Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Friday, September 29, 2017

AUREN JARI Part 41-45 (THE END)

 September 29, 2017     AUREN JARI 1-END     No comments   

AUREN JARI Part  41-45 (THE END)

.

Rahima na zaune a office wata nurse ta shigo tace Dr Rahima one of ur inlaws hs jst bn brot to d emergency tot u shld knw cikin hanzari ta br office in tace tnx sister,zaune ta samu Fadeela nata shrban kuka su umman Malik ma duk ba kansu ta karasa inda suke a tsaye sai sannan ta lura da umman Fadeela da ke kwance cikin jini ta dubi Umman malik tace umma hatsarine tayi kai kawai ta iya gyada mata wayanta ta ciro ta kira malik bai fi minti daya ba sai gashi yazo,kusan duk Doctors na TH suka taru a kanta wajen ceto rayuwarta karshe tiyata aka nufa da ita Dr Nura ya fito yace ana bukatar jini we hv rn a quick blood group test n her group is B so pls ayi sauri a nemo cos tayi luxin alot of blood gashi za shiga theatre we wl b nidin it in akwai mai same group as hers ko a gidane a kira yazo ya bata cos wnda aka samu bazai isa ba Fadeela ta taso tace group nawa daya da nata sai a iba daga can kofan dakin da aka fito da ummn Fadeela Rahima tace Dr Nura nima ga nawa ya juyo ya kalleta sannan ya dubi Malik kai kawai ya gyada mai,sunfi awa biyu a theatre sannan aka fito da ita amenity aka kaita satinta daya aka sallameta a satin nan Rahima kullum sai ta je dubasu ita ke kai musu breakfast da dinner hr aka sallameta,kunya kam iyayen Fadeela sun ji shi hrsun gaji a motarta ma aka kaita gida sun bar Fadeela a gidansu itada malik kuwa suka wuce gida,ranar da Fadeela zata dawo itada iyayenta suka zo hrda iyayen Malik,Rahima na zaune a falo suka shigo tareda sallama ta amsa musu tareda musu sannu da zuwa ta wuce ta kirawo malik kafun ta kawo musu abun sha sannan ta zauna suka sake gaisawa,Abban Fadeela ne ya fara magana yace Rahima bn san ta ina zamu fara ba ba abunda zamu iya ce miki sai Allah saka muna godia da irin taimakon da kika bayar wajen ceto ran umman Fadeela,mutane dayawa zasu iya using damar dakika samu wajen rama abunda aka musu amma ke bakiyi hakan ba sai ma taimakonmu da kikayi ki yafemu Rahima bamu kyauta miki ba duk son zucia ne ya kaimu ga aikata abunda muka miki Umman Fadeela kam hrda kuka Rahima tace wlhy ba komai Abba ai yi ma kaine matsayin iyaye na daukeku duk abunda ya faru tuni na mnce dashi daidai da second daya bn taba rikeku a zucia ba Allah yafemu gaba daya hadasu iyayen nasu sukayi duka suka musu nasiha sannan suka musu sallama suka fice
Rahima na zaune daki Fadeela ta shigo ta zauna kan gado bayan sallamarda tayi bata sake magana ba sai hawaye da ke bin kuncinta Rahima ta taso ta zauna gefenta tace Fadeela wani abun ne ya faru cikin kuka tace pls ki yafemun Rahima riko hannunta tayi tace komai ya wuce Fadeela dama can kece kika kasa fahimtata tunda ynxu kin gane kin sauko shikenan fatana mu daure a haka kuma mu hada kai wajen faranta ran mijinmu
*Bayan* *shekara* *daya*
Rahima na kitchen da katuwar tumbinta Fadeela ta shigo tace lah lah ummi rufa mun asiri so kike yau aji kanmu da ya malik ko fito ki koma kitchen krma yazo ya ganki in shiga uku daria tayi tace ai hr nayi miya nikam ynxu saura abun ci dashi tace wlhy baccine ya dauke ni ynxu kam ki huta in karasar meh za dafa tace wlhy tun jiya nake sha'awar sinasir shine na tashi na jika shinkafa tun cikin dare hr an markado ma saura ya taso in fara Fadeela tace toh gashi ni kuwa bn iya ba tace ba wani wahala bari in ya tashi in miki daya ki gani sai ki karasa da ta nuna mata sau daya ta ja kujera ta zauna basu ma lura da Malik da ya jima a tsaye yana kallonsu ba wucewa daki yayi ya canza kayansa kafin ya fito hr sun jera komai akan dinning Fadeela na ganinsa tace ummi yaushe abban yara ya shigo daria yayi yace ina fa zaku sani kun hada kai a kitchen sai wani kus kus kuke wa yasan ma ko gulmata ake gskia dole inje sudan in dawo da yaran nan sabida suna ban rahoton abunda ke faruwa in bana nan daria Rahima tayi tace kai da umma ai dan cewa tayi sai hutunsu ya kare zasu dawo,haka rayuwarsu ya cigaba da tafia zamansu yanzu gwanin sha'awa suna zaune wata ranar asabar nakuda ya tasowa Rahima tun kan a karasa asibiti da ita ta sunkudo yarta kyakkyawa suka karasa aka gyarata sannan suka dawo gida
Dr Nura ne suka zo brka da matarsa barinta yayi ta yini musu sai wajen magrib ya zo daukanta a falo ya samesu duka hrda malik yace mutumina kana jin dadinka fa daria yayi yace ai na gaya ma ka kara daya sai sannan zaka fara jin dadin auren wani kallo matar nura ta watso mai ta dubi mijinta tace tashi mu tafi daria suka fara mata ta dubi Fadeela da Rahima tace in kunga na daina zuwa gidanku toh mijinkune ya jawo haka Rahima tace haba umman khalil ai kar kishiya ta baki tsoro tace kunga tafiata tunda kema biyewa mijin naki zakiyi
Ranar suna yarinya taci sunan umman Fadeela amma zake kiranta da safira bayan yan suna sun kare Rahima ta dauki safira ta nufi dakin Fadeela da ita ajeta tayi a kan cinya sannan mai aiki ta shigo da kayayyakinta ido kawai Fadeela ke binta da shi hr aka gama shigowa da kayan ta ce Fadeela ga yarki na kawo miki daga yau batada uwa sai ke kuma hr ta taso ko da wasa banaso ki nuna mata cewa ba ke bace mahaifiyarta shiyasa na kawo miki ita tn wuri dn ma kr ta saba da dumin jikina tana hawaye tace toh nono fa tace ga madara ai she cn survive on it Malik da ke tsaye ya shigo ya hadasu duka ya rungume yace Allah dada hada kawunanku dearies

BAYAN WASU SHEKARU
Safirah ce ta fito da kukanta ta nufi inda Rahima ke zaune ganin bata kulata ba yasa ta cigaba da kukanta aje takaddan da take karantawa tayi tace zo nan safirah meh ya sameki cikin kuka tace mommyne ta dakeni bata sona ajiyar zucia tayi tace safirah kece baki ji ai ina jiyoku daga nan n kr ki kara cewa ummanki bata sonki fada sosai ta mata Fadeela ce ta hau kiran sunanta tace kawo kunnenki kiji ko meh ta gaya mata oho ganinayi safirah ta buya a bayan kujera Fadeela ta karaso falon tace ummi bakiga safirah ba tace ca nake kin aiketa dan gani nayi tayi waje da gudu komawa daki tayi ta sanyo hijab ta fito Rahima ta dubeta ina kuma zaki tana hawaye tace ai bnga ta zama ba bn san ya zanyi da zuciyan safirah ba ynxu daga mata fada shine hr ta gudu rikota Rahima tayi ta zaunar da ita tace zauna tukun ai safirah batayi wayon da hr zata gudu ta br gida ba mu jira zuwa anjima zaki gnta ta shigo dole ta zauna amma sam hankalinta baya jikinta hada rike knta tayi da hannayenta Rahima ta juyo ta kalli safirah tamata alaman ta fito Ta zo ta durkushe gaban Fadeela ta rike kunnenta am sorry mommy ta furta a hnkali Fadeela ta dago da sauri taga safirah durkushe gabanta dagota tayi ta rungumeta tace krki sake mun irin wannan wasan kinji safirah kai ta gyada mata,umman Fadeela ne suka shigo Safirah taje da gudu ta haye jikinta tana granny oyoyo dagata tayi tace yauwa yar wajen granny ai ni ina ma fushi dake ba kinki zuwa mun hutu ba tace ai granny na shirya kayana ma tare zamu tafi suka karaso falon Fadeela tace sauka kafun ki karasata kin girma baki san kin girma ba umma tace a'a krfa ana takura mun ita dole ma in tafi dake yau da ta tashi tafia kuwa tare suka tafi hr wajen mota suka musu rakiya Rahima ta juyo taga Fadeela na hawaye daria ta fara mata tace oh ni Rahima wannan ma fa hutu zataje zanga ya zata kare ranan da za a ce zata gidan miji Fadeela tace br tuna mun Ummi wlhy ko kadan banason yarinyan nan tayi nisa dani suna tsaye motar malik ya shigo ya karaso inda suke yace me kuma ake kullawa daria sukayi suka mai sannu da zuwa Rahima tace kai muke jira dama yace toh ai sai mu shiga
~~~~
Wajen cike yake makil da mutane wata bakar motane  ya shigo harabar filin Malik ne ya fito daga cikin motan ya zagaya tareda bude dayan side in hannunta ya riko ya fito da ita tareda cire mata abunda ke fuskanta a hankali ta bude idonta Rahima hospital shine abunda tagani rubuce jikin building in juyowa tayi tana kallonsa idonta fal hawaye ta aje knta akan kafadarsa tana kuka happy birthday habibty n happy anniversary dagowa tayi ta mai murmushi miko mata hannu yayi suka karasa inda mutane ke jiransu a ciki hrda mutan sudan an fara da bude asibitin sannan aka wuce kan item 7,wata reporter ce ta karaso inda Rahima da Malik ke tsaye da sauran mutane suka danyi excusing nasu reportn ta dubi Rahima tace Dr Rahima meh zakice game da wannan cigaba da kika samu,ta danyi gyaran murya tace dukkan yabo da godia ya tabbata ga Allah gskia baxan iya misalta farin cikin da nake ciki a yau ba ds has olways bn ma drim n am so happy dt it cm real today,reportn ta kara da cewa to whom do u owe ds ta juya ta kalli Malik tareda mai murmushi sannan ta juya tace Well i am wat i am today bcs of two amazing ppl one of which is standing here nxt to me n d oda who isnt here wt us n also to ma family who hv always bn there for me,reportn tace u made mention of two ppl in d first place one bn ur husband we wl lyk to know d oda person well d oda person is no one bt ma late husband reportn tace sorry for ur loss ma'am i think dt wl b ol ta juyo ta kalli Malik yace shld we gt out of here kai kawai ta daga mai ya jata zuwa cikin asibitin office nata suka shiga suna shiga ta juyo ta rungumesa tace bn san ya zn fara gode maka ba ds is d best birthday eva ya dago fuskarta yana mata wani kallo yace abt not knowing hw to tnk me i hv alot of suggestions ya fada tareda kinne mata ido daria tayi ta maida kanta ta kwanta akan kirjinsa
Bayan wasu shekaru Rahima ta sake haifan yn biyu maza bayansu kuma bata sake haihuwa ba,zaman lafia suke a gidan sosai ba a jin kansu in ka gansu bazaka taba zata kishiyoyi bane kaman yanda bazaka taba banbance yaransu

ALHAMDULILLAH
.
Naku akoda yaushe Abdullahi yahaya saad (AYS)

CALL or SMS
07066508080
.
Whatsapp
07066656752

Read More

Share this

WhatsApp

AUREN JARI Part 36-40

 September 29, 2017     AUREN JARI 1-END     No comments   

AUREN JARI Part 36-40
.
Yana zaune a office aka turo aka shigo ya dago yaga Fadeela ce,ya maida hnkalinsa kan abunda yake hr ta shigo ta zauna bai sake dagowa ya kalleta ba ta kai hannunta ta daura akan nasa tace haba My Dr me yayi zafi da zaka kauracemun haka da kyar fa jiya bacci ya daukeni pls cm bk home i rily miss u d house is borin wtout u,a hnkali ya janye hannunsa ya shiga tattara kayansa sai da ya isa bakin kofa yace fito ni fita znyi ta taso ta karaso inda yake tace haba ya malik am sorry pls kasan i didn't mean wt i said gidanmu ne nida kai tunda wedding gift namune so kaima naka ne amma baxan taba yadda wata ta shigo ta zauna mun a ciki ba,murmushi yayi sannan yace ki kwntr da hnkalinki ba mai zama miki a gida ki je kiyi zamanki a gidanki ki sakata ki wala abunki nima Allah zai horemun inyi nawa na kaina wanda zn aje matata in huta da gorin mutane ta marairaice mai,ya malik nifa ba nufina ba knan itan ne bazata zauna mun a gida ba amma kai ai gidanka ne yace kinga ni kina batamun lokaci fito in naje gida zamuyi magana tsareshi tayi da ido sannan tace r u sure u wl come kai kawai ya gyada mata sannan ya wuce ya brta dn meeting zai shiga,hr ta juya zata tafi ta hango Rahima gabantane ya fadi wato wannan aljanar a waje daya suke aiki,binta take hr suka iso office nata kusan tare suka shiga office in Rahima na zama kawai taga mutum a kanta cikin bacin rai take kallonta sannan tace malama ya haka ya zaki shigomun kai tsaye ba neman izini ai ko sallama kya mun,tabe baki Fadeela tayi sannan tabi office in da kallo tace wannan gwangwanin kike kira office hr da wani cewa an shigo ba izini toh bari kiji ba zama bane ya kawoni nazo in gargadeki kuma in baki shawara kr kiyi gangancin auramun miji in ba haka ba sai kin raina kanki murmushi Rahima tayi sannan ta cire glass dake idonta ta aje ta dago ta dubeta tace Fadeela knan kina ganin wannan lil threat nakin zai bani tsorone hr ya hanani auren mijinki toh kinyi kadan da can ina zuci zucin auren mijinki amma tunda kika kwaso tsirarun kafafunki kikazo toh sai kinyi regrtn zuwanki office ina in kinga bn auri Malik ba toh Allah ne bai so ba ki rubuta ki aje cewa aurena da Malik ba fashi bari ma kiji nxt week wrhaka insha Allah na zamo matar Malik kuma ki gaggauta barin office ina kafun in sa amun waje dake tsaki tayi sannan ta fice ta brta zuciyanta kaman ya paso dan bakin ciki tana fita Fadeela ta ciro wayanta ta turawa Malik text akan cewa a daga auren ya dawo next week yana fitowa daga meeting bai wuce ko ina ba sai office nata yayi sa'a tana nan zama yayi yana fuskantarta yace fitowana daga meeting naga message naki hope lafia tace lafia lau yace amma mesa kika ce a kawosa kusa nasan kema baki gama shiryawa ba tace wannan ba damuwarka bane in baza kayi ynda nace ba toh ka mnta da auren nan kawai ajiyar zucia yayi sannan yace bakomai za'ayi ynda kikace,ba ynda su umma basuyi ba dn akara kwanaki amma sam Rahima taki,ranar jumma'a ummarta ta shirya mata walima wnda akayi a nan fomwan centre dake gazargamu an gayyaci babban malami wato shugaba Darman,ya yaba da mahaifiyarta sosai dan mafi yawan mutane idan zasuyi aure sai dai ayisu bridal shower da sauransu amma ita ta tara mutane dan a tunatar dasu meh Allah yace da kuma meh annabi yace bai jima da farawa ba Malik ya shigo shida Dr Nura da wani abokinsu wnda dama hakan akeso ango ya halarci walima da shi da matarsa imma mai matane suzo tare dan suma su amfana da abunda za a fada,malam yayi magana akan zamantakewa na aure,hakkin mace akan miji da kuma hakkin miji akan mata a karshe yayi kira da ango akan ya kwatanta adalci tsakanin matansa sannan ya kara dacewa Rahima ta bi mijinta sau da kafa ta kuma zauna da yar uwarta lafia sannan malam ya rufe taro da addu'a kafun aka ci aka sha sannan aka watse,Rahima na shiga gida taci karo da adda shema'u fadawa jikinta tayi tana oyoyo adda yaushe kikazo tace cikani ni inama fushi dake ace aurenki sai umma zata kira ta gaya mana tace tuba nake adda nawa na amsa laifina tace bakomai tace mu shiga daga ciki ya su umma tace lafianta lau ba yanda banyi muzo ba ai kin santa daria tayi tace Allah sarki Umma insha Allah bayan bikin nan in na samu hutu znje in dubata ranan kusan raba dare sukayi suna hira
~~~
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya,yau asabar dubban mutane suka shaida auran Dr Malik Mahir da Dr Rahima,abun ba a cewa komai duk wanda yaga Dr Malik zai san yana cikin farin ciki dan bakin nan hr kunne ya kasa rufuwa sai gaisawa yake da mutane cikin gida kuwa maman Ili sai kai da kawowa ake dan bawanda ya kaita murnan wannan rana,can gefe na hango su Titty,pherty,zarah, meenah, hauwie,g
hauwa da sauran masoyan Rahima da Dr Malik sunata rabon rengem nima billy ba a barni a baya ba dan sai da na zauna na goge wuya a ranan aka kai Rahima gidanta da yake ta side na tashan bama aka brta daga ita sai suby krfe tara su nura sukayiwa Dr Malik rakia sai da suka tsaya a wajen habib yogurt da zara plaza ya musu tkaway sannan suka wuce a falo suka samesu daga ita sai suby tana jin muryansu ta ja mayafinta ta rufe fuskanta Dr Nura ya ce Dr Rahima bude fuskanki ba wasu baki bane basu wani jimaba suka musu sallama suka fice suby kuwa ya mahmud yazo ya dauketa ya rage daga Rahima sai malik sai sannan ta yaye gyalen data rufu da shi Malik ya koma gefenta ya zauna ya dubeta yace amarya kin sha kamshi hope dai ba a gajiyar mun dake ba murmushi kawai tayi yayinda take wasa da zoben hannunta ya riko hannunta tareda kissing nasu yace gskia kunshin nan ya mun kyau taso muyi alwala mu gode wa Allah sai inzo in gama ganin kwalliyan naki,ya jasu sukayi raka'a biyu yayi addu'a suka shafa sannan ya jawo ledan da ya shigo da shi tashi tayi ta dauko cup da plates ta zuba musu jawota yayi ta kwanta a jikinsa wai sam shi zai bata a baki daria ta fara tana kokarin kwace kanta tace Dr pls ka brni in ci tsofe tsofe dani kace zakayi feeding ina yarana uku fa Dr jawota yayi ta sake kwanciya a jikinsa yace n so wat ke kike ganin kin tsufa a idona budurwa kike kamar ranan da na fara ganinki sabida haka ki shirya dan soyayya zamu sha during our leave n zn dauka mana hutu ma muje honeymoon daria sosai tayi tace haba Dr ai wannan an br wa yara wani honeymoon kuma ya kalleta yayinda yake kokarin tura mata kazan a bakinta yace am serious Rahima sai da ya gama feeding nata ya goge mata baki sannan ya kwantar da ita akan cinyansa yana ci yana mata hira jin tayi shiru ya sa ya leka fuskanta yaga bacci take baiso hakan ba dan yau so yake ya gurzi angonci gyara mata kwanciyanta yayi ya wuce ya kai kayan kicin ya sa a fridge sannan ya wanke kayanda sukayi amfani dashi ya zo yasa hannu zai dagata ta bude idonta tareda mai murmushi tashi tayi tace wlhy gajia bn san tym da bacci ya daukeni ba yace tashi toh muje ki kwanta shi ya tayata rage kayan da ke jikinta sannan ta haye gado ta kwanta shima ya rage kayan jikinsa ya haye gado hr bacci yayi awon gaba da ita rungumeta yayi tsam a jikinsa yana kwararo godia ga Allah da ya cika mai burinsa yau gashi ga Rahima a matsayin mata da miji zuciyansa fal ranan ya kwanta
Da asuba ita ta rigasa tashi ta ganta kwance a jikinsa ido ta kura mai tana ganin kyakkyawan fuskarsa godia tayi wa Allah da ya cika musu burinsu wanda suka jima da mntashi wannan karon kam bamai rabata da farin cikinta insha Allah da shirinta ta shigo gidan Dr Malik bazata huta ba hr sai ta gama saye zuciyansa da salon soyayyanta shi yasa tuni tayi watsi da duk abinda ta shirya,a hnkali ya bude idonsa suka hada ido tayi saurin rufe idonta murmushi yayi tareda dago fuskanta sannan yace na dai gnki sannan ya kai mata kiss a baki lumshe idonta tayi sannan ta budesu a hnkali tace dama ina shirin tashinkane sai kuma naga u r enjoyn ur slip yace keh dai kin sha'afa kallon kyakkyawan mijinki hr mun makara taso toh muyi alwala,ya jasu suka gabatar da sallah suka danyi karatu sannan suka sake komawa bacci karar wayansane ya tashesa yayi saurin katseta gudun kr ya tasheta amma tuni ta tashi Abba ya gani gaban screen nasa ya daga tareda barin dakin Fada Abbansa ya haushi da shi ta inda yake shiga bata nan yake fita ba duk akan cewa Fadeela tazo gida tanata kuka cewa rabonsa da gida yau sati knan alhalin kuwa jiyama sai da ya biya wajenta hakuri yayita ba Abbansa yace ka tabbata kaje ka duba yarinyan nan kr ranka ya baci kafun ma ya kara cewa komai abbansa ya aje wayan wato tanan Fadeela ta bullo amma bakomai ya san maganinta kafun ya shigo hrta gyara gadon tayi wanka ta shirya cikin English wear riga da skirt kayan ya amsheta sosai rigan ya matseta sosai wanda ya bayyano da albarkatun kirjinta tsayawa yayi yana kallonta yayinda ya kasa dauke idonsa daga kan dukiyar fulaninta kai kace bata taba haihuwa ba ynda suke,a hankali ya karaso ya rungumeta ta baya tareda mata rada a kunne yace kinyi kyau wifey bt mesa baki jirani munyi tare ba ta juyo tana kallonsa tace ai bai baci ba yace a'a na yafe na yau dn bn so a bata wannan kwalliyan ta shiga ta hada mai ruwan wanka sannan ta ciro mai kayan da zaisa ta wuce dan zuwa kitchen dan hada musu lunch taji ana sallama ta bude taga drivern su ya mahmud ne suka gaisa yace gashi inji umma wannan kuma matar ogane tace a kawo miki ta koma ta dauko dubi biyar ta mika mai tace kace an gode ko godia shima yayita zuba mata ta aje kayan a kan dining ta bude sakon suby daria tayi ganin meh ya kunsa sannan ta bude fridge ta sa a ciki,Malik ya fito cikin shiri ya sameta tana jiransa dagota yayi ya ta daukansu hoto sannan suka zauna suka krya tare suka dauraye kwanukan sannan ya jata zuwa falo ya zaunar da ita yace ina zuna jawo wayansa tayi tana duba pics da sukayi sunyi bala'in kyau ta tura zuwa wayanta ta zauna zaman jiranshi ya fito hannunsa rikeda wata yar box ya zo ya zauna gefenta ya bude ya dago yana kallonta yace remember ds murmushi tayi ganin zoben da ya bata ranan birthday nata ya ciro a box in ya sa mata a hannunta tareda kissing hannunta yace i pray n hope u wnt eva rmv it again murmushi tayi tana mamakn cewa he kept it ol ds years yace kina mamaki ko kai ta gyada mai ya riko hannunta yace its one of d tins dt kpt me going I luv u Rahima ina fata ba abunda zai sake rabamu pls ki soni kamar yanda nake sonki Rahima a hnkali ta furta mai I luv u too Dr daria yayi yace ni bnji ba n banason sunan nan a nema mun wani kuma bana son kunyan nan tashi tayi tana kokarin guduwa ya jawota ta fada jikinsa ya lalubi bakinta ya fara kissing Rahima ta biye mai ta fara maida mrtani ji sukayi an banko kofar falon kaman za balleta

