allah ya isa鈥�
Liya ta duka ta dauki gashin ta maida a kanta ta ranta a na kare. Fadime ta fara daukar duwatsun dake gurin tana jifanta da su iya karfinta tana zaginta tana kuka a lokacin daya, domin ba karamin azaba ta ji ba, daman mutane garin Garuk indan suka daki wanda ba dan gari ba sai yaji zaba saboda dafin hannunsa domin su komai na su a tsafe yake, ko dangwarar mutun su kai indai sun yi da keta sai yaji ciwo.
Da gudu Liya ta haye saman dutsen tana dukewa dan kar jifar da Fadime take mata ta same ta, daman can neman Wasim ya biyo da ita ta nan kuma bata ganshi ta kwashi ruwan duwatsu a gurin Fadime.
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 09:23 - 馃馃馃馃: 24
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
Cikin natsuwa Sirleem ya shiga dakin mahaifiyarsa, tana ganinsa tai saurin aje wayar hannunta.
鈥淵a akai?鈥�
Kai tsaye ta tambaye shi abun da bata saba ba. Mamaki ne ya bayyana a fuskarsa.
鈥淣a ga kamar kina ciki damuwa ne鈥�
鈥淎a ba komai ka je inda zaka je waya na ke son yi鈥�
鈥淎mman kin tabbatar da babu wata matsala?鈥�
鈥淣a fada maka ba komai mana Sirleem ka tafi inda zaka je鈥�
Ta amsa masa da dan fada domin ta matsu ya fita daga dakin. Juyawa yai cike da mamakin yadda Hajiya take masa ya fice. Mikewa tai tsaye ta isa gurin kofar ta saka mata key sannan ta dawo ta kira number Jarma, yana dagawa ta labarta masa komai shi kanshi ya cika da tsananin mamaki.
鈥淜in gani ba ni san mutanen nan basa taba mana karya鈥�
鈥淎da can ina ganin abun kamar wasa, amman ganin wannan yarinyar ya bani tsoro kuma ya saka na yarda, yanzu miye mafita?鈥�
鈥淢afita kawai a koreta daga gidan mana, babba ce?鈥�
鈥淜arama ce ba zata wuce warin Nana ba, ni abun ya bani mamaki ma, taya zata iya lalata mana aiki? Ko dai tana da aljanu ne?鈥�
鈥淜o ma dai minene abun da nake ganin yafi kawai a koreta daga gidan, matukar tana cikin gidan nan zata bata maka lamari da tsari鈥�
鈥淭o amman ya za ayi na koreta tun da bangarena take ba?鈥�
鈥淗aba Hajiya kamar ba mace ba, ki yi tunani mana, ni anjima zan shiga na gaishe da Hajiya dan na ga yarinya鈥�
鈥淥kay shikenan ai dole mu san abun yi kam鈥�
Ta sauke wayar tare da sauke ajiyar zuciya tana tuna sauran abubuwan.
鈥淔adime Falmata Sardauna, wacece Fadime kuma? Waye Sardauna?鈥�
Ya mike tsaye tana ta tunani.
鈥淪un ce akwai tafiyar da ba dawowa? Wace tafiya ce kenan? Wa zai yi? Mu ko kuma bangaren Ammy?鈥�
Safa da marwa ta fara yi a dakin.
鈥淚na kyautata zaton yarinyar tana da aljanu ne wata kila zata fada ne, in ba shi ni ban ga ta inda zata iya lalata mana shiri ba? Kamata yai nai mata sanadi da gidan nan cikin ruwa sanyi ko kuma ayi mata asiri ta bar gidan gaba daya鈥�
Sai kuma ta girgiza kai.
鈥淣o ai idan mu ka mata asirin idan tana da aljanu zata iya fadar gaskiya ta tona mana asiri鈥�
Wayarta ta nufa ta kira Hajiya Talatu ta labarta mata abunda yake faruwa.
鈥淲annan maganar ba ta waya bace ranki ya dade zan shigo gobe da kaina鈥�
Daga haka ta aje wayar, gaba daya ta rasa yadda zatai ta natsu, haka ta wuni cikin tunani kala kala ta kulla wannan ta kwance wacan ta saka wannan ta ga be yi ba, babu abun da yafi tsaya mata a rai kamar yadda Falmata zata lalata musu shiri as how kuma ta yaya? Lokaci bayan lokaci sai ta ambaci sunan Falmata Fadime Sardauna tana jinjina lamarin.
SHATTIMA POV.
A kofar gate din Hajiya a mutu ya faka motarsa duk kuwa da kasancewar Zainab ba son zuwa gidan domin yan uwan Hajiya Babba ne ita kuma ba wani shiri take da Hajiya Babba balle kuma yan'uwanta.
鈥淚na jin gobe zan je Yola, zan turo miki number police din da za su raka ki a can idan kin shirya kawai ki kira su zasu same ki har inda kike鈥�
Zainab ta kalleshi.
鈥淎mman Lafiya zaka je gobe? Ko ka sake samun hutu ne?鈥�
鈥淏aba Waziri ne yace yana son ganina, ya kira ni da safe yace idan zai yiyu mu hadu da a yau, nace masa sai dai gobe鈥�
鈥淥kay Allah ya tsare, ni ba zan dade ba, domin bana jindadi sosai kuma ina son na gama cikin kwana biyu koma鈥�
Hannunsa ya mika ya dauko diary sa yai rubutu a kai ya cire paper ya mika mata.
鈥淜i ba wani ya karbo miki wannan maganin鈥�
鈥淭hank you鈥�
Ta fada bayan ta karba, sannan ta bude motar ta bita, sai ya jira ta dauki akwatinta dake boot sannan yaja motarsa ya dauki hanyar asibitin, gaba daya wunin ranar daya tuna abun da Fadime ta saka Ra'ees sai yai murmushi, sai yana daf da tashi aikin sannan ya kira Ra'ees a waya bugu daya abokinsa ya amsa.
鈥淗ello鈥�
鈥淢atsoraci鈥�
鈥淯hmm Allah yasa kaji abun da naji, ba zaka gane ba ne Wallahi鈥�
Shattima yai murmushi kasaita wanda ya karawa fuskarsa kyau da kwarji sannan ya sake magana a hankali.
鈥淕obe dai zaka yi duty na, zan leka Yola鈥�
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淚 don't know, Baba Waziri ke nema kuma tun har ya bukaci ganina kasan abu ne mai muhimmanci鈥�
鈥淎llah yasa alheri ne ya tsare鈥�
鈥淎min鈥�
Ya aje wayar har sai da Ra'ees ya kashe da kansa sannan ya mike tsaye ta hada komai nasa ya zuba a karamar jakarsa ta riko system dinsa ya fito daga office din.
Kai tsaye gida ya dawo daman can indai baya gida to yana gurin aiki dan kuma baya aiki to yana gida sai kuma idan wata fitar mai muhimman ta kama, domin shi ba mutum ne mai son yawo ba.
After sallah la'asar ya fito falon ya zauna yana kallon tv, be yi minti talatin ba ya soma jin laurarsa na son tashi, daman can indai zai zauna shi kadai a gurin yana tunani to zai haifar da kansa da matsala ne, cikin rashin kuzari ya mike tsaye ya shiga kitchen ya dauko cup ya ciro lemun tsaki a fridge ya yanka ya matsa a cup din ya jika Lipton ya hada ya shanye sannan ya fito ya hau sama zuwa bedroom dinsa. Wanka ya fara yi sannan ya kwanta saman katon bed din nan da nan bachi yai gaba da shi.
Be farka ba sai da aka fara kiran sallah magari, sannan ya unkura ya shiga bandaki a nan ma sai da ya sake watsa ruwa dan jin yai jikinsa ya masa nauyi sannan ya fito ya nufi masallacin unguwarsu. Ba dawo gidan ba sai after isha'i, daman can idan yai sallah magariba baya dawowa gida a masallacin zai tsaya yai ta azkar da tasbihinsa har a kira sallah isha'i.
Da wuri ya bi lafiyar gado saboda ya samu tashi da wuri domin jirgin da zai bi zai tashi ne by 7am.
(Ku ji tsoron Allah da ya hallacinku ku daina karantawa idan ba ku biya ba, ku guji hakkin wani dan Allah baya yafe hakkin wani akan wani, daka ci hakkin wani kara a ci naka, ko ba komai kasan kai ka bi shi bashi ba wai shi ya bi ka ba, kuma zai biyaka a inda ba a abiya da nera sai lada ko zunubi. Indai har za ki karanta ki karu ko kuma ki samu nishadi to miye na hassadar ko kyashin biya? Masu sharing ku cigaba da yi kowa yai na gari dan kansa, wata rana sai labari duk abun da ka aikata shi zaka gani, kuna ganin abun kamar ba komai ba ko? To Allah ya baku sa'a ya muku yadda kuke mana馃檶馃槉)
FALMATA POV.
Bata koma ba sai kusan tara har da yan mintuna, taji tsoro sosai domin bata saba tafiyar dare ba da nisa haka sai a yan kwanakin nan da fara kaiwa dare, bata baro gidan sai yaran sun yi bachi ta kwantar da su sannan zata kamo hanyar gida.
Ta iso a gajiya sosai sai dai tararda Sani da tai a kofar gidan yana jiranta sai ya saka ta manta da gajiyar. Sai da ta fara shiga gida ta sanar da Tumba isowar ta.
鈥淭o kije waje wani na nan yana jiranki, sauran idan ya baki kudi ki boye ki shigo min hannu sake鈥�
Falmata bata ce komai ba ta juya ta fice daga gidan, saman dakalin dake kofar gidan ta suka zauna duk maganar da zai yi sai dai ya kai bakinsa kunnenta ya fada mata, kamin ya kumna matar wata tsohuwar wakar M2, tana kallon video wani shauki na dibanta, har ta dago kai ta fada masa cewar ta hadu da M2 ba sau daya ba sai kuma wata zuciyar ta hana ta waya ni ko shi ma ya karyatata kamar yadda sauran kawayenta su kai. Sai goma har da yan mintuna yai mata sallama ya tafi be bata ko sisi ba. Da fargaba da shiga gida domin ta san ko ta fadawa Tumba ba a bata komai ba ba yarda za tai ba. Sai da tai ta mata rantsuwa kamar za tai kuka sannan ta kyaleta sai masifa take.
鈥淚dan ya san baya bada komai ya daina zuwa, ki sallame shi kawai鈥�
鈥淭o鈥�
Falmata ta amsa sannan ta shige dakinsu jikinta na rawa. Washe gari ma kamar kullum sai da ta gama gyara gidan sannan ta shiga dakinsu ta dauki karamin qur'anenta na hadda ta saka hijabinta ta fito tai ma Tumba sallama ta kama hanya tana ta kallon Naja dake shirin makarantar boko. A zatonta yau ma zata hadu da Iya kamar kullum amman sai gata wayau babu Iya a waje har ta isa cikin gidan ta hau sama ta kwankwasa kofar babu bata lokaci aka bude mata. Sai da ta gaishe da duka hadin da suke falon sannan ta wuce dakin yan uku ta fara aikin.
Misalin tara da rabi ta gama komai sannan ta dauko yaran ta fito da su domin ayi musu wanka.
鈥淏a a fitowa da su Falmata ki koma dasu dakin, sai kije ki kira Iya tai musu wanka tun ni ban gama aikin ba, na san Shattima be son jira Ammy tace a gama masa komai kamin ya iso zuwan safe zai yi鈥�
Falmata ta jin Jekadiya ne kawai ba dan ta fahimci waye Shattiman ba balle, juyawa tai ta koma cikin dakin ta aje yaran sannan fito.