.
Yanayin da Fadeela ta samesu ya sa ta saki ihu tareda durkushewa a wajen Malik yayi sauri ya taso dan duk a tunaninsa wani abunne ya sameta ya karasa ya rikota yayinda yake tambayanta meh ya sameta,jin kalaman da ke fita daga bakinta ya sa malik tureta daga jikinsa tareda jan tsaki ya dubeta yace Fadeela ki san irin kalaman da zaki na furtamun me nayi na cin amana a nan matata ce fa kaman yanda kike mata a gareni haka itama kuma da kin bi ka'idar sallama a musulunce da baki ga abunda zai bata miki raiba amma ke ko sallaman ma bakiyi ba balle ki jira a baki izinin shigowa tukunna ma uban meh kika zo yi da safiyar Allahnan wa ma ya nuna miki gidannan binsa tayi da harara sannan ta tashi ta karasa shiga falon ta haye kujera ta zauna Ko kallo bata samu a wajen Rahima ba ta tashi tayi shigewarta daki,malik bai bi takan Fadeela ba yabi bayanta,ji tayi an riko hannunta tareda jawota ta fada a jikinsa,matseta yayi gam kaman wanda aka ce mai guduwa zatayi sunfi minti biyu a haka sannan ya lalumi bakinta ya fara kissing ganin tsayuwan naso ya gagaresu ya sa ya dagata ya musu mazauni a kan gadon ya fara kokarin rabata da kayan jikinta,ta riko hannunsa tareda dagowa ta kallesa shima ya dago idanunsa da suka kada sukayi ja ya saukesu a nata tace Dr kofan ba a rufe ba n matarka zata iya shiga ñ ba dadi an brta ita kadai lumshe idonsa yayi tareda komawa gefe ya kwanta tausayinsa ne ya kamata amma ba ynda ta iya ji tayi yace am sorry nima bnyi tunanin haka ba bt ya zanyi sonki ya game mun zuciya n am in need Rahima ynda yayi maganan ya bata tausayi sosai tama mnta da zancen cewa kofan dakin a bude yake ta sa hannu ta juyosa tareda shigewa jikinsa a hnkali tace I nid u too matseta yayi a jikinsa sannan ya cigaba da rabata da sauran kayan jikinta,jin an bude kofar ya sa shi saurin dagowa ganin Fadeela ya sa shi saurin rufe Rahima ya taso yana ma Fadeela wani irin kallo rigansa ya dauko ya sa ya fisgota sukayi waje wurgata yayi a tsakiyar falo ya dubeta yana huci yace Fadeela wai ke wace iri ce ni wani irin dabbanci ne zaki ke shigowa mutane daki ba sallama wlhy ds shld b d 1st n last tym da zaki kara mun haka uban meh ma ya kawoki gidan nan maimakon tayi fadan da ta saba sai yaga tana sharar kwalla ta ce ya malik yau ni kake kamantawa da dabba dn kayi aure kasamu matarda kakeso shine hr ka fara wulakantani ni dama nasan ba kaunata kake ba dole ya sa kake zama dani zama ya zo yayi a gefenta tareda riko hannunta yace Fadeela ki dena cewa bana sonki bayan kinfi kowa sanin cewa ni malik ina kaunarki n bazan taba wulakantaki dan nayi aureba bn maga abun da nayi da zaki kira wulakanci ba ko me idonki ya gani laifinki ne na shigawa mutane kai tsaye ba sallama bare neman ixini in hr kika gyara halinki ba wnda zai na jin kanmu dake kinji matar Dr murmushi tayi tareda dagowa ta kallesa ganin Rahima ta fito daga dakinta yasa Fadeela ta fada jikinsa ta rungumesa tareda cewa I luv u too ya Malik, Rahima ta san da gayya tayi hakan amma ko ta kansu bata bi tayi shigewarta kitchen ta dauko abunda take nema ta zo ta sake wucesu sai sannan malik ya ganta ya zame Fadeela daga jikinsa ya tashi dan ya bita Fadeela ta riko hannunsa tace kiran Abbanfa yace ina sane dashi sakemun hannu kafun mu bata dake ynzunnan,da sauri ya bi bayanta a gaban mirror ya sameta tana gyara kwalliyanta ya rungumeta ta baya tareda aje kansa a gefen wuyanta ta dago ta kallesa ta mirror tareda mai murmushi sunyi bala'in dacewa da juna yace gskia yaci muyi hoto a haka bt sai yaran sun dawo sai muje duka muyi ko murmushi kawai ta mai ya juyo da ita yace am sorry habibty ta dago ta kallesa tace hakurin meh kake bani yace ni dai am sorry kawai yana mamakin ynda ko kadan bata nuna bacin raiba ta ce nidai mijina bai mun kome ba so bn san hakurin meh yake bani ba rungumeta yayi tareda rada mata I luv u,ya zameta daga jikinsa sannan yace am sorry again cos zn fita abba na nemana bt bazan jimaba dole ma in dawo cos we hv some unfinished bizns ya fada tareda kinne mata ido daria tayi tace tk ur tym jaan nima nasan yan zuwa yini wl kip me company adda shema'u ma zata zo yimin sallama wani kallo ya mata yace wato baki damu da bana nan ba ko daria tayi sannan tace ni bn ce ba kawai cewa nayi zasu debemun kewarka yace miko mun hulana inje kr Abba yayi fishi dani ta miko mai tareda fesa mai turare ya sa hannu ya shafi fuskanta tnx wifey ba rakia ne tace ai ko baka fada ba Jaan yace nikam bari inje in dawo a gaya mun ma'anar jaan innan miko mata hannu yayi,hannunsu sakale da juna suka fito Fadeela na ganinsu ta tabe baki ta tashi tana kallon Malik tace mujeko yace jirani a mota ina zuwa tsaki tayi ta fita Malik ya juyo ya kalli Rahima yace toh wifey tk kia ov urslf for me ko kai ta gyada mai tace nima ka kula mun da knka sannan ta manna mai kiss hr bakin kofan ta mai rakiyan ta hango Fadeela na jiransa jikin mota Rahima tayi murmushi a zuciyanta tace yarinya zaki san kin taboni mu zuba ni da ke hr Malik ya juya zai tafi ta riko hannunsa ya juyo cikin shagwaba ta ce pls kr ka jima dear kasan banaso kana yin nisa dani lakuce mata hanci yayi yace i wont habibty baiyi tsammani ba yaji ta bashi light peck,tsaki Fadeela tayi daga inda take cikin daga murya tace yarinya wlhy ki bini a hnkali ni zaki nunawa bariki wlhy toh kinzo gidan wlhy mu zuba ni dake, Rahima ma batasan tana yi ba dan juya wa tayi ta shige tana isa bakin kofan ta juyo ta kira sunan Malik ta wurgo mai flying kiss sannan ta daga mai hannu ta shige Fadeela ta cika tayi fam lalle kuwa ta san maganin yarinyan nan,hr suka isa gidan iyayen nasu fuskanta a tamke yake bata jira ya kashe motan bama ta bude ta wuce ciki murmushi yayi sannan ya fito ya rufe motan yabi bayanta lalle akwai aiki agabansa,a falo duk ya samesu ya zauna tareda gaishesu Baban Fadeela ne ya fara magana yace Malik ya mukayi da kai kafun aurenka in ka mnta bari in tunama yarjejeniya mukayi akan cewa bazaka wulakanta mun ya ba sai gashi ba aje ko ina bama an fara toh bazan laminta ba ajiyar zuciya Malik yayi aurensa duk duk kwana daya amma hr an fara korafin cewa yana rashin adalci,yace abba ni bn san meh ta fada muku ba amma gata ta fada wlhy ni ba abunda na mata abbansa yace yaushe rabonka da gidanka ina tun kan auren ka tare a gidan amaryarka yace abba ba haka bane yafi kusa da gun aikine kuma lokacin akwai abunda nake bana tashi da wuri shine nake kwana a can kuma ai bawai daina zuwa gidan nayi ba dan ko jiya ma sai da naje Fadeela tace ni Abba kawai nima ya maidani can in tunda yana ce yafi kusa da gun aikinsa dan gaba gabama daina ganinsa znyi gaba daya Abbansa yace toh kaji ina dama akwai extra side sai ta koma can ko kadan Malik bai ji dadin zancen ba shikam bai san ya zai fara hada Rahima da Fadeela a gida daya ba ya ce Abba kowa ya zauna a gidansa shi zaifi mun kwanciyar hankali,Abbansa yace nifa na gama magana kawai kayi ynda nace koh nxt weekend sai ta koma Malik yace Abba gskia sai dai nan da sati biyu dan akwai gyara sosai yace toh a fara gyaran nan da wuri infct zn nemo wnda zasuyi gyaran in a week yace a'a Abba ba sai ka nema ba nima zn nemesu ya fadi hakan dn already part in a gyare yake kawai bai son Fadeela ta zo ta hanasu shan amarcinsune yama iyayen nasa sallama ya fice yana fita ya ciro wayansa ya kira Rahima tana ganin kol nasa ta tashi ta shige daki su suby na mata tsiya ta dauka tace hello jaan lumshe idonsa yayi sai da tayi magana kusan sau uku ya amsa tace jaan dama kana jina kayi shiru yace habibty bakisan ynda nakeji inna ji muryanki bane shi yasa ya fama da yan yini tace alhamdulillah yace amma habibty yaushe zasu tafine dan ni na kosa in kebe da matata daria tayi tace lah! toh bari incewa su adda kace su tafi daria yayi yace rufamun asiri ynxu xnje gun Nura in sun tafi sai in shigo tace toh ya ka sami su abba yace lafiansu lau sunce ma in gaidaki tace toh ina amsawa ka gaida mun Dr Nura da madam yace zasuji,ta koma falo wajensu adda da ke mata tsiya sai da sukayi la'asar suka tafi ta rakosu hr bakin gate tace suby dan Allah gobe a kawo mun lil kamal ina in gnsa tace kin san umma ba ydda zatayi ba dama kin kwntr da hnkalinki dn shi bai ma damu ba wasansa kawai yake tana komawa falo ta ji wayanta ya fara ringing ta daga tace jaan yace ina hanya fa daria tayi tace ynxu ma na dawo daga musu rakiya sai ka shigo ta wuce daki ta sake shiri cikin English wear riga da skirt ya amshi jikinta sosai ta feshe jikinta da turare ta koma falo tana zaman jiransa tashi tayi ta jera abincin da suby ta kawo musu a dining tana kitchen taji tsayuwar motansa ta fito dan taransa yana fitowa daga motan ya hangota jingina jikinsa yayi a jikin motan ya zuba mata ido ko kiftawa ba yayi hr ta karaso ta hura mai iska ya lumshe ido tareda rungumeta yace kinyi kyau habibty in kina irin wannan kwalliyan ai ko aiki bazan na fita ba daria tayi tace knan kar in sake irinsa yace ai irinsa ma zaki kemun kullum ta dago ta dubesa cikin kulawa tace kaci abinci kuwa yace ai ni yanzu inba ke zaki bn ba bazan taba koshi ba ta ce mujeto in baka jaan yace yauwa kin tuna mun me jaan my life ta amsa mai rungumeta ya sakeyi yace i so much luv u wifey,tare sukaci abinci sannan suka shiga cikin gida dan motsa jiki a garden suka zauna sai da aka kira magrib ya wuce masallaci ita kuma ta shige ciki sai da yayi isha ya shigo lokacin hr ta sake wanka ta canza zuwa wani c tru long nyty tayi parking gashinta ta gefe kaman style na police cap ta bi jikinta da humra ta haye gado tana nazarin wani littafi a hnkali ya turo kofan dakinta ya shigo shima ya canza zuwa yar shimi da gajeren wando ya zo ya haye gadon tareda janye takaddan da ke hannunta ganin duhu ya gauraye dakin ya sa na jawo musu kofa nima nayi waje
~~~
Sai da suka yi sati daya suna zuba soyayya sannan suka koma bakin aiki,a satin nan ba abunda sukayi sai nunawa wa junansu tsantsar so da kulawa da tattalin juna
Tana lecture wa yan medical students Malik ya shigo ya sameta tayi excusing students nata ta karasa inda yake tace jaan u look exhausted yace ai ynxu ma gida zani in kin gama u kol me sai inxo inyi picking naki tace kr ka damu dear znbi napep wani kallo ya mata tace ok naji zn kiraka,lekawa yayi ya ga ko ba kowa sannan yace i rily feel like kissing u daria tayi tace mishi ltr lt me gt bk to ma studnts,yana fita bai wuce ko ina ba sai gidan su Rahima dan dama sun gama magana da umma akan zai zo ya debi yaran suna isa gida ya nunawa kowa dakinsa sai murna suke ya aje musu chocolates da ya siyo musu ya wuce daki,tym na daukan Rahima nayi ya fito ya wuce dan zuwa daukanta sam bai gayamata ya dauko yaran ba tana shiga falo kawai taji sun dale jikinta bnda lil kamal dake zaune yana dago mata hannu daga inda yake ta rungumesu tareda cewa oyoyo yaran mommy ku sakeni toh in dauki chuchuna ta juyo tana ma Malik kallon godia kafun ta karasa ta dauki lil kamal yau kam sun sha surutu itada Malik a falo duk sukayi bacci bayan sun ci dinner Malik ya tayata kwantar dasu kafun suka wuce suma dan kwanciya Tana fitowa daga wanka ta saka nyt gown nata ta wuce dakin Malik zaune bakin gado ta samesa yana ganinta ya ware mata hannu ta zo ta shige jikinsa a hnkali ta furta mai tnx jaan ya dago fuskanta yace for wat for everything ta fada tareda manna mai kiss ya jata suka kwanta rungume da juna ya danyi gyaran murya yace habibty ta amsa mai da yes jaan jin yayi shiru yasa ta dago ta kallesa tace ina jinki habibi yace kiyi hakuri dear Abba sun matsa akan cewa lallai sai na hadaku waje daya da Fadeela ynxu ma an tsaya akan cewa weekend zata dawo dayan site in duk da bata ji dadin cewa zasu zauna da Fadeela ba dn ita sam bata son hayaniya ta dake ta mai murmushi tareda dada shigewa jikinsa tace shine sai ka bn hakuri jaan ai tunda abba sun riga da sunyi magana bamuda ta cewa Allah dai ya hada kawunanmu ya sa zaman lafia a tsakaninmu rungumeta ya sake yi tareda kissing gashinta yace nagode Habibty I so much luv u,i luv u too ta fada itama sannan suka lula wata duniyar
.
Kasan cewar yau asabar tunda ta tashi da asuba bata koma ba tana ta aiki yaran ma duk sun tafi islamia malik kuwa an nemeshi a gun aiki ya fita,tun wajen karfe goma take jin hayaniyan bakin nasu Tana zuba abinci a coolers yaran suka shigo jin motsinta a kicin yasa suka nufi kicin da sallama suka isa wajenta bayan ta amsa a tare sukace sannu da aiki umma tace yauwa yaran umma kun taso eh umma tace toh yayi kyau ynxu aje a canza kaya azo a ci abinci ko anjima kuma muyi bitan karatu toh umma suka amsa mata sannan suka fice ta gama zuba abicin sannan ta fito ta wuce daki ta sanya hijabinta ta fito ta dauki coolern Fatiha ta karaso tace ummi bazan tayaki tace da nauyi Fatiha je kicin zakiga abun sha ki biyoni da shi,a harabar gidan ta ga motan malik tayi tunanin ko yana side na Fadeela ne suna shiga kuwa ta gansa zaune gefen mahaifiyarsa Fatihace ta fara gaishesu sannan ta fice Rahima ma ta gaishesu suka amsa ba yabo fallasa uwar gayyar kuwa ko kallonta batayi ba ta tashi itama tayi hnyar fita umman Malik ne ta daure tace angode ko ko kadan malik baiji dadin yadda suka krbeta ba ji yayi kaman ya tashi ya bita amma sanin yin hakan bazai haifar da da mai ido ba yasa yayi zamansa sai da yayi sallar azahar ya shigo side na Rahima zaune ya sameta da yaran tana musu bitar karatu,lil kamal na ganinsa ya rarrafo yana daga mai hannu ya daukesa tareda manna mai kiss a kumatu yace chuchun ummi ya akayi,gefen Rahima ya zauna yace ummin yara sannu da fama da gida yar gajeriyar daria tayi sannan  tace sannu da shigowa abban yara tace a kawo ma abincinka ko yace tukunna kai fahad dawo tanan muyi naka in rage ma ummi aiki,bayan sun gama da yaran ta tashi ta shirya mai abinci a dining ya zo ya zauna yana kallonta yana mamakin ynda ko kadan bata nuna bacin rai akan abinda aka mata ba yana mamakin ynda takan iya boye bacin ranta kamo hannunta yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa ya riko hannayenta tareda kissing nasu ta dago suka hada ido,tnx wifey ya furta mata naji dadin ynda kika krbi su umma kuma trust me suma sunji dadin haka kawai haline irin na manya shiyasa bazasu nuna ba da zn shigo ma sunce a kara gaisheki da aiki murmushi kawai tayi ya kai bakinsa kn nata ya tsotse jan bakin nata jin motsin yaran ya sa tayi saurin tashi a cinyarsa ta juya taga fahad ne yace ummi ina color na yana kan drawer ta amsa mai ido ya kurawa Malik ya fara daria yace lah abba jan baki ka shafa daria ne ya so subuce musu duka ya ce yama ummi yawa ne shine na rage kaima zo in shafa ma ganin dagaske malik ya tashi yasa yayi hnyar dakinsu yana daria,ya juyo ya kalleta daria ta fara mai ganin yanda ya gama kwashe jan bakin da ta shafa shima darian yayi yace ai na ce miki ki daina shafa wannan abun dama kinki ji kwashesu znyi gaba daya ma in zubar tace ba ma sai ka zubar ba ai tunda baka so bazan sake sawaba ai ur wish is ma command ynzu zauna ka ci abincinka ya dubeta ke kinci nakine tace fruits na sha sai anjima kadan znci abinci ta zauna yana ci tana mai hira
Can sashin Fadeela kuwa Rahima na fita umma ta dubi yar aikinta jummai tace tashi ki sawa kowa abinci ta tashi tayi yanda aka sata tana kawowa uwar dakin nata ta daka mata harara ba shiri ta koma da abincin dukda abincin ya shiga ranta ga wani kamshi da yake amma ta hana knta ci su umma da zulaihat sai yabon abincin suke tsantsan haushin da suka bata batasan lokacin da ta ja wata doguwar tsaki ba suka juyo duk suna kallonta umma tace lafia Fadeela ganin yanda suke kallonta ya sa ta wayence tace kaina ke ciwo duk suka mata sannu umma tace kidan kwanta kafun Malik ya shigo ya nema miki magani sai wajen la'asar duk suka tafi dama Allah Allah take su tafi dan ubar yunwan da takeji suna fita kuwa ta hau kan abincin Rahima hrda lumshe ido dan dadi coolern ta dauka gaba dayansa ta kai dakinta dan shi zataci da dare wayantane ya hau kara ta daga taga malik ne sameni side ina keda daddy ynzun nan bai jira amsarta ba ya kashe wayan tashi tayi ta canza kaya ta feshe jikinta da turare sannan ta wuce side nasa Zaune ta samesa a falo shida yaran ta karasa ta zauna a gefensa ya dubeta yace daddy fa tace ya bi su umma ya dubi Fatiha yace tashi kuje in ya dawo sai in hadaku duka ta krbi lil kamal daga hannunsa suka fice yace cewa ummi tayi sauri dan  haka yake kiranta in suna cikin mutane Fadeela tace yauwa ya Malik dama waya nake son ka siyamin ya juyo ya kalleta yace wnda na siya miki kwanakin ta marairaice mai tace ya malik wlhy wayan ne ya fita raina naga wani a hannun zuly ya mun kyau Fadeela knan aikin knan bn miki alkawari ba amma zn dai duba in gani,kamshin turarenta ya sanar da isowanta ya dago suka hada ido tareda sakewa juna murmushi tayi kyau cikin wata indian gown hr ta karaso bai dauke idonsa a knta ba Fadeela ta cika tayi fam tana jin kishin Rahima na dada darsuwa a ranta,ba wata magana yayi musu ba sai dai akan hada kawunansu su zauna lafia ya dubi Fadeela yace al'adar gidan nan ynxu ta canza kowa ranar girkinta ita zatayi komai ta jera a side ina kafun tym na cin abinci Fadeela ta dubesa tace amma ya malik kafi kowa sanin bana girki ko yace kuma kinfi kowa sanin bncin abincin mai aiko ko inada ku hr biyu a gida kam bnga dalilin da wata yar aiki zata na abinci ba kuma daga yau na daina cin abincin waje sabida haka kowacce ranar girkinta ita zata girka mana abunda zamuci sai rabon kwana kuma kwana biyu zn nayi in da mai magana kuma toh ya dubi Fadeela madam da magana ne tana wani cin magani tace a'a amma yau dai a dakina kake ko dan ai ka gama kwanan amarci hr ma ka kara da kwanaki na yace a dai cire yau zuwa gobe a fara rabon kwana ganin tanason tada hnkali Rahima tace abban yara ba matsala ayi ynda takeso kawai ji yayi kaman yayi ihu dan yasan in yana gun Fadeela ba karamin wahala zai sha ba tana gama fadin haka ta tashi ta fice ya dubi Fadeela yace ki je toh zn dan yi karatu tana fita ya bi bayan Rahima a dakinta ya sameta tana linke kayan lil kamal ya zauna gefenta ya sa hannu yana tayata linke kayan dago fuskanta yayi yaga hawaye kwance a idonta jawota yayi jikinsa yana shafa bayanta yace am glad to c u cry ta dago tana mai wani kallo ya dan yi daria yace u got me tinkn ko baki kishina ne ynda kikayi saurin yafewa Fadeela kwananki but ynzu hnkalina ya kwanta cry ol u culd ta dan kai mai bugu ya kauce yana daria ya sake rungumeta yace znyi kewarki habibti ni kadai na san ynda zan rayu ba tareda jinki kusa dani ba nima znyi kewarka jaan ta furta mai a hnkali jin an bude kofan ya sasu dagowa Fadeela ce tsaye bakin kofan tace namiji dai ba abun yadda ba karatun knan ai sai ka shige mu je tun ba aje ko ina ba an fara satar kwana kai kawai ya kada ya dubi Rahima yace krki rufe kofarki znzo in miki sai da safe kai kawai ta gyada mai ya fice Fadeela ta watso mata harara daga inda take tsaye tareda jan tsaki sannan ta rufo mata kofar da krfi Rahima tace lalle kuwa ina dab da maganin sakarcinki ta ynda dole sai kin koyi sallama knki shigowa mutane daki kai tsaye Haka kwanaki sukayi ta ja,Rahima nada cikin wata daya amma ko Malik bata fadawa ba,tana zaune a falo ya shigo ransa bace yayi side nasa daukan kamal tayi ta kaisa daki ta kwantar da shi sannan tayi side na Malik Zaune ta samesa yayi tagumi ta karasa ta durkushe a gabansa tareda cire mai tagumin da yayi ta tallabo fuskarsa itama duk tayi wani abun tausayi tace jaan meh ya farune kasan fa bana son ganin bacin ranka duk abunda ya tabaka nima ya tabani wa ya batawa farin cikina rai dagota yayi ya zaunar da ita a gefensa yace ba wani abu bane habibty wani course aka tura mu a india kuma six months zamuyi gashi ance bazamu da familynmu shine abun yake damuna ba yanda bnyi a cireni ba amma sam sunki ta sakale hannunsa da nata tace ai jaan six months kamar yau ne ynxu zaka ga ya kare plus ga waya zamuna gaisawa yace Rahima kinfi kowa sanin matsalata bn sa ya znyi tsawon wata shida batareda na sanyaki a ido ba tayi ta kwantar mai hnkali dai hr sai da ta ga ya saki ransa sannan ta tayasa cire kayansa ta hada mai ruwan wanka ta fita dan kawo mai lunch dan ranan a dakinta yake,ana washe gari zai tafi ma a dakinta yake kusan raba dare sukayi suna faranta ran junansu around 4 ta tashi ta gama shirya mai abunda zai tafi da shi suna idar da sallah suka mai rakiya zuwa airport
Haka kwanaki sukayi ta ja hr yau ana shirin trban Malik,cikin Rahima ya fito sosai dan yna watansa na bakwai amma baya hanata komai sai shirin krbn Malik tayi dan a dakinta zai sauka tana gama komai ta fada toilet tayi wanka ta shirya cikin loose gown ta dawo falo ta zauna tana jiran shigowansa Fadeela ce ta shigo side nata itada Daddy tace malama dan maigidan zaizo sai abar mutane da yunwa yi tayi kaman bata jita ba ganin in bat tanka mata ba abun zaiyi yawa ya sa tace in ba neman magana ba abinci ai gashi can a table ko so kike in zo in baki a baki tsaki tayi ta nufi table in ganin daddy yayi dakin Fahad ya sa ta daka mai tsawa tace zo nan dan nema mara zuciya kawai wanda bai kishin uwarsa uban me zakaje nema a can ina rabaka dasu baka ji toh wlhy ka kiyayeni zauna maza kaci abinci ka koma dakinka sum sum yazo ya zauna Rahima kuwa ko a jikinta dan ta san rashin ganin idon kamal ke sata wannan haukar amma in yana nan bata isa ta hanasa shigowa side nata ba jin tsayuwar mota a harabar gidan ya sata aje takaddan da ke hannunta tana kokarin tashi ya shigo suna hada ido ya tsaya cak ya kai idonsa kan cikinta ya jima yna kallon wajen sannan ya dago suka sake hada ido murmushi ta mai ta hau kokarin tashi yayi sauri ya karasa ya maidata ta zauna ya aje jakan da ke hannunsa ya daura hannunsa akan cikin nata ya dago yace Rahima mesa kika boyemun cikinki kinsan da ba abunda zaisa in tafi program innan in brki ke daya tace dts y bn gaya ma ba dan nasan fasawa zakayi bt ynxu kaga kaje ka dawo gashi kazo ka samemu kalau kunnensa ya kai ya daura kan cikin tana ta mai daria tama mnta da cewa Fadeela na falon Malik kuwa dama bai lura da su ba sai haukansa yake akan cikin ba abunda bai tmbayeta ba hp dai baya daminki,hop dai bayi hanaki cin abinci tambayoyi kala kala dai yace gskia first thing gobe zamuje asibiti a duba lafianku ni ko muje ynxu ne tace haba jaan daga dawowa ko hutawa bakayi ba ai ina zuwa antenatal ma goben sai muje in hakan zaifi kwantar ma da hankali bt ynxu u nid to rest Daddyne yazo ya mai sannu da zuwa yace dan gidan daddy yau me ya faru kana gida je ka kirawo yan uwan naka kuzo ku ciro kaya a mota yaji dadin ganin abban nasa dan yasan zai sake sosai Fadeela ta zo zata wucesa yace uwar gida ran gida baki ganni bane ko sannu da zuwa babu tace koh nayi ai ba sani zakayi ba tunda hankalinka ba a guna yake ba duk ka susuce akan ciki sai kace yau ka fara haihuwa girgiza kai kawai yayi yace Fadeela knan kinsan haka kawai bazan basar da ke ba hrga Allah bn san kina falon ba ina kuwa zaka sani tunda yar gaban goshinka nanan tana kaiwa nan ta fice ta gama tsorata da ynda taga malik ya mace wa cikin Rahima bata taba dana sanin planning da tayi ba sai yau gashi ko tayi tayi a bnza tunda ba sake haihuwan zatayi ba da wata kila in tayi itama malik zai damu da ita sosai
Tana zaune a dakinta malik ya shigo ya karaso ya zauna bakin gadon tace sannu da dawowa jaan ya aiki yace aiki kalau habibty bt we r missing u at work yau students naki da suka zo office ina sunfi a kirga wai ko kin haihu daria tayi tace ai daya daga cikinsu ma ta kirani yace gskia yaran na sonki hango Fadeela tayi ta window ta san abunda ta saba zatayi kawai ta jawo malik suka fara yar wasanni ba sallama kuwa ta fada dakin ynda ta gnsu ya sata kasa karasawa Rahima tayi ynda suka hada ido sannan ta fice tana ganin fitarta ta jnye jikinta malik bai ma san ta shigoba tace tashi dear ka cnza kaya zn kawoma abincinka tana fita ta bi bayan Fadeela,Fadeela ta kira sunanta ta tsaya batareda ta juyo ba ta daure ta karasa inda take tace Fadeela inaso ki fahimci abu daya ni macece da bn son hayaniya da ace zn biye miki in biyewa halayanki da abubuwan da kika mun a baya toh da gidan nan bazai daukemu da ke ba wasu abunda kikeyi ina takewane inyi burus da su dan kwanciyan hnkalin mijina sannan wannan ya zama na farko da krshe da zn gargadeki akan shigomun daki ba sallama in kuma kinki ji toh ki shirya ganin bacin rai kala kala dan na yau ma kadan kika gani bata jira amsarta ba ta shige ciki
Da daddare bayan sunci dinner suna zaune suna yar hirarrakinsu Rahima ta fara nakuda ya dubi Fatiha yace kiramun Fadeela yanda taga Fatihan a rude yasa ta biyota duk suka sa hannu suka kaita mota kulle gidan sukayi dan gaba dayansu suka duru a motan abun mamaki wai hrda Fadeela suna isa akayi labor room da ita su Fadeela kuwa ana waje sai safa da marwa ake dan in akwai abunda ta tsana shine taga mutum na ciwo hnkalinta in yayi dubu toh sai ya tashi nurse ce ta fito ta dubi Malik tana murmushi tace Dr madam ta sauka lafia an samu yan biyu mace da miji saura kadan ya rungumeta dan murna ya karasa ya rungumi Fadeela hr hawayen murna sai da yayi jikinta ne yayi sanyi ganin irin murnan da yake yace zamu iya shiga ko kai ta gyada musu duk suka yi ciki bnda Fadeela wnda ta juya ta fice ta bar asibitin jin bata shigo ba yasa malik kiranta a waya ta shaida mai ta koma gida bai wani damu ba ya shiga kiransu Abba kan kace meh duk sun hallaru a asibitin iyayensa sunfi kowa murna tunba ummarsa ba da ta kasa aje yaran sai wani ina za a saka take da Rahima kai kace tunda haka suke wajen krfe goma suka br asibitin Ranan umman Malik kin tafia tayi dole aka brta a gidan,bacci kawai ke rabata da yaran abun ya baiwa su Fadeela mamaki dukda itama yaran sun shiga ranta dan yan biyu dama akwai shiga rai amma ta dake taki nunawa,ranan suna yaran sukaci sunan Abban Malik da umman Rahima amma za ake kiransu safwan da safwana Bayan yan suna sun watse Malik ya shigo tareda sallama jin motsin Rahima a toilet ya sa ya zauna gefen jariran tareda daukar safwana Rahima ta fito ta zauna gefensu tace daddyn twins murmushi ya mata yace ummin twins ya gajia tace gajia yabi jiki tashi tayi ta kwararo mai juice mai sanyi tareda sa mai snacks a plate tace ga wannan kaci jaan nasan baka wani ci abinci sosai ba aje safwana yayi ya sauko ya zauna yace ai kuwa kaman kin sani ina ma na sami zaman tace toh bari in shiga kitchen in shiryama abunda zakaci hr ta tashi ya riko hannunta ya maidata ta zauna na hutar dake maman twins in naci wannan ma ya isheni bayan ya gama suka wuce falonsa hannunsa rikeda safwana ita kuwa rikeda safwana zaune suka sami Fadeela gefenta ta aje safwana ta koma dan gefe ta zauna tunda ta brsu a asibiti bata sake bi ta knsu ba Rahima ta dubeta tace maman daddy tunda kinki zuwa ganin yaran naki gasu sunzo kuma ina godia da taimakon da kika mun rannan yi tayi kaman ba da ita ake ba ta tashi ta brsu zaune a wajen Malik ya taso ya zauna gefenta tareda riko hannunta yace ki cigaba da hakuri habibty a hnkali insha Allah zata sauko itama nidai kawai duk abunda zatayi ki daure kr ki biye mata insha Allah komai mai wucewane murmushi ta mai tace insha Allah baza taba samun matsala daga wajena ba kuma znyi iya kokarina inga mun daidaita kanmu jawota yayi ya rungumeta da yaran
.
Tana zaune falo Fadeela ta shigo ta zauna tashi tayi dan hadawa yaran ruwa tana shiga daki ta fara jiyo kukansu zama tayi bayan ta gama hada ruwan jin sun daina kukan ya sata lallabowa ta fito a hankali ta leka ta gansu kwance kan cinyan Fadeela ta na dan jijjigasu jin motsin mutum ya sa tayi saurin ajesu ta fice murmushi Rahima tayi tace a hnkali ma zaki sauko
A haka kwanaki sukayi ta ja safwan da safwana har an fara zama ana kokarin rarrafe
Da sallamarta ta shigo falon malik ta samesa zaune da Fadeela gefensa ta zauna tareda aje yaran a kasa suna wasansu tace mommyn yara sannu da hutawa ta amsa mata a can ciki tace food is ready fa Malik yace toh ku karasa zn sameku a dining in garin tashi bai lura da safwana ba ya dan bugeta tayi baya kaman zata fadi,Fadeela ce tayi saurin daukanta ta hau kuka dan ta tsorata ta shiga jijjigata hrsai da tayi shiru ta juyo taga Malik da Rahima sun zuba mata na mujiya miko mai ita tayi ta fice ta brsu ya dubi Rahima yace Habibty wai gaskene ko mafarki nake daria tayi tace ai kai ne baka sani ba son yaran take kamam meh amma fa sai ba kowa ake nuna musu rannan hr kamata nayi tanawa Safwana kitso tana ganina ta yi kaman bata san d su a wajen ba yace toh Alhamdulillah Allahsa ta sauko gaba daya ta amsa mai da AminAmin

Read More

Share this

WhatsApp

AUREN JARI Part 31-35

 September 29, 2017     AUREN JARI 1-END     No comments   

AUREN JARI Part 31-35
.
Karfe tara daidai ta fito cikin shiri dakin umma ta nufa hannunta rikeda lil kamal dake bacci da sallama ta shiga dakin sannan ta kwantar da lil kamal umma ta dubeta tace ai na dau kin fasa fitan tace ai dole inje inyi reportn amma bazan jima ba ynxu zan dawo tace toh adawo lafia dakinta ta koma ta dauko wasu files sannan ta fice ta bar gidan TH ta far zuwa tayi reportn ta kuwa samu tarba mai kyau aka nuna mata office nata suka rabu akan çewa sai nxt week zata fara zuwa tana fita ta dauki shatan taxi dan motanta bai zo ji nayi tace da drivern Mahir companies suna isa ta ciro kudinsa ta biyasa ta tsaya ta karema companyn kallo sannan ta shiga ciki tana shiga tayi reception saurayin da ke wajen ya gaisheta tareda tambayan taimakon da zai mata tace am here to see alhaji Mahir shiru yayi na yan wasu dakikai sannan ya daga waya ya kira sectaryn Alhaji Mahir ya shaida mata yana aje wayan ya juyo yace ma'am zaki iya zama Alhaji Mahir wil c u in d nxt few minutes zama tayi zuciyanta sai bugawa yake yayinda a zuciyanta taketa rehearsn abunda zata fada ma Alhaji Mahir,tayi kusan 30 minutes a zaune sannan wata tazo ta shigar da ita lokacin da suka shiga yana waya ta nemi waje ta zauna ta jira hr ya gama wayan sannan ya dago tareda cewa sannu da zuwa madam sai dai kuma bn sanki ba hw cn i hlp u crossn kafarta tayi tareda cire glasses dake idonta ta dago ta kallesa tace am not sure ko ka sanni but am more dn sure cewa ka san wannan ta fada tareda turamai files dake hannunta bude file in yayi tareda going tru cntnts na ciki sannan ya dago ya dubeta yace who r u,n r u trying to blackmail me o wat young lady,gajeriar murmushi tayi tareda kauda kanta sannan ta juyo tace am Rahima matar marigayi kamal mamakine da tsoro ya bayyana a fuskarsa amma ya dake,Rahima tace am not here to blackmail u Alhaji Mahir nazo ne inyi congratulatn naka cos ur plan ol ds years ws successful bt nt anymore kai a ganinka zaka iya ja da kaddarar ubangiji kayi duk yanda kaso dan kawai Allah ya kaika wani matsayi,money dsnt buy u d right to abuse poor n innocent ppl like dat,ol u rich ppl tink of is ur lyf,dnt d poor hv a right to live peacefully without d likes of u interferrn ta fada cikin daga murya,kudin da kake gadara da shi hr kake juya mutane ynda ka so me karewa ne n yes kayi nasarar rabani da Malik for ol ds years bt kr ka gani kamar yinka ne dama can Allah bai kadarta shi zan aura ba bt idan Allah ya so hakan kai baka isa ka hana ba n ds r ol ur money ta ciro cheques da ATM's ta aje mai akan table nasa I wnt u to knw ko sisi ba a cire a cikin kazamtacciyar kudinka ba so here is ur filthy money n dnt think u hv won ova me cos d game is not ova yet tana kawowa nan ta juya taga Malik tsaye a bakin kofan yanayin fuskarsa ya nuna ya jima da shigowa office in ratsawa tayi ta gefensa ta fice shi kuwa ya karasa shigowa office in tareda daukan papern da ya fado daga kan table in yana gama karantawa ya dubi kawun nasa cikin wani yanayi sannan ya fice da sauri dan bin Rahima kafin ya fito hr ta karasa bakin gate, sunanta ya shiga kira tayi kaman bata jisa ba ta cigaba da tafia tana kokarin neman abun hawa ya karaso yace Rahima kina jina amma ki ki tsaya ta juyo ta kallesa da idanunta da ke fidda hawaye tace toh me zan tsaya in maka yace haba Rahima ya kike son daura mun laifin da banawa ba kuma mesa laifin iyayena zai shafeni ol ds while ashe kin san gaskia kiketa azabtar da ni Rahima in kika mun haka baki mun adalci ba u jst said he hsnt won ova us cos d game is not ova yet y arnt u gvn us a chance then wannan karon am nt lttn u slp again kaman yadda kaddara ta rabamu a wancan karon ds tym ma ita zata hadamu ta dubesa tace Malik my destiny isnt tied to urs bazan iya rayuwa da kai ba cos i cnt chng d fact dt d ppl who hurt n playd wt ma lyf d way dy want r u parents i cnt change dt Malik n if i say i dnt hate dm am dfntly lying ta ya zamuyi rayuwan aure while i hate ur parents bazan taba girmamasu ba so jst forgt it taxin da wata ta tsayar ta shiga tace muje mallam zn biyaka shata malik na kiranta amma ko juyowa bata yi ba tana shiga gida tayi sa'a ba kowa a falon ta wuce dakinta ta hau gado ta fara kuka in tace bata sona Malik toh yaudaran kanta take dan yanxu sonshi ya dawo sabo a cikin ranta ta san ta so kamal but son Malik daban ne a zuciyanta(Ina maman KB) duk da hakan bata jin zata iya aurensa duk da alkawarin da ta ma kamal jin kukan lil kamal yasa ta tashi ta shiga toilet ta wanko fuskanta sannan ta fita dn krbansa umma na ganinta tace dama kin dawone tace eh umma bn jima da shigowa ba ta krbesa ta fara feeding nasa wayanta ne yayi kara ta duba taga Malik ne taki dagawa jin kiran yayi yawa yasa umma ta dubeta tace ba kiranki ake bane tace umma shirmen MTN ne tashi tayi ta shige ciki
Da daddare suna zaune suna hira ta tsinkayo sallaman Malik kan ta tashi ta bar wajen hr sun shigo shida Ya Mahmoud suka zauna ya gaisa da su inna itama ta daure ta gaishesa umma zata tashi yace umma dama wajenki nazo gaban Rahimane ya buga umma ta dubeta tace sai ki bamu wuri aiko,labewa tayi a corridor dan jin me zai fada yace umma dama batun Rahimane sam taki saurarona umma dukda na gama wanke kaina a wajenta taki ta saurareni balle hr mu sasanta kanmu kafun manya su shigo hasali yau innan naje office wajen kawuna a can ne nayi discovrn cewa........kan ya karasa maganan ta fado falon kaman wanda aka turota hararansa tayi sannan ta dubi umma tace nifa ba kin sauraronsa nayi ba dazun da muka hadu sauri nake dan na bar kamal a gida cikin mamaki umma ke kallonta ta tabe baki ta dubi Malik tace ina jinka Malik wani kallon da Rahima ta mai ya sashi kasa karasa zancen Rahima tace in dai magana kakeso muyi ai sai ka fada ba sai ka sami umma ba tunda ynxu kazo ai sai muje ta fada tareda tashi tabe baki umma tayi Malik ya dubeta yace umma bari muje nagode sosai sai da safe tace mu tashi lafia Malik kuma ka kwantar da hnkalinka wannan karon Rahima takace insha Allah godia ya sake mata ya fita waje inda Rahima ke jiransa
Kujeran dake facing nata ya ja ya zauna ta dubesa tace ko da wasa kr ka yi gangancin sanar dasu umma abunda kaji wancan matsalatane in naso da kaina zn fada musu bn nemi taimakonka ba da kake kokarin sanar da umma gajeriar murmushi yayi sannan yace am sorry i ws jst trying to clear ma slf tace n by so doing do u hv to blck paint ma late husband kallonta yake ynda take magana ranta a bace yace Rahima bn taba tsammanin zaki so wani fiyeda yanda kika soni ba sai ynxu na fahimci ni kadai ke haukar sonki ol ds years ke kadaice a raina bn taba tunanin maye gurbinki da wata ba bt ke na fahimci kin jima da cireni a zuciyarki kamal ne kawai a ranki sonsa ne ya sa hr kike kokarin karesa ta hnyar kin sanar da umma gaskian lamarin duk da ynxu babu shi nasan ya fini matsayi a zuciyanki bt hakan bazai sa in hakura ba zn tafi bt ki sani any moment from now zn iya turo iyayena sai inga if u hate me enough to turn me down yana kawowa nan ya tashi ya brta zaune a wajen kanta ta daura akan table na wajen ta hau kuka tace y dnt u undastnd me Malik I rilly luv u bt bazan iya aurenka ba sai da ta sha kuka mai isarta ta ja jikinta ta shige ciki
~~~
Zaune take a office nata tana kan duba patient na karshe aka yi sallama aka shigo ta dago tana duba nurse da ta shigo tace Dr Rahima kinyi bako tace ok shigo da shi gabantane ya fadi ganin Dr Isma'il ita duk ta manta da shi ma waje ta nuna mai ya zauna sannan ta karasa duba patient nata sannan ta juyo tace Dr Isma'il yaushe a gari yace jiya na kasa hakura u promised to kol me bt sam na jiki shiru gashi ni bnda sabon layinki tace am rily sorry wlhy abubuwane suka mun yawa yace no p i can c u r done tace eh ynxu ma zanje in dauki yara a skul ne yace ok no problem zn sameki a gida da daddare kawai tare suka fito yana rikeda jakarta yayinda take kokarin kulle kofan ta gama ya miko mata jakarta juyowan da zatayi ta honga Malik tafe shida Dr Nura hr suka karaso ta kasa daga kafarta Dr Isma'il ya mikawa Malik hannu suka gaisa itama ta gaishesu Dr Nura yace Dr Rahima hr an tashi knan tace zn je daukan yarane in dawo yace ok a dawo lafia Dr Isma'il yace lt me hv ur address ko kuma ma Dr Nura zai mun jagora kawai ko abokina ya fada yana kallon Dr Nura da yaji kamar ya nitse a wajen kallon Malik yayi sannan yace ai nima ba sanin gidan nayi ba yace in dt case zn kiraki sai ki fada mun anguwan k ta amsa mai sannan ta brsu tsaye a wajen,su Malik na Shiga office ya dubi Nura yace wlhy da kayi yunkurin cewa ka san gidan nan hmmmm dariya yayi yace niko na sanka ai ko nasani ba fada zn ba ballema bn sani ba ya ja kujera ya zauna sai kuma ya tashi yace bari inje gun Abba ina zuwa yace lafia dai ko yace lau
A falo ya sami iyayen nasa bayan ya gaishesu abbansa yace yau ba aikin ne yace daga can ma nake ummansa tace in dai ce lafia,ya shiga sosa keya yace dama abba aure nakeso in kara ido iyayen nasa suka zuba mai ummansa tace in na jika da kyau toh badani ba kuma yar wa ka samo hr kake kokarin cewa zaka kara aure murya can kasa yace umma Rahimace kanwar abokina Mahmoud sai sannan abbansa ya tanka ya nunosa da yatsa Kai Malik kayi kadan ka rabani da dan uwana meh Fadeelan ta ma da zaka mata wannan cin mutuncin yace Abba kasan bazan taba wulakanta Fadeela ba dan jininace ita kuma Abba in baka mnta ba Kawu dakansa ya mun alkawarin auramun wanda nakeso bayan na auri Fadeela sai dai bai rike wannan alkawari ba ba hasalima sai kokarin rabamu da yayi iyayen suka juyo suna kallonsa nan ya kwashi komai ya gaya musu sannan ya kara da cewa kuyi mun adlci abba na bi duk umarninku ku taimaka ku auramun zabina kuma umma kin san ynda nakeda son yara kuma ynxu Fadeela bazata iya bani su ba nasan kema kina da burin ganin jikoki sun cika miki gida tace toh Fadeelan ta daina haihuwa ba knsa ya mayar kasa yace umma Fadeela planning take wnda hr ya taba mahaifarta zuwanmu can aka tabbatar mun da hakan kuma an cire mahaifar iyayen nasa suka jinjina wa wannan al'amarin abbansa ya dago ya dubesa yace bazamu hanaka aurenka ba Malik in dan ta mune mun amincema ynxu saura kaji ta bakin abban naku duk yanda kukayi sai inji godia yayi sannan ya musu sallama ya fice