鈥淚na ne dakin Iya yake?鈥�
Jekadiya ta umarce wata hadima da kai Falmata a bangaren Iya wanda bangare daya suke da Jekadiya da wasu manyan hadima gidan. Hadimar na gaba Falmata na binta a baya sai karanto addu'a take, sai da suka sauka kasa, suka fita daga bangaren Ammy gaba daya sannan suka isa wani madaidaicin part.
Bakin kofar Iya hadimar ta tsaya ta kwankwasa mata kofar sannan ta wuce ta bar Falmata a tsaye.
**
Iya na zaune dakinta, tana mamakin karfin hali irin na yarta Zainab, ta san yadda Zainab take son jikinta sosai shiyasa ta sakar mata ciwo domin kawai ta fasa tafiyar amman sai da taje, har gashi yau kwana daya kenan. A yanzu bata da wani zabi daya wuce sake kurwar yarta ta huta. Tashi tai ta bude kasan carpet din ta kwance kurwar ta sake ta, nan da nan tsokar da zama kamar wani karamin tsuntsu tai sama ta bace. Kurwar Auwal ta dauko ta matsa matsi bana wasa ba, bayan ta masa ta sake saka kumbarta ta soka daga kasa, jin an buga kofar yasa tai saurin maidawa ta aje ta ta nufo kofar ta bude. A can har cikin tsakiyar idon Falmata tana kallon amman a yanzu bata kaunar ma ta hada ido da ita, sai wani tsam tsam take ji yana tashi a cikin kanta.
鈥淵a akai?鈥�
鈥淎nce ki zo ki yi ma yara wanka鈥�
Falmata ta fada tana kallonta a yayinda ita kuma Iya ta kasa hada ido da Falmata, da sauri ta daga mata hannu.
鈥淕ani nan zuwa tafi鈥�
Ta maida kofar dakin ta rufe tana sauke ajiyar zuciya.
鈥淟allai wannan yarinyar ta gawurta, ashe akwai kurwar da zata gagareni kallo? Uhmmm dole na yi wani abun kar ta zame min kaya鈥�
Ta fada sannan ta karasa bakin gadon ta zauna da mugun mamaki.
SHATTIMA POV.
Be shigo gidan ba sai kusan azahar duk kuwa da kasancewar ya sauka da wuri, sai dai ba a gidan ya sauka ba a gidansa ya sauka sai da ya huta sannan Baba Adamu ya tokoshi a mota ya shigo da shi masarautar. Ta bangaren Mai Martaba Baba Adamu ya faka motar sannan ya fito ya budewa Shattima, kamar wanda baya son motsa jiki haka ya fito cikin motar yana wani irin takum kasaita da jin isar sarautar. Sai da ya shiga ya bangaren Mai Martaba suka gaisa sannan ya fito ya nufo bangaren Ammy cikin farinciki domin ya samu Mai Martaba a falonsa tsabanin da da kullum a dakinsa yake zama. Babu kowa a falon na Ammy sai ac da kuma Tv da turaren wuta da aka kunna yake da kamshi kamar dakin sabuwar amarya. Dakin yaransa ya fara nufa a hankali ya tura kofar dakin, sai ya tsaya daga bakin yana kallon Falmata wacce ta saka yaran da suke ta wasa a gaba tana rike da qur'ane tana karanta musu Suratul Bakara duk aya sai ta tsaya ta tofa musu, sannan ta cigaba.
Wani irin farinciki ne da natsuwa suka kirkiri kansu a cikin kirjinsa, Falmata ta shiga zuciyarsa ta kwanta yaji ta burgeshi matuka. Kamshin turarensa ne ya sanar da ita cewar akwai wani a dakin hakan yasa tana kai aya ta juya ta kalli kofar suna hada ido gabanta yai mugun faduwa sai ta sauke idonta da sauri tana cigaba da jin faduwar gaban. Karaso yai cikin dakin ya duka gaban yaransa ya shafa kansu ya sumbancesu sannan ya kalleta sai ta dago masa hannu tana gaisuwa.
鈥淏arka da rana鈥�
Samun kansa yai da sakar mata da murmushin da kasafai yake yi ma kowa shi ba, domin har ga Allah ta burge shi, ko ba komai ta kula masa da yaransa ya dade yana neman irinta be samu ba.
Be amsa ta ba ya mike tsaye ya nufi kofa zuciyarsa cike da annashuwa. Yana fita daga dakin ya shiga dakin mahaifiyarsa sai ya same ta tana yi ma Nana fada.
鈥淣a fada miki ba zaje ki je ba鈥�
鈥淭o ai ban ce binki zan yi ba, kanwar amaryar kawata ce class din mu daya ita ce ta gayyace ni鈥�
鈥淣i ma ba zuwa zanyi ba, Hajiya Babba ce zata je a madadina, kuma kin san dai ba zaki fara binta ki shiga cikin manyan ba ko?鈥�
鈥淭awa tafiyar dabam zan yi鈥�
鈥淎llah ya tsare hanya鈥�
Ammy ta fada tana dauke kai daga barin kallon Nana ta maida gurin Shattima.
鈥淏arka da rana Ammy鈥�
Jin muryarsa yasa Nana juyawa da sauri ta nufeshi ta rumgume.
鈥淥yoyo Ya Shattima baka fada min zaka zo ba?鈥�
Murmushi ya sakar mata yana mata side hug.
鈥淣i ma zuwan kai tsaye ya zo min, yaushe kika dawo鈥�
Nana ta yi yar dariya.
鈥淏ari naje na duba assignment dina gobe zamu yi submitting鈥�
Ta fice da sauri, Ammy ta girgiza kai.
鈥淎llah ya kyauta wannan yarinyar, Wallahi naje kamar na bada sadakarta na huta鈥�
Shattima ya zauna yana murmushi.
鈥淜urciya ce Ammy zata daina鈥�
鈥淎llah yasa, ya hanya?鈥�
鈥淎l-hamdulillah鈥�
鈥淢a-sha-Allah ga abinci can na jiranka, ka ci kamin Waziri ya iso鈥�
鈥淎mmy kin san miyasa Baba Waziri yake nemana?鈥�
鈥渄an ya shigo zaka ji鈥�
Ammy na fadar hakan ta mike tsaye ta nufi wata karamar kofar dake dakinta.
FADIME POV.
Tada tashar Fadime ta dauki hanyar gidansu, daman tafiyar babu wata doguwar tazara daga inda ake sauke mutum zuwa unguwarsu. Kazarta dai tun a cikin mota ta fara cin abunta yoghurt din ce dai bata sha ba, sai da ta doso gidansu sannan ta fara tunanin Amo, idan tana cikin gidan ko ya zatai? Ko kuma dai tana can birni oho. Lekawa ta fara yi cikin gidan sai dai bata iya hango ko'ina na gidan sai bangaren shanu da kofar dakin Inna.
Ba kowa take ji ba kamar Bappa tun da ba da saninsa aka je da ita ba. Kamar wacce zatai sata haka ta fara takawa ta shiga cikin gidan. Sai hango Amo tai kwance bakin bukkarta Hajjo na danna mata tuwon kasa a baya. Da mugun sauri Fadime ta dauke kai ta rika kallon sama dan kar idonta ya shiga cikin na Amo. Amo dake kwance tana ganin Fadime ta mike zaune tana mata wani irin kallo na bakinciki da kuma mamakin da ya kasa barinta har yanzu. Ga kuma fadan da suka yi da Inna yau duk akan ta baro Fadime a birni ta yi dawowarta, kana kallonta kasan babu alheri a irin kallon da take yi ma Fadime, da ace yau tana da dama da iko da Fadime ba zata kwana duniya ba, domin abun da tai mata yafi wanda mutanen can sukai mata.
鈥淗ar abada dan da bana ka be taba zama naka ba, Wallahi kin ji haushin rayuwa, ai ko cewa su kai na kashe rai be kamata ki yi min haka ba, ni na biya miki kudin mota saboda kawai na nemo miki miji kina zaune a nan sa'aninki suna can da samari amman ke babu mashinshini balle ma dauki shine zaki watsa min kasa a ido ko?鈥�
Sai da Amo ta kai aya sannan Fadime ta kalli inda take tana dan turo baki.
鈥淭o kuma sai na yarda su dake ni bayan ban san hawa ban san sauka ba, kuma ni ai hankali bacewa yai ban san abun da ya faru ba鈥�
鈥淣i ai na san hawa na san sauka, shiyasa suka lakkada min duka, gashi nan ina jinya, ki wannan yarinya an yi haihuwar banza鈥�
Inna ta aje butar dake hannunta ta nufo Fadime tana fadin.
鈥淗aihuwar alheri dai akai, ko ba anan na same ki ba? Ke ai ko ta banzan banga kin haifo ba sai yar riko, kuma Wallahi da wani abu ya samu Fulani yau da tashin hankalin da za'ayi na gari da gari ne ba ko na cikin gida ba, daman can ban so tafiyarta ba kika matsa kika saka ta gaba kika je da ita shine kuma zaki baro ta ki dawo dan ta hallaka a can ko?鈥�
鈥淜uma daman nace bana son zuwa ta matsa min鈥�
Fadime ta fada tana dan turo baki ganin yau Inna ta bude baki tana fada akanta abunda bata taba ba kuma bata saba ba. Amo kan wani kallon mamaki ta kara yi ma Fadime, kamin Inna ta gwatsaleta.
鈥淒alla can rufe min baki, da za a fita ai kina gana jiki na rawa kika bita ko kunya bakyaji, kwata kwata babu inda kika da halin Fulani, wai kije birni neman saurayi saboda kunya ta fita idonki鈥�
鈥淭o ai gashi nan na samo kaza da yoghurt da dubu bakwai鈥�
Amo ta wani kashe ido tana kallon Fadime wacce tai magana tana turo baki, wato ita ta biya mata kudin mota taje da ita tasha duka, ita kuma ta samo kaza da yoghurt da kudi, a take zuciyarta ta raya mata wata kila tayi arba da saurayin ne har ya siya mata kayan dadi ya bata kudi tun da kusa da gidansu Ra'ees ne abun ya faru
鈥淎i Wallahi sai na fada masa halinki dan kar ya kwashi mugun abu, ya kai cikin gidanshi鈥�
Inna ta kalli Amo a fusace.
鈥淣i ban haifi mugun abu ba, miji kuma ki yi ta kaya tana zaune Allah zai kawo mata nata鈥�
Inna ta ja hannun Fadime suka shige bukkarta, babu kalar fadan da Inna ba tai mata ba a cikin bukkar tun Fadime na daurewa tana shanyewa har ta fasa kuka. Sai da ta gama kukanta taja kazarta ta bude ta fara ci, sosai ta ci namanta rabon da ta ci kaza har ta manta, amman a yau ta mata cin kashu ba ma ita kadai ba har da Inna dake fadan miyasa ta karba.
鈥淚nna na ma hadu da wata mace tace tana son ta zo nan tai daukar hoto, na fada mata idan ta zo ta nemi gidanmu zan kaita ko'ina ma鈥�
Ta fada tana cika bakinta da nama, Inna ma da naman take ci ta ce.
鈥淲ai ni Allah, wato gani sarkin gari ko? Wai ke kullum sai kin dauko abun magana鈥�
鈥淎a wasa nake bance mata ba, daman can na ji abunda zaki ce ne鈥�
Ta fada tana yar dariya dan tasan wani fadan Inna zata sake mata. Rowar Naman kazar Fadime ta kulle a ledar da yake ciki ta aje a gefen gadon karan Inna sannan ta fito tana sudar yatsun hannunta sai da ta kawo kusa da Amo tai gyatsa.