.
Karfe goma daidai ya fito cikin shiri ya samu Fadeela da daddy a falo ya dubeta yace ni zan fita ta dago ta kallesa tareda mai murmushi tace kayi kyau fa ya malik sai ina murmushi shima ya mata sannan yace Abba ne ke nemana daddy ya taso yana Abba nima znje ya ce toh sa takalminka muje Fadeela tace amma lafia dad ke nemanka yace eh toh nima sai naje dai inji tace toh sai kun dawo ku gaishesu A falo suka sami Abba yana zaune hannunsa rikeda jarida yana ganinsu ya ajeta yana murmushi daddy yaje ya dale cinyansa Malik ya zauna yana mai wani kallo ba shiri ya sauka Abba yace ya dai mai suna kasa cewa komai yayi sai abbansa yake bi da ido abba yace Malik wani abun ka mishi yar daria yayi yace Abba nifa kawai cewa nayi ya sauka babba da shi sai ya ringa wani dalewa cinya Abba yace toh in bai zauna ba wa zai zauna shi fa knan jikan nawa dan Allah ku daina takura mun shi umma ta fito tana maraba da mai gida in ce dai yau an kawo mun cefane daria suka yi duka sannan Malik ya gaishesu Abba ya dubesa yace Malik kace akwai abunda zamu tattauna ko ya dubi daddy yace je kayi wasa kaji ba musu ya tashi ya fice sannan Malik ya fara magana,yace Abba dama ba wata magana bane,akan alkawarin da kamun kafun in auri Fadeela ne akan cewa zaka auramun Wanda nakeso bayan na aureta toh Abba ol ds years nayi shirune dan av lost cntact wt her ynxu kuma Allah ya sake hadamu shine nake son kara aure Aure fa kace Malik cewar umman Fadeela wani kallo Mijin nata ya mata ta ja bakinta tayi shiru,ya dubesa yace bakomai Malik Allah shige mana gaba sai kuzo gobe da matar naka ko kuma ma gobe in na tashi gobe zn biya in sameta da kaina ya musu sallama ya fita yana fita Umman Fadeela ta kalli mijin nata tace Abban Fadeela wannan wani irin danyen hukunci ka yanke haka,ni naga yanda zaka yi da Fadeelan nidai ba ruwana a zancen nan bari ma in kira hajiyar nasa dan nasan itama batada masaniya hannu ya daga mata yace kar ki yadda ki tuntubi kowa akan zancen nan,nan ya kwashi abunda ya faru tsakaninsa da Rahima a office ya gayamata ya kara da cewa sabida haka na ynke hukuncin amincewa da aurensa yaje yayi aurensa dn bn shirya zama uban bnza ba taya ma zn fara kare kaina yaje kawai yayi aurensa muddin bazai wulakantamun ya ba
Karfe biyu daidai Malik ya shigo cikin gidansa ya fito hannunsa rikeda jakan daddy yayinda daddy ke binsa a baya,a falo ya ci karo da Fadeela zaune da kawayenta sa bata baki suke yayinda gabanta tuline na tissue da ta ke sharan kwalla ko ba a gaya mai ba Abba ya zo,bai bi ta kansu ba ya wuce side nasa yana shigewa Fadeela ta dubi aminan nata tace sai na nemeku ni zan shige ciki bata jira fitansu ba ta wuce side na Malik dakinsa ta tura ta shiga ta jin motsinsa a toilet ya sa ta zauna bakin gado tana sharar kwalla hr ya fito ya sameta a haka,gefenta yazo ya zauna tareda jawota ta fada jikinsa ta hau turesa ya sa hannayensa duka biyu ya rungumeta tsam tareda mata rada a kunne,haba uwar gida a gidan Dr Malik wa ya taba mun ke turo baki tayi tace nikam cikani in tafi kaje can ka nemi matarka daria taso ta basa amma ya dake ya shiga lallashinta yace Fadeela kinsan ina sonki kuma auren da zn kara bawai dan bana sonki ko dan in tozartaki znyi ba kaman ynda nake sonki haka nake sonta krya kake baka sona yace haba Fadeela ya zaki fadi haka da ba ni sonki da bn zauna dake ol ds years ba Ina sonki uwargida a gidan Dr Malik kuma kr shigowan wata ya tsorataki kr ki manta fa matsayi biyu gareki,ga ki yar'uwata gaki matata toh mesa wata zata baki tsoro sai sannan tayi murmushi ya ce tayani toh in shirya,ta tayasa ya shirya sannan sukaci abinci sannan ya fita yayi sallan la'asar da ya dawo ya shige ya sake shiri ya fito hannunsa rikeda hulansa ya wuce dakinta zaune ya sameta tana sana'ar kallo Bai karasa shigowa dakin ba yace madam ni zan fita da ta dago sai da gabanta ya fadi dan irin kyau da yayi gskia Dr Malik mai kyau ne,rufe system in tayi ta taso tace sai ina kuma yace meeting zani tabe baki tayi tace lalle ya Malik ni za a ma wayo Meeting da yamman nan yace eh kamawa tayi ai komawa tayi ta cigaba da kallonta shima yayi ficewarsa tana jin tashin motarsa ta hau rusa kuka,shi kuwa Malik bai wuce ko ina ba sai gidansu Rahima a harabar gidan ya sameta ita da Dr isma'il hannu ya mika mai suka gaisa ba tareda ya kalli Rahima ba ya shige ciki abunda bai sani ba dole ya sata take sauraron Dr isma'il da dabara ta koresa ta shigo falo ta sami ummanta da Malik suna hiransu tazo zata wucesu Umma ta dago ta kirata ta zo ta zauna Malik ya ce umma ni zan wuce tace a'a tsaya a yi a gabanka Malik ta dubi Rahima tace kinajina eh umma ta amsa mata tace gobe iyayen Malik zasuzo neman auranki sabda haka ki san ynda zakiyi ki rabu da wannan bindin da ya like miki turo bakinta tayi tace umma nifa shi nakeso kuma shima iyayensa zai .....bugun da umma ta kai mata ya sata yin shiru tashi ki bn waje ja'iran ya toh ko bayan raina bn yadda ki auri wani bayan Malik ba shasha kawai,butulu irinki shigewa daki tayi tana guna guni,Malik da ya ji zafin kalaman Rahima ya ce umma da an brta ta auri wanda take so kr azo rai na baci daga baya umma tace Malik kai dai ka turo iyayenka kawai aurenka da Rahima babu fashi godia yayi sannan ya tashi ya fice,Subyne ta shigo ta gaida umma sannan tace umma Rahima fa tace gata can a daki ja'iran ya ana mata gata ita bata gani duk irin hidiman da yaron nan ya mata a bay ta kasa gani hr tana wani cewa ba shi zata aura ba ai sai mu gani in ita ta haifemu toh suby tace umma sai a hankali zata sauko ta tashi ta wuce dakin Rahiman zaune ta sameta hawaye na bin kuncinta ta zauna gefenta tareda dafata tace suby nifa bawai sonsa bane bana yi kawai bazan iya jure zama da iyayensa da matarsa bane if not ina son Malik hrynxu sonsa na nan daram a zuciana kuma nima bnda ra'ayin auran wani dan ko Kamal ma sai da ya sa na masa alkawarin cewa ko bayan ransa bnda miji sai Malik jin muryan umma sukayi tana cewa shine kike ta wani kumbure kumbure alhalin ga gskiyar lamarin toh aurenki da Malik ba pashi in yaso in an kaishi gidanki ki yanko kanki gunduwa gunduwa ki aikomun sai in san bn isa da ke ba ta juya ta brsu Suby ta dubi Rahima tace toh kin dai ji sai ki kwantar da hnkalinki bari ma in tashi inje inji meh za shiryawa bakin namu n zan dawo mu fara shiri tun yanxu wlhy Fadeela ko wa take da suna sai ta raina kanta daria Rahima tayi tace jeki ni bacci ma zan
~~~~~
Fadeela na zaune a falo akayita shigowa da akwatuna kallo daya ta musu ta watsar Malik ya shigo tareda zama a gefenta yace uwar gida ran gida hmmm tayi tareda cewa br cikani da zakin baki ya Malik Amarya na shigowa za a mnta dani yace wane ni kema kinsan hakan bazai taba faruwa ba toh ga kaya an kawo miki naki ne da na amarya komai iri dayane a ciki sai ki dauki naki nata ki bari anjima umma zata aiko a dauka tabe baki tayi tareda kiran yar aikinta tace dauki set daya ki kaimun daki ya tashi yace bari in shiga inyi wanka yauwa gobe za a zo a fara gyaran dayan side in nan in sunzo sai ki bude musu dagowa tayi tana mishi wani kallo tace wani side knan yace dayan gefen mana yar gajeriyar daria tayi tace lalle ya Malik gidan nawa zaka aje mun kishiya in bn manta ba da sunana Abba ya bada gidannan so bnga dalilin da kishiya zata zo ta zauna mun a gida ba ya zauna yace toh Fadeela haka za a yi ta barin side in ba kowa a ciki mai laifin in ta zauna a ciki tace nifa ba wanda zai zauna mun a gida gidan ubanane ehe gwara tun wuri ka nemi inda zaka aje matarka cikin bacin rai ya tashi yace Fadeela ni kikewa gorin gida yau ba komai kr ki ga laifina akan duk hukuncin da zan yanke pasa wankan ma yayi ya fice ya nufi gidan Nura Ynda Nura ya gansa ya san ba kalau ba yace yadai yace wlhy rakani zakayi mu fita neman gida yace ai kuwa ka zo a sa'a jiya aka kawo mun tallan wani gida anan gaba damu sai muje ka kalla Gidane babba sosai daga gani mai mata biyune ya zauna a gidan sai dakunan yara sosai gidan yayi matukar birgeshi a rana ranan ya je ya biya kudin gidan sannan yaje ya siyo furniture's na dakin yaran daki daya na Fatiha daya kuma Fahad da daddy basu bar gidan ba sai da aka gama sa komai yana shiga gida ko ta kan Fadeela bai bi ya wuce dakinsa ya hau shirya kayansa a wata yar karamar jaka ya zo ya wuceta a falo sai da gabanta ya fadi dan ta dau barin gidan zaiyi tashi tayi tana lekasa ta window taga ya sa kayan a mota ya kulle ganin yana shigowa ya sa tayi sauri ta koma ta zauna,daren ranan kusan kasa bacci Fadeela tayi dan ta tsaya gadinsa a falo bacci ya dauketa sai wajajen 8 ta farka tana tashi tayi dakinsa taga baya nan ta fito tana kiran mai aikinta tace ina abban daddy tace sun fita tareda daddy yace ya fita kaishi makaranta daga can zai wuce aiki ajiyar zucia tayi sannan tace kawomun breakfast ina daki kuma kr ki mnta yau zaki gyara mun toilet bn mnta ba hajia ta amsa mata sannan ta wuce kitchen dan hada brkfst
Malik na kammala aikinsa ya tashi ya fito tareda kulle office nasa,office na Rahima ya wuce ya sameta ita daya a office kallo daya ta mai ta maida hnkalinta kan aikinda takeyi kujera ya ja ya zauna tareda mata sannu can ciki ta amsa mai yace dama akwai inda nakeso mujene in baki komai dama munyi magana da umma kaman tace a'a ta samu kanta da rufe system in ta cire labcoat in sai da ta iso bakin kofan tace muje ko murmushi yayi a ranshi yace zaki shigo hannune yarinya,gidan da ya siya ya kaita sosai gidan yayi matukar birgeta tunba dakin yaran ba samun knta tayi tana murmushi ta juyo tana kallonsa ya karaso yace i ws hoping yaran zasu zo su zauna damu ba karamin dadi ta ji ba dan dama bata son yin nisa da yaranta bayan sun gama zaga gidan yazo ya ajeta a gida samun kanta tayi da gode mai murmushi yayi sannan yace u dnt hv to my dear wifey a gaishemun da yaran nawa itama murmushn tayi sannan ta sauka ta shige gida shikuwa ya koma gidansa kashe wayarsa yayi dan yasan dole Fadeela zata nemesa in taji shiru ai kuwa sai doka mai kira take amma duk sanda tayi trying sai ta jita a kashe dakin daddy ta wuce ta samesa yana wasa ta zauna gefensa tareda dago fuskansa,ina daddy yacema zaije da ya dawo da kai cewa yayi ya tafi gidan da ya siya mana n next week zai zo ya daukeni muje tashi tayi ta fita tayi tunanin zuwa gida amma toh tace musu meh komawa daki tayi tana sakawa da kuncewa ta ynke shawaran zuwa nemansa a office da haka bacci barawo ya saceta
Pls ayi hakuri da rashin posting na kwana biyu abubuwane sukayi yawa,i hope u guys wl bear wt me,tnx
~~~