鈥淎l-hamdulillah na koshi da kaza da yoghurt鈥�
Amo kallonta kawai take, kamin ta mike tsaye ta shige bukkarta, tukunyar tsafinta ta dauko ta sake turawa Fadime wutar sannan ta fito ta zauna tana kallon yadda Fadime ke alwala hankalinta kwance ita kuma tana jinya. Sai da Fadime ta gama alwala sannan ta mike tsaye tana yar waka kamar ba alwala tai zata yi sallah ba, da gangan take yi wai domin Amo ta kara jin haushi, dan ta yi arba da irin hararar da Amo ke watsa mata. Dakinsu ta shige ta shimfida buhu ta soma rama azahar sannan ta gabatar da sallah la'asar. Tana gamawa bata ko tsaya yin addu'a ta cire tufafin jikinta ta dauko na gadonsu ta saka ta fito tsakar gidan ta dauki tulu.
鈥淭o Allah ya tsare ya miki albarka kuma ya shirya na natsar dake鈥�
Inna dake aikin wanke hannu ta fada, sai da Fadime ta kalli Amo sannan ta amsa da amin, sai kuma ta aje tulun ta shiga dakin ta bude ladar kazar ta dauko cinya daya ta boye a zanenta ta fito ta dauki tulun ta fice.
Amo na ganin ta fice ta unkura cikin zafin ciwon da karfin hali ta shiga bukkarta ta dauko wani magani mai kamar laya ta saka a baki ta tauna, sannan ta fito.
鈥淜ar wanda ya shiga bandaki ina ciki鈥�
Ta fadawa Hajjo sannan ta sabi buta ta shiga bandaki. Ba komai za tai ba so take ta bi bayan Fadime ta ga abunda take idan taje diban ruwa da kuma yadda wutar take barin jikinta. Tana shiga bandakin ta fara karanta wasu abubuwa tana karkada halshe ta birkice ido, a nan da nan jikinta ya fara gashi sai ta fadi a kasa ta kafa hannayenta da kafa kamar yadda dabbobi suke, cikin kankane lokacin gashin kyanwa ya maye jikinta gaba daya sai ta soma kankancewa ta zama bakar mage sai jajayen ido. Tsalle daya tai ta tsallake zanar ta dira waje, ta bi hanyar dajin tana tafiya daker dan ba karamin duka ta sha ba jikin kuma be isa saki ba, tafiyar ma kadan kadan take yinta.
Fadime tana tafe tana tunanin abunda Amo ta fada cewar sai ta fada masa halinta.
鈥淎i daman yace ya fasa, shikenan sai na tsaya a dake ni gashi nan ma ana mata tausar tuwon kasa, waya sani ma ko mayyar ce da gaske鈥�
Duk taji haushin abun da faru gaba daya, Ra'ees yace ya fasa gashi kuma Amo tace zata kara lalata abun, idan ma ta tuna da Wasim sai ta ji haushinsa dan shine yasa muryarta ta yi katuwa har suka gudu ba dan shi ba da yanzu komai be faru ba. Allah ya gani kazar nan ma ba dan tana son masa kuri ba da ba zata je da ita inda zai gani ba, amman tana son nuna musu kazar shi da Ma'u dan su san ba wai farinjini ne bata da shi ba.
Sai da ta fara isa gurin ruwan ta fara ciko da zimmar idan ta cika sai ta je gurin duwatsun tai magana da shi, sai jin takunsa tai a bayanta kasancewar gurin babu mutane domin yamma ta yi kuma ana fadar dibar ruwan yamma da kuma rana tsaka be da kyau. Da sauri ta juyo sai ya sakar mata murmushi, mikewa tai tsaye tana kallonsa.
鈥淢unje birni dazu鈥�
Jin be ce mata komai ba sai kallonta yake yasa ta cigaba.
鈥淣a hadu da wani saurayi ya siya min kaza鈥�
Hannunta ya rika sai dai be yarda ya taba tafin ba, yaja ta suka zauna kan wani karamin dutse dake gurin.
鈥淔ada mim yace yana son ki?鈥�
Ta yi shiru sai ta ciro naman kazar ta mika masa.
鈥淕a shaida nan ka gani鈥�
Dan murmushi yai ya bude mata bakinsa.
鈥淏a ni na ci鈥�
Ta zare ido.
鈥淜ai idan aka gan ni ina baka abinci sai a fadawa Bappa, gashi nan kuma baka da riga sai ace wani abu ne鈥�
Murmushi yai gyada mata kai, can kuma sai ta waige ta ga babu mai ganinsu ta balli naman ta kai masa a baki. Bude bakin yai ta saka masa babu wata kyama duk kuwa da irin kyamar da yake da shi, sai ya fara tauna naman sannan ya kai sannunsa ya cafko wutar bayanta.
鈥淎n sake saka miki wutar nan鈥�
Fadime ta waiga da sauri ta kalli hannunsa dake ci da wuta, ba shiri ta jefar da naman hannunta ta mike tsaye.
鈥淜ai ne dai kake saka min ita鈥�
Ya kalleta da fafaren idanuwansa ya jefar da wutar.
鈥淏a ni ba ne鈥�
鈥淭o waye? Miyasa ake saka min ita?鈥�
Mikewa yai tsaye ya shafa kanta da babu dankwali.
鈥淪aboda karki yi albarka, wannna wutar ta maita ce鈥�
鈥淭o minene ma yasa mayun suke bina suna saka min wutar ne?鈥�
Murmushi yai ya kai dayan hannunsa ya shafi gefen fuskarta, sai kallonta yake kamar zai cinyenta.
鈥淎na sakawa mutum ita ne saboda kar yai albarka, komai kike samu ko kika rika sai lalace, idan kana makota da maye ko kuma ya saka maka ido, to zai saka mata wutar ne tai ta binka tana cinye duk wani abu da ka mallaka, idan kuma be saka maka wutar ba zai saka maka ciwo har dukiyar dake tare da kai ta kare, shi ma idan ya gagara cinka ne, mayu suna da hassada basa son su ga wani yana samun wadata saboda mafi akasari su matalauta ne, masu siyar da kurwa ne kawai suke arziki wadanda basa ci sai dai su siyar ko kuma suna ci suna saidawa, ko baiwa ko basira maye ya gani a tare dake zai kwasheta ya jujuta miki kwakwalwa, idan maye ya ci mutum dubu sai ya zama sarkin mayu, daga lokacin ne mayen baya iya sake cin mutun sai dai su koma bada maganinsu saboda sun san lagonsu, mugun ya san makwancin mugu, idan kuma maita mutun ta gawurta, ko dabba ya kalla ya kwallafa rai zata mutu, ko gini kai idan maye baya so yana kallon ginin zai zube sai idan ka gagareshi, idan kurwarki tana gurin maye zai ta miki waibuwa yana saka ki kalar mafarkin da kike so, idan kuma suka aje miki aljani a daki to zasu rika jin inda kike neman magani da inda kike ajewa sai su bata shi ya gagara yi miki amfani鈥�
Tun da ya fara bayani Fadime take masa kallon tsoro idonta a waje.
鈥淜ai ma maye ne?鈥�
Ya girgiza mata kai yana sake kai hannunsa ya shafa gashin kanta.
鈥淢u garin mu ba a maita, sai dai muna tsafi sosai, amman ba mu yarda da ayi maita ba, saboda ba ma yarda mu cutar da yan'uwanmu, idan mutum yai mata korarsa ake a garin ko da shi din sarkin garin ne, mayu har yayansu suke badawa saboda ana adashe tsakanin junansu, idan aka ci dan wannan idan za ayi kwasa na wani za a ci, duk irin son da kake ma dan dole ka bada, idan kuma aljanin maita ya bukaci 蓷an ka da kansa dole ka cinye danka ko da kuwa kana kana son shi, mayu basa son tsagera, sun fi son matsoraci da mai yawan kyautata musu, matsoraci kurwarsa tana kwantawa ne guri daya har su samu nasarar kamawa babu wata hala, kama ma mai yawan kyautata kusu kullum yana tare da su, kamar kaza ne a cikin keji idan ka tashi yankawa cirota kawai zaka yi, tsarega kam yana musu wahalar kamu saboda kurwarsa bata zama a guri daya kuma baya shan inuwa daya da maye, wani mai aljanu ma wanda aljanunsa suka fi na maye a take zai tona musu asiri, sannan maye be son tsarguwa, idan kika matsa masa zai tashi ya bar miki guri, idan har makocinki ne, ko kuma ya baki maita ki ci a asirce bani sani ba ki kamu da ita, kowa kuma da yadda yake kama kurwa, wani lasowa yake, wani sai ya miki kyaface da hannu wani sai jikinsa na taba naki, wani sai ya baki abu kin ci, wani sai ya shiga innuwarki, wani sai ya baki abu kin karba ko kuma kin bashi a lokacin ne zai samu damar jan kurwarki izuwa gareshi, wani sai ya miki magana kin amsa, wani kuma da ido zai janyo kurwarki, akwai wadanda basa gashi, amana basa tsawa soyawa ko gasawa, irinsu sun fi hadari su da masu saidawa domin idan sun sayar yana da wahala wanda aka saidawa ya dawo da ita duk kuwa da irin azabar da za ayi ma wanda ya kama kurwar, wanda baya gashi kuma take daya kama yake yankewa ya cinye mutum ya mutum, irin su idan suka kama ba zaka wuce kwana daya ba ko wuni wani ma awanni zaka mutu鈥�
Gaba daya jikin Fadime yai sanyi, tun dai tana gane bayanin nashi har kwakwalwar kanta ta fara kwancewa yanzu kam jinsa kawai take bata gane komai ba, sai dai abunda ya faru a dazun da Amo ya dawo mata a rai wata kila da gaske Amo mayya ce.
鈥淭o ni wa yake saka min wutar? Minayi?鈥�
鈥淏aki yi komai ba, ban fada miki maye yana da hassada ba? Idan ma suka gagara cin kurwarka suna mata duka su daddake ta mutun ya koma musaki ko mahaukaci ko wawa ko kuma ya koma kwance da rashin lafiya, amman daga yau ba za a sake saka miki wutar maitar ba, ba zan sake bari a cutar da ke ko yatsa ba zan bari wani ya nuna miki ba kowa kuwa鈥�
Ya fada yana kallon cikin idonta fuskarsa na nuna alamar babu wasa a maganarsa. Juyawa yai baya ya kalli wata bakar mage dake labe cikin itatuwan masara tana kallonsu sai ya nufi inda take Fadime dai binsa kawai tai da kallo.
Amo na ganin ya nufota hankalinta ya tashi tana son ta gudu ta kasa, sai ta ji kamar ma yana kiranta yana nufota tana tunkararsa har ta kai kanta gurinsa ta duka ya kamata ya birkiceta ya nade hannunsa ya sakar mata kulli a ciki sannan ya saketa, kasa tashi magen tai a take ta fara aman jini Wasim na ganin haka ya juyo ya dawo inda Fadime take tsaye.
鈥淲annan magen ina ganinta idan ina kiwo tana bibiyata, har a mafarki wani lokaci ina ganinta鈥�
Fadime ta fada tana nuna magen cikin wani irin tsoro har bata iya numfashi da kyau. Kafadunta ya fada ya kara matsowa da ita kusa da shi ya rumgumeta ya lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya.
鈥淜in cika tsoro...鈥�
Ya fada a hankali hana shafa kanta, kamar wacce ta tuna abu tai saurim dagowa daga kirjinsa ta leka mage sai ta hango babu magen a wajen, ta kalli Wasim
鈥淜ai ma ai kana keta ka maida min murya katuwa kuma ka saka min maciji a tulu鈥�
Murmushin yai ya risino kusa da fuskarta yana mata wani irin kallo kamar maye.