Read More

Share this

WhatsApp

AUREN JARI Part 26-30

 September 29, 2017     AUREN JARI 1-END     No comments   

AUREN JARI Part 26-30
.
Waya Fadeela ta ciro ta shiga kiran abbanta taji shi a kashe tsaki tayi da ta tuna baya nija ta kira na ummanta hr sau biyu bata daga ba cike da takaici ta nufi gate in asibitin abun hawa ta tara ta gayamai sunan hotel da suka sauka
Malik kuwa bin Rahima yake gani yayi ta sauka ta yi parking motanta tare da aza kanta akan stirrer  motan hawaye zafafa ne ke bin kuncinta tunda taga malik hr zuwa ynxu zuciyanta bai bar bugawa ba bata taba tsammanin after ol ds years ganinshi zaiyi affectn nata ba ta share hawayenta tareda tada motan ta sake daukan hanya Malik ma ya tada motansa ya cigaba da binta har yanxu magananta na karshe ke mai yawo me take nufi da ya yaudari zuciyanta dolene ya tunkareta yaji meh take nufi dan he cnt stnd her hating him ta iso makarantan su Fahad tayi parking ta fito taga har ya fito yana jiranta yana ganinta ya zo da gudu itama ta dan tsunkuya tareda ware hannunta yazo ya shige jikinta ta daga shi sama tareda bashi peck tace Dungui na how was school today nan ya hau mata surutu yana irgo mata abunda ya faru ta shafa kanshi tareda bude kofa ta ajesa sannan ta zagaya ta shiga itama sai da ta tsaya ta siya mai ice cream sannan suka wuce a kofan gidan ya Mahmoud tayi parking mai gadin ya fito dan bude mata tace a'a barshi ynxu ma zan tafi ta fito ta rike hannun Fahad suka shige Umma kawai ta samu a gidan bayan sun gaisa tace toh umma gashi nan tunda na daukosa yake mun wakan wajenki zaizo anjima in Abbanshi ya dauko Fatiha sai ya biya ya daukesa ni zan koma aiki tace toh a taso lafia ta amsa da amin ta fito ta shiga motarta ta bar anguwan sam bata lura da Malik da ke labe a mota ba sauke glass in motarsa yayi tareda  gyara zamarsa a motar alama dai bai da niyyan tafia Wayansa ya cire ya kra Dr Nura bugu daya ya dauka yace Nura dama ka san inda Rahima take ol ds while baka sanar da ni ba Dr Nura yace my man its jst of recent na san cewa tana can abokina da na hadaku da shi ne naga ya sa hotonsu na wani conference da sukaje ban gaya maka ba sai da na tambayeshi sunanta na gama tabbatarwa itance ajiyar zucia yaji Malik yayi yace Nura Rahima ta canza sh'v grwn into a matured young lady am rily proud of hw far shs come bt tayi aure Nura n bana kallon komai a idonta sai tsana hasalima cewa tayi na yaudari zucianta Nura Rahimana hates me ya fada yayinda zafafan hawaye ke bin kuncinsa Dr Nura ya hau kwantar mai da hnkali yace u nid to find tym kaji meh take nufi da ka yaudari zuciyanta duk da i knw its late u cnt b 2geda bt u nid to clear tins up if it mins me coming there ma zanzo Malik ya share kwalla yace Nagode Nura znyi ynda kace n insha Allah in nadawo zaka ji sakon goronka da haka suka aje wayan hr bacci ya fara daukansa yaji kaman ana bude kofar gidan ya tashi yaga wata motace take shirin shiga gidan Mahmoud ya hango da suby a cikin motan fitowa yayi ko motarsa bai tsaya rufewa ba yayi kansu yana kiransa kafun ya karaso har sun shige gidan mai gadi na kokarin rufewa Malik ya zo zai shige wani kallo mai gadin ya watso mai yace malam ya haka cikin i'i'na yace wajen maigidan nazo wani kallo maigadin ya sake mishi ya cigaba da rufe kofan Malik kuwa sai kokarin shiga yake jin hayaniya ya sa Mahmoud yayo gunsu yace meh ke faruwane mai gadin yace Alhaji ina ga irin barayin nan ne daga ganin shiganku wai ya zo wajenka jin muryan Malik yayi yana cewa Mahmoud nine Malik ya karaso wajen kofar ya yi mamakin ganinsa ya dubi mai gadin yace barshi ya shigo harara ya watsa wa mai gadin sannan ya shige tareda mikawa Mahmoud hannu suka gaisa sannan yace bismillah mu shiga ciki ranshi ya dan sosu da yanda Mahmoud ya tarbeshi ace after ol ds while sai yau su hadu irin tarban da zai mishi kenan suna shiga falo ya nuna mishi kujera yace bsmllh ka zauna suby ce ta fito daga daki tayi mamakin ganinsa can ciki ta gaishesa sannan ta kawo mai ruwa ta wuce daki gun mijinta sun kwashe wajen minti goma kafun suka fito kan dining suka wuce Mahmoud ba tareda ya dubi Malik ba yace bismillah muci abinci iya baci ransa ya baci ya tashi yana murmushin takaici toh shi meh ya ma bayin Allahn nan ne da suke mai haka ya dubi Mahmoud yace Mahmoud duk abunda kamun bnga laifinka ba tunda ni na tako hr cikin gidanka dan rawar jikin ganinka da nayi ma ko motata bn kashe ba na biyoka shine zaka mun wannan tarban ko a mafarki bn taba tunanin zaka juya mun baya ba sai gashi yau na gani a zahiri meh nayi Mahmoud da zan cancanci wannan treatment daga gareka lalle kaci mutuncin abotarmu dukda bnsan laifin da nama ba ina mai baka hakuri da neman yafiyarka yana kaiwa nan ya juya ya fice tareda cewa na brka lafia,tafia kawai yake amma idanunsa basu gani sosai dan sun kada sunyi ja yayinda hawaye ya ciko mai idanu har ya zo ya wuce umma bai ganta ba itane ta gansa ta kira sunansa ya juyo tareda karasawa inda take tace malik meh yayi zafi haka inata kiranka baka ji ba rayuwan ynxu fa sai anayi ana kai zucia nesa yawan tunanin nan bashida amfani amma inace lafia ko ai hawayen da yake kokarin boyewa ne suka fara tsere a fuskarsa subhanallahi umma ta furta dan nan shigo daga ciki sashinta sukayi inda suka sami Fahad yana wasa ta shimfida mai darduma suka zauna share hawayensa yayi tareda gaisheta yace umma shekaru dayawa tace gaskia fa Malik sai kuma ya cigaba da sharar kwalla da kyar umma ta shawo kansa ya daina kukan ta dubesa tace Malik wani ne ba lafia kai ya kada alamar a'a sannan yace umma Mahmoud ne ajiyar zuci tayi sannan tace wani abun ya maka yace umma ace duk abotarmu bayan shekaru masu yawo in tako hr gidansa ya nuna mun halin ko in kula dukda jikina ya ban akwai wani abu a kasa bn cancanci abunda ya mun ba Waya umma ta daga ta kira layin Mahmoud Subyne ta daga tace ina Mahmoud in daga can ta amsa yana sallah ne tace toh ya sameni in ya idar Malik yace umma ai da kin barshi tace a kan wani dalili Fahad da ke wasa tun shigowarsu ya yo gun umma yace umma po tace toh tashi muje Malik sai kallonsa yake yana son tuno inda ya taba ganin irin fuskan nan kusan tare suka shigo falon da Mahmoud baiyi mamakin ganin Malik ba ya nemi waje ya zauna tareda gaisheta a ciki ta amsa mai yace Suwayba tace kina nemana ta dubesa cikin bacin rai ta ce ashe kai butulu ne ban sani ba a ina ka kwaso wannan hali danni ba tarbiyan da na muku ba knan a kullum ina horonku da ku zama masu yafiya da manta sharrin da aka muku sannan kuma ku zama masu tuna halaccin da aka muku wani halacci ne Malik bai mana ba amma akan abu kalilin ka manta da alkhairin da ya mana ka juya mai baya lalle kuwa ka zama butulu kuma ka ci mutuncin abotarku toh wai ma tukun laifin meh ya maka ina tun faruwan abun nan na horeku da kar ku yadda ku juya mai baya ko bayan raina gashi kuwa da raina ma ka tsallake maganata wato ban isa da kai ba knan yace umma ai abunda aka mana da ciwo ta tari bakinsa tace kana da tabbacin shi ya ma yace toh umma Rahima fa tace wannan bai shafeka ba kuma duk abunda ya faru tsakaninsu kaddara ce wanda ba a isa a tsallaketa ba,cikin rashin fahimta Malik yace umma nifa ina cikin duhu ban san maganan meh kuke ba nan umma ta kwashi komai ta gaya mai kama daga koran Mahmoud da akayi daga aiki da korarsu a gidansu da cin mutuncin da Fadeela suka musu kasa cewa komai yayi sannan ya dago yace umma wlhy wlhy duk bnda masaniya hasalima tafiace ta gaggawa ta kamani ina dawowa kuma ko gida bn karasa ba na je dan in dubaku na tarar da wasu ne a gidan naje gidan kawu shima kuma akace sun tashi wlhy umma nayi nemarku hr na gaji zancen aurena kuwa Mahmoud na sane da shi kuma yar uwatace kuma zabin iyayena dama ina shirin sanar da Rahima in na dawo sai kaddara ta rabamu, umma tayi ajiyar zuci tace ni dama nasan baka da masaniya kuma komai ya wuce kai da Rahima kuma ka kaddara dama can ba matarka bace hr cikin ransa yaji maganar umma yace amma umma itama Rahiman ta tsaneni dole mu zauna mu fahimci juna da ita,umma tace krka damu ni da kaina zn mata magana duk da baiso hakan ba bayanda ya iya umma tace toh ynxu ku tashi kuje ku shirya kanku,sallama akayi aka shigo falonta Fahad ya tashi da gudu yayi gun wanda yayi sallaman yana Oyoyo Aby ya dagasa sama yana mai wasa tareda karasowa falon yayinda Fatiha ke biye da su tunda Malik ya juya ya kalli Kamal ya gane kamarda suke da Fahad wato shine mijin Rahima ya san dai ya taba ganin fuskarsa amma ya kasa tuna a ina ne hr ya karaso bai bar kallonsa ba ya mika musu hannu suna hada ido yayi saurin ganesa yace Dr Malik ashe zamu sake haduwa Umma tace dama kun san juna ne ya zauna tareda gaisheta sannan yace ai umma bazan taba mantawa da Dr Malik ba dan da taimakonsa ummanmu ta samu lafia nan ya zage musu irin taimakon da yayi musu sai sannan Malik ya tuna yace ya take ince tana nan lafia yace lafianta kalau kuma hrynxu bata daina ma addu'a ba,Umma ta dubi Fatiha tace mai suna ke kuma meh kikeyi kin kasa karasowa ta ce ruwa na sha sannan ta ida karasowa tareda gaishesu idon Malik tsaf akanta ba sai an gaya mai wannan yar Rahima bace dan kaman an tsaga kara itada Rahima wani kishin Kamal yaji ya kamashi yaji zaman wajen duk ya gundareshi, umma ta dubesu tace ai sai kuje koh suka tashi suka fice hanyar fita Malik yayi Mahmoud na biye da shi har zai bude kofarsa Malik ya riko hannunsa yace haba my guy fushin ne haka ina cewa umma tace mu fito mu sasanta kanmu ne jinginawa yayi ajikin motar tareda kawar da kansa iya kulewa Mahmoud ya kular dashi,Mahmoud ya zagayo yana kallonsa yace haba my guy hakuri mana kaima kasan haka kawai bazanyi shunning naka ba tunda yanxu ka wanke kanka ai komai ya wuce ya dubesa yace wlhy dan kaine da wani ne ya gwada mun abunda kamun toh wlhy mun rabu knan ba komai ya wuce nan suka dan taba hira yake sanardashi dalilin zuwansa yace toh Allahsa a dace sukayi sallama a kan cewa zai kawo Fadeela su gaisa ko kadan bai gaya mai ya hadu da Rahima ba dan shima kr ya hanashi tun kararta hr ya tada motarsa Kamal ya fito tareda yaransa Ganin wajensa yake zuwa ya sa Malik kashe motar tareda sauke glass ya karaso yace Dr in ba sauri kake ba muje gidan nawa mana na tabbata umma zatayi farin ciki da zuwanka kaman yace yana sauri sai ya samu kansa da cewa toh ba matsala muje ina biye daku