鈥淎i ke kika ce na miki dabon maciji kin tuna?鈥�
鈥淎mman ban ce ka maida min muryar katuwa ba鈥�
Nan ma murmushi yai.
鈥淲annan kuma ra'ayina ne, amman ba zan sake maida miki murya katuwa ba na yi alkawari鈥�
Yana gama fada mata haka jikinsa ya bashi cewar akwai wani mai nemansa a kuwa da shi, tafin hannunsa ya bude sai sunan Liya ya fito da sauri ya rufe hannun ya juya gurin wata karamar hanya ya fara tafiya.
鈥淶an tafi sai na sake zuwa nan鈥�
Wannan karon bata daga masa hannu ba kamar yadda ta saba sai kawai ta bishi da kallo har ya haye saman dutse ya dago mata hannu ya juya ya sauka ta dayan bangaren. Sai ya wuce sannan ta juya ta koma gurin ruwa ta cigaba da cikonta tana tunanin wasu abubuwan daya fada mata, tana daga kai ta hango Liya tafe ta gefen gulbin, Fadime ta tsaya jiranta har ta kawo.
鈥淒an Allah ki taimaka ki dora min tulun nan a kai鈥�
Kallonta Liya ta tsaya yi sannan ta karasa kusa da ita ta rika mata tulun ta dorata a kai, a nan Fadime ta hango gashin kazar dake kanta ta kai hannu ta cire mata.
鈥淕ashin kaza a kanki鈥�
Fadime ta fada bayan ta kai hannun ta cire gashin ta jefar, Liya bata tsaya komai ba ya kaiwa Fadime bugu a baki.
鈥淜am Bala'in nan鈥�
Fadime bata san lokacin data jefawa Liya tulun kanta ba ta fara zaginta bakinta sai jini yake.
鈥淪hegiya muguwa shegiya shegiya shegiya daga taimako, muguwa Azzamula, muguwa ban yafe ba Allah ya isa鈥�
Liya ta duka ta dauki gashin ta maida a kanta ta ranta a na kare. Fadime ta fara daukar duwatsun dake gurin tana jifanta da su iya karfinta tana zaginta tana kuka a lokacin daya, domin ba karamin azaba ta ji ba, daman mutane garin Garuk indan suka daki wanda ba dan gari ba sai yaji zaba saboda dafin hannunsa domin su komai na su a tsafe yake, ko dangwarar mutun su kai indai sun yi da keta sai yaji ciwo.
Da gudu Liya ta haye saman dutsen tana dukewa dan kar jifar da Fadime take mata ta same ta, daman can neman Wasim ya biyo da ita ta nan kuma bata ganshi ta kwashi ruwan duwatsu a gurin Fadime.
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 09:24 - 馃馃馃馃: 25
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
FADIME POV.
Sai da ta saka ruwa ta wanke bakinta sannan ta kama hanyar gida tana tafe tana kuka kamar wata yar 6 years, ta yi wa Liya Allah ya isa ya fi a kirga tana tafe tana tofar da yawun da jini be gama mata zuba ba. Sai da ta iso kofar gidansu sai ta kara bata fuska tana son saka sabon kuka, sai dai jiyo muryar Amo da tai yasa ta manta da wani ciwo da taji a baki, sanda ta fara yi kamar wanda zata sa ci wani abu ta leka cikin gidan, Amo ce tsaye bakin kofar bandakin ta rike ciki sai tsalle take jini na fita bakinta.
鈥淲uta jama'a wuta a cikina, jama'a ku taimaka min wuta鈥�
Inna dai na tsaye bakin bukkarta tana kallon ikon Allah, Amo kam sai yawo take cikin gida tana fadin.
鈥淲uta a cikina jama'a wuta a cikina wayyo ni Allah ya na shiga uku Fulani ki yafe min, mutuwa zan yi鈥�
Wani irin tsalle ta daka ta dire kasa ta mulmula tana kuka, idan tai tari babu abun da ke fita bakinta sai jini, kana ganinta kasan bata cikin hayyacinta. Tashi tai zaune ta cire rigarta ta kwance zanen ta koma daga ita sai under skirt, ta rike cikin sai ihu take. Da sauri Fadime ta juyo ta dawo daga waje ta tsaya tana zaro ido kamar za su fito waje.
鈥淜enan ita ce mayyar? Ashe da gaske ne da mutanen nan suka ce ta kama musu da?鈥�
Ta sake bude baki mamaki ya gama kasheta, sam bata dauka idan ta dawo gida Amo zata tarar a matsayin matar da Wasim ya daka ba. Jin ihun Amo yasa ta sake lekawa, sai ta hangota tana ta rawa.
鈥淲uta a cikina ki taimaka min Aisha wuta a cikina, yau na ga bala'i na hadu da da ukuba, yau na ga wanda ya fi karfina, Fulani ki yafe min dan Allah, Allah ka yafe min ka taimake ni na tuba ba Allah鈥�
Ta nufi gurin Inna tana dafe da ciki sai kuka take irin kukan na azaba na fitar hayyaci wanda ya wuce ayi masa hawaye ita kadai ta san irin azabar wutar da take ji a cikinta gidan ma daker da sudin goshi ta kawo balle kuma yanzu da take jin abun kamar yana kara mata. Tana matsawa Inna ta kara matsawa gefe tana mata kallon tsoro domin ita sam bata ma gama fahimtar abun da Amo take ba, daga shiga bandaki ta fito sai ta fara rawa tana fadin wuta a cikinta. Kan kace kwabo gidan ya fara cika da mutane saboda irin ihun da take tana fadin wuta a cikinta.
鈥淜i yafe min Aisha, watan tonon asirina ya kama, yau duk wanda na ci sai na amaryar da sunansa, Wallahi wuta ce a cikina dan Allah ku min rai ku yafe min, yau na shiga uku na ga bone bone ta gan ni鈥�
Wani irin numfashin wahala take tana dafe da ciki gaba daya ta kasa natsuwa jin take duniyar na juya mata ta ma kasa gane inda take.
鈥淔ulani ki yafe min dan Allah Wallahi ba zan kara ba, na shiga uku wuta a cikina jama'a wuta wuta wuta鈥�
Fadime najin ta sake ambatar sunanta ta auna nesa da kofar gidan dan kar ma Amo ta ji kamshinta. Cikin gidan be wadatar da ita ba ta nufo waje rike da cikin kamar wata mahaukaciya.
鈥淲uta a cikina jama'a, ku taimaka min鈥�
Haka ta nufi mutanen dake tsaye kofar gidan tana fadi, kowa yai chirko chirko yana kallonta, sai wadanda suka shiri da ita ne suka nufota suna fadin lafiya.
鈥淏a lafiya, ba lafiya wuta a cikina, na ci Shamsu na ci Maniru, ku ce Zainabu ta yafe min yaron nan shi kadai ta haifa kuma ni na ci shi Wallahi...鈥�
Tsayawa sukai cak kamin su juya da sauri kowa ya koma baya sun kallonta, ita kuma ta mike tsaye tana kallon Inna wacce ta fito rike da zane zata daura mata ta ce.
鈥淎isha ki yafe min, Wallahi ni na cinye 拼a拼anki, 蓷a tara ni na cinye su, wasu sun ba su zo duniya ba, wasu kuma sai sun zo, Fulani ce kawai ta gagareni, shanun Malam da suke mutuwa idan Fulani ta fita da su kiwo Wallahi duk ni ce, yau na shiga uku yau komai sai na fada, jama'a wuta a cikin cikina鈥�
Inna tsaye tai a gurin kamar a datasa, idonta ya cika da hawaye zuciyarta kuma ta cika da mamaki da tsoro.
鈥淣i na cinye yayanki, na ci 蓷a tara, idan dare yayi ni ake hawa saman rufin dakinki ko na Fulani nai rawa, har makota ina lekawa, wata rana tare da Laraba muke, ita ma ta ci na ci, na hada kai da ita saboda na samu kama kurwar Fulani amman innaaaaa abun ya gagara yau na jawa kaina bala'i, Wallahi wuta ce a ciki yau na shiga uku鈥�
Ta buga hannunta a kasa tana tarin da yake kokarin hanata magana.
鈥淵aron daga ya kawo ni a babur na cinye shi, na kama kurwa wata mata daga hawan mota tana can na aje a dakina, na cinye dan makocinmu Dahiru na cinye kanensa tun be zo duniya ba, duk barin da Aisha tai da yayanta da suka mutu ni ce Wallahi ni ce nake cinye su鈥�
Ta mike tsaye tana ta rawa, ba rawa ta jindadi ko murna ba, irin rawar nan ta azabar ciwo domin ita kadai tasan abun da take ji a cikinta, kamar an zuba fetur an kunna wuta haka take jin cikin mata, yadda take fadar abubuwan da take ita kanta bata san tana yi ba, domin idan wutar ta motsa mata ta laso mata zuciya sai tai ta barin zance.
鈥淜u ce wacan mutumen ya yafe min dan Allah, Wallahi ba zan sake ba, jama'a wuta a cikina, na ci Tanin na ci Murja yar gidan Almajiri, daga na aike ta na tankwashi kanta na kama kurwarta na cinye ta, na ci yar gidan Hajiya Ayawa ta birni na kama mai gadinsu, kurwarsa na cikin dakina鈥�
Kusan duk wanda ta ci ko ta kama sai da ta fada, ta saka hannu biyu ta dafe cikinta sai kuka take, idan tai yunkuri kuma sai aman jinin. Sosai mutanen da take fadar ta ci yayansu suka so afka mata da duka Dattijawan da suke gurin suka hana, Wani makocinsu ne ya hau babur dinsa dan zuwa fadawa Bappa halin da ake ciki. Ba iya mutanen da ta ci ba har mutanen da suke maitar tare sai da Amo ta fada. Hajjo na tsaye ta rasa inda zata saka kanta sai kuka take.
鈥淜aka ta bawa uwata Maitar nan, uwata ta ba ni, ni kuma na bawa tun da ban haifa ba? Yau na yi leke na ga mugun abu, wuta ce a cikin tana ta ci kun ganta鈥�
Sai nunawa mutane cikinta take tana ta tarin jini, kowa sai matsawa yake nesa da ita.
鈥淚na zama mage ina zama doki har kadangare ina zama, ina zama jaki ina zama bakin kare, idan dare yayi a filin can nake rawa, jama'a wuta a cikina鈥�
Ta karasa a galabaice. Inna dai na tsaye tana kallon ikon Allah hawaye sai zuba suke mata, bata jin dacin wata magana kamar wacce ta ji daga bakin Amo ba a yau, ta cinye mata 蓷a tara, saboda ita bata taba haihuwa ba bata san zafin haihuwa ba, ka dauki ciki wata tara ka haihu, wasu ta yi rainonsu wasu kuma tun suna kanana suke mutuwa, ko da rana daya Amo bata tausaya mata ba Fadime ma dan ta gagareta ci ne.
Juyawa Inna tai ta koma cikin gida tana jin wani irin zafi da bakinciki a ranta, uwa ce kadai kan iya labarta yadda bakinciki rasa da yake, balle ita data rasa yara har tara, zaunawa tai a kujerar dake tsakar gidan ta fashe da wani irin kuka, ta sani ko da zata yanka Amo a yanzu ta gasa namanta, ta soyata ba yaranta ba za su dawo ba, kuma ba zai goge bakincikin dake ranta ba. Tun ba yau Inna ta dade tana zargin Amo da maita tun a wani lokacin da suna fira take fada mata suna da maita gado ga kuma mafarkai da take kala-kala akan amman bata taba tabbatarwa ba sai a yau da idonta ya gani zahiri, hannu ta saka ta dafe zuciyarta tana jin wani irin zafi a kirjinta, ta haifi yara goma sai Fadime ce ta tsaya, kuka sosai Inna take tana ayyana yadda wasu yaran suke mutuwa a hannunta da irin azabar da suke sha kamin su mutu, da kuma ita ma irin wahalar da take da wasu. Shigowar wasu makotan ne yasa ta tsagaita kukan da take tana jin wani irin son Fadime na kara fadada a kirjinta ganin ita kadai ta rage mata a rayuwa.
鈥淜i yi hakuri Allah ya saka miki Allah ya isar miki鈥�
Shi ne mafi yawan abun da mutanen ke fada, ita kam ta kasa ce musu komai, kukan kawai take hawaye na mata zuba domin ita kadai tasan zafin da take ji a ranta. Da yamma lis, Bappa ya iso, shi ya riko Amo ya shigo da ita cikin gidan, kana ganin fuskarsa kasan babu walwala a tare da shi, domin ko baka son mace baka son ta fita waje daga ita sai dan kanfai balle matarka ta sunna ga kuma tonon asirin da take ta yi ma kanta. A tsakar gidan ta fadi tana ta ihu har lokacin ta kasa dawowa hayyacinta tana ta faman rikon ciki tana fadin wuta, har kamo hannun Hajjo take tana kaiwa a cikin nata.
鈥淎llah ka yafe min na tuba Allah, ba zan kara ba, wayyo wuta wuta a cikina na shiga uku, Fulani ki yafe min ki ce masa na bari鈥�
Babu irin tambayar da Bappa be mata ba ina ta samo ciwon me ke damunta? Amman ta kasa bashi amsa sai fadin take wuta a cikinta domin bata cikin hayyacinta. Can ya koma gurin Fadime ganin tana ta ambatar sunanta.
鈥淜e kin san wani abu ne?鈥�
Fadime ta yi saurin daga hannunta sama.
鈥淎a ni ban san komai ba, Allah ya tsare鈥�
Yadda tai da ido sai ka rantse da Allah bata san komai ba, bayan labarin na kasan halshenta, sai dai tana tsoron fada kar ta sha duka gurin Bappa.
聽 聽 聽 聽 聽聽 Bappa fita yai daga gidan gaba daya ya koma can gefe ya kira wani Kawunta bugu biyu ya dauka.
鈥淎ssalamu Alaikum Kawu Manu鈥�
鈥淲a'alaikassalam, Sama'ila ya gidan ya kowa?鈥�
鈥淭o Alhamdulillah, Kawo ina bukatar ganinka yanzu idan kana da dama ka zo dan Allah鈥�
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淟afiya amman ba lau ba ka daure ka zo dan Allah鈥�
鈥淒are ya fara yanzu haka na yi alwala sallah magariba, indai ba wata matsala ce babba ba ka bari har gobe biyo mota na zo鈥�
鈥淎a ka zo dai yanzu Kawu鈥�
鈥淭o shikenan idan mun gama sallah zan kamo hanya yanzu鈥�
鈥淭o Allah kawo ku lafiya鈥�
Bappa ya sauke wayar daga kunnensa tare da sauke ajiyar zuciya, sam be ji dadin abunda ya faru ba sai dai be isa ya hana komai ba, ba tun yau Inna ta dade tana masa maganar zargin da take na Amo shi kansa ya dade da sanin abun da take sai dan gudun kar ya budewa Inna da take kishiyarta da kuma sauran mutane damar fada ko aikata wani abu yasa be taba nuna yana zarginta ba idan ma Inna tai sai ya kwatsuleta saboda be taba gani da idonsa ba, sai dai irin tonon asirin da tai wa kanta a yau da kuma fadar irin mutanen da ta ci ya canja masa tunani, an labarta masa komai tun kamin ya iso bayan ya iso kuma ya ga komai a idonsa. Dawowa yai cikin gidan a lokacin Inna na tsugune tana alwala Fadime kuma na zaune gefen bukkar Inna ta rafka uban tagumi tana kallon Amo dake ta dalalar da jini a baki ta rike ciki sai kuka take muryarta ma bata fita. Inna sai da ta gama alwalarta sannan ta zubawa Bapppa ruwa a butar ta kawo gabansa ta aje, fuskarta kawai yake kallo yadda idonta ya kumbura kana ganin kasan ba karamin kuka ta sha ba.
Shi kansa da yake uba abun be masa dadi ba balle kuma ita da take uwa ta san zafin daukar ciki da haihuwa. Bukkarta ta shiga ta dauko tabarma ta shimfida waje ta saka hijabinta ta fara sallah magariba. Fadime na ganin haka ta tashi itama ta dauki wata karamar buta tai alwala ta shiga bukkarta ta dauko hijabinta ta saka ta tsaya kusa da Inna ta kabbarta sallah.
Daga garin Dan-isa zuwa garin Bandalo tafiyar awa daya ce har da yan mintuna a mota, balle kuma su Kawu Manu da suka hau babur din dansa suka kamo hanya saboda babu motar da zata je garin Bandalo a yanzu. Tara saura kwata suka iso garin, ba shi da aka kawo ba har dansa daya goyosa a babur din zullum abun da za su ji ko su tarar yake, sun sani duk abun da zai saka Bappa ya nemi ganinsa ba karamin abu ba ne a matsayinsa na uban daya rage ma Amo a yanzu. Ko da suka iso Bappa na tsaye bakin kofar gidan tare da wasu abokaninsa biyu, sai da ya mika musu hannu suka gaisa sannan yai musu iso.
鈥淜awo Manu Bismillah鈥�
Bappa ne a gaba Kawu Manu na bayansa tare da dansa suka shiga cikin gidan, tun kan Bappa ya labarta masa komai ya fahimci ba lafiya ba, ganin Amo a tsakar gidan Hajjo na gafenta tana kuka, Inna da Fadime kuma suna kan tabarma zaune fitilar aci balbal na gafensu. Amo na ganin Kawu Manu tai saurin mikewa tsaye ta nufo inda yake tana fadin.
鈥淜awu ka fada ma Fulani ta fada masa na daina dan Allah ta cire min wutar nan, ba zan sake maitar ba zan daina Wallahi鈥�
A take gumi ya karyo masa, ya juya ya kalli Bappa sai kuma ya saka hannunsa aljihu ya haska Amo, gaba daya ta fita daga kamaninta ta canja kamar ba ita ba ga wata uwar ramar wahala da tai har lokacin kuma idan tai tarin sai jini ya fito ta bakinta, sai wani leko halshe take waje tana zaro ido kamar sabuwar mahaukaciya, tun da take a rayuwarta bata taba shan wahala ko shiga jalala irin wannan ba. A tsanake Bappa ya labarta Kawu Manu komai sannan ya dora da cewar.
鈥淏an san abun da ya faru ba, Aisha ta fada min cewar daga bandaki ta fito wahale tana ta aman jini tana ihun wuta a cikinta kamin ta fara tonawa kanta asiri, daman kuma ba tun ba na dade da fahimtar abun da Amo take yi, sai dai ba ni da hujjar fadin hakan saboda ban gata ido da ido ba, amman yanzu ita da kanta ta tonawa kanta asiri鈥�
Kawu Manu ya gyara tsayuwarsa yana kallon Amo kamin ya haske Fadime da fitilarsa mai shegen haske.
鈥淭o ita wannan da take ambatar sunanta bata san komai ba?鈥�
Inna kamar tana jira ta mike tsaye tana nuna shi da yatsa.
鈥淜urwar Fulani kur Wallahi sai dai ku ci kanku, kuma duk abun da Amo tai min na bar ta da Allah shi zai saka min鈥�
Inna ta karasa cikin kuka tana jin wani irin zafin a ranta, wani murmushi Kawu Manu yai ya tabe baki har lokacin fitilarsa na haska Fadime.
鈥淚nna ki yi shiru, Allah shi zai saka miki Allah ya isar miki鈥�
Fadime ta fada tana sharewa Inna hawayenta, ita kuma tana wasu hawayen ganin zubar hawayen Inna yasa ta ji wani irin no matter how mother is 蓷a ko 拼a baya son ganin kukan uwarsa, ganin yadda yake ta kallon Fadime yasa Inna ta mai ita bayanta.
鈥淔ulani bata ciyuwa Wallahi sai gani sai bari, kurwarta kur mugun abu ya bi dare ku ga abun ku a kanku鈥�
Wani dogon numfashi Kawu Manu ya sauke sannan ya juyo yana kallon Bappa.
鈥淭o yanzu ya ake ciki? Kai kana ganin wannan abun da take yin kanta ne?鈥�
鈥淜awu ga zahiri kana gani, shiyasa na kiraka ka zo ka tafi da ita鈥�
Cewar Bappa, sai Kawu Manu yai wani murmushin takaici.
鈥淜a kyauta Sama'ila, duk yadda ake ka yi, Allah ya saka maka da alheri, ke kuma ki jira sakamakonki鈥�
Ya karasa yana haska Inna d Fadime, sannan ya kama hannun Amo.
鈥淏a ni da sakamako sai alheri, sherinka ya bika, ka ga mugun abu kai da yarka can mukan alheri zamu gani da yardar Allah鈥�
Uffan be sake ce mata ba, yana dai rike da hannun Amon har suka fita, sai da dansa ya fara hawan babur din sannan ya dora Amo a baya, hajjo ta hau sannan shi ma ya hau a baya suka kama hanyar garin Dan-Isa.
FALMATA POV.
Sai da suka yi bachi sannan ta fito daga dakinsu, a falo ta samu Ammy da Jekadiya da kuma wata bakuwar suna gaisawa, har inda Ammy Falmata ta karasa ta risina kasa ta kwashi gaisuwa sannan ta mike tsaye ba tare da ta ji amsawarta ba, daman ba amsarwa take jira ba ita dai muradinta ta gaishesu ta tafi gida ganin dare ya soma yi sosai gashi a kafa zata je, sai ta fito waje ta kara tsinkewa ganin hadari ya hada ko'ina a garin iska sai kadawa yake. Cira kafa tai tana kallon sama gabanta ya fadi yadda hadarin ya hadu yana da wahala ta iya isa gida ba a sako ruwa ba. Ta baro gate din gidan sai ta tsinci kanta ita kadai a unguwar sai wata mota dake can gefen titi a fake, arzikinta daya unguwar manyan mutane ce ko'ina a haskake yake kamar wani gurin taro. Daga nesa aka dallo mata fitilar motar dake fake har sai da ta tsaya cak sai kuma aka kashe, aka sake dallo mata aka kashe sosai hakan ya firgitata wanda ya saka har ta juyawa ta waiga bayanta tunanin komawa take a masarautar, ganin hakan yasa Sirleem ya bude motar ya fito ya nufo inda take tsaye, tun kan ya karaso ta gane shi, hakan yasa ta dan ji sanyi har tai kokarin daidaita natsuwarta. Kallon mamaki yake mata tun da ya hango ta ta fito daga masarautar ya gane ta, sai dai mamakinsa me ta zo yi a nan? Ko wani take nema?
鈥淯hmmm鈥�
Ta furta yana nunata kokarin tuna sunanta yake amman ya kasa.
鈥淢e kika zo yi nan?鈥�
Ganinta tana ta Kallonsa ba amsa yasa ya tuna cewar bata ji sosai, sai ya matsa kusa da kunenta.