.
Rahima na jera abinci a dining ta ji tsayuwar motarsu ta sake gyara kanta ta fita dan taransu tana bude kofa ta kasa karasawa ganin Malik wanda shima ita yake kallo ta kauda kanta tareda dago Fahad tana mai wasa ta saukar dashi ta dubi Fatiha tace kuje ku cire uniform ki mai wanka na aje muku kayanku sai ku fito ku ci abinci inadai kunyi sallah ta fada yayinda suka wuceta dan shiga ciki eh suka amsa mata Kamal ya karaso tareda manna mata miss yace habibty kinyi kyau like always ta juya dubanta ga Malik taga ya kawar da kansa shi kadai yasa meh yakeji yaji dama bai zo ba ta krbi jakan da ke hannun kamal tace hw ws work today habibi yace Alhamdulillah habibty ya juyo gun Malik yace bismillah Dr shigo ya dubi Rahima yace kin tuna Dr da nake baki lbr wnda umma kusan kullum sai tayi tadinsa tace eh yace toh shine wannan,ta ce ayya sannu da zuwa ya amsa mata sannan suka wuce ciki waje Kamal ya nuna mai a falo sannan suka shige ciki sai da yayi wanka ya canza kaya suka fito wannan karon Rahima ta sanya mayafi suka tarar da Su Fatiha sun zagayesa sunata cikasa da surutu Kamal ya karaso yana daria ya dago fahad ya zauna tareda daurasa a kan cinyarsa yace Fahad shimafa kaman ummine shima yana allura ya dago ya kallesa ya ce wai haka ya fada cikin gwarancinsa Malik ya shafa kansa yace kai abokinane so ba allura yey ya fada yana dan tsalle akan cinyar abbansa Kamal ya saukesa yace oya toh to d dining ya dubi Malik yace Dr bismillah muje ga abinci ba fulako ya taso sanin wa yayi girkin dan ko a koshe yake sai ya tura kafun su karaso Rahima hr ta gama serving ya dubeta ganin bata zuba nata ba tace i knw dt luk ta fada tana murmushi na sha fruits ne da madara so sai anjima zanci ta dauki flask na umma tace barin kaima umma nata ta juyo gun su Fahad da hr ya fara cin abincinsa ta ce Dungui na yayi bismallah kuwa hannunsa ya sa ya rufe bakinsa sannan ya ce na manta ummie tace n wt do u say den"Bismillahi fi awwalihi wa akhirihi ya fada wt full confidence masha Allah kamal ya fada tareda shafa kansa Rahima ta ce Dunguina yaci swt finish wt ur food first Malik kuwa kallonsu kawai yake ba karamin burgesa sukayi ba yayinda kuma wani bangarensa ke kishinsu da fa yaran nan nashine kuma haka zata tarbiyatar da su sai da kamal ya dan tabasa yace Dr lafia abincin naka ma ai zaiyi sanyi murmusho yayi yace jst kun burgeni ne inason family haka da ake bada muhimmanci wajen koyawa yara addini murmushi kamal yayi yace ol tnx to dia mother,Malik ya sa cokali ya fara cin abincin rufe idonsa yayi yana tuno yaushe rabonsa da yaci abinci mai dadi haka tun rabuwarka da Rahima zuciyansa ta furta mai tas ya cinye abincin nan sannan sukayi sashin umma suka tararda Rahima na matse mata kafa yayinda suke hirarsu Kamal ya zauna tareda nuna ma malik wajen zama ya gaishe da ummansa sannan yace umma meh kike bawa yar takine tundaga waje nake jiyo dariyarta umma tace ina ruwanka gwaliyo Rahima ta mai ya sosa kai yana daria tareda mata kallon zaki sani neh Umma tace wannan fa Kamalu tareda nuno Malik da ya kasa gaisheta sai sannan ya dan sauko daga kan kujeran ya gaisheta kamal ya mata bayanin ko shi waye nan ta hau sa mai albarka tareda gode mai hira ta zage sukeyi sosai kaman dama can sun saba Rahima ta tashi tace umma ni bari in shiga ciki kamal ya dubeta yace bara ki jira mu shiga tare ba tace nagaji znje in dan huta ne sai ka shigo bata ko kalli Malik ba tayi ficewarta da ta san zasu shigo nan da ta yi zamanta dakinta kawai toh inama suka hadu ko dai biyota yayi karar wayanta ne ya katse mata tunani ta daga tareda sallama tace Dr Isma'il lafia dai ko dn bai jima suka rabu ba yace wlhy abokina da nake gaya mikine ya kira akan wai in baki hakuri ki daure ki sake ba pt insa tym,duk ynda ta so taki amsa mai dole ta amsa mai tace gobe su sameni da daddare a office yace godia nake Dr Rahima ta aje wayan tareda karasawa ciki  a falo ta sami yaran nata Fahad na ganinta ya taso yana ummie sweet tace ai bamu gama ba sai anjima in munyi bitan karatu in kayi mai kyau har biyu zan baka zama tayi akan kujeran dake falo ta dubi Fatiha tace yau bakida assignment ne tace akwai tace shine kike zaune kinsan anjima kadan malaminku zaizo ko ta tashi ta shiga ciki dan dauko skul bag nata,tura kofar falon akayi tareda sallama ta juyo ta amsa tana ganin kamal tareda Malik ta kauda kanta hr suka zo suka zauna Malik ya dubesa yace inaga ni zan wuce kamal tnx for everything yace da wuri haka yace wlhy na bar madam ita kadai kuma najima gashi ba lafia sosai gareta ba ya fada yana kallon Rahima da tayi kaman bata wajen yace ok barin shiga in fito sai mu fita tare yana barin wajen Rahima ta tashi zata bar wajen a hankali ya kira sunanta hannu ta daga mai ba tareda ta juyo ba tace don't Malik kr ka manta a cikin gidana kake kuma matar aurece ni so kr kayi abunda zai kawo mun matsala a aurena in kuma maganan matarkane na riga na gama da Dr Isma'il ku sameni gobe around 8pm yace Rahima ni ba wancan bane damuwata I cnt stand seeing u hate me bn san meh nayi miki hr son da kike mun ya koma kiyayya ba ta juyo tareda murmushi tace ban tsaneka ba malik kawai tins hv chngd ne dan in ta tsaya jayayya da shi Kamal zai iya saminsu ta ja hannun Fahad suka shige dakinta Kamal dake corridor ya gama jin komai zuciyansa sai bugawa take da sauri dakinsa ya koma ya zauna tareda riko kansa da ke mugun sarawa kenan Rahima da Malik sun taba soyayya toh me ya hanasu aure,alhaji mahir zuciyansa ta ambata mai sai yanxu kmai ya zama clear wato alhaji mahir ya sashi aurenta dan kar Malik ya aureshi amma y dan yarsa zuciyansa ya basa ansa dn he remember quiet sure randa aka nuno aurensu shine uban amarya,da kyar ya iya tattaro kansa ya fito ya samu Malik shi kadai a falo yace ina suka shiga kuma ya ce bari in dubota kuyi sallama Malik yace da ka brta ai bai tsaya ya jisa ba dan yana sone kawai yaga halinda take ciki kwance ya sameta idonta a rufe kaman wanda ke bacci ya dan shafi fuskarta ta bude idonta tareda mai murmushi yace zai tafi fa ki fito kuyi sallama ta ce habibi wlhy kaina ke ciwo kuma na mai sallama kafin in shigo yayi kissing goshinta tareda cewa u shld slip den ni zan fita a dawo lafia ta ce da shi ya miko ma Fahad hannu yace zo muje mu dawo da murnansa ya bi Abban nasa,tare suka fita da Malik kowa yayi hanyansa Fahad sarkin surutu yace Aby yace yes habibi yace waye wancan da ya sa ummi kuka ya juyo yana kallonsa yace u min d Dr,kai Fahad ya gyada yace hs jst a friend n ba shi ya sa ummi kuka ba knta ke ciwo shiyasa take kuka shiru yayi ya cigaba da wasansa yayinda tunani kala kala ke yawo akan kamal
Malik kuwa yana isa masaukinsu ya tadda Fadeela an cika anyi fam ta kumburo kamar fulawar da yaji yeast ta taso tana harararsa ina kaje tun dazun kuma wani wulakancine zaka brni ni kadai bayan bn san ko ina ba ya ce tunda kin dawo lafia ai shikenan bani gu ni kwanciya zanyi kuma ki shirya gobe da yamma zamu asibitin nan tace wajen wa yace wanda mukaje gunta dazu ta tabe baki tace zakaje dai amma ni ba inda zani wlhy ya dubeta yace ashe kuwa yarinya kaffara zai kamaki dan ba abunda zai hanaki zuwa in kuma krya nake ki gwada dan dama ynxu a cike nake da ke kiris nake jira in kuwa kika kaini bango toh bazai mana kyau ba sanin halinsa ya sa ta ja bakinta tayi shiru ta hau ta kwanta a gefensa
Kamal na kwance kan gado bacci ya kauracewa idonsa ya juyo yana kallon Rahima dake baccinta shs bn a litl off tun zuwan Malik kuma ya san dalilin tashi yayi ya fita yaje falo ya zauna Rahima ta tashi ta lalubi inda Kamal yake ta ji baya nan ta kunna wutan dakin tareda saukowa daga kan gadon ta duba toilet taga baya nan ta fito falo bayansa ta gani zaune kan kujera ta karaso tareda sa hannayenta ta zagayesa ta manna mai kiss a wuyansa ya riko hannunta ya zagayo da ita ya daurata akan cinyarsa tace habibi meh kakeyi a nan yace na fito shan ruwane shine na dan zauna ta tashi tareda riko hannunsa tace come bk to bed ya taso suka wuce suka kwanta  bai jima ba bacci ya daukesu,kaman a mafarki Rahima ta ji muryan Kamal na kiranta ta bude idanunta taga mafarki yake ta tashi ta hau jijjigasa yana bude ido yana ganinta ya kankameta yace u r here tace yes habibi am here ta fada yayinda hannunta ke shafa kansa ya dago ya kalleta tareda riko hannunta yace promise me u wunt eva leave me Habibty ajiyar zucia tayi tace nifa ka fara bani tsoro we'v hd ds discussion lyk uncountabl tyms n ds nt d ryt tym to b dscussn jst go bk to slip Habibi it's just a nytmare ya ce stil i nid to hear u say it tace ok mutuwace kawai zata rabani da kai habibi shikenan ta fada tana kallonsa kai ya gyada tace ok lts slip dn Rungumeta yayi tsam suka kwanta kaman wanda aka ce mai zata gudu
Washegari da dare shi ya kaita wajen aiki shi da su Fatiha har office nata suka kaita sannan ku wuce gida,sai da Malik yayi dagaske sannan Fadeela ta biyosa,Rahima na zaune tana dan dube dubenta suka shigo bata bata lokaci ba ta dubi Fadeela ta ce meh matsalar ta dubi Malik ai sai kayi bayani kada kai yayi yana jin takaicin rashin tarbiya irin na Fadeela jibi yanda take mai magana ba ko digon respct ya dubi Rahima da ke kokarin bude musu file ya ce Tana complainin na severe abdominal pain ne dia is also fever,malaise nausea n vomiting tana rubutu ba tareda ta dago ta kallesa ba tace is dia dyspareunia,eh ya amsa mata tabe baki Fadeela tayi tace ai sai kiyi yar far far nima in fahimci meh ake fada ko bawai kina yaren da bnji ba Malik ne ya dakatar da ita ta hnyar cewa wlhy in kika sake bude bakinki a nan ranki zaiyi mugun baci ina ke kika ce inyi magana sabida haka ki ja bakinki kiyi shiru yace Dr pls continue wayan Rahima ne ya hau kara ta dubesu tacd excuse me garin dauka tasa wayan a free hand bata sani ba muryan Kamal naji yana cewa sorry habibty kina aiki mun dameki ko Fahad ne ya kira ki murmushi tayi tace ina yake ya sa mai a kunne yace ummie tace Dunguina yaya yace i miss u ummie tace i miss u too habibi goin to bed already, yap ya amsa mata tace toh dnt forgt to say ur prayers dear mama luvs u k yace k cikin siririyar muryansa ya mika wayar wa Abbansa duk Rahima bata san a Free hand yake ba Kamal yace bari mu brki kiyi aiki toh gudnyt habibty,luv u,luv u too ta amsa mai tareda aje wayan wani dadine ya ziyarci zuciyan Fadeela yayinda Malik ya ji kaman an watsa mai ruwan zafi,Rahima tace is d pain always dia yace eh kusan kullum bt it intensifies during...........jin bai karasa ba ya sa ta dago taga yana sosa keya ta gane meh yake nufi ta cigaba da rubutunta ta ce wani birth control measure kike using IUD ta samu kanta da fada yayinda Malik ke kokarin cewa bata usn komai baki bude yake kallonta itama bata san yaushe maganar ya fito ba ji yayi kaman ya hauta da duka dan takaici dakewa yayi ya hau lissafo abunda zai mata in sun koma Rahima ta sake musu yan tambayoyi sannan tace zamu mata wasu gwaji sai mu duba treatment ta ya dace da ita ta dubi Fadeela tace ki biyoni ta tashi ta bita sun dau kusan hour daya sai gasu sun shigo Rahima tace zaku iya tafia ku dawo gobe by then d results wl b ready suna isa wajen motansu ya kasa hakura ya shakota yace ubanwa yace kiyi planing ta hau zazzare ido da izinin wa nace ya fada cikin tsawa tace dan Allah ya Malik ka sakeni zan mutu yace ai gwara ki mutum akan takaicinki ya kasheni ya saketa ya bude motar ya shiga itama ta zagaya ta shiga ya ja suka br asibitin dukantane kawai baiyi ba da suka isa masaukinsu ya dubeta yace ke ikrarinki bazan iya rabuwa dake ba ko to wlhy zn baki mamaki ko masu daure maki gindi basu isa su hanani ba ya ja pillow ya fice ya br mata dakin a palor ya kwana ranan
~~~
Malik ne da Fadeela zaune gaban Rahima ta dago tana kallon Malik tareda mika mai result in bayan ya gama dubawa ya kalli Fadeela yace ai
kin huta burinki ya cika Rahima ta dubi Fadeela tace matsalar da ke tattare da ke ya taba mahaifarki kuma dole a cire mahaifar kafun yayi spreadn rashin yin hakan zai iya kawo miki matsala cikin nuna rashin damuwa tace in ya yadda ai shikenan Malik shi kadai ya san meh ya shirya a ransa ya dubi Rahima yace ba komai a yi mata amma yaushe knan tace koh gobe za a iya yi mata yace ok mun gode Dr murmushi kawai Rahima tayi suka tashi suka fice kanta ta jingina a jikin kujeran yayinda abubuwa dayawa ke mata yawo a ka can ta tashi ta tattara kayanta ta dauki key ta fita dan zuwa gida,washegari aka shiga da Fadeela theatre Dr Rahimane akan aiki bata wani jimaba ta kammala ta fito tana jin Fadeela ta farfado ta wuce gida dama abunda ya shigo da ita knan tana isa ta tararda Fatiha a parlo ta zauna kan kujera Fatiha ta mata sannu da zuwa tareda tashi zata kawo mata ruwa tace br ruwan nan Fatiha am nt thirsty tace ina Dungui nane tace yana computer room in Abba tun dazu,Rahima ta hau kiransa jin muryanta ya sashi fitowa da gudu hannunsa rikeda wata paper yazo ya dale cinyar Rahima ta sa hannu ta krbi papern hannunsa tace yauwa ana ma Daddy karambani ko muje ka nuna mun inda ka dauko suna shiga computer room in ya nuno mata akwatin nan da kullum ake rufeta da code tayi mamakin ganin akwatin bude ta karasa ta zauna gaban akwatin hr zata sa papern wani abu yace ta duba ta gani tunda ta fara karantawa hannunta ke rawa yayinda hawaye suka fara tsere a fuskarta hannu ta sa ta rufe bakinta da ta gama karantawa yayinda hawaye bai bar bin kuncinta ba
.