鈥淢e kike a nan?鈥�
鈥淎iki nake yi鈥�
鈥淎 ina?鈥�
鈥淎 gidan Mai Martaba鈥�
鈥淎ikin me?鈥�
鈥淩aino nake ina kula da wasu yara鈥�
鈥淥h ke kike kula da yaran Shattima kenan鈥�
Ya fada da sigar da ba zata ji yana dan mamaki. Kamin ya sake kai bakinsa a kunnunta.
鈥淜ike kaiwa dare haka ba ki jin tsoro鈥�
鈥淚na ji su suka ce ba zan tafi ba sai yaran sun yi bachi鈥�
鈥淜asa kike tafiya?鈥�
Ta daga mishi kai, sai ya ji tausayinta ya kara kama shi, as her age ace tana bin hanya zuwa gidansu a kafa kuma a irin wannan lokacin.
鈥淏abanki ya san kina aikin nan鈥�
Wannan karon ta sigar da zata ji yai mata tambayar, sai ta daga masa kai ta maida idonta kasa tana ta wasa da hannayenta cikin hijab dinta.
鈥淜uma ya aminta ki kai irin wannan lokacin a waje?鈥�
Nan ma kan ta daga masa tana kallon hadarin dake haduwa a garin.
鈥淚na ne unguwarku?鈥�
鈥淯nguwar madinka鈥�
鈥淢uje na sauke ki鈥�
Yana fadar hakan be jira cewarta ba ya juya ya nufi inda motarsa take fake, ita kuma ta bishi a baya tana masa kallon mamaki, a iya yadda ta fahimta ko kadan Sirleem be da rayuwar wulakancin ko kyamar mutane ba kamar sauran celebrities ba.
Tsayawar da yai yana magana da Falmata yasa ran Mansura daya baro a mota ya bace, gashi tana hangensa sai kai bakinsa yake kunnen Falmata zuciyarta sai tafarfasa take kamar zata fasa kirjinta ta fito, tana ganin sun doso motar ta bude ta fito tai tsaye hannunta rike da ganbun motar. Sirleem na iso gurin motar ya budewa Falmata back seat.
鈥淶o ki shiga nan鈥�
Kamin Falmata ta karasa Mansura ta daka mata wata muguwar tsawa.
鈥淜eeeeeee!鈥�
A zarane Falmata taja ta tsaya tana yi ma Mansura kallon tsoro, ba kasafai take jin komai ba amman ta ji wannan tsawar da Mansura tai mata cikin daga murya.
鈥淏an gane ta zo ta shiga ba, ashe Sirleem kana tare da yarinyar nan biyoka take har gida... Amman ni yanzu ka gama fada cewar kar na sake biyoka gida, amman ita har cikin gidanku take shiga鈥�
鈥淏a abun da kike tunani ba ne, I'm just helping her鈥�
Ita ce amsar daya bata cikin natsatsiyar murya yana kallonta da manyan idonsa masu kyau da haske. fashewa Mansura tai da kuka akan Sirleem bata ji zata iya saurara ko wace mace balle kuma Falmata da a sanadinsa ya santa.
鈥淶o ki shiga鈥�
Sirleem ya fada yana kallon Falmata wacce ta tsaya kallonsu duk kuwa da bata jin abun da suke fada amman ta san fada suke. Kai ta girgiza masa da mugun tsoro.
鈥淎a zan tafi a kafa...鈥�
Tana rufe baki aka fara saukar da yayafin ruwan sama, barin jikin motar Mansura tai tana kallonta.
鈥淪higa鈥�
Ta fada a tsawace, ganin hakan yasa Falmata ta nufo motar da zimmar shiga, kamin ta karasa Mansura ta rika kanta ta buga da murfin motar na front seat iya karfinta, wani irin mahaukacin ihun Falmata ta saka tai baya da sauri ta fashe da wani irin mahaukacin kuka.
鈥淏aki da hankali Mansura me yake damunki? Taya za ki cutar da innocent girl, miyasa kike abubuwan hauka wai?鈥�
Cikin wani irin tsawa da fusata yake fadawa Mansura haka jinin zuciyarsa na wani irin zillo, domin ba karamin baci ransa yai ba. Yadda yake jin tausayin Falmata da ace ba Mansura ce ta taba ta da sai ya dake ta ko waye kuwa. Falmata kan firgicewa tai ta fara tafiya tana kuka ga ruwa ya fara sauka da karfinsa, cira kafa yai yai hanzarin cin mata ya riko hannunta.
鈥淶o nan a duba miki鈥�
Da sauri ta girgiza masa kai tana kuka duk da bata ji abun da ya fada ba.
鈥淎a aa a kafa zan tafi鈥�
Be bi ta kanta ba ya rike hannunta ya nufo motar da ita, da kansa ya saka ta a motar ya rufe ya zagaya dayan bangaren yana yi ma Mansura wani kallo na bacin rai.
鈥淲allahi kika sake cutar da wani akaina sai na baki mamaki鈥�
鈥淏a ni da hankali akanka Sirleem kai min duk abun da zaka min, amman ba zan lamunci ganinka da wata mace ba, kuma Wallahi idan baka rabu da yarinyar nan ba sai na kasheta鈥�
Uffan be sake ce mata ba, ya bude motarsa ya shiga tana ganin haka ita ma ta shiga front seat din ta rufe motar tana ta kuka, kamar Yadd Falmata ma take ta kuka tana jin goshinta na mata wani irin zugi na bala'i ga jini sai zuba yake, gaba daya a firgice take har wani zazzabi take jin yana kokarin rufe. Key yai ma motar ya hau titi har ya isa wata silent unguwa be kalli inda Mansura take ba, gaban wani madaidacin gate ya faka sannan ya juyo ya kalleta.
鈥淔or the very last time kar na sake ganinki kofar gidanmu ba tare da izinina ba, and ki shiga hankalinki i won't tolerate nonsense鈥�
鈥淜a kira abun da nai da nonsense? Fine, idan baka rabu da yarinyar nan ba sai na kasheta Wallahi, Wallahi zaka jama mata bala'i鈥�
Ya karasa cikin kuka sannan ta bude motar ta fita tana haki. Sosai Falmata dake bayan motar ta sha jinin jikinta tsoro ya gama kamata, duk abun da Mansura ta fada ta ji saboda ta fada a fusace ne da kuma muryar da Falmata zata iya ji. Sai ta fashe da sabon kuka jikinta sai kyarma yake daman ac motar ya gama ratsa kassan jikinta har ya soma saukar mata ta zazzabi.
鈥淜a sauke ni a nan... 鈥�
Ta fada muryarta na rawa hakoranta na kasa na haduwa da na sama. Juyawa yai ya kalleta for no reason ya ji ta kara bashi tausayi domin har numfashinta wani sama yake kamar zai bar jikinta, silently ya sauke ajiyar zuciya ya juya ya cigaba da tukin, zuciyarsa bata raya masa ko'ina ba sai gidan Momy. Kai tsaye ya nufi can duk kuwa da kasancewar ba shi da tabbacin tana gidan a irin wannan lokacin kasancewarta likita. A kofar gidan ya faka ya bude motar ya fito ya zagaya side dinta ya bude mata.
鈥淔ito鈥�
Ba musu ta sauko da kafafuwanta sannan ta fito gaba daya tana hawaye kamar ba gobe, ga zafin da goshinta yake mata ga kuma tsoron maganar Mansura sai ta ji abun ya hade mata ya zame mata biyu a lokaci daya.
鈥淶amu je ciki Momy ta duba ki sai na kai ki gida鈥�
Ya fada mata saitin kunnenta, ita dai bata ce masa komai ba, har ya rika hannunta ya doshi gate din da ita yai knocking mai gadin ya bude ganin Sirleem yasa shi washe baki.
鈥淩anka ya dade kai ne ka tsaya waje?鈥�
鈥淏ana son bata lokaci na shigo da motar ne, fatar dai Momy tana nan鈥�
鈥淓h Hajiya tana ciki鈥�
鈥淥kay鈥�
Ya fada yana nasa kafarsa cikin dakin bayan mai gadin ya bashi hanya, a lokacin ruwan sai sauka yake da dan karfinsa sai dai be damu da ruwan ba tafiyarsa yake a natse har ya isa gurin kofar ya kwankwasa kofar falon. Sai da ya ji motsin taba kofar da ake ana kokarin budewa sannan ya saki hannun Falmata. Wani kyakkyawan saurayi ne da ba zai wuce 23-24 ba bude musu kofar, Sirleem ya mika masa hannu suka gaisa.
鈥淎meer kana nan ashe?鈥�
鈥淓h Wallahi hutun be kare ba鈥�
Ya fada yana janyewa jikin kofar wanda hakan ya bawa Sirleem da Falmata damar shigowa falon.
鈥淶auna a can鈥�
Sirleem ya fada yana nunawa Falmata inda zata zauna, shi kuma ya nufi upstairs kai tsaye domin yasan Momy tana dakinta a irin wannan lokacin. Har Falmata ta zauna a inda Sirleem ya nuna mata Ameer da ya koma dinning ya cigaba da cin abincinsa be daina kallonta, be san alakarta da Sirleem but if he can remember ko a farkon ganin da yai mata a gidan Sirleem ne ya zo da ita, and now ya sake kawota jini na zuba a goshinta gashi sai hawaye take tana ta share majina da hijabinta. He don't know why yake ta kallonta ko maybe saboda tana black beauty like his skin ko kuma saboda kukan da take ne he don't know.
__________
Assalamu Alaikum, fatar kuna lafiya ina son nai amfani da wannan damar na ba makaranta littafin Fulani hakuri na jina shiru na tsawon lokaci, hakan ya faru ne sakamakon yanke mana network da akai a garin Gusau saboda matsalar tsaro da muke fama da ita. The sad news is ana saura two days a saki network aka sace min waya, na yi losing komai ciki har da typing din da nai na book din Fulani a lokacin da babu network din. Amman yanzu Alhamdulillah komai ya daidaita da yardar Allah zamu cigaba kamar yadda muka saba. Fatar za a min afuwa.
Thanks.
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 09:24 - 馃馃馃馃: 26
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence to 08036126660*
FALMATA POV.
Kanta na kasa har Sirleem ya sauko stairs din tare da Momy dake sanye da kayan bachi, idonta sanye da farin gilashi ya zauna a fuskarta das kana ganinta ka ga likita.
A kujerar dake facing din inda Falmata take zaune ta zauna tana kallonta.
鈥淢e ya samu goshin na ki?鈥�
Momy ta tambaya tana kallon Falmata, Falmata kan aikin kuka kawai take, bata ji abun da Momy tace ba balle har tai yunkurin bata amsa, tun da ta kalli Momy sau daya bata sake daga kanta ba.
鈥淏ata ji sosai ai Momy ko kin manta鈥�
Sirleem ya ba Momy amsa yana kallon Falmata, har cikin ransa yake jin kukanta, daman can tausayinta ya kama shi balle kuma yanzu jini ke mata zuba a kai. Momy ta maida dubansa a gurinta.
鈥淢e ya same ta?鈥�
Shiru yai yana kallon Momy kamar ba shi ta tambaya, tsoron bata amsa yake domin ya san ita ma tana daga cikin mutanen da basa son mu'alarsa da Mansura.
鈥淢ansura ta fasa mata goshi, she thought ko son ta na ke.... 鈥�
鈥淪ai take kishi right?鈥�
Momy ta karasa masa, sai ya shafa kansa ba tare da yace komai ba.
鈥淪irleem wai miye a jikin Mansurar nan ne? Yarinyar nan ta tsofe ka, Hajiya da kowa ma baya son alakarka da ita then why zaka nace akan dole sai ka yi alaka da ita? Ji yadda ta ci zalin din karamar yarinya, ya ama akai ta ganta鈥�
鈥淣a ganta ta fito a masarautar ne so i thought ko gurina ta zo, muna tare da Mansura bakin titi a lokacin, ita kuma zata je gida ashe aiki take na ga dare yayi ace ta tafi gida a kafa sai nai deciding na sauke ta a mota na....鈥�
Bakin ya tsaya ko be karasa ba, ya san Momy zata iya gane abun da ya faru. Cikin wani irin bacin rai da Momy bata san ta ina ya fito mata ba ta kalli Falmata.
鈥淜e kuma iyayenki wadanne irin iyayen ne wai? Taya zasu rika wulakanta ki any how? Why? A barki ki tafi gida a irin wannan lokacin babu komai a ransu?鈥�
Falmata ta ji abunda Momy take fada saboda ta fada ne ta sigar fada, sosai ran Momy ya bace ta abun da taji tana samun kanta a irin wannan yanayin a duk lokacin da ake kokarin lalata rayuwar yara musamman mace, wata kila saboda ita bata haihu ba ne ko kuwa saboda tana mace ne.
鈥淎meer dauko min kit鈥�
Ta fada tana kallon Ameer din tare da cire gilashin idonta. Mikewa Ameer yai daga inda yake tsaye ya nufi wani karamin daki dake facing din dinning room.
鈥淢omy idan zai yi har kunne a duba mana鈥�
鈥淢e ya samu kunnen nata?鈥�
鈥淚 don't know鈥�
Ya amsa mata yana daga kafadunsa.
鈥淚f you don't know then how will I support to help her? Idan da abun aka haife ta zai yi wuyar wakarwa鈥�
Sirleem dai be sake cewa komai ba sai kallon Falmata yake not knowing what to say, Sai Momy ta kalleta ta aika mata da tambayar da muryar da zata iya jin.
鈥淜e me ya samu kunnenki?鈥�
鈥淏a... Baba... Na... Ya.. Mare... Ni sai kunnen ya rufe鈥�
鈥淜ai Subhanallahi... Wannan yarinya kina ganin rayuwa, wai iyayenki ba sa son ki ne? Mu muna neman yaya ido rufe wasu na wulakantawa?鈥�
Momy ta fada tana jin wani irin zafi a ranta, how she wish ace Falmata is her child da taga gata da tarairaya.
鈥淲annan ai cutarwa ce are they her real parents?鈥�
鈥淵eah i think so, maybe yana da yaran da yawa ne, and ta fada ai tana hannun step mom dinta ne鈥�
Momy bata sake cewa komai ba sai kallon Falmata take cike da tausayawa, kamar yadda Sirleem ma yake kallonta. Ameer ya ake ma Momy kit din ya koma kusa da Sirleem ya zauna yana ta kallon Falmata da yake ta jin kamar ya santa. Da hannu Momy tai mata alama da zo sai ta tashi ta matsa kusa da Momy ta zauna tana ta hawaye. Sai da Momy ta fara saka safa sannan ta umarce Falmata ta cire hijabinta ta rika goshinta ta fara gyara mata goshin.
鈥淲ane irin aiki take a gidanku? Kai ka sam mata aikin ko?鈥�
鈥淣o na ganta ne ni ma fa a yau she said tana kula da yaran Shattima ne鈥�
Daga haka Momy bata sake ce masa komai ba har ta gama da goshinta, sannan ta dauko wata farar takardar tai rubutu akai ta mika mata.
鈥淜a siya mata wannan maganin kuma ka kawo ta gobe asibiti na duba kunnen鈥�
鈥淭hank Youu Momy鈥�
Ya fada yana mikewa tsaye, ganin hakan yasa Falmata ta dauki hijabinta zata saka sai Momy ta dakatar da ita.
鈥淣o jira, Ameer samo mata wani Hijab a cikin hijabaina ta saka wannan duk ya bace da jini鈥�
Sai da ya kalli Falmata sannan ya mike tsaye ya nufi upstairs, be dade ba ya sauko rike da hijab green ya mikawa Falmata.
鈥淣a gode Allah ya saka da alheri鈥�
Falmata ta fada cikin muryar kuka.
鈥淎min Allah yai miki mafita鈥�
Momy ta fada tana jin wani irin tausayinta a ranta. Sannan ta sake kallon Ameer dake tsaye kusa da ita.
鈥淪amo mata leda ta saka wannan鈥�
鈥淢omy na gaji fa鈥�
Ya fada yan juyawa ya nufi hanyar kitchen, dan Murmushi Momy tai ta maida dubanta gurin Sirleem.
鈥淪irleem ya fadawa yarinyar gaskiya, saboda ta cire rai a aurenka tun yanzu, kasan Hajiya babu wanda take son ka aura sama da Nana idan har kana son farinciki a rayuwarka kuma dole ka bi umarninta鈥�
Silently ya sauke ajiyar zuciya yana kallon tsadadden agogon hannunsa kamar ba zai ce komai ba.
鈥淢omy ba ki yi tunanin ya kamata ki taya ni wannan yakin ba?鈥�
鈥淏a zamu zo ka auri karuwa ba...鈥�
Ta bashi amsa kai tsaye sannan ta mike tsaye ta nufi upstairs ba tare da ta masa sallama ba. Da kallo ya bita har ta haye sannan ya sauke kansa akan Falmata yana dan murmushin da be kai zuci ba? Ta ya zai fasa auren Mansura bayan yayi mata alkawari? Juyawa yai ya nufi kofar fita ba tare daya jira an kawowa Falmata ledar ba. Fitarsa da minti daya Ameer ya fito rike da leda a hannunsa ya nufo inda Falmata take ya mika mata.
鈥淣a gode鈥�
Ta fada tana kokarin karba, ta dauki hijabin ta saka a ledar sannan ta mike tsaye ta nufi kofar ta bude, har ta fita Ameer kallonta yake. A entrance din ta tararda Sirleem tsaye yana jiranta, ganinta yasa ya sauka ya fara takawa ko kadan ruwan dake sauka be dame shi ba, ganin hakan yasa ita ma ta bi bayansa tana tafiya har suka fita gate din. Da kansa ya bude mata front seat ta shiga ta zauna sannan ya zagaya ya shiga side dinsa ya mika mata hannu.
鈥淚na takardar da Momy ta baki?鈥�
Ta mika masa, sai da ya karanta sannan ya kalleta da muryar da zata ji yace.
鈥淶an bi ta chemist na siye miki maganin鈥�
Ta daga masa kai tana kara kama jikinta, sanyin ruwan sama sai ya hadu da na ac motar ga kuma ciwon da kanta ke yi sai suka sakar mata da zazzabi. Kallonta yai for few seconds sannna ya bude motar ya fita ya zagayo ta gefenta, bude side dinta yai ya kwantar mata da kujerar sannan ya mika hannunsa bayan motar ya janyo jacket dinsa ya lulluba mata saman hijab dinta sannan ya rufe motar ya zagaya side dinsa ya shiga ya tashi motar sai da suka hau hanya sannan ya kashe ac, each and every three minutes sai ya kalli Falmata, rayuwarta yake tausayawa as her age ace bata gida gaban iyayenta a irin wannan lokacin, yanzu idan shi wani mugun mutum ne me zai faru kenan? Gaban wani katon chemist ya faka motarsa ya fita ya bar Falmata a motarta, kamar fitarsa take jira bachi yai gaba da ita har ya siyo maganin ya dawo cikin motar bata sani ba. Sai da ya kalleta sannan yai ma motar key suka hau titi.
鈥淗eyy.... 鈥�
Ya fada yana taba ta a hankali, sai ta bude ido ta farka a firgice, si ya kai bakinsa saitin kunnenta.
鈥淚na ne unguwarku ma?鈥�
Ta fada masa, sai ya gyada mata kai. This time around ita ce take ta kallonsa har suka isa cikin unguwar da be taba zuwa ba sai yau.
鈥淚na gidanku yake?鈥�
鈥淚na gidanku yake?鈥�
鈥淵ana can ciki mota bata shiga鈥�
鈥淥kay, bari ruwan ya rage sai ki sauka鈥�
Daga haka ya kunna wutar motar ya soma nuna mata yadda zata sha maganin.
鈥淣a gode Allah ya saka da alheri鈥�
鈥淕obe misalin uku na rana ki dauki permission a gurin aikinki sai ki same ni a gidanmu na kai ki Momy ta duba kunnen ai kina so ko?鈥�
Ta gyada masa kai alamar tare da dagowa da sauri.
鈥淓h ina so sosai鈥�
鈥淥kay gobe ki musu magana sai na kai ki asibitin da take aiki a duba ki鈥�
鈥淚na ne gidanku?鈥�
鈥淕idan da kike aiki, amman b bangaren Ammy ba bangaren kishiyarta鈥�
Shiru tai kamar mai tunani, sam bata dauka Ammy na da kishiya ba, sai yau.
鈥淥h ki fito bakin gate din ku ki tsaya idan uku na rana yayi zan same ki a gurin okay鈥�
鈥淭au...鈥�
Ta fada tana kallonsa sannan ta shiga kokarin bude motar.
鈥淏a zaki bari ruwan ya gama sauka ba鈥�
鈥淶an iya tafiya a haka, idan aka fadawa Babana an ganni a mota zai iya kasheni鈥�
Kallon tausayi yai mata sannan unlock din motar ta bude ta fita sai kuma ta duko ta mika masa rigarsa.
鈥淕ashi na gode鈥�
Ya mika hannu ya karba, ita kuma ya juya ya nufi hanyar da zata sadata da gidansu jikinta sai kamshin turarensa yake.
HAJIYA BABBA POV.
Ta kasa zaune ta kasa tsaye sai tunanin yadda zata bullowa lamarin Falmata take, ba Falmata kadai ba har Fadime da Sardauna so take ta sani, ganin abun da mutanen suka fada ya fara tabbata yasa ta fara jin tsoron.
Wayarta ta dauka ta kira amiyarta Hajiya Talatu, bugu daya ta dauka da far'arta, sai da suka gaisa sannan ta labarta mata halin da take ciki.
鈥淜in san me Hajiya? Mataki zamu dauka tun yanzu, waya sani ma ko wani hadin kai ne da ita Ammyn?鈥�
Hajiya ta dan yi shiru tana nazari.
鈥淭o ni yanzu ya zanyi? Tsoro nake kar mu mata asiri ta tona mana asiri鈥�
鈥淎i dole shi za'ayi idan ba haka ba taya zamu koreta a gidan? Dole sai da asirin nan鈥�
鈥淜ika sani ko abun da zai saka aikinmu ya wargaje kenan? Ni fa tsoro nake ji, ki samu lokaci ki shigo gobe mu yi shawara abun da ya kamata wannan maganar bata waya bace鈥�
鈥淭o kenan Hajiya zan shigo gobe idan Allah ya kaimu鈥�
Daga haka ta aje wayar, zuciyarta na raya mata yi ma Falmata asirin da zata bar gidan ta dayan bangaren kuma tana jin tsoron kar ya zama na ko tana da aljanu da za su tona mata asiri su fadi abun da tai. Mikewa tai tsaye ta fara safa da marwa, tunanin yadda zata bullowa lamarin take, wannan karon sai da ta kai karshen dakinta sai kuma ta juyo da sauri ta dauki wayarta number yarta ta lalabo ta aika mata kira, Jurry dake kwance saman gadonta ta mike tsaye tana kallon kiran mahaifiyarta.
鈥淗ello Hajiya鈥�
鈥淛uwairiyya kina ina?鈥�
鈥淒akina, lafiya dai鈥�
鈥淒akina lafiya dai?鈥�
鈥淏a lafiya ba, zo ki same ni yanzu nan鈥�
鈥淥kay鈥�
Ta aje wayar tare da mikewa tsaye gaba daya ta fito daga dakinta ta nufi dakin mahaifiyarta, daf da zata shiga dakin Sirleem ya turo kofar falon ya shigo tufafinsa a jike shakaf da ruwa.