Ba komai ta gani a kan papern ba sai contract na kamal da Alhaji Mahir ciro da sauran documents in tayi ta shiga dubasu daya bayan daya wanda yawanci na contracts da sukayi renewing ne sai cheques da yake aiko mai sai wasu ATM da ta gani durkushewa tayi a wajen ta sha kukanta mai isanta Malik ne ya fado ranta tausayinsa ya kamata ol ds while ta rikesa a rai ashe shi bayi da laifin komai tashi ta yi ta wuce dakinta akwatinta ta dauko ta shiga zuba kayanta a ciki sannan ta dauko wani ta shiga zuba kayan Fatiha da Fahad,tare ta fito da su tayi waje dasu yayinda Fatiha da Fahad ke binta da ido hr ta shigo Fatiha tace Umma tafia zamuyi ta fada cikin zumudi dan tunda take bata taba barin sudan ba bata ko kallesu ba tace tashi ki dauko hijabinki kuma ki sama Fahad takalminsa ita kuma ta wuce ta dauko akwatin ta kawosa falo ta aje sannan ta shige dakinta ta dauko mayafinta da key sai kuma wayarta A gaban akwatin ta zauna tana jiran shigowar kamal minti minti sai duba lokaci yayinda frm tym to tym take goge kwallan dake taruwa a idonta,tana jin tsayuwar motarsa ta dubi Fatiha tace ja hannun Fahad kuyi ciki kuma kr ku yadda ku fito hr sai na shigo,kamal kuwa jin ba wnda ya fito tarbansa ya dauka ko bacci suke a hnkali ya shigo wai shi kr ya tashesu,turus yayi ya tsaya ganin akwatin da ke gaban Rahima ya dago ya dubeta yaga ta juya fuskarta gefe amma hakan bai hanashi hango hawayen da ke bin kuncinta ba cikin sanyin jiki ya karaso falon ya zo ya durkushe a gabanta ya kai hannunsa zai tabata tayi saurin janye jikinta tareda cewa dnt! yace Rahima let me xplain cikin bacin rai ta juyo tace wts dia to xplain,ai ba amfani tunda idona sun gane mun komai yace Rahima dia is more to ds dt u dnt knw pls gv me d chance to explain tace Kamal da ka san ynda na tsaneka yanxu da baka tsaya a gabana ba,Y Kamal,Y!! ta karasa yayinda kuka yaci karfinta ta dago ta dubesa taga shima hawayen yake tace u wia not d 1 i luvd bt na daure na aureka hr na cusa wa zuciyata hakuri na soka ashe da kai akayi kokarin rabani da masoyina da gudummawarka na ganin cewa an raba zukata biyu masu son junansu,here i was tinkn of Malik as d bad guy ashe ol ds while i ws stayn unda dsm roof wt d bad guy ya riko hannunta yace wlhy Rahima ki yadda dani i luvd u since b4 in san zanyi signing contract innan n bn taba sanin dalilin sani aurenki da akayi ba sai rannan dana ji hiranku da Malik Rahima pls ki saurareni zaki fahimci cewa ba da son raina nayi ba hannunta ta janye daga nasa tace Kamal av seen enuf kuma nabi da kai a hnkaline sabida yarana da umma bn son su fito su ganmu muna hayaniya in ba haka ba da yau kayi mamakin Rahima,kamal yace Rahima a shirye nake in dauki duk hukuncin da zakiyi mun bt pls dnt lv me Rahima gv me a chance to proof maself to u,i promise i wl mk it up to u murmushi tayi mai dauke da takaici tace Malik am nt even sure ko ni da kai zaman aure mukayi even if i am zama da kai is d last tin i wnt to do me zan zauna inyi da wanda aka hada baki da shi aka kuntatawa rayuwata ka san kuwa halinda kuka jefani wt did i eva do to dsv ol ds,ko me ta tuna oho gani nayi ta tashi ta dubesa ta ce wait a second,did u use alhaji mahirs money to sponsor ma education kai ya gyada mata hannu ta sa ta rike kanta dake sarawa ya matso kusa da ita yace Rahima i only used it at some point but tunda na fara aiki na daina amfani da su tace it mks no dffrnc tunda baka daina karba ba ya dubeta yace Rahima d man has ntn to luz,in bn krba ba kaman ya cuce mu ne dukanmu biyu blv me Rahima i didn't accpt hs offer to hurt u,i luv u Rahima u r d bst tin dt hs eva happend to me i wl neva hurt u,ta dubesa tace u hv mo dan hurt me Kamal kasani daga yau ba kai ba Rahima Ni Rahima zn fita daga rayuwanka rufe bakinta yayi yace Rahima pls dnt do dt to me u r ma lyf i cnt liv wtout u,u promised me dt u wunt eva liv me,dt was b4 i knw wt type of a person U r ta fada cikin daga murya wanda hakan yasa Fahad da Fatiha fitowa,Rahima ta dubesa ta ce u r a selfish person Kamal u md me mk dt promise dn gudun wannan rana toh Allah bazai hukuntani akan karya alkawarinka ba bazan iya zama da kai a karkashin inuwa daya ba dan yanxu ba wanda na tsana kamarka,ganinka kuwa wl only worsen d situation hakan da znyi kadai ya isa sakayyanka kuwa shine ka zauna kai daya ka cigaba da rayuwarka kai daya ba Rahima ba yayanka kaima ka dandani bakin cikin da kuka sani wannan shine hukuncin da zanma ganin ta tashi ya sa ya kankameta yace Rahima wannan hukuncin ya mun tsauri kin fi kowa sanin Kamal bazai iya rayuwa inda ba Rahima ba rashinki zai iya sa in rasa raina I knw i hv wrongd u sau dayawa i wntd to tell u bt gudun wannan rana ya sani kasa furta miki Rahima i hd to do it i agree i was selfish nayi for ma selfish reason bt it was a good reason pls lt me explain maganganunsa ya kashe mata jiki bt babu ja a maganar da tayi ta gama ynke shawaran yin nesa da shi ko dan ta horasa,a hnkali ta zame jikinta daga nasa tace good bye Kamal ba tare da ta dago ta kallesa ba dn tana gudun meh zata gani a idonsa ya riko hannunta yace Rahima ina zaki u cnt go to him ko kin manta da aurena a kanki so u cnt liv me wani aure kamal ta fada cikin takaici n u tinkn wajen Malik zanje is so pathetic sake rikota yayi yace toh ina zaki Rahima wajen wa zaki,na yadda da duk abunda kika fada naji am selfish kol me wt eva name u lyk bt u dnt dare lv me dnt u dare step out of ds house cikin mamaki take kallonsa tace sai ka hanani kukan Fahad ne yasa suka juyo Fatiha ma fuskanta sharkaf da hawaye dan wannan sabon abune wajensu tun tasowarsu basu taba jin iyayensu sun sami sabani ba Rahima ta karasa ta dauki Fahad tana share mai hawaye yayinda Fatiha ta karasa wajen abbanta da gudu ta shige jikinsa tace Abba pls ku bari kaga Fahad ma kun sashi kuka ta juya gun ummanta tace pls umma karasowa tayi ta bnbareta daga jikin kamal ta hau janta tana hnyan waje da su Kuka sosai duk suke tunba Fahad dake ta mika ma Abbansa hanu ba bata tsaya ba hr sai da ta kai bakin motan ta bude baya ta wurga Fatiha a ciki ta kulle kafun ta bude gaban Fahad yaje da gudu ya kankame Abbansa ta karaso ta hau jansa ganin zai bata mata lokaci yasa ta rufe ido ta kwada mai mari da yasa shi sake fitsari jansa ta cigaba dayi kamal ya ce Rahima ko dan yaran nan ki sauraramun kuma kada fushin Abbansu ya shafesu pls ta juyo da idanunta da ya kada yayi ja dan kuka tace kamal kar ka mnta kace zaka ydda da hukuncin da na maka kuma in har dagaske kake son Rahima toh ka brni in tafi sake hannunta yayi dan kalamanta sunyi mugun kashe mai jiki ya tsunkuya yayi kissing Fahad a goshi yace kabi umma kuje ka ji zn zo gobe in dauko ku tk kia of umma for me ok bai ma karasa ba ta ja hannun Fahad ta wurga a motan ta jasu suka fita durkushewa yayi a wajen yana kuka mai cin rai wayarsace ta hau kara ya ciro ya kara a kunne yace adda ta tafi ta brni Rahima ta tafi ta brni adda kice ta dawo i cnt liv wtout her sis da kyar ta shawo kansa ya mata bayanin meh ya faru tace tashi ka bita duk inda zata kamal in ka ganta text me ur location i promise u Rahima zata dawo gareka dama key na aljihunsa cikin rawar jiki ya bude motar ya figeta ya bi bayansu Gudu sosai Rahima keyi ba abunda kake ji a motar sai kukan Fahad da Fatiha bata yi yunkurin hanasu ba dan itama abunda take ji ya isheta,ta mirror ta hango kamal a motarsa yana binsu ta kara gudun da takeyi wayanta ya hau kara ta daga ta ga shine kashe wayar tayi gaba daya ta maida hnkalinta kan tukin,karar haduwar motan da taji shi ya sata tsayawa ba shiri hr ta so buguwa itama ta mirror ta hango mutane sun fara taruwa a wajen accident in hannunta na rawa ta shiga bude motar bata mi ba ta kansu Fahad ba bata kuma damu da cewa ba takalmi a kafarta ba,isowarta wajen yayi daidai da lokacinda ake fito da Kamal da jini ya gama wanke mai fuskawa sulalewa tayi ta fadi a wajen sumammiya
.
A hankali ta bude idonta ta saukesu a kan fankan dake zagayawa tayi saurin gane inda take tare da tuno abunda ya faru ta tashi tana kiran sunan kamal adda shema'u tayi saurin tashi ta riketa tace adda kamal tace ki kwanta Rahima hs olryt yana bacci in ya tashi zamuje ta hau tureta tace adda i hv to c him tana kokarin maidata ta kwanta aka turo kofan dakin aka shigo ya mahmoud ne da umma da su Fahad sai Malik yaran na ganinta suka karasa inda take suka hau kanta suna kuka su umma suka karaso suna mata sannu amma ita duk hnkalinta bai wajensu damuwarta taga kamal taga halinda yake ciki,ganin taki shiru yasa Mahmoud ya fita ya kira Dr ya dubata Dr na shigowa suka bata hnya taje kan Rahima ta duddubata sannan ta ja kujera ta zauna tace Rahima yayanki yace tunda kika tashi kike kuka wts d matter ko akwai inda ke miki ciwone kai ta gyada sannan tace Dr Intisar i just wnt to c my husband shiru tayi sannan tace ok let me c his Dr dn i wl gt bk to u bata jima da fita ba ta sake dawowa ita da Dr Isma'il ya gaisheda su umma tareda musu ya mai jiki sannan ya karasa gun Rahima itama ya gaisheta sannan yace Rahima u cn c ur husband dan shima tunda ya tashi ke yake kira bt pls kr kiyi abunda zai daga mishi hnkali pls kai ta daga sannan duk sukayi inda yake a ICU Suna isa ta kasa shiga ta dubi adda tace ki fara shiga yayinda suka nemi waje suka zauna suna jiran fitowarta Sister Razan ne ta zo ta zauna gefen Rahima tareda rungumeta hawaye Rahima ta fara sista razan ta sake  kankameta tace he wil b fine insha Allah pls dnt cry he nids u to b strong for him ta dagota ta goge mata hawaye amma duk da haka jikinta bai bar rawa ba tana ji an bude kofar ICU ta dago tana kallon wanda zai fito gani tayi adda shema'u ta hada kanta da bango tanata rero kuka juyawa Rahima tayi ta fada jikin Razan tana kuka Mahmoud ne yayi krfin halin karasawa wajen shema'u kafun ma yayi magana wata nurse ta fito ta dubesu tace wayece Rahima a cikinku Rahima tayi saurin tashi tana goge hawayenta tareda cewa gani ta karaso tareda cewa Dr Rahima i dnt nid to tel u dt u cnt go in dia lyk dt kinga yar uwarki ma data shiga ta tayar mai da hnkali if u promise bazaki tayar mai da hnkali ba zaki iya shigowa Mahmoud ya karasa inda take tareda daura hnnunsa a kafadarta ta dago ta kallesa shima damuwa fal rubuce a fuskansa kai ta gyada mai sannan tace i cn do ds i knw i hv to b strong for him a hnkali ya saketa ta shige ciki da kyar kafanta ya iya karasawa kan gadon da yake yana ganinta ya dago hannunsa alaman ta karaso hannuwanta tasa tana kokarin hana sautin kukanta fita Nurse in ta dubeta tace Dr Rahima u promised me u won't cry tayi saurin share hawayenta ta karasa wajen kamal tareda rike hannunsa zaiyi magana ta rufe bakinsa tace no kamal dnt stress urself komai zaka fada mun ban son ji a nan ka daure ka tashi in mun koma gida sai ka gaya mun i dnt like u here kamal tafada yayinda take share kwallan da ke bin kuncinta A hnkali taji ya furta mata am sorry kanta ta girgiza tace no kamal,I'm sorry i shuldnt hv left infct i wasn't livn u kamal hw cn u tink i cn lv wtout u,u r ma lyf kamal i didn't mean ol wt i said i luv u n i wl neva lv u bakinsa ta kalla yayi forming "I knw" matsowa kusa tayi da shi dan ta ji meh yake cewa da kyau yace Rahima blv me i luvd u since b4 i signed dt contract kankemata yayi dan wani azabar da yaji ya ziyarce shi dukda taji zafin rikon da ya mata bata yi yunkurin janye jikinta ba sai ma cewa da tayi bite me if dt wl mk u ok bt pls dnt liv me,i nid u,we nid u ta fada yayinda ta kai hannunsa kan cikinta sannan ta dago ta kallesa murmushn krfn hali yayi yace a baby kai kawai ta gyada yayinda take kokarin hana knta kuka hawaye taga yana bin gefen idonsa ta sa hannu tana goge mai tace pls dnt cry a hankali ya furta mata i luv u Rahima u r d bst tin dt hs eva hppnd to me am sorry for d pain i caused u,ganin maganan na bashi wahala ya sata dakatar da shi ta hanyar rufe mai baki tace pls Habibi ya isa i dnt like seeing u in pain we cn tlk wen we gt home rufe idonsa yayi ya sake budesu yayinda wasu sabbin hawaye suka shiga bin gefen idonsa ya rike hannunta gam sannan ya dubeta yace Rahima i dnt tink we wl gt d chnce to do dat cikin i'ina tace wt do u min by dat habibi dis is jst temporary u wl soon b out of here so stop saying tins lyk dt sake kankame hannunta yayi wanda yasa ta dago yace K naji bt i nid u to promise me one tin tace anything for u habibi yace kin tabbata u wl kp d promise n wunt brk it ds tym tace insha Allah murmushn krfn hali yayi yace ki mun alkawari bayan raina bakida miji sai Dr Malik,a hnkali ta zame hannunta daga nasa tareda kauda kanta a hnkali ya kira sunanta ta dago jajayen idanunta ta saukesu a kansa yace pls Habibty,ynda yayi maganan ya sata kasa amince mai a hnkali ta furta i promise if dt wl mk u hapi bt i wnt u to knw hia ta nuna cikin ICU is temporary soon zaka br nan n we wl go bk home mucigaba daga inda aka tsaya bt ds tym no secrets ta fada tana kallonsa murmushi kawai ya mata,shi kadai yasan me yake ji Shiru sukayi na yan mintuna yayinda Rahima ke ta kwararo addu'a a ranta ta dago taga idonsa a rufe,a tsorace ta kira sunansa ya bude idonsa a hankali yace am stil here ajiyar zucia tayi sannan ta riko hannunsa tace bari inje in shigo da su Fahad,ta fita ta shigo da su sannan ta koma gun umma kamal dn ta kwantar mata da hnkali dn ita ynxu take zuwa,Kamal na ganin yaransa ya miko musu hannu ya rike hannayensu gam krfn hali yayi sannan ya fara magana yace i nid u to tk kia of mum for me ok,Fahad yace Abba ina zaka yayi murmushn krfn hali sannan yace am going on a journey habibi,a long journey so u tk kia ok n cntinue bn a gud boy n ummie zata haifama kani soon daria Fahad yayi yace dagaske Abba yace dagaske ya kalli Fatiha da tun shigowarsu take kwalla yace hlp me tel him hw hs dad so much luvs him n wshd to b wt him ok,fadawa jikinsa tayi tana kuka Fahad ma kukan ya saka dan dama aikinsa knan da yaga ana kuka shima zai jona jin hayaniyansu yasa nurse in tazo ta fita dasu Rahima ta dawo ta tsaya a kansa tareda manna mai kiss a goshi ya bude idanunsa a hnkali tace i wl lt u rest Habibi bt promise me u wil b up in na dawo i promise ya fada a hnkali sannan ta sunkuya ta sake kissn nashi kafin ta fita Suna zaune gaban ICU Dr Isma'il yazo ya wucesu cikin sauri ya shige Rahima ta taso zata shiga adda ta rikota dn bai jima ta fito ba kuma tasan dan Kamal aka kira Dr Isma'il cikin wani yanayi ta dubeta tace adda mene tace bacci yake Rahima kuma sunce kr ashiga dn zai iya tashi ta koma ta zauna ba dan ta so ba dn sam jikinta na bata cewa sumtn is wrong ga wani mugun fadiwa da gabanta ke yi jin an bude kofan ICU ya sata tashi da sauri kaman wanda aka tsikara ta karasa wajen Dr Isma'il ya dubeta cikin tausayawa sannan yace mu zauna Rahima tace nop kome zaka fada ka gaya mun kawai yace Rahima musulmi na kwarai an sansa da yadda da kaddara ta duk fuskar da tazo mai,imanin mutum bai cika hr sai ya yadda da kaddara,alkhairinsa da sharrinsa,Rahima dukkanmu da muke nan abu daya muke jira kuma shine lokaci,Allah acikin Qur'aninsa ya ce "Dukkan mai rai mamacine......kinga muma knan shi muke jira  Rahima we did evrytn we culd bt Allah bai kadarta cewa zamuyi nasaran ceto rayuwar kamal ba He died wt ur name on his lips ba abunda zamu ce sai Allah ya jikanshi ya kuma baki hakuri da dangana,n pls bnda kuka Dr Rahima addu'a kawai ya kamaceshi yana kaiwa nan ya tashi ya br wajen duk maganganun nan da Dr Isma'il yayi rabi kawai Rahima ta kama dan tunda taji ya ambatawa kamal mutuwa ta dauke wuta kowa na wajen na hawaye bnda Rahima datayi shiru kaman dasata aka yi a hnkali ta tashi tana kokarin bude kofar ta sulale kasa Malik da ke kusa da ita yayo saurin rikota,dakinta aka maida ita aka shiga bata kulawa
Ba ita ta farka ba sai ranarda ake sadakar uku ta gnta a dakinta,adda shema'u ta gani zaune a kan sallaya ta sauko ta zauna a gefenta tace adda he promised he wunt lv me n he left,it was ol my fault ta fada yayinda kuka yaci krfinta adda tayi saurin rufe mata baki tace kul Rahima kr in sake ji tace adda ai da bn tafi ba he wl stil b here tace Rahima kr ki ja da yin Allah,in za a bi ta maganarki to nice at fault dan ni nace ya biku bt in munce zamuyi haka kaman muna ja ne da yin Allah,Kamal lokacin da Allah ya dibar masa a nan dunia sun kare so ko ya biki ko bai biku ba idan tym nasa yayi zai tafi kin manta labarin wani da yayi missing flight nasa ya dawo gida cikin takaici yake shaida wa mahaifiyarsa abunda ya samesa bayan ta kwntar mai da hnkali ya wuce daki ya kwanta bude news da mahaifiyarsa zatayi ta samu jirgin da danta zai shiga yayi hatsari kuma ba wanda yayi rai ta godewa Allah da yasa danta bai shiga ba ta tashi dan zuwa gayawa danta labarin da ta ji only for her to find his lifeless body on d bed,an riga an rubuta lokacinsa tareda da duk wanda ya hau jirgin nan him not gtn on dt plane didn't change a tin so haka ma kamal addu'a kawai yake bukata garemu ki tashi ynxu ki shiga kiyi wanka ki canza kaya ki samu ki sa abu a cikinki tace adda ki bari kawai sai an sallaceshi nayi ta daura hannunta a kafadarta tace Rahima u hv bn unconscious for 3 days Kamal yayi kwana uku a kasa Rahima wasu sabbin hawayene ya fara bin kuncinta,adda ta ce no Rahima bnda kuka addu'a kawai yake bukata tashi kiyi yanda na fada ki samu kici abinci kin san ynzu ba ke daya bace