鈥淵a Sirleem ina ka fito haka?鈥�
Ta tambaya ganin yadda ya jike bayan ta fi kowa sanin yayan nata baya son ruwan sama ya taba shi.
鈥淪omewhere...鈥�
Ya amsa mata ba tare da ya kalli inda take ba, ya nufi corridor da zai sada shi da dakinsa. Tsayawa kallonsa tai sai da ya shige sannan ta tura kofar dakin Hajiya Babba ta shiga. Bakin gado ta samu Hajiya zaune tana ta faman sauke ajiyar zuciya.
鈥淗ajiya lafiya dai?鈥�
鈥淚na fa Lafiya? Juwairiyya muna cikin matsala, abun da mutanen nan suka fada ya fara tabbata鈥�
Jurry ta zauna tana yi ma mahaifiyarta kallon rashin fahimta.
鈥淏an gane ba...鈥�
Sai da Hajiya ta tunasar da ita abun da bokan nan ya fada n cewar Falmata Fadime and Sardauna za su lalata musu shiri sannan ta dora da..
鈥淜uma yarinyar nan tana cikin gidan nan tana aiki, ita take rainon yaran Shattima...鈥�
鈥淏akuwa ce amman ko?鈥�
鈥淣ima haka nake tunani bata dade da fara aikin ba鈥�
鈥淭o yanzu ya kenan?鈥�
鈥淢afita nake nema na rasa yadda zan yi, gana daya kaina ya kulle, tsoro nakr kar na shiga malamai ta tona min asiri ban sani ba ko tana da aljanu ne, gaba daya hankali ya kasa kwanciya, gashi a ba a bangaren nan take ba balle na koreta鈥�
Hajiya ta karasa tana dauke numfashi kana ganinta kasan a tsora ce take sosai.
鈥淜o ba a nan take ba, zamu iya yin abun da zai saka a koreta mana鈥�
鈥淢e zamu yi me zamu yi Jurry ace mun saka ido akan yarinyar da bangarena take ba? Daga nan ai wani tsonon asirin ne kuma鈥�
鈥淣i na san abun da zan yi Hajiya, yanzu yarinyar tana ina?鈥�
鈥淭ana bangaren Ammy zaki ganta wata baka haka bata ji sosai ba zata wuce sa'ar Nana ba鈥�
鈥淏ana shiga bangaren Ammy amman zan ganta gobe inshallah, na san abun da zan yi鈥�
鈥淢e zaki yi?鈥�
鈥淣a san me zan yi Hajiya ai ba komai ne za'a tsaya ace sai an yi asiri ba, sometimes we need to work with our brain鈥�
鈥淜ar ki yi abun da zai kara jefamu cikin matsala fa鈥�
鈥淜i yarda da ni Hajiya bari dai, na fara ganin yarinya yanzu鈥�
Hajiya ta sauke ajiyar zuciyata ba dan ta natsu da abun da Jurry take fada ba duk da bata san abun da zata aikata din ba.
SHATTIMA POV.
Ya sauke wayar daga kunnensa yana jin wani iri, he don't know why Baba Waziri ke son ganinsa, ya san mo ma minene Magana ce mai muhimmanci tun da har ya bukaci ganinsa, kamar yadda ya kira shi a yanzu ya sanar masa cewar yana dakin Ammy yana jiransa. Mikewa yai tsaye yana busar da iskar bakinsa, iskar backyard din da yake tsaye yana bugunsa yana ratsa ko'ina na jikinsa. Juyowa yai ya turo glass door din ya shigo cikin falon, kai tsaye ya nufi hanyar da zata sadashi da dakin yayansa, he just want to make sure suna lafiya kamin je ga kiran da Baba Waziri yake masa, a hankali ya tura kofar dakin ya shiga, sai ya samu wutar dakin a kashe sai bedside lamp dake haska su, ac kuma an kunna shi kadan ya lullube su kamar yadda yake bukata, karasa yai kusa da su yai musu addu'a ya sumbance su sannan ya mike tsaye a hankali ya fito daga dakin. Kai tsaye ya nufi dakin Ammy gabansa sai faduwa yake, sai da ya kwankwasa sannan ya tura ya shiga, Ammy na zaune kan prayer mat Baba Waziri kuma na zaune a saman kujerar dake facing din gadon Ammy. Sai da ya gaisa da Baba Waziri sannan ya zauna kusa da shi yana kallon fuskar Ammy, domin ta fuskarta yake gane komai idan irin wannan ta taso a tsakaninsa da Baba Waziri ko da Mai Martaba, sai dai wannan karon ya lura kamar Momy ma da kanta bata san komai ba. Baba Waziri yayi gyaran murya sannan ya ce.
鈥淪hattima dalilin kiran abubuwa ne guda uku, masu muhimmanci a gare ni kuma a gareka, ban fadawa kowa wannan ba, ciki har da mahaifiyarka, ni na yanke wannan shawarar da kaina, kuma bana fatan zaka saba min鈥�
Shattima yayi sunkuyar da kansa yana sauraren Baba Waziri. Shiru Waziri yai na wani lokaci sannan ya cigaba.
鈥淎bu na farko, ina son ka yi aure, domin zaman ka a haka ba zai yiyu ba, ba zamu zuba maka ido kana babba a cikin gidan nan ba, kuma ace kana zaune babu mata鈥�
Da Sauri Ammy da Shattima suka kalleshi, kamin Shattima ya maida dubansa gurin Ammy.
鈥淎mman Waziri kasan matsalar Shattima ba tun yau鈥�
Cikin bacin rai Baba Waziri ya daga mata hannu.
鈥淜arki sake min wannan maganar, ya kike kokarin maida shi ya zama wani abun tsoro, kai kana da wacce kake so?鈥�
Baba Waziri ya karasa yana kallon Shattima da yai mutuwar zaune a gurin.
鈥淎a ba ni da ita Baba鈥�
鈥淭o kaje gidana ka duba, Jayyada ko Maijidda gidan daya daga cikinsu tana maka鈥�
鈥淏aba ka san matsala ta fa, ni kaina yanzu tsoron kaina na ke鈥�
鈥淚dan baka son su ka fada min yarinyar da kake so, ko yar waye ce zan nema maka aurenta, idan kuma nemowa zaka yi zan baka dama鈥�
Cewar Baba Waziri with serious face. Shattima ya aje numfashi a hankali sannan yace.
鈥淏aba babu matar da zata yarda ta auri a halin da nake ciki, da dai mun dan jira n wani lokaci鈥�
Kamin Baba Waziri yace komai Ammy ta ce.
鈥淛ayyada ai ta yi kankanta Nana ma ta girme ta ai, sai dai Maijidda kuma bana tunanin Hajiya Talatu zata yarda a aurawa 拼arta Shattima鈥�
鈥淭alatu ke da ikon Maijidda ko ni? Ya in magana kina kawo min wata magana Ammy? Ni nai ra'ayin aurawa Shattima yata, ko ke baki isa ki hana ba, balle kuma Talatu da take karkashina, idan kika ga abun nan be yiyu ba, Shattima ne da kansa be amsa tayi na ba, amman ni haka nai fata鈥�
Baba Waziri ya karasa da muryar dakd amsa sunansa na cikakken namiji mai magana daya. Shattima ya hade yawu a hankali ba tare da yace komai ba, ya san yadda Hajiya Talatu ta tsani Ammy balle kuma ace yarta ta aure shi bayan idan mace ta aureshi mutuwa take, da ma ace abokiyar zamanta ce Hajiya Mairo, duk da yasan ita ma ba zata so rasa yarta ba, shi kansa ya san karfin hali ne kawai irin na Baba Waziri b dan bayan son Maijidda ba balle kuma Jayyada da take karama.
Ammy ta aje carbin hannunta ta fuskanci Baba Waziri.
鈥淏a ina son hana hada auren Maijidda da Shattima ba ne, ina duba makomar Maijidda ne, lamarin Shattima kullum gaba yake ba baya ba, ko a kwanaki baya sai da na tutube abokinsa Ra'ees daya nema masa aure a can Katsina ko da yar kauye ce ba tare da sanin Shattima ba, amman abun ya gagara karshe kirana yai ya fada abun da ya faru na rashin dadi kuma yace shi ya cire hannunsa a ciki鈥�
Baba Waziri yayi mata wani kallon Mamaki.
鈥淗ar yaushe ke da kanki zaki. zauna kina chaf danki? Wallahi da ba ke bace kika fada min wannan maganar a yau akan Shattima jinina Wallahi da sai n baki mamaki, wannan dai umarni ne B shawara ba, dole ne Shattima ya sake aure鈥�
Shattima da uffan be ce ba, sai tunanin Fadime ya fado masa a rai, daman shi aka je nemawa aurenta? Ita kuma ta zo tana ta neman Ra'ees, shi kuma yana ta boye, sai ya yanzu ya tuna maganar Ra'ees na cewar wani abokinsa yaje nemawa aure. Ban ankaro ba ya ji Baba Waziri na dora masa wani umarnin.
鈥淎bu na biyu zan mu kara fitar da Mai Martaba waje, domin a kara duba lafiyarsa ba mu san abun da Allah zai yi ba鈥�
鈥淏ana son na shiga tsakaninka da dan'uwanka, amman shi kansa baya son fita yanzu, kuma na dora shi akan magani da mun jira muga abun da Allah zai yi, kuma na ga an fitar da shi ba sau daya ba, amman kamar yafi samun sauki a gida鈥�
鈥淜ai kwararen likitan zuciya ne, mu bari kwararen likitan kwakwalwa ya ganshi pls, idan ina maganar dan'uwana ku daina saka min baki, ni kadai na san me nake ji akan ciwon nan nasa, kullum da abu na ke bachi nake tashi, be kamata mu saka masa ido haka ba鈥�
鈥淗aka ne ni kaina abun na damuna, kuma ina son ka saka har saukar qur'ane ayi masa, ba a san inda rabo yake鈥�
Cewar Ammy cike da damuwa. Sai Baba Waziri ya amsa mata da cewa.
鈥淒uka za ayi da yarda Allah鈥�
Ya sake fuskarta Shattima yana fada masa abu n karshe.
鈥淎bu na uku kuma na karshe, dole ne ka nemi transfer ka dawo nan da aiki, ba zai yiyu ka zauna a can ba bayan kai ne babba a masarautar nan, Ammy na bukatarka Mai Martaba na bukarta, wasu abubuwan za su iya tasowa sai ace sai na jira ka ka zo ko kuma ace kana ina ace Katsina kake aiki? So this one ma Umarni ne dole ka dawo garin nan da aiki鈥�
Shattima ya kalli Ammy wacce ke murmushi dukan abubuwan da Baba Waziri ya fada sun mata 100% musamman dawowarsa a nan daman ta dade tana son ya nemi transfer sai yace mata baya son yana kusa da masarautar nan saboda abubuwan da suke faruwa. Ko kadan umarnin Baba Waziri ma dawowa garin Yola da aiki be yi ma Shattima dadi ba, amman be isa yace a a ba tun da har ya furta masa cewar umarni ne.
鈥淶an iya baka dama kai tunani akan yarinyar da kake so, domin ba zan maka dole ba, ban ce dole ka so yar wajena ba, amman aure dole ne you can go...鈥�
Shattima kamar mai jira ya mike tsaye da sauri ya fice daga dakin yana cikawa bakinsa iska.
0 comments:
Post a Comment