Da kyar adda ta samu ta sha kunu sannan ta jata falo dan krbn gaisuwa,su Razan dasu hauwie ta samu a falon sai su umma bayan sun fita ta tashi ta koma gefen su umma tareda daura kanta a cinyar umman kamal a hnkali ta shiga shafa knta,sallamar su ya Mahmoud sukaji ta tashi tareda amsa sallamarsu su Fahad ne suka yo kanta suna kuka sai ynzu ma ta tuna da su kankamesu itama tayi tana hawaye Fatiha ta zame jikinta ta koma gun kakarta yayinda Fahad ke kwance jikin Rahima tana shafa kansa baifi minti uku ba bacci ya daukesa ta dago dan gaisawa da su Ya Mahmoud,Malik ne ya shigo tareda Fadeela wnda tunda ta shigo taketa kalle kalle ya dai ce mata ta'aziya zasu amma bata san a ina ba malik ne ya fara gaishe da Rahima sannan ya kalli Fadeela itama ta hau gaisuwa yayinda a zuciyanta take tunanin ko waye ya rasu,a takaice Rahima ta amsa gaisuwarsu dan ita haushi ma suka bata dn ita ynxu bata jin akwai mutanen da ta tsana kaman alhaji Mahir da iyalansa tashi tayi hannunta daukeda Fahad bata bi ta kan kowa ba ta shige ciki,dakin Kamal ta kaishi ta kwantar da shi akan gado sannan ta durkushe akasan dakin ta hau rera kuka
.
Tafe suke a mota,Fadeela ta dubi malik tace dear nikam ta'aziyan wa mukaje ne a takaice yace mijin Rahima,dam! ta ji gabanta ya fadi bata sake tambayarsa komai ba shima kuma bai bata wani karin bayani ba dan shima damuwace fal ransa hrynxu yana hngo tsanarsa a idonta amma wannan karon bai shirya rasata ba hr suka iso gida ba maganar da ta sake hadasu bai ma bi ta knta ba ya shige ciki Fadeela na ganin shigarsa ta ja wayarta ta shiga neman ummanta tana daukawa ba ko gaisuwa tace umma ina Abba tace gashi menene tace umma bashi wayar,ya ce yar gidan Abba ya akayine cikin murya na mai shirin kuka tace Abba ka tafi ba ko waya Abba kasan ina muke kuwa yace sai kin fada Fadeelan Abba kuma zncen kiranki ayyukane sukayi yawa ina kuke ynzun kuma hop an samu abunda akaje nema,tace Abba sudan fa ya kawoni wajen Rahimarsa,what! Abba ya fada tareda tashi tsaye duk ya kidime matarsa sai tmbayar ba'asi take hannu kawai ya daga mata ya fita Fadeela tace Abba ai abin tashin hnkalin nagaba ynxu dawowarmu daga ta'aziyan mijintan kicin i'ina Abbanta yace kamalun ne ya rasu tace oho ni ba sanin sunansa nayi ba tace Abba u hv to do sumtn n it shld b quick dan hankalin Ya Malik duk a tashe ynxu duk ya karkace zuwa dirctn nata Abba pls u n mum shld do sumtn dn wlhy bazan zauna da kishiya ba barin ma Rahima ai gwara in mutu da in gnta matsayin matar Ya Malik abbanta yace kwantar da hnkalinki Fadeela kema kin san muddin ina raye bazaki wulakanta ba kuma bazan bari ranki ya baci ba so kr ki damu knki zn san ynda za a yi tace nagode dad sai na sake ji frm u sannan ta aje wayar ta shiga ciki,a kwance ta samesa yayi zurfi cikin tunani bata bi ta knsa ba ta fada toilet tayi wanka ta fito daure da yar karamar towel tazo ta zauna gefen Malik tace dear meke damunka ne murmushi yayi wnda bai kai zuci ba yace bakomai dear sannan ya jawota ta fada jikinsa ya shiga sarrafata tayi saurin raba jikinta da nasa tace Ya Malik sai da nayi wanka kuma zaka wani........ya dubeta yace karancin ruwa mukene ta tashi ta nufi inda kayanta yake tace ba karancin ruwa muke ba bt da kasan kanada bukata ai sai kace in dakatar da wankan yace sai kuma akace in mutum ya shiga bayi wankace ta kaisa ta ya znyi in san cewa wanka zakiyi bai ma jira ansarta ba ya tashi yayi waje da daddare ma kin bashi kanta tayi cikin bacin rai ya dubeta yace Fadeela wai mesa ke bakida tausayine mijinkine fa ni amma ki ringa hanani hakkina to ina kikeso inje nasan maganinki ya fada a takaice abunda kike hanawan ki jika ki sha in Allah ya yadda bazan sake binki ba ya ja pillownsa ya koma kasa ya kwanta Da Asuba yayi tashn dunia dn ta tashi tayi sallah amma ina hr ya gaji ya brta,ba ita ta tashi ba sai wajajen goma taji motsinsa a toilet tashi tayi itama tana kokarin shiga toilet in ya bude kofar ya fito kallo daya mata ya kauda kai ya ida shiga dakin kafin ta fito hr ya shirya cikin wata bakar jamfa da aka mai ado da farin yadi yayi bala'in mata kyau ko ni billy na yaba da haduwar Malik ta karaso inda yake tsaye yana kokarin fesa turare tace Ya Malik wannan kwalliyan fa ya juyo tareda mata murmushi kaman baya fushi da ita yace nakine maman junior gajeriyar murmushi ta yi sannan ta zagaye hannunta a wuyansa,a hnkali ya cire hannayenta da suke a jike dan itama wanka tayi yace ai sai ki bata mun kaya tace ina kwalliyan dama mani akayi batare da ya kalleta ba yace ofcos bt ynxu zn fita in dawo wani kallo ta mai sannan tace ina kuma zaka cikin mamaki ya dubeta yace tun yaushe kika fara damuwa da inda zani tunda nace zn fita a brshi a hakan tabe baki ta yi sannan ta wuce ta sa kayanta ta fice dan karyawa,wayansa ya ciro ya kira Mahmoud bugu daya ya dauka yace kana gidane yace yeah ina gida yace ok dama zanzo ka rakani yi ma Rahima godiane dan kasan bn samu na gode mata ba gashi jibi zamuce daga can Mahmoud yace toh sai ka zo ina jiranka Fadeela da ta jima da shigowa dakin ta yo kansa tace wlhy baka isa ba ba inda zaka wlhy wannan ma ai cin amana ne da matarka kama wata yar iska kwalliya ganin yayo kanta ya sa tayi toilet da gudu ta kulle shikuwa key ya dauka ya fice sai da ta tabbatar ya fita ta fito ta hau rusa kuka Zaune take hannunta rikeda takaddan da shema'u ta bata wanda ya kunshi tarihin rayuwarsu da kamal kama daga farkon haduwarsu hr zuwa lokacin da yayi signing contract, a hnkali ta bude takardar ta ci karo da sketch da yayi nata ranar da suka fara haduwa murmushi ta yi ta kai hannu ta shafi hoton nata tun kan ta karasa karanta fuskanta ya jike shrkaf da hawaye ta rungume takaddan tana wani kuka mai cin rai,jin sallamar mutane ya sa tayi saurin share hawayenta tareda wurga takaddan karkashin kujerar,Mahmoud da Malik ne suka shigo sallamarsu kawai ta amsa ba tareda ta dago ta kallesu ba hr suka ida shigowa falon,Ya Mahmoud ya dubeta yace Rahima hrynxu baki br kukan nan ba hannu ta sa ta cigaba da sharar kwalla Ya taso ya zauna a gefenta kaman dama jira take ta fada jikinsa ta cigaba da kuka sai da yayi dagaske ta tsaida kukan Malik kuwa kishin Kamal yaji ya kamasa dukda ko yayi yayi a bnza ya san ynxu ya fishi matsayi a zuciyan Rahima ganin ta daina kukan ya sa ya fara magana tareda gaisheta sai sannan ta dago ta gaishesa ba karamin bugawa zuciyanta yayiba da suka hada ido dn itama yayi bala'in mata kyau da kyar ta iya brkn eye contact nasu sannan ta dubi ya Mahmoud tace yasu umma da suby yace suby na wajen umma ynxu zata shigo kafun ya rufe bakinsa kuwa ta shigo gefen Rahima ta zauna tareda huggn nata sannan suka gaisa,ya Mahmoud ya dubi Malik yace mujeko malik ya kalli drctn na Rahima yaga itama shi take kallo yace Rahima zamu wuce kuma gobe insha Allah zamu wuce gida mungode sosai da kyar ta daure tace bakomai wsh u a safe trip murmushi ya mata wanda taji shi hr cikin ranta sannan ya tashi suka fice,tun kn su fice a gidan malik ya dubi Mahmoud yana daria Mahmoud yace ya dai,Malik na sosa keya ya ce i knw its early bt dama kawai inaso ka tayani shigar da kaina wajen umma da Rahima daria Mahmoud yayi yace kasan i always gt ur bk ds tym insha Allah Rahima taka ce i prms u rungumesa yayi yace nagode my guy yace nikuwa na ma alkawarin takwara ya fada yana daria sanan suka br gidan
A falo kuwa suwayba ta dubi Rahima tace da alama ynxu kika gama kuka jawo takaddan tayi sannan ta dubi suby tace sis dole inyi kuka zafi biyune ya hadu mun ga rashin Kamal da nayi sai kuma...........jin tayi shiru ya sa suby ta kalleta tace sai kuma meh,a hnkali ta jawo takaddan daga inda ta boye sannan ta duby suby tace kimin alkawari duk abinda zan fada miki koh ya Mahmoud bazai ji ba riko hannunta tayi tareda mata murmushi tace u knw sis ur secrets r olways safe wt me,nan ta kwáshi komai ta gaya mata suby ta jinjina wa wannan al'amarin Rahima ta riko hannunta tace i knw wt u r tinkn sis bt Kamal is a gud person n duk abunda yayi ya yine for a good n understandable reason pls dnt hate him dts y bn son fada ma kowa dn kr a ga bakinsa duk da ynxu babu shi murmushi suby tayi mata tace Rahima ko kadan bn ji haushin abinda kamal yayi ba dan ko mu muka samu knmu a wannan situation in abunda zamuyi knan,Allah dai ya cigaba da kai hske kabarinsa suka amsa da Amin suby tace toh sis ynxu ya zakiyi knan Rahima tace Sis ds ppl hv hurt me alot in nace miki zn hakura in brsu toh na miki krya bn shirya me zn musu ba bt na gama ynke shawaran komawa Nigeria Nigeria kuma Rahima,kai ta gyada mata tace yea suby gida nakeso in koma dama tun can ban so zaman nan ba bt Kamal yaki yadda mu koma i nw knw d reason y yaki yadda ko gaisuwa muje bt ynxu i dnt hv to stay here anymore i knw mst of ma gud memories infct best memories r here bt i dnt want to hld onto dem cos d more nacigaba da zama a nan nima zaku iya rasani suby am used to seeing him always am used to slipn n wkn up wt him by ma side by stayn here i wl only gt hurt so i rily hv to go yaran ma suna son suje suga gida n yakamata kasata ma ta anfana da karatuna suby ta kai hannunta ta daura akan kafadarta tareda mata murmushi tace in dt case we r cmn wt u too dan dama nida umma sam bamu san zaman nan zn ma su ya Mahmoud magana inje me zasu fada ni zan koma sai munyi waya tace toh sis nagode ki gaishemun da umma da yaran
.
AUREN Bayan wasu watanni
Suby ce gaban labour room tanata kai kawo wata nurse ta fito ta ce congratulations an samu namiji murmushi Suby tayi ta shiga kiransu Ya Mahmoud ba a jima suka shigo shi da Umma da adda shema'u Ranan suna aka maida sunan kamal murna wajen adda da umma baxai misaltu ba bayan jama'a sun watse ya rage daga ita saisu umma adda ta dubeta tace Rahima y zaki koma gida batare da ta dago ta kalleta ba tace adda kawai hnkalina ya koma can ne ynxu ta dago ta dubi umma tace ina umma zaki bimu muje tare tace oh ni yannan rabani ina wancan karon da kyar muka karaso batareda na shide muku ba ai dama na gaya muku bazan sake hawa wannan abar taku ba abu kan ka gama hawa ka zauna duk hakarkarinka ya gama jijjiga daria duka sukayi, haka kwanaki sukayi ta ja har yau ake send off partyn Dr Rahima duk da bataso a mata ba amma ba yanda ta iya cikin shigar wata Arabian gown ta fito tayi rolling da babban mayafi ta fito ta tarar adda ta gama shirya yaran ta dauki key tace muje ko,hnyar asibitin da take aiki suka nufa dan a can za a yi taron,a kofan hall da ake taron tayi parking ta fito dauke da lil Kamal yayinda adda ke rike da su Fahad aka shiga haska su da hotuna dago kan da zata yi sukayi ido hudu da Malik wanda ya ke tsaye da su Mahmoud dauke kanta tayi ta fara takowa a hankali hr ta karasa inda suke ta gaishesu sannan tace ya Mahmoud ya baku shiga ba ya ce dama ke muke jira tunda kinzo ai sai mu shige,gskia taro yayi taro bayan ta bada spch nata aka ci aka sha sannan aka fara presentn mata gifts da aka zo kan Razan ta rungumeta sosai tana hawaye Rahima ma krfn hali tayi batayi hawayen ba tace i wl rily miss u pls do visit muryan Dr Isma'il ne ya katse su yace ai bawai ta tafi ba anytime we nid her n kol on her am sure zatazo murmushi tayi tace ofcourse ai ds place is also home now,haka tayi ta zagayawa tana gaisawa da mutane tareda dauka hoto da su duk motsin da zatayi akan idon Malik da ya kasa dauke idonsa a kanta duk daga idon da zatayi sai sun hada ido a haka hr taro ya watse aka barsu Rahima Tana tsaye Dr Isma'il ya karaso tareda mika mata dayan cup da ke hannunsa ta mai murmushi tareda furta mai tnk u ta krba ta danyi sippn tareda shftn gaze nata zuwa wani waje Dr Isma'il yayi gyaran murya yace amm...Dr Rahima i knw it myt b early bt hausawa sunce a bari ya huce shi ke kawo rabon wani inaso ki bani daman maye gurbin kamal ma'ana in zamo miji a gareki kuma uba ga yayanki jin tayi shiru batace komai ba yasa yace u dnt hv to answer me now zn baki time kiyi tunani duk ynda kika yanke sai inji dagowa tayi taga Malik na kallonta idonsa yayi ja hr wani spark yake fitarwa gani tayi ya juya ya fice Haka kawai taji bata ji dadi ba ta juyo ta kalli Dr Isma'il tace ni zan wuce yace ok lt me drop u tace no kr ka damu na fito da motana ma hr wajen motanta ya rakato inda suka adda ke jiranta tun fitowarta ta hangosu Malik tsaye shida Ya Mahmoud wajensu ta fara zuwa tace yaya baku tafiba ta dan kai dubanta ga Malik da ya hada rai ya kauda kai,yace ynxu zamu tafi dama muna jira mu miki sallamane tace nagode sosai ta fada tana kallon Malik da ya maida hnkalinsa kn wayansa sai da suka shiga mota ta juya ta koma wajen motarta inda Dr Isma'il ke tsaye yanata biyewa shirmen fahad ta karaso tana dariya tacs Dr Isma'il in zaka biyewa Fahad toh zamu kwana a nan daria shima yayi tareda bude mata motan yace jibi tafiyarku ko eh ta amsa mai yace Allah ya kaimu sannan ya tura mata kofan,sai da suka biya gidan adda suka ajeta sannan suka wuce gida Yau suke haramar koma gida Nigeria Dr Isma'il ne ya zo dan kaisu airport kusan lokaci daya suka zo da Malik dan tare zasu koma gaisawa kawai sukayi ya wuce cikin gida tabe baki Rahima tayi a ranta tana cewa to shi wannan me na mishi yake ta wani shan kamshi toh ni ina ruwana ma dan yaki kulani hiranta suka cigaba dayi da Dr Isma'il hr su adda suka gama fitowa da kayansu ita da su adda motan Dr Isma'il suka shige yayinda su ya Mahmoud suka shige motar kampaninsu Malik sai da suka tashi Dr Ismail ya bar airport in,a cikin jirgin tana zaune gefenta kuwa Fatiha ne yayinda Fahad ya makale wa Malik umma kuwa na zaune da suby yayinda ya Mahmoud ke bayansu da dansu Musharraf cikin dabara Rahima ke satan kallon Malik ynda ya sake yaketa biyewa Fahad sukayi bala'in burgeta kai kace da da uba lumshe idonta tayi tana tuno wasu abubuwa,suna isa suka tarar motan Malik na jiransu hr gida ya kaisu inda su nani ke jiransu nani bata br Malik ya tafi ba sai da ya ci abinci sannan Mahmoud ya rakasa ya tafi,gidane babba sosai da dakuna masu yawa dakin da akace nata ne ta tashi ta nufa taga komai tsaf kuma ba abunda ya rasa ta kwantar da lil kamal ta fada bandaki tayi alwala tareda dauro alwala ta zo ta gabatar da sallah tana kan sallayan su Fahad suka shigo ta dubi Fatiha tace shiga ki mishi wanka sai kema kiyi ynxu zn shigo muku da kayanku
Suna falo suna cin abinci kawu ya shigo suka gaishesa duka ynda ya sake yake hira da wasa da yaran ya ba Rahima mamaki tashi tayi ta wuce side nasu Suwayba

.

Read More

Share this

WhatsApp
Newer Posts Older Posts Home

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* 👉🏻1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaɗo se kuka takeyi,prince kasa...
  • MIWASMITI Page 31 to 40
    Kuka ta Kuma saki gamida kamo hannushi ta matse a tsakiyar qirjinta Dan jin wani irin suka da yake mata Ga jiri da takeji gaba daya bata gan...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part ɗin nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai ƙamshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

  • Home

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam