Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Monday, June 26, 2023

FULANI Page 111 to 120 (The End)

 June 26, 2023     FULANI 1-END     No comments   

Ya rada mata yana kara rumgume ta, sai ranar ya samu wuni da ita tun safe har dare domin babu wanda ya ziyarce su a ranar, wunin ranar duk a jikinsa ta wuni, be ya yarda ta zama nesa da shi yana mata haka ne saboda ta saba. Da sannu kuma abun ya fara bin jikinta within a week ya kai idan zata zauna sai dai a saman jikinsa ko kusa da shi, haka a gurin bachi sai ya rumgumeta ya mata kira'a sannan take bachi, 3 days after ya sake taba ta a nan ma ta masa kuka sai dai ba irin na wacan karon ba domin ta ji zafin ya ragu sama da na farkon da ta ji kamar zai cire mata rai, haka ya rika binta after 3 days yake taba ta saboda ya samu ta sake da shi. 
  The first gift da ya fara mata a gidan shine ya siya mata waya da sabon line ya saka mata number Bappa da Inna da ita na take da waya a yanzu tana gaisawa da su, ya saka mata number Nana da Ammy da duk wani wanda yake ganin ya dace tai hula da shi, sannan yai mata downloading games kala kala da littafan musulunci yana koya mata abubuwan da bata sani ba, a dole yake cilasta yin azkar da safe har ya soma zame mata jiki idan tai ta gama sai ta kwanta a cinyarsa tana sauraren karatunsa. 
  Sai da tai month a gidan ko ruwan tea bata taba dafawa ba komai yi mata ake, hadimai ke zuwa suna wanke komai su gyara gidan a saka turare, abinci kuma kullum daga masarauta ake kawo musu, two da cika wata daya Shattima ya dauke ta suka tafi Masarautar ta gaishe da Ammy da Mai Martaba, Nasiha sosai Ammy tai mata haka ma Mai Martaba, a nan Ammy ta sanar da ita cewar daga gobe ba za a sake aika musu da abinci daga nasarautar ba. 

鈥淜e zaki rika yi da kanki, na san zaki ji wuya amman ki daure a haka har ki saba, karki taba yarda mai aiki ko hadimai su zama su ne za su rika dafa abincin mijinki, kuma karki yarda Mijinki ya rika cin abinci a waje sai idan ta kama dole babu yadda zaki yi, kuma ladabi da biyayya rike su, ki rike aure da kyau domin Annabi yace macen da ta tsare farjinta ta bautawa ubangijinta kuma ta bi mijinta to wannan matar ta ma shiga aljanna, ai kina son aljanna ko?鈥�

Ta daga kai tana jin nauyin Ammy sosai. 

鈥淪annan ki rike kamshi, ki samu turare kaloli ki hade a guri daya ta yadda zai zama kamshi zai fito wani kala na dabam da ba kowa zai gane wani kalar turare kika saka ba, ki rika amfani da shi ya zama da shi mijinki zai gane ki, ko wane guri ya tafi idan ya ji kamshin turaren ke zaki fado masa a rai, turare yana da fa'ida sosai a gurin ma'aurata, ko da yaushe ki kasance a cikin tsafta da kamshi鈥�

鈥淭o Ammy鈥�

Ammy ta hada wasu turarunka ta bata tace tai amfanin da su, sai goma suka baro gidan a mota yake mata albishir din cewa jibi za su tafi su gaishe da su Bappa, tsabar murna bata san lokacin da ta rumgume shi ba. 
  Washe gari suka shiga katuwar super maket suka si ma Inna da Bappa siyayya kala kala, ita ya siya mata chocolate domin ta gaji da kazar da yake siyo mata kullum da dare bayan wanda ake kawowa a soye daga masarauta, a yanzu bata ma son jin warin nama duk ya fita ranta. Siyaya sukai mai yawa suka dawo da ita gida, hadiman da aka aje mata a gidan Shattima ya saka suka gyara komai suka saka a jaka, ita kuma ta shiga ciki tai wanka, ta fito ta shirya cikin wando da riga English wears, kayan su karbe ta sosai dan man leben da ta shafa ya kara mata kyau ta saka ma gashinta ribbom sai ta fito kamar wata balaraba. 

鈥淲oooo wow look at my girl鈥�

Ta yi murmushi tana kallonsa ta cikin madubi har ya karaso kusa da ita ya rumgumeta ta baya yai kissing dinta. 

鈥淜in yi kyau鈥�

鈥淣a gode鈥�

Ta fada tana dariya.

鈥淭wo days din nan jikinki da dan zafi鈥�

鈥淓h nima ina ji, amman bana jin zazzabin komai鈥�

鈥淵eah canjin yanayi ne?鈥�

鈥淪aboda ana sanyi yanzu?鈥�

鈥淣o saboda na yi ajiya a cikinki鈥�

Ta dan wara ido domin bata fahimta ba. 

鈥淎jiya kuma? Mayu fa suke haka?鈥�

Yayi dariya ya sumbanci kumatunta tare da kai hannu ya shafa cikin. 

鈥淚 mean you're I'm pregnant....鈥�

Ta ji wani shock da sauri ta juyo ta kalleshi. 

鈥淏a da gaske ba? Miyasa ban yi amai ba ban yi ciwo ba ban yi komai ba鈥�

鈥淶aki yi soon, ai ko wane ciki da yadda yake zuwa鈥�

鈥淵a kai ka sani?鈥�

Ya kai goshinta kan nata yana goga mata hancinsa.

鈥淣i fa likita ne, ke ba ki ji canji a jikinki ba? Ba ki daina son wasu abubuwan da kike so ba? Tun da kika zo gidan nan kin yi period? Kuma ga girarki nan ta layin kasa yayi fari sosai ko dai haila ko ciki, ni kuma a san ciki ne hannunki da halshenkin ma sun nuna, kuma ke ai baki son cin abinci amman yanzu kina ci sosai鈥�

Ya fada mata cikin rada sannan ya mikar da ita tsaye ya duka ya bude cikin yai sumbance a cikin.

鈥淚dan kin gama ki sauko mu ci abinci鈥�

Ya fada mata sautin kunnenta sannan ya murza yatsun hannunta ya fice yana mata murmushi, juyawa tai ta kalli madubin dake bayanta ta bude cikin tana kallo ta madubi. 

鈥淜enan yanzu dandan yana ciki?鈥�

Ta shafa cikin tana ta mamaki, sai kuma tai murmushi tana jin mugun dadi. Tana tsaye a gaban madubin tana kallon cikin har ya sake dawowa dakin, zuwa yai bayanta ya tsaya yana kallonta ta cikin madubin ya saka hannunsa yana zirya da shi a fuskarta. 

鈥淢atata ta kusa zama uwa鈥�

Sai ra rufe ido tana dariya ta juyo ta saka kanta cikin kirjinsa. 

鈥淚 can't wait...! To be a father again Allah yasa twins ne ko triple鈥�

Ta dago ta kalleshi. 

鈥淜ai har uku? Akwai wuya ai鈥�

鈥淎i sauki Allah yake sakawa bawayinsa鈥�

Ya sumbance ta sannan ya kama hannunta suka fito, da kansa ya ja kujera ya zauna sannan ya zaunar da ita samansa ya shiga zuba abinci yana bata tana ci idan zata hade sai tai a hankali wai kar ta ji ma cikin ciwo. 
  Washe gari ta farka da wuri ta shiga kitchen tana kokarin kunna gas din da ya nuna mata yadda zata yi amfani da shi tun kwana uku da suka wuce, ta kunna lafiya lafiya gurin dora ruwan ya zama rigima wai tana jin tsoro saboda ya fada mata a wasa da gas zai iya illata mutum, tana haka ya shigo ya same ta sai ya karba ya dora ya sa ta fasa kwai ta kwada shi kuma ya hada komai ya karyarwa. 
 Da rana ma haka ya girka musu jalof yana nuna mata yadda zata yi, duk da ya san idan tai ba lallai ne yai dadi ba domin bata saba girki a gida ba sai dai yana da kyau ta fara koya tun a yanzu, da dare ma haka ya nuna mata yadda zata dafa indomie. Washe gari misalin 11 jirginsu ya daga zuwa Katsina, suna sauka Ra'ees ya iso ya dauke su, zuwa gidan Shattima dake cikin garin Katsina. A gidan suka huta sai yamma suka shiga Bandalo, zo ka ga kauna Inna kamar zata hade Fadime, sai mamakin yadda Fadime ta soma canjawa take cikin kankan lokaci, Fadime ma tana ta murna ganin an gyara gidansu kamar a birni. Bappa kam dukawa Shattima ne kawai be yi ba tsabar murna da farincikin ganinsu, duj yadda Fadime ta so ta kwana a gidan Shattima be barta wai saboda matsalar tsaro duk da kasancewar zuwan na su ma ba kowa ya san da shi ba. Da za su tafi ne yake shawartar Bappa cewar zai sama masa wani gidan a cikin garin Katsina ya koma domin a ganinsa zai fi samun tsaro a can fiye da nan. 
  Ba dan ya fada mata gobe zai kawo ta ta sake ganinsu ba da ba zata yarda ta be shi ba su kwana a Katsina ba, hakan kuma be hana ta yi masa kuka ba. Washe garin da za ta koma ta tashi da zazzabi mai tsanani, ko kanta bata iya dagawa sai da Shattima ya bata magani ta sha, bayan siyayyar da sukai musu ta Yola Shattima ya aika yaronsa aka siyo musu kayan abinci masu yawa ya aika direba tare da kayan aka kai musu sannan ya kara ya sanar musu ba zata samu zuwa ba saboda bata jindadi. Kwananta uku a Katsina tana jinya sai da ta fara samun sauki sannan Shattima ya saka ta mota da police aka kaita ta wuni ta kwana a can ta sake wuni ta kwana sannan tai musu bankwana tana ta kuka ta dawo Katsina, washe garin ranar suka bar Katsina zuwa Yola, kar ku so ganin yadda ta labe masa a jiki cikin girjin daman tana jin jikinta babu kwari tun rashin lafiyar da tai. 



ZAINAB POV. 

Yayi murmushi ya dauki karan dake gabansa ya saka a wuta. 

鈥淢iye alakar addini da soyayya?鈥�

Kallonsa tai a zatonta idan ta fada masa haka zai janye kudinsa ne akanta, hakan yasa tun a lokacin da yai mata wacan maganar ta daina sakewa da shi. 

鈥淵ana da alaka mai karfi, a iya abun da na sani addinina be yarda mace ta auri mijin da bashi da addinin musulunci ba, amman an yarda miji ya auri mace ko bata irin addininsa鈥�

鈥淜ina fada min wannan ne da gaske ko kuma kina neman nisanta kanki da ni ne?鈥�

鈥淢a zai saka mace ta nisanta kanta da kyakkyawan namiji irinka? Kana da kyau Wasim, kyau na halitta da na zuciya, duk da kasancewarka ba musulmi ba kana da tausayi kuma baka cutar da kowa, baka wasu halaye na banza, babu macen da za ka taya wa kaunarka ta ki karba, sai idan da wani dalilin kamar wanda na fada ko makamancinsa鈥�

Yayi murmushi a yanzu ya gamsu Zainab tana sonsa kenan ba kamar yadda zuciyarsa take raya masa ba.

鈥淢e zai hana mu aje addini a gafe?鈥�

鈥淏abu wannan damar a gareni domin rayuwata tana tafiya a tare da addnina ne, addinin musulunci addini ne mai sauki da kuma mai dadi, idan har na bar addinina to wuta ce zata zama makwancina ranar gobe kiyama鈥�

鈥淏an gane ba鈥�

鈥淩anar da za a tashe mu, ayi mana tambayoyi kan abun da muka aikata, kuma ayi mana hisabi daidai gwargwadon abun da muka aikata, daga nan wanda ya aikata zubuni za a yafe masa idan Allah ya ga dama, idan kuma tsakaninsa da bawa ne dan'uwansa kamar ni da kai, sai a cire wani abu daga aikinsa a biya wacan idan kuma ba shi da komai sai a ciro zunubin wacan a tafta masa, idan dan wuta ne zai dauwama a wutar idan kuma dan aljanna ne zai shiga aljanna bayan an gama kona shi, wanda yai aiki na gari kuma sai a saka shi aljanna daidai gwargwadon aikinsa gwargwadon matsayinsa a aljanna鈥�

Wani kallon mamaki yai mata. 

鈥淲ai kina nufin bayan wannan rayuwar da muka yi zamu sake yin wata? Bayan mun mutu kenan鈥�

鈥淪osai kuwa, za a sake wata rayuwar da za a bi hakkin wanda aka zalunta, kuma azabtar da wadanda sukai zaluncin, tabbas bayan wannan rayuwar akwai wata rayuwa, wata rayuwa mai ban tsoro mai tsananin firgitarwa, musamman ga mutanen da ba su bi Allah ba鈥�

鈥淎mman miyasa abubuwa bauta suke da yawa ne?鈥�

鈥淎bun bauta daya ne Allah Subhanahu wata'ala, shi ne dauwamammen kuma rayayye, shi kadai ya cancanci bauta kuma shi kadai za a bautawa a rabauta, shaidan ne yake raya ma mutane cewar akwai wasu abunuwa da suka cancanci bauta bayan ubangijina, ban taba burge ka idan ina sallah ko alwala ba?鈥�

Ta tambaya tana kallonsa.

鈥淭un kamin ke akwai wanda nake ganin suna sallah da yawa, abun yana burge ni, amman ina ganin kamar akwai wahala ayin hakan鈥�

鈥淏abu wata wahala idan ka saba, kuma zaka samu natsuwa sosai a cikin ibadar鈥�

Kadan ta labarta masa daga ibadar sannan ta jadda masa. 

鈥淚dan har kana son na kuma ka shirya zama da ni, dole na ka aje addininka ka bi nawa, bin addinina kuma yana nufin watsi da al'adunka ka zama mutum kamar ni, ka aje tsafinka da komai鈥�

Yayi murmushi.

鈥淜ina da tsada kenan?鈥�

Sai ta kai hannunta ta taba fuskarsa. 

鈥淪osai鈥�

Yayi murmushi ya sake deban wasu karan ya saka a wuta, sai ta kwanta jikinta tana kallon wutar. 

鈥淎ddinina be bani damar taba jikin namijin da ba muharramina ba鈥�

鈥淢inene haka?鈥�

Ta fada masa da gamsasshen bayani. 

鈥淭o miyasa kike yi?鈥�

鈥淶an daina duk ranar da na samu wanda ya zama mijina halal malak鈥�

Yayi murmushi.

鈥淏arin addinina ba abu ne mai wahala ba, haka na al'adata domin ina jindadi idan nai shigar mutanen kirki masu saka tufafi irin naki, ina jin na cika cikanken mutum, ina jin natsuwa idan an saka tufafin da suka rufe min jiki gaba daya, sai dai barin tsafi ina jin kamar zan cutu鈥�

Ta dago da sauri ta kalleshi. 

鈥淏a zaka cutu ba, ina tunanin saboda ni zaka yi, inda zamu je babu wanda zai mana sheri ko ya jefe mu da wani abu, zamu yi rayuwa ne cikin farinciki da kaunar juna, kuma saboda ni zaka yi ba kace kana son farincikina ba? Ba kace zaka zama min komai ba? Ashe ba so kake na jidadi ba?鈥�

Ya karasa hawaye na sauko mata tana kallonsa, shi ma kallonta yake yana jin kamar ba zai iya ba, barin tsafin da ya zame masa jiki? Ba dan kalubalen da zai fuskanta ba sai dan sabon da yai da shi. Kawar da fuska tai tana cigaba da hawayen. 

鈥淎she ban cancanta ba, ashe ba da gaske kake ba, amman na sani wata rana zan samu wanda yake so na da gaske, wanda zan iya yin komai saboda farinciki鈥�

Ta mike tsaye sai shi ma ya mike tsaye ya riko hannunta. 

鈥淏an taba yin karya ba, zuciyata bata raya min na fadi abun da ba shi ne ba, idan nace idan son ki to ina sonki ne da gaske Zainab har cikin raina...鈥�

Yayi shiru yana kallonta kamin ya cigaba. 

鈥淚dan har hakan zai faranta miki rai, kuma zai sa na rabauta, zan aikata na miki alkawari sai kin samu farinciki saboda ni...鈥�

Murmushi da kuka ne ya zo mata a lokaci daya sai ta lumshe ido tana maida numfashi a hankali. 




FALMATA POV. 

鈥淜enan ke yanzu cigaba zaki yi da karatun?鈥�

鈥淓h ai sai da muka yi magana da shi yace ya yarda zan cigaba da karatuna bayan aure鈥�

鈥淕askiya haka yafi, ni ma yace idan na haihu zai saka ni a makaranta, a gida yake dan koya min su gaisuwa da kuma yadda zan iya karatun hausa, gashi har ina iya hada hausa na karanta鈥�

鈥淗akan yayi gaskiya, ai kin samu miji mai sonki da gaskiya Falmata, daman hausawa sun ce mai hakuri mawadaci鈥�

Falmata ta yi murmushi tana kallon kawarta Khadija. 

鈥淜omai ya wuce, ni kaina ban tsammaci zan samu rayuwata a haka ba, Baba ma ya dawo kamar ba shi ba ko shekaranjiya sai da ya aiko Inna A'i ta kawo min daddawa da kayan yaji mai yawa, ita ma tana da kirki sosai, ko kanen na tana kula da su sosai kamar yayanta, dawo da su da Baba yai a hannunsa ba karamin dadi n ji ba Wallahi鈥�

鈥淎i yanzu kowa kirki zai miki Falmata, saboda anga kina auren mai arziki, da dai a dane za ki fi gane mai son ki da gaske da mai miki sheri, ita kanta Tumba da zata samu damar rabarki soyayya zata nuna miki鈥�

鈥淗aka ne, ko tana ina yanzu? Wannan matar ta cutar da ni sosai鈥�

鈥淲allahi ni a yadda na ji wai tana cikin garin nan gidan wani kawunta鈥�

鈥淒a gaske ashe bata koma kauye ba? 鈥�

Khadija ta mere baki. 

鈥淗mm ina zata iya zaman kauye ta saba da birni, ba shiyasa tai yadda tai ta aure Babanku bayan mijinta ta mutu鈥�

鈥淪u ma ai yau da gobe gajiya za su yi鈥�

鈥淲allahi kuwa ai ni idan ban ga Tumba a titi tana bara ba, burina ba zai cika ba鈥�

Cewar Khadija tana mikewa tsaye ta dauki atamfar ankonta, sai Falmata ma ta mike tsaye da cikinta tana fadin. 

鈥淣i dai idan akwai babbar ki siyo min鈥�

Khadija ta mata wani kallo. 

鈥淚yyyyy yayi matar manya wato kin bar bangarenmu ko? To dole sai kin saka irin ta mu Malama鈥�

Falmata ta yi dariya. 

鈥淭o ai ina son kalar atamfar ne, ko bayan bikin ne na rika sakawa鈥�

鈥淓h na ji dai, sai kin saka kalar ta mu, ko kuma na kawo kayan lefena duk mijinki ya siya min masu tsada sai mu zama daidai鈥�

Falmata ta yi dariya. 

鈥淎i zai siya miki indai mijina ne ba shi da matsala, Amaryar ba kya laifi, zan miki order kaya na musamman gurin yar gidan Mai Fata, kayanta na da kyau sosai鈥�

鈥淵auwa kawata haka nake so dai, a gyara ni鈥�

Falmata ta kai mata duka. 

鈥淜hadija ba ki da kunya鈥�

鈥淜e kina da kunya kika yi ciki ne? Ana ganinki ai an san me kenan鈥�

Dariya sukai dukansu sannan ta raka kawarta har gurin gate, sannan ta dawo ta kwashe plates din da suka ci abinci ta kai cikin ta gyara ko'ina na falon, sannan ta haye sama tai alwala tai sallah ta azahar tai addu'a tai ma mijinta sannan ta mike tsaye ta nade carpet din ta aje a muhallinsa, ta sauko downstairs ta shiga kitchen ta soma dora girki, sai biyar ta gama komai tuwon shinkafa tai miyar taushe sannan ta dauko komai ta kawo dinning da jera duk da ta san mijinta ba mutum ne mai son cin abinci a dinning ba, musamman da cikinta ya girma din nan ya fi son su zauna kasa su ci abinci a tare. 
 Bayan ta gama komai ta shiga tai wanka ta shirya cikin jar abaya ta saka hula ta zauna saman gadonta tana kallon tv, after like 30 minutes wayarta tai ringing sai ta mika hannunta ta dauka ganin number Sirleem yasa ta murmushi. 

鈥淗ello鈥�

鈥淏abyn Baby?鈥�

鈥淣a'am ya aikin?鈥�

鈥淒a godiya i miss you鈥�

鈥淚 miss you too鈥�

鈥淔ada min me zan siyo miki?鈥�

鈥淏ana son komai kuma karka mana takeaway na dafa tuwo鈥�

鈥淥h baby ke da kanki?鈥�

鈥淵es鈥�

鈥淜in saba alkawari鈥�

鈥淣a ji zan iya ne, kuma ai likita yace na rika motsa jiki鈥�

鈥淚 love you, kuma ina big surprise da zan miki ina tafe da shi?鈥�

鈥淢inene?鈥�

鈥淚dan na fada miki ai ta zama ba surprise ba, ina tafe da shi ke dai ki shirya kawai鈥�

Kamin tace komai ya yanke wayar yana murmushi, mamaki ne ya cika ta jin yace yana tafe da surprised na minene, tana ta tunani kala kala amman ta kasa cankar ko minene, tana zaune a dakin har ta ji karar bude gate, wanda hakan yai daidai da kiransa a wayarta. 

鈥淏an yarda ki leko ni ba, kuma ban yarda ki fito ba鈥�

Shine abun da ya fada mata a wayar sai gai shiru tana sauraren wayar da be yanke ba har ya fita motar ya rufe, sannan ya nufo falo manne da wayar a kunnesa ya bude ya shigo sannan ya ce. 

鈥淶a ki iya fitowa yanzu鈥�

Aje wayar tai ta sauko saman gadon tana jin gabanta na faduwa for no reason, tafiya ta fara yi kadan kadan kamar wanda bata son fita daga dakin, kamin ta kai hannunta ta bude kofar dakin ma wani aiki ne, a hankali ta bude kofar dakin ta fito ta janyo kofar ta rufe ta fara saukowa a hankali, da Sirleem ta fara arba ya sauko mata da sakon murmushi, sai ta mayar masa kamin idonta ya sauka gurin Ameer da ya mike tsaye daga zaunen da yake yana kallonta, idonsa cike da hawaye tsayawa tai cak tana kallonsa hawaye na sauko mata, sai kuma ta sauko da gudunta har sai da Sirleem ya tsorota ganin cikin dake jikinta, sanin zata iya rumgumar Ameer ko kuma shi ya rumgume ta yasa Sirleem yai saurin riketa ya rumgume sai ta fashe da kuka.


_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*


*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*



Kuka tai sosai kamin ta samu natsuwa, sannan Sirleem ya rikata suka zauna saman kujera daya, Ameer kuma yana zaune a dayar kujerar yana kallonta idonsa cike da kwalla. 

鈥淢omy ta fada min komai, na fahimci komai a kuraren lokaci...鈥�

Ya fada hawaye na sauko masa, Falmata kan kuka take tana kallon dan'uwanta tana jin wani irin shaukin kaunarsa na ratsata, bayan kanen da take da su yanzu ma tana da wani yaya. Sirleem ya sake ta ya nufi kitchen ya dauko musu ruwa da cup ta zuba ma Ameer ita kuma ya dauka ya bata da kansa ta sha. 
After ya sha ya aje cup din yana murmushin takaici. 

鈥淚 wonder how ban gane cewar ke jina ce ba, na tafi na bar gida ina da dan wayo na, amman sai komai ya soma shafe min a kai, and the most painful thing鈥�

鈥淎n shafe maka komai ne saboda barin gidan da kai ba a banza ba ne, na san kana som Mama a yadda ka lake sai ka dawo kusa da ita kadai ya isa ya sanar da kowa ba da son ranka ya bar gidan ba, amman na san shirrin na Umma ne鈥�

Ya daga kai. 

鈥淗aka ne ni kaina ina ji a jikina kamar ba a banza ba, saboda na saka zuwa neman mahaifiyata, bayan kuma tana cikin rai a kullum, na yi sa'a a lokacin da na bar gida, na yi nisan zango ban san inda zan je ba kawai dai na ji ina bukatar nisa da gidan ne, Allah yasa na hadu da abokin Daddy shi ya dauke ni ya kai ni gida gurin Daddy, tun daga lokacin sai na fara fuskantar wata wahalar daga gurin Inna Kulu (Uwargidan Daddy) a kullum ina mafarkin Mama ina ji kamar zata nemi inda nake amman shiru, na sha wahala kamin Allah ya budewa Daddy ya zama babban mutum kamar haka, sai kuma na kara samun wata sa'ar na aurin Momy da yai mace mai hakuri da sanin ya kamata, ganin irin wahalar da nake sha a can yasa Daddy ya maida mi hannun Momy saboda bata da yara kuma tana nuna tausayi da kulawa a gareni sosai, Matar nan ta rike ni kamar ita ta haife ni, ban san zafin rashin uwa ba saboda ita, sai dai hakan ina fatar wata rana zan ga mahaifiyata, ashe lokaci ya kure min鈥�

Ya fashe da kuka. 

鈥淒a Mama tana raye, ta ga yadda ka zama da ta yi farinciki鈥�

Sirleem ya rumgume matarsa dake ta kuka yana lallashinta. 

鈥淵adda Allah ya tsara abu haka yake kasancewa, kin ga da Allah ya so sai yayi ki a gidan masu hali inda ko ciwon kai kika yi sai an shiga damuwa, Allah yana da iko da power da zai iya haka amman be yi ba, sai ki fahimci akwai hikima a cikin lamarin, ku yarda da kaddara ku gode Allah da yai muku tsawon rai har kuka gane junanku鈥�

Sirleem ya fada sai Ameer ya girgiza kai yana murmushin da yafi kuka ciwo. 

鈥淗aka ne, ni kaina na san Allah ne ya tsara min haka, sai kuma ya kawo min Momy kalar yadda ya kawo miki dauki a yanzu bayan abubuwa da yawa sun faru鈥�

Ita ma kan ta daga masa tana cigaba da kuka da yaki ya tsaya mata. Sai da Sirleem ya tabbatar ta daina kukan sannan ya tashi ya basu guri sun yu maganganu da yawa masu taba zuciya da tuna baya, Falmata tana fadar yadda Mama take yawan maganarsa. A gidan ya ci abincin tare da Sirleem da Falmata abincin da kanwasar Falmata ta girka, duk da kasancewar baya cikin walwala saboda abun da ya faru sai dai kana ganin fuskarsa kasan yana cike da son yar'uwarsa ko'ina tai binta yake da kallo irin na kauna da mamakin yadda ta zama jininsa lokaci daya, sai a yanzu yake ganin yanayinta yana yin kama da na Mamarsa. 

***
Rayuwa da ciki a gurin mace ba abu ne mai sauki ba, musamman cikin fari kuma ga mai kananan shekaru kamar Falmata, sai dai kasancewar mai juriya da hakuri ya bata damar iya daukar nauyin cikinta cikin ma Sirleem yana hana ta yin abubuwa da dama gudun kar ta wahala, domin har ya fita kula da rawar kafa dan abu kadan zai yace zata gajiyar masa da baby ko tana son ta ja masa babynsa ya wahala. Sai da tai da gaske sannan ya barta ta tafi bikin kawarta Khadija domin ko fita baya son tana yi wai ciki ya tsofa tana ta wahalar da abun ke cikin, idan ya fita komai ya gani sai ya siyo mata idan kuma yana gida kullum tana jikinsa shi kuma hannunsa ko kansa na kan cikinta, har mamakin yadda yake ta zumudin cikin take wata kila. Saboda be taba yi ba ko kuma saboda an kawo gunsa ne, domin wani rawar kafar dai bata taba gani ko jin irinsa ba sai da aka kawo gunsa, haka dai akai ta fama Allah ya kai ta shiga watan haihuwarta, a nan ta gane ashe abun ba sauki sai ga wanda Allah ya kawo wa, asibiti ta haihu tana dakin haihuwa tana nakuda Sirleem ya waje cikinsa na murdawa kamar shi zai haihuwa daman tun kamin nakuda ta kama ta ya fara nashi zazzabin da ciwon kai. 
聽 Sai yamma ta haihuwa cikin nasarar Allah, take Sirleem ya fadi yai ma Allah sujuda yai godiya. Kamin dare hotunan baby sun cika Media kasancewar mijinta sanannen mutum ne.



FADIME POV. 

Zuwa tai ta tsaya gabansa ta mika masa hannu. 

鈥淢iko min kofin can鈥�

Ya dauke kai daga laptop din dake gabansa ya kalleta. 

鈥淪hi kofin?鈥�

Ta turo baki gaba. 

鈥淓h鈥�

Sai yai murmushi ya kai hannu ya dauka ya mika mata, haka take masa ita ala dole tana da ciki ba zata duka ba, musamman idan ta san yana cikin gidan ko wanka za tai sai dai ta rage tsawo a hankali har ta kai kasa saboda cikinta kamar wata mai tsohon ciki, babu ranar da bata bude cikin tai ta kallo tana shafawa, har tana cewa wai bata ji motsinsa ba wai ko ba shi da lafiya ne ko kuma dan tana yawan cin abinci mai yawa ne, hakan yasa ta rage cin abinci mai nauyi kuma da yawa wai kar ta cutar da ciki, wani abun idan tana yi Shattima sai yai ta dariyarta yana mamakin yadda take wauta sosai. Ya fada ciki sai ya kai wata hudu yake fara motsi amman bata yarda ba, kullum sai ta masa complain.
Haka akai ta shan rainon cikin kamar akanta aka fara ciki a duniya ko numfashi ba ta yi da karfi, sai dai duk abun da take tana yi idan tana ita kadai ko kuma ita da Shattima, bata yi a gaban mutane musamman idan suka leka masarauta hakan yasa Shattima ya gane shagwabar har da shi ake yi ma. Daman kuma shi dan nema ne domin shi ya fara nuna mata tun farko ita kuma sai ta samu guri, haka zata tashe shi cikin dare ta ce zata ci abu, idan be nemo mata ba sai kuka kamar karamar yarinya, wani lokacin lallabata yake da sunan zai nemo mata sai ya samu tai shiru har bachi ya dauke ta, wani lokacin kuma fitowa yake da sunan zai fita ya nemo mata sai ya dawo falo ko dakinsa ya zauna sai ta yi bachi sannan ya koma ciki. 
Ba ma kamar da cikin ya tsofa a lokacin ne yake son ta motsa jikin sai ta tsaya kai ta fata ta ce ba zata yi komai ba, sai fadar take cikin ya mata nauyi wani lokacin idan ta shiga bandaki fitsarin ma a tsaye take sakinsa, sai dai ta saka ruwa, domin idan ta duka zata ji kamar cikin zai fito mata ko kuma ta gagara tashi, hakan kuma baya hana ta fita cikin mutane da cikin saboda shegen son yawo, idan yace zai hana ta wata rigimar ce zai takalowa kansa. Yau ma ta kama weekend Shattima na gida amman hakan be hana ta shiryawa da sunan zuwa Walimar wata cousin dinsa da ake ba. Yana zaune falo ta sauko da shirinta karfin hali har su jaka. Shi dai kallonta kawai yake har ta sauko. 

鈥淒a gaske zuwa zaki yi?鈥�

鈥淓h ni dai ina son zuwa鈥�

Ta fada tana dan turo baki gaba, so kawai take yace mata ba zata je ba ta fara masa kuka tana cewa ba zata ji abinci ba saboda ta san yadda yake shiga damuwa idan bata ci ba. Murmushi yai ya mike tsaye ya nufi dakinsa, be dade ba ya fito ya shiga dakinta ya sauko inda take tsaye tana jiransa ya cire gyalen dake jikinta ya mika mata Hijab. 

鈥淜i saka wannan zaki fi rufe jikinki鈥�

鈥淣i nauyi yake min鈥�

鈥淒aure ki saka haka nan haba baby na dan Allah鈥�

Ba dan ta so ba ta saka Hijab din sannan ya aje gyalen akan kujera ya rika hannunta suka fita daga falon, ya riga isa gurin motar ya bude mata ta shiga ta zauna sannan ya zagaya mazauninsa yai ma motar key.

鈥淎llah ya taimake ni karki min raki gurin haihuwa鈥�

鈥淲allahi sai na yi haka kawai waya ce kai ciki waya ce? Mutum cikin mutum kuma zai fito a ciki mutum ace ba zai yi raki ba? Lallai fa鈥�

Yayi dariya. 

鈥淜ina da gaskiya fa, mutum cikin mutum ko?鈥�

鈥淓h mana, kuma ni zan sake haihuwa ba ma daga wannan idan na haihu yar mace mai kyau鈥�

鈥淜amar ni?鈥�

Ta yi dariya. 

鈥淜e da kika ce twins kike so? Ai mutum biyu ne zai fito a jikinki yarinya鈥�

鈥淣i dai da na ji wani abu ka kaini asibiti鈥�

鈥淎a asibiti? Ga asibiti a gida? Wa zai kula da ke kamar mijinki?鈥�

鈥淎i kai ta yaranka za kai鈥�

Ya kai hannu ya taba kumatunta. 

鈥淜amin na ga yaran waye na fara gani?鈥�

Ta mika masa bakinta sai ya maso da nasa tai masa kiss. 

鈥淣i ka fara gani鈥�

鈥淚 love you鈥�

Ya dora hannunsa a kan katon cikinta yana murmushi. 

鈥淜in san dai kina saurin jin yunwa ko? Ki daina zama baki ci ba yunwa tana damunki鈥�

鈥淭o zo ka bude min鈥�

Ya fita daga side dinsa ya zagaya dayan side din ya bude mata ta fito sannan ya rufe ya fita da kallo har ta shige cikin falon shi kuma ya shigo motarsa ya dawo gida, bayan yayi sallah azahar ya kwanta be farka ba sai 4 shi ma alarm din wayarsa ne ya vmuslim app ya farkar da shi,聽 bathroom ya shiga yai alwala ya fito ya sauko yana hamma ga mamakinsa sai ya ganta zaune saman kujera tana kallon plasma dake falon. 

鈥淗ajiya yaushe kika dawo?鈥�

Juyowa tai ta kalleshi da idanuwanta da suka mata ja tsabar kuka. 

鈥淭un dazun, kaje kana ta bachi wai ni kuma ina ta daukar nauyi, kai ba ruwanka tun da ba a jikinka ne ba鈥�

Zaunawa yai kusa da ita, ya san kullum abun kuka take nema, but abun mamakin kar dai ace dan yana bachi take kuka, ya hana ta bachin ne ita? 

鈥淪hi ne kike kuka?鈥�

鈥淓h mana, kuma mutane sai cewa suke a a ashe ciki ya tsufa mai ciki mai ciki suna ta ce min haka....鈥�

Ta kara fashewa da kuka domin a yanzu babu abun da ta tsana kamar ace mata mai ciki, daman tana ta daurewa a can amman a gida dole ne tai kuka saboda abun ya mata ciwo, gashi kuma tana zuwa ta tararda Shattima yana bachi abun shi. At first dariya ce ta zo masa sai yai saurin gintseta ya ja jikinsa ya rumgume. 

鈥淣a san kina fama da abu, shiyasa na ce ki daina shiga mutane amman kin ki, da kina nan ai ni ma ba zan fara yi bachi ba, balle har su rika ce miki Mai ciki Mai ciki Mai ciki Mai ciki... 鈥�

Dagowa tai ta kalleshi. 

鈥淐ewa kake yi kai ma?鈥�

鈥淎a ni ai ba zan fara ba, ina fadar yadda suke fada ne, Allah ya ba ni hakuri?鈥�

鈥淵a baka?鈥�

鈥淵a baki鈥�

Yayi saurin gyarawa yana maidata kirjinsa sai dariya yake amman yaki bari ta gani.

鈥淔ada min waya kawo ki?鈥�

鈥淒ireban gidan鈥�

鈥淵a kyauta, tashi ki yi sallah ni zan tafi masallaci鈥�

鈥淭o鈥�

Ta daga jikinsa shi kuma ya mike tsaye yana sumbantarta. 

鈥淪e na dawo鈥�

Ta bishi da kallo tana jin haushinsa daman tun da cikin ya tsofa take ta jin haushin mutane, ko ido aka kura mata sai ya zama laifi, sai kuma takalar cikin take idan bata ji motsinsa ba sai ta hannu ta rika laguda tana takalarsa, idan kuma ya motsa mata da karfi sai tace ya taba mata hanji ta fara kuka tana cewa ciwo. 
Haka dai Shattima yai ta fama har ta wuce kwanakin haihuwarta da kwana biyu sannan ta fara nakuda, a nan ta gane ashe wacan ciwon duk sharar fage tai yanzu ne na gaske yake tafe, idan marar ta murda mata sai ta ji kamar ba a duniya take ba, tun kamin ta shiga watan haihuwarta Shattima ya shirya mata komai na haihuwa a gida, har sai idan abun ya garara tukuna ya tafi da ita asibiti, sai dai baya barinta ita kadai idan zai fita hadimai za su zauna da ita saboda bukatu na yau da gobe da kuma gudun wata matsalar. 
Ihu babu kalar wanda batai ba tun tana da kuzarin ihun har ta koma ta na ambaton Allah, tana fadin ba zata sake haihuwa ba.

鈥淏a zan sake haihuwa ba har abada, har abada ba zan sake haihuwa ba鈥�

Shattima ya zo kusa da ita ya kwanto yana shafa kanta 

鈥淧ushhhhh鈥�

Sai ta buge masa kai.

鈥淏a zan yi ba, pushing din ba, ai duk kai ne kai yi kai ka ja min, wayyo uwata wayyo ubana, Wallahi ba zan sake haihuwa ba鈥�

Ya tsorata sosai a lokacin da ya ga ta daina unkurin yin nishin gudun kar ta kashe masa abun da ke cikin cikinta. Sai da yai da gaske sannan ta ni wani karfi ya zo mata daga gurin Allah yai nishi dai yunkuri sai ga kai ya fara fitowa, tanayin na biyu sai Shattima ya saka hannunsa ya janyo baby yana murmushi da hawaye a lokaci daya, ya saka alkamshi ya yanke cibiyar, ita ma a lokacin ne ta samu damar yin kuka mai hawaye domin a can da kukan kawai take ba hawaye, sai ta ji wani shauki yana ratsata babyn dake hannun Shattima sai kuka take tana jin kuka har cikin ranta, Shattima ya lullube ta da zane sannan ya sumbance ta ya kwantar mata da ita a jikinta. 

鈥淚 love you so much鈥�

Ya fada yana kissing din Fadime, hawaye na sauko masa, ita ma hawayen take tana murmushin da bata san ta ina yake zuwa mata ba, saboda joyful na uwa. 

鈥淲a ta biyo? Mace ce ko Namiji?鈥�

鈥淢ace鈥�

Ya fada yana shafa fuskarta, a tunaninta shikenan tun da ta haihu duk zancen da Shattima yake mata cewar yan biyu ne bata yarda ba a tunaninta yana mata wasa ne saboda ya san tana son yan biyu, sai da ta ji wata nakudar ta taso mata ta musamman, sannan Shattima ya fita ya bada Babyn wa mutanen da suke falo aka fara karba karba ana yabawa, shi kuma ya shiga wani sabon aikin, da taimakon Allah ta sake santalo danta yana kuka kamar yadda mace take. Za ku ga murna gurin Shattima kamar yanzu ne ya fara samun haihuwa. 

Sai da ya gyara matarsa ya kwashe komai sannan ya shiga bandakin da ita ta gyara jikinsa ya fito ita kuma Jekadiya ta shiga yi mata nata aikin na kula da jikinta. 
Da kansa ya buga ya fadawa Ammy da Inna cewar Fadime ta sauka, Inna sai ta ji kamar tai tsalle ta tafi, tana ta mamakin yadda akai Fadime tai iya karfin halin haihuwa domin ta san yarta da raki, gashi bata da halin zuwa domin Fadime kamar yar fari take a gurinta kuma kunya da al'adarsu ta fulani ba zata bari ta tafi ba, sai dai kenanta aka tura da wata yar uwar Bappa. 
聽聽 Hankalinta be kwanta ba har sai da ta ji muryar yarta a waya tana labarta yadda akai ta haihu.

鈥淚nna da kaina na haihu Wallahi, amman akwai wuya ba zan sake ba, Inna haka kika ji kema鈥�

Inna ta yi murmushi idonta na cika da kwalla. Sai kuma Fadime ta fashe da kuka farinciki. 

鈥淚nna na zama uwa... Nima na zama uwa....鈥�

Inna ta lumshe ido hawaye na sauko mata. 

鈥淎llah ya baki ikon tarbiyantarwa, ya raya miki su yasa masu jinkanki ne鈥�

鈥淎min Inna, ke ma Allah ya saka miki da alheri dawainiyar da kika yi da ni da rashin da na yi miki Allah ya biyaki da aljanna鈥�

鈥淎meen鈥�

Shattima ya shafa fuskar matarsa yana jin kamar ya hadeye ta tsabar kaunarta da yake. Gurin ba da nono sai ido ya raina fata ashe a nan ma akwai wani zafin ba haka nan kurun ake bawa yaro nono ba, sai an yi da gaske sannan take shayar da yaran. 
聽 Wani irin kula da tarairaiya ake bata kamar akanta kadai aka fara samun jika a masarautar, domin kwananta daya aka rabota da gidan Shattima aka dawo da ita masarautar, duk yadda Inna ta so ta ki zuwa bata samu hakan ba domin Ammy ta matsa mata kuma ta aika musu da komai na zuwa, ganin Ammy an wuce wannan karnin da ake cewa uwa tana kunya sosai da har zai hanata zuwa bikin yarta, bayan kuma babu abun da ya tafi so a wannan lokacin kamar gatan mahaifiyarta. 
聽 Irin wulakancin da akai ma nera a ranar suna sai ka rantse da Allah daga sama ake jefo musu kudi, domin bidi'ar da kai a gurin sunan ba ayi irinta ba a gurin aurensu, namijin aka saka masa sunan Mai Martaba Abdallah, mace kuma ta ci sunan Inna Aisha, sai dai dukansu ana musu lakani da Ameer da Ameera. 


ZAINAB POV. 

bata dauka da gaske Wasim yake ba har sai da ya fada kuma suka amince masa cikin sauki, ganin cewar ba tafiya zai yi gaba daya ya bar garin ba, zai tafi a inda zai fi jindadin rayuwa ne fiye da nan, kuma ya karbi addinin da zai fi samun natsuwa da shi fiye da wacan na kakanni da iyaye. 
聽 A lokacin da za su bar garin ita ta rika jin kewar garin da mutanen cikinsa, shi kan be ji komai ba domin ya saba yin nisa da garin dama kuma ya san ba wai tafiya ce ta har abada ba. Sai da be nuna musu zai aje tsafinsa ba wannan ya bar shi a zuciyarsa ne kuma a tsakaninsa da Zainab sanin cewar Familynsa za su iya kin yarda domin sun fi girmama tsafinsu fiye da addininsu. 
聽 Garin Sokoto shine gari na farko da ya fadowa Zainab tun a lokacin da take tunanin garin da ya kamata ta zauna, bata san kowa a garin ba, amman hakan be hana ta zuwa ba, sai suka sauka a Hotel, iya kar kokari ta yi na ganin ta kare mutuncin addininta hakan yasa ta kama musu daki biyu ko wanne daban dabam. The following day after ta samu ma'aikatan hotel din tana tambayar ko akwai inda zata samu wata kungiya mai taimakawa musulmai haka a garin sokoto? Wasu suka fada mata hukumar zakka dawakafi sai dai yadda aka labarta mata Famwan da irin ayukansu sai ta ji hankalinta ya fi kwanaciya ta da ita, sai da tai magana da Wasim ta fada masa zata je ta dawo sannan ta karbi addiress din inda cibiyar kungiyar take, ta yi sa'a a lokacin shugabar na nan, da ta fadi dalilinta na zuwa sai sukai mata maraba suka karbeta hannu biyu suka gabatar mata da komai cikin har da yadda zata agabarta komai kamar yadda shari'a ta tanada, kana suka jinjina mata, sai dai ta nuna musu bata son kowa ya san abun kasancewar sananniya ce a media.
聽聽 Duk wani abu da ya kamata kungiyar ta yi mata, aka hada Wasim da manyan malamai da suka gabatar masa da komai na musulunci ya karbi kalmar shahada kuma suka karanta masa cewa ba a hada Allah da wani abu gurim bauta kamar tsafi ko kuma wani ubangijin na dabam. Shi kansa a lokacin sai da yaji wata rahama da natsuwa ta lullube shi da be taba jin irinta ba, natsuwar ruhi da jiki da kamala ta addinin musulunci. 
聽 Ita da kanta ta bukaci mutanen da za a hada ta da su ta siya makanta gida a cikin garin albarka garin sokoto, sai suka hada ta da adalilan dillalai akai ta nuna mata gidaje har ta samu wanda ya kwanta mata a unguwar Clapperto road, ta siya gida mai kyau kusan 50million. 
聽 Kungiyar ta dauki kudi mai kauri ta bata, da shi Zainab ta kara ta saka duk wani abu da zata bukata a gidan daidai karfinta, washe garin ranar aka daura musu aure a babban masallacin jumma'a na isa talatar mafara. Tun daga lokacin sai Zainab ta koma da zama a gurin daya daga cikin matan da suke fanwan din saboda kula da ita, sun yi mata duk wani hallaci da ya kamata, ciki har da alkawarin samawa Wasim sana'a kasancewar be yi karatu ba. 
聽聽 After a month sa tarewarta ta koma Yola ta saida gidanta ta dauko motarta ta dawo sokoto ta bude shagon kasuwanci na siyarda tufafi da duk wani abu na sakawa kama daga na zama har na mata, katuwar plaza ce ta kama haya ta cika ta da komai na kawa, kuma ta cigaba da sana'arta ta daukar hoto da karbar tallar kamfanona har tai nasara kamfanin Glo suka bata ambassador.
聽 Sannu a hankali Wasim yake koyon komai na addinin, tun yana jin wuyar wasu abubuwan har ya soma sabawa, sunansa ma da ake kiran da shi Muhammad tun a lokacin da ya musulunta sai daga baya ya soma sabawa da shi, da fari idan an kirashi haka baya amsawa sai ya ji kamar ba shi aka kira ba. Sai dai yawan zama da yake a shagon Zainab da ke gawon Nama yasa ya soma sabawa da sunan da kuma mutanen dake kula da shagon, shi kuma yana a matsayin manager ta. 
聽 Ba shi kadai rayuwarsa ta canja ba, har da Zainab domin a yanzu ta daina shigar banza da take da magana any how, ga sa'ido akan Wasim da take sosai saboda yadda yan mata suke kawo masa hari idan ya fita, kasancewarsa mai jini a jika gashi kyakkyawa kamar shi yai kansa fari kamar a zaga jini ya fito, sai wani kara fresh yake saboda yana samun hutu da jindadi a yanzu ga safiyayyen gurin bachi da abinci mai kyau ga sutura idan ya saka ya fito sai yai kamar wani balarabe. 
聽 Shi kansa yana kishinta kuma yana tayata kare mutumcinta, musamman a yanzu da take kokarin zama uwa, wani abun har shi zai tuna mata cewar addinin musulunci ya hana, domin yana yawan sauraren wa'azi an every night sai ta tafi masallacin dake can kusa da gidan sidi mamman gurin karatu, yana koyar komai a hankali duk da kasancewar ba komai yake ganewa ba, musamman idam yace zai hada harufan arabi ya karanta sai ya ji abu ya masa nauyi but Alhamdulillah tun da yana fahimtar addinsa. 





*AFTER FIVE YEARS...*

Hakika rayuwar dan'adam tana cike da kalubale na rayuwa kala kala, wala'alan kana cikin jindadi ne ko akasin haka, dole ne akwai daci akwai bakinciki a wata rana, sai dai idan an yi hakuri da sannu komai yake wucewa, kuma duk abun da yai farko dole ne cilas tai karshe, sai dai be zama lallai karshen yai dadi ba, kuma ba dole ne karshen ya kasance marar dadi ba. Waya tsammaci rayuwa zata kawo Zainab da Wasim a haka? Balle Falmata da Sirleem? Haka ma Shattima da Fadime? Ba su kadai ba har Aliyu da Ataa Muhseem da matarsa suna gurin, Mama Fulani ma tana cikin yan'uwanta.
聽 聽 Babu wanda yai tsammanin wata rana zata zo da sukansu za su hadu akan abu daya, ita kanta Zainab ta cire rai daga waiwayar rayuwar Shattima da Ammy, sai dai yadda suka samu labarinta suka kira a waya suka nuna mata nuna tare da ita har yanzu sai ya sa ta ji sanyi ta wani bangaren, shi kansa Wasim be tsammaci wata rana biki zai hada shi har ya ga Fadime da yaranta ba, ita ta ganshi da yayansa har biyu, kamar yadda bata tsammaci wata rana zata zauna a kujera kusa da kusa ba ita da Falmata. Dukamsu sun ci ado kamar ba a mutuwa, kallo daya za ka musu ka san suna cikin farinciki da kaunar junansu, gaba dayansu hankalinsu ya tafi gurin tafin da ake sakamakon fitowar amarya da ango cikin takun kasaita, Nana ce tana sanye da doguwar riga da farin mayafi dan karami kamar yadda rigar jikimta ma take fara sol. Sardauna kuma na sanye da tsadaddiyar shadda sky blue wanda ta karbe shi ta fito da kyaunsa, tsakanin shi da Nana sai ka rasa waya fi wani kyau da murmushi. Tafiya suke kamar wadanda basa son taka kasa, har suka isa gurin da aka tanadar musu suka zauna. Sannan kowa ya mike tsaye har su akai national anthem, kana Mai Martaba ya fara zaunawa Ammy na gefensa, gefenta kuma matar gobna ce, sai Governor da kansa a gefen matarsa, sai kuma manyan mutane da wakilansu. 
聽 Mc ya mike tsaye yana ta gabatar da komai, ba ayi wata riya ba, sai dai bikin ya kayatar domin ayi gayyato masu nishadantar kala kala suka kayatar da bikin. Sai kusan 11 aka rufe taron da addu'a sannan kowa ya nufi gida wadanda aka tanadarwa masarauki kuma suka sauka a masaraukansu. 
Washe garin ranar ya kama Sunday ranar za a kai Amarya Nana dakin angonta Sardauna, daman sun Friday aka daura auren Saturday akai Walimar dare bayan ayi sauran bukuwan da mata suke yi kuma bukukuwan al'ada. 
聽 A hankali take saukowa da shirinta tana kallon mijinta dake dafe da waya a kunne yana dariya, kana gani kasan yana cikin nishadi. 

鈥淒a wa kake waya?鈥�

Ta tambaya bayan ta zauna kusa da shi, a lokacin da ya gama wayar. 

鈥淢ansura..鈥�

Dassss ta ji gabanta ya fadi. 

鈥淢ansura fa ka ce?鈥�

鈥淵es鈥�

Ya fada try to kiss her neck sai ta ture shi. 

鈥淢iye hadinka da ita?鈥�

鈥淓asy easy Mom Nu'ayn ta fa yi aure har ta haihuwa鈥�

鈥淵aushe?鈥�

鈥淎n dade tun a lokacin da na haihu ta ce ta fahimci da gaske ba zan aureta ba, maybe ta yi duk abun da zata yi ta kasa ne, yanzu haka tana garinsu ma鈥�

鈥淎mman kake waya da ita kasan matar wani ce? Amman ni nan har fada min kake ko malamai na baka yarda nai musu magana ba sai da babban dalili, ashe ba dadi鈥�

Yayi dariya yana rungumota. 

鈥淓h kuma kika wasa sai na hana karatun gaba daya, dan ba zan yarda ana kalle min mata ba ana magana da ita ana jin zakin muryarta鈥�

鈥淎mman kai kake yi da matar wani?鈥�

鈥淲allahi ban taba kiranta ba ita take kirana, kuma zan daina dauka daga yau inshallahu鈥�

鈥淒a dai yafi maka鈥�

Ta fada a fusace tana jin wani bakin kishi na turniketa. Sai ya riketa yana dariya ya rumgume. 

鈥淜in yi kyau, jiya kin ga yadda ake kallonki wai? Gaskiya idan za'ayi bikin su Kausar Hijabi za ki saka鈥�

Ta watsa masa harara. 

鈥淎mman kai da akai bikin Rima da yan mata suna kallonka ai zuwa kai ka fada min wai yan mata sai kallonka suke鈥�

Ya saka dariya yana kara rike a kokarin da take na ta zame daga jikinsa. 

鈥淭o ai ni namiji ne, hudu aka ce na yi, ke kuma kin auru鈥�

鈥淎u haka ma zaka ce? Shikenan bari Allah ya kai mu bikin kaga yadda zan yi ado, ai yanzu Aymana da Nu'ayn suna gurin Momy ba mi case ko gyale ba zan saka ba, kuma duk wanda ya tare ni tsayawa zan yi鈥�

鈥淎iko da da an yi bu**uba... Ni din za a tari matata a kwana lafiya a Yola?鈥�

Ta yi dariya tana Kwantowa jikinsa kamar yadda shi ma yake dariyar. 



                         END....!


Ni kuma na yi murmushi na ce Alhamdulillah da Allah ya nuna min farkon da kuma karshen littafin Fulani lafiya, Allah ya yafe min kuraren da nai darasin dake ciki Allah ya ba mu ikon amfana da shi. 

Na sadaukar da littafin nan ga mutane uku masu daraja.
Safiyya Dan Jumma (Ummul Falsak)
Asma'u Badamasi (My Asmee) 
Salma Gidado (Salwees) 
聽 Ina sonku ina kaunarku har cikina raina, Allah bar mu tare har aljanna, kada Allah ya ba shaidan damar shiga tsakaninmu. 

Ba zan manta da ku ba, Mama Aisha Samaru uwata ta kaina uwata maganin kukana i love you. Mamana
Maman Hafiz, Mama Hajiya Zainab Kano, Aisha Maccido, Hadiza Mai Fata.聽 Rahama Kabir, Mrs J Moon (Mu ne yan uku lol).

Godiya ta musamman gare ku wadanda suka siya littafin nan, har muka kawo yanzu i love you irin sosai din nan idan babu ku babu ni. 

Sai kuma idan mun sake tarayya da ku a littafi na gaba, idan mai komai mai kowa ya yarje mana mai suna BA茦AR WASI茦A. ina rokon yafiyar wanda na batawa rai cikin ganganci ko rashin sani, ayi hakuri a yafewa Candy dan'adam ajizi ne. 


                         *** *** ***

*BA茦AR WASI茦A...!*
  _Mai farin rubutu_


       Ban ce tafiyar mai sauki ba ce. 
Ban muku alkawarin zallar soyayya ba. 
Ban ce babu farincikin ba.
Kunci, bakinciki da damuwa, sune abubuwan da suka taru suka tare farincikin AMINATU, kalubalen rayuwa bayan wata rayuwar, tabbas akwai kuka akwai damuwa da bakinciki. 
聽

Labarin Tafida, Rafi'a, Laila Sudais da kuma Aminatu. Labarin BAKAR WASIKA, labari ne da zai tabo wani bangare na rayuwar mace, kuma wani bangare na rayuwar al'ummarta da iyayenta...
Ina fatar zaku karbe shi kamar sauran, duk na san ba lallai ne yai muku dadi ba domin ba soyayya ce zalla ba, kalubalen rayuwa ne da fadi tashin yar gudun hijira!
A ina zata kwana? Wa zai bata masauki? Taya za a fahimce ta har a nade mata damuwarta? Wa zata kaiwa kukanta iyeyenta ko al'ummarta? Ta ina mafarkinta ke tabbatuwa? Ashe bayan wuya akwai wata wuyar, bayan dadi ma akwai wata wuyar, bayan wuya kuma akwai dadi. 
Tabbas akwai ciwo a rayuwar da baka san karshenta ba, akwai tsoro a mafarkin da ka gagara farkawa! Ta ina lamarin ya fara? Ina tsakiyarsa da聽 karshe? Yaushe damuwar zata wuce? yaushe bakincikin zai gushe? Sai yaushe hawayen zasu tsaya? Zuwa yaushe ne kuncin zai yanke?
Ashe a cikin rayuwa akwai wata rayuwa? A cikin rayuwar ma akwai mutuwa? 

聽 聽聽 BAKAR WASIKA... 
1ST JUANURY 2022
聽 In-Sha-Allah 
  


BEST REGARDS 鉂も潳鉂�
Khadeeja Candy ce馃憣馃挒da 
Read More

Share this

WhatsApp

FULANI Page 101 to 110

 June 26, 2023     FULANI 1-END     No comments   

FADIME POV. 

maimakon fada ko duka da Fadime za ta sha a gurin Bappa sai ya tarbeta da soyayya da kauna, ya kuma bi ta da addu'ar Allah ya shirya, mutanen gari kuma sai shigowa suke suna yi ma Inna da Bappa barka da arziki, yan rugar sai zuwa ganin Fadime ake tana burge su, a nan dadi ya kumeta tana jin ta samu abun da take so. Babu wanda ya san da labarin wayar da Shattima ya bata sai kawarta Ma'u, bata yarda ta fadawa Inna ba balle Bappa balle kuma har ta kai ga ta nuna musu, kullum wayar na cikin jikinta, bata tabawa sai idan ta shiga bukka ko bandaki, wani lokacin kuma sai ta fakaici idon Inna ta ga ba ya kanta sannan ta dauke ta hoto tana dariya ta boye. Sati daya da faruwar haka Bappa ya kira Shattima akan maganar gidan da Shattima yace ya siya masa. Shattima da kansa ya aiko aka dauki Bappa tare da wasu yan'uwansa Fulani har su uku aka ta fi da su Katsina Ra'ees ya kai shi gidan da aka siya masa, kana ana hannata masa takardun gidan da makullin, take Bappa ya fadi yai ma Allah sujidar godiya yana kuka da hawayensa, yadda yake ma Ra'ees godiya sai ka rantse da Allah shi ya bashi kyautar gidan, Shattima ma kan kasa yi masa magana yai sai da yan'uwansa suka karba su kai wa Shattima godiya sosai su kai masa addu'a da yaren fulatanci kana suka karasa da hausa, ba Bapppa kadai ba ko Inna kasa bachi tai a ranar duk da kasancewar bata ga gidan ba sai ayyana shi take a ranta. 
 Washe gari Inna da Fadime na zaune waje Inna na zancen gidan da take ganin siyarwa ya kamata Bappa yai wai ya dawo nan ya siya katuwar kona sauran kuma ya siye shanu, Fadime ta turo baki gaba. 

鈥淗aba Inna ke ba ki je bunni kin ga yadda suke rayuwa ba, lokacin da n dawo nan ma sai na rika ganin kamar a daji na ke, gaskiya dai mu koma bunni mu ma mu rika cin kaza da kayan dadi鈥�

Inna ta yi magana wayar dake jikin Fadime tai ringing, tun da Shattima ya bata wayar be taba kiranta ba kuma bata san numberta, balle kuma ta shi balle tace ta kira shi kiran ma bata san yadda zata daga ba idan an kirata, arzikinta daya tana gane abun da aka rubuta. Wani irin zillo zuciyarta tai tsabar dadin kiran sai dai bata isa da daga ba a gaban Inna, sai tai zaune tana kallon Inna ko motsi bata yi. 

鈥淜amar waya?鈥�

鈥淏a waya ba ce鈥�

鈥淢inene?鈥�

 Inna ta tambaya cikin mamaki bayan ga karar abu tana ji. 

鈥淢emory ne na hade鈥�

Cewar Fadime tana mitsika idon na rashin gaskiya.

鈥淚na na taba jin memory na waka a cikin mutum? Ina kika gan shi?鈥�

鈥淎 lokacin da na je can birni na tsince shi sai na hade da ruwa, shiyasa yake waka yanzu鈥�

鈥淜uma be tashi waka ba sai a yanzu? Fulani ba za ki daina halinki ba ko?鈥�

Kyalkyalewa tai da dariya ta fiddo wayar da har ta gaji da ringing ta tsinke.

鈥淣a san ba ku iya karbewa ko kuma ku yi min fada shiyasa na boye ta, Shattima ne ya ba ni ita鈥�

Inna ta buge mata baki kamar wanda tai sabo. 

鈥淜e ki rika cewa ranka ya dade, Fulani ba ki da natsuwa鈥�

鈥淭o ranka ya dade ne ya ba ni wayar鈥�

Tana cikin fadin haka wayar ta sake ringing, tashi tai da sauri tana kallo red da green din toch din dayan ansa saka received dayan kuma hang up sai ta taba green din tana kallon yadda call din ya fara tafiya sannan ta kai a kunnenta. 

鈥淗ello鈥�

Inna ta kura mata ido tana ta kallonta cike da burgewa. Ita kuma ta nufi gurin da aka daure shannun tana ta hello hello ba a amsa mata ba, sai ta sauke wayar ta kalli kiran ta ga yana tafiya sai ta maida wayar a kunnenta. 

鈥淗ello Wasim....鈥�

Ta fada tana fatar ta ji muryarsa ya amsa mata, sai ta ji muryar Shattima. 

鈥淲asim ya ce zai kira ki ne?鈥�

鈥淎a ni ban ma sake ganinsa ba, amman ai zai iya ganin an ba ni waya ya kirani tun da yana tsafi鈥�

鈥淲ato ba ki cire shi a ranki ba ko?鈥�

Ta yi shiru idonta na cika da kwalla. 

鈥淚na son Wasim, ba zan iya cire shi a raina ba, yana da kirki sosai鈥�

Shattima ya katse kiran gaba daya yana jin kamar ta soma masa mashi a kirji, kiran da yai mata na albishir ne sai dai abun da ta fada masa yasa ya ji baya bukatar cigaba da waya da ita, tsaye tai da wayar a kunne hawaye na sauko mata. 

鈥淗ello.... Hello... Assalamu Alaikum....鈥� 

Tun tana hello har ta gaji ta fara sallama, jin shiru yasa ta sauke wayar tana kallon awarwaron da ya saka mata, sai kawai ta fashe da kuka. 



ZAINAB POV. 

Tsaye take gaban wani karamun zafi dake ta kwarar da ruwa, lokaci lokaci take kai hannu ta share hawayen da suke cika mata ido tana rumgume da hannayenta, sai kallon ruwa take. Duk abun da take Wasim na zaune saman wani dutse yana kallonta, tausayinta ya cika masa zuciya sosai, he know how hard it's ka bar komai na ka ka dawo rayuwa inda baka saba ba, kuma da mutanen da baka saba ba, cikin wani addini na dabam da al'adar da baka saba gani ba, saukowa yai ya ta ko zuwa inda take tsaye ya tsaya gefenta yana kallon ruwan da take kallo. 

鈥淎kwai ciwo ko? Kina jin wani yanayi na dabam, hmm haka na ke ji saboda rabuwa da Fatime, amman na fi jin tausayanki, saboda ke kin rasa komai ni kuwa wanda na ke kawai na rasa鈥�

Ta kalleshi shi kuma yana ta kallon ruwa, ya cigaba ba tare da ya kalleta ba. 

鈥淲ani lokacin be kama mu dauki komai mu rike shi a rai ba, komai mai wucewa ne, ina jin yadda kike ji saboda ina jin kamar wani bangare na rayuwata, kuma ina jin kamar zan iya zama silar farincikin idan kin ba ni dama鈥�

Ta sauke kai kasa a yayinda shi kuma yake kallon fuskarta.

鈥淶a mu bar garin nan saboda ki samu farinciki kuma ki sake, ki cigaba da rayuwa kamar yadda kike saba鈥�

Ta kalleshi tana murmushi idonta kuma na zub da hawaye.

鈥淗ar da kai?鈥�

鈥淓h, to me zan yi idan na zauna a garin? A duk lokacin da na tuna abun da suka min akan Fatime zai na ji bana bukatar zama garin, kamar yadda ke ma na san garin ba dadi yake miki ba鈥�

鈥淏ana jindadi, amman ina kokarin kafa rayuwata a nan ne saboda mahaifiyata tana nan, babu inda ya fi min dangina鈥�

鈥淏a tafiya zaki yi ki barsu har a bada ba, zaki rika zuwa kina dubasu a duk lokacin da bukatar hakan ta taso, ko ba komai za ki fi jindadin rayuwa a inda nutane masu irin addininki suke rayuwa sama da nan, maganar mahaifiyarta ki kuma ki barta鈥�

鈥淪aboda me?鈥�

Shiru yai yana kallonta kamar mai fargabar abun da zai fada mata, sai ya mika mata hannunsa. 

鈥淚na son ki yarda da ni Zainab, ina son ki aminta da ni, ki ba ni dama kuma ki sake jikinki da ni, ta yadda zan iya yakar kucin dake zuciyarki, ina son na shimfida miki wata sabuwar rayuwa wanda ni da ke zamu manta da komai mu yi farinciki kamar kowa...鈥�

Hannunsa ta kalla sannan ta kalleshi gabanta na bugawa da mugun karfi da kuma sauri a lokaci daya. 

鈥淢e ya faru da Iya?鈥�

Sai da ya hade yawun bakinsa sannan ya ce. 

鈥淚ya ta mutu tun a ranar da na rabo ta da ke, cikinta ya kumbura sosai muna isowa nan sai ya fashe saboda kankarun maitar dake ciki鈥�

Baya baya tai wasu zafafan hawaye na sauko mata, saurin rikota yai ganin zata fada a cikin zafin ruwan, sai ta durkushe a masa jikinta na rawa ta rike warkin dake jikinsa da karfi kamar zata yagashi ta fashe da kuka mai karfi. 

鈥淜enan na rasa kowa... Na rasa kowa.... Na rasa kowa...鈥�

Ta maimaita har sau uku muryarta na rawa, hawaye na sauko mata kamar ba gobe, lokaci daya idon Wasim ya cika da hawaye.

鈥淏a ki rasa kowa ba Zainab ina tare da ke har abada鈥� 

Ya fada tare da dukawa ya rumgumeta sosai ta yadda zata yarda har a yanzu akwai wanda ya damu da ita kuma yake tare da ita. 



_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*




3 MONTHS LATER... 

Fadime na tsaye bakin bukkarta dafe da waya a kunnenta sai faman dariya take. Yadda dariyar take isa a kunnen Shattima sai ta saukar masa da natsuwa har ya samu damar murmushi.

鈥淭o yanzu fada me nake yi?鈥�

Yayi shiru yana kamar mai tunani.

鈥淜ina tsaye bakin kofar bukkarku鈥�

Ta wara ido tana dariya.

鈥淲allahi ka canka daidai, dan Allah waya koya maka?鈥�

鈥淲asim鈥�

Ta sake yin dariya. 

鈥淲allahi Wasim be ko ya maka ba, ai baka san shi ba baka taba ganinsa ba鈥�

鈥淣a hadu da shi ban fada miki ba ne kawai, kuma yace kar na fadawa kowa wannan lakanin鈥�

鈥淗ahaha ban yarda ba, sai na ganka a gabana鈥�

鈥淩ufe idonki鈥�

Ta rufe kamar yadda ya bukata, sai ya mike tsaye daga kan kujerar da yakr zaune ya dauki apple daya ya nufi windows din dake dakin.

鈥淜i fara siffanta ni da irin sifar da kike son ganina zan bayyana yanzu鈥�

鈥淣a san kai fari ne, ina son na ganka a cikin green din yadi, da bakar hula kana kamshin turarenka, kana murmushi kana kallona鈥�

Murmushi yai. 

鈥淕ani nan zan taba ki...鈥�

Saurin buden idon tai a zatonta da gaske ne, sai ta ga babu kowa a gurin. 

鈥淏a ka iya ba, kawai kana canka ne鈥�

Murmushi yai sauti. 

鈥淚 can't wait to see you Fateema...鈥�

Ta yi shiru tana murmushi. 

鈥淚dan na fada cewar kana kira wai ba a yarda da ni鈥�

鈥淏a na ce ki daina fadawa kowa ba?鈥�

鈥淜uri na ke yi ai鈥�

鈥淜urin me?鈥�

Ta yi dariya da yar siriyar muryarta, ba ta ce komai ba har na tsawon lokaci. 

鈥淶an aje waya, amman kamin na aje fada min abun da kike so鈥�

鈥淜aratu dan Allah ranka ya dade, ina son karatu ka ga Bappa na yana jin maganar ka dan Allah ka masa magana ya bar ni na yi likita kamar kai鈥�

鈥淗mmm miyasa sai likita? Why not lawyer ko wani dabam?鈥�

鈥淎a irin na ka dai鈥�

鈥淭o ai kin kusa zuwa nan sai a saka ki makaranta kawai鈥�

鈥淲aye zai kawo ni?鈥�

Yayi shiru yana jin kamar yayi subul da baka. 

鈥淵an'uwanki mana, very soon za a kawo ki鈥�

鈥淭are da wa?鈥�

鈥淵an'uwanki鈥�

鈥淒a gaske?鈥�

鈥淣a taba karya?鈥�

Ta yi dariya har da kyalkyalawa ta rufe ido kamar yana gabanta. Shi ma murmushi yai he can't say bata son shi amman zai iya tabbatarwa duniya izuwa yanzu Fadimr bata da wanda yake saka ta nishadi da sauraren labaranta any how kamar shi, all her silly questions zai bata amsa be taba jin ya gundura ba duk da kasancewar ba mutum ne mai son yawan magana ko tambaya, but he can't tell why idan Fadime ce zai tsaya ya saurarenta kuma ya amsa mata, kuma be tana gajiya da kin kiran a waya ba, ita kuma da ta iya kullum za a jera masa filashin ya fi a kirga haka ma Bappanta da duk wanda take da number shi. 
Bayan ya katse kiran ta koma cikin bukkatarta ta aje wayar da screen dinta ya gama cin ubansa a hannunta saboda faduwan da wayar take any how, fitowa tai ta nufo inda Inna take zaune tana gyaran shinkafa ta zauna kusa da ita. 

鈥淚nna wai zamu ta fi yola?鈥�

Inna ta kalleta. 

鈥淚n ji wa?鈥�

鈥淩anka ya dade ya fada yace wai za mu tafi Yola鈥�

鈥淓h鈥�

鈥淕urin me?鈥�

鈥淕urin Aurensa mana鈥�

鈥淎urensa kuma?鈥�

鈥淓h鈥�

鈥淎ure zai yi?鈥�

鈥淓h ba kin ce ba ki son sa ba?鈥�

Take idonta ya cika da kwalla gabanta yai mugun faduwa. 

鈥淎mman be fada min ba, Inna da gaske?鈥�

鈥淓h mana ba kin ce baki son shi ba鈥�

鈥淣i ban ce ban son shi ba, na dai ce ina son Wasim, kuma na ce garin ya min nisa, amman ai yana da kyau kuma yana da sarauta鈥�

Inna ta kalleta da kyau. 

鈥淎she kina da hankali, har kin iya kwadayi Fulani?鈥�

Hawaye ne ya sauko mata, har ga Allah a lokacin da Bappa yai mata maganarsa ba ta ce聽 bata son shi ba, tace dai ita tana son Wasim, domin har kusan dukanta Bappa yai a lokacin amman bata dauka aure yake nufi ba. 

鈥淜uma ai cewa yai Fulani za ki iya auren ranka ya dade be ce yana so na ba鈥�

Ta fada tana jin wani irin kololin bakinciki na ta so mata kamar ta hade zuciya ta mutu. Mikewa tai tsaye ta nufi bukkarta hawaye na sauko mata, if ta san Bappa yana nufin Shattima yana son ta ta ya za a iya cewa aa? Tana tana son Wasim amman shi ma Shattiman ai tana sonsa musamman a irin wannan lokacin da yake kawar mata da kewar Wasim, kuma yake yawan faranta mata rai. 

鈥淜enan yanzu wata zai aura?鈥�

Hawaye ya sauko mata, sanin cewar ba za ta iya fadawa Bappa cewar yanzu ta aminta ba, ko ma ta aminta ai ba a a fasa auren ba, amman shi be fada mata haka ba kuma be fada mata cewar zai yi aure ba. 

鈥淵anzu ai zai dinga ganin na masa butulci...鈥�

Ta fada kamar gaske irin na yan matan nan da suka dade tare da sarauya daga karshe suka yaudare shi. 

鈥淒aman ba ni da sa'a babu mai cewa yana so na, Wasim ne kawai ya ce haka shi ma kuma ya tafi ya bar ni wannan ma haka鈥�

Ta dauki wayar ta jefar a kasa iya karfinta tana jin wani kololon bakinciki na taso mata, hakan be wadatar da ita ba sai da ta saka fada ta taka wayar tana hawaye. 

鈥淏ana son wayar bana son komai鈥�

Ta fashe da kuka marar sauti tana jin cewar laifin na Bappa ne, da be fahimtar da ita ba har ta gane. Fitowa tai tana kuka ta zo gurin Inna tana fadin. 

鈥淜uma Wallahi ba zan je bikin nan ba...鈥�

Inna ta yi dariya ta soma mata magana da halshen fulatanci.

鈥淜ishi kike kenan?鈥�

鈥淣i bana kishi kawai dai ina jin bakinciki, kenan ni ba zan yi aure ba? Ba ni da farin jini... Ban san wa na gado ba鈥�

鈥淯banki kika gado, waya ce ki ce ba ki so? Ke wai har yanzu ba za ki daina halinki ba ko Fulani?鈥�

鈥淭o a dawo baya a tambaye ni, ni ba cewa na yi bana so ba, cewa na yi ina son Wasim shi ma ai da ne, yanzu na rasa kowa鈥�

Inna bata sake bin ta kanta ba, domin maganar cewa bata san wa ta gado ba ya batawa Inna rai kuma ta san da ita take. 

鈥淚nna dan Allah idan Bappa ya dawo ki ce masa a bar wacan maganar, amman karki ce ni na ce鈥�

鈥淪ai ki fada masa da kaki鈥�

Tashi Fadime tai ganin da gaske Inna take zancen auren Shattima, daukar abun tai ta saka a rai kuka ta sha b dan kadan ba tana tunawa yadda tai ta fama a baya babu saurayi mai sonta, tun da ta shigr ciki dakin bata fito ba har akai sallah azahar sannan ta fito tai sallah, Inna na fadin ga abincinta bata kula ba ta koma ciki ita ala dole abun duniya ya isheta. Gashi sai tunanin Shattiman take yadda yake mata da kuma dan zaman da tai a can ta sabo da shi, bayan shi yanzu kan bata da wanda take ganin zai iya zuwa ya ce yana sonta ko ya so ma. Kuka tai sosai har sai da fatar idonta ta soma ciwo, Inna bata dauki abun da gaske ba har sai da akai la'asar ta ga Fadime ta fito ta yi alwala ta koma ciki ta yi sallah kuma bata fito ba. 

鈥淔ulani Fulani...鈥�

Tana jin Inna na kiranta ta ki ta amsa, domin ta daura damarar kin cin abinci da sakewa saboda abun da Inna ta fada mata. Inna ta yunkura zata tashi kenan sai ga sallama wata bakuwar fuska tare da wata Lanti yar'uwar Amo, sosai gaban Inna ya fadi ganinsu a cikin gidan. Ta amsa musu a sanyaye tana mika musu gaisuwa cikin karfin hali zuciyarta na raya mata ko dai wani abu suka zo su yi ma Fadime ko ita ko kuma Amo suka maido dakinta. 

鈥淪annu da zuwa鈥�

Inna ta fada sannan ta nufi bukkarta ta dauko musu tabarma ta shimfida musu, ko kallon tabarma ba su yi ba suka ce. 

鈥淎a ba zama ya kawo mu ba, ina maganar zama aure ya kare鈥�

Inna ta ji gabanta ya fadi. 

鈥淜aya mu ka zo kwasa?鈥�

鈥淟afiya dai?鈥�

鈥淎llah dai ya kyauta idan Jauro ya dawo ai sai ki tambaye shi鈥�

Lanti ta sake fada sannan ta bukkar Amo ta bude rufin da akai ta dage labulen zanen ta shiga ta fara to da kayanta, yan tsuman kara sai yan tarkacenta, wanda suke tare kuma tana shirya kayan tana kullewa a zane, ta dauka ta kai wajen mai yar gof din da suke tare yana sakawa har suka kwashe komai tsab Fadime bata leko waje ba, Inna kuma na tsaye tana kallon ikon Allah zuciyarta na raya mata abubuwa kala kala, sai dai fi tunanin mutuwa Amo tai duba da tsawon lokacin da aka kwashe ba amo ba labarinta. 

鈥淭o Amo dai zama ya kare sai ki shimfida tabarma dakinta ki kara, ki biya bukanki bukatarki ta biya鈥�

Lanti ta fada sannan ta sa kai ta fice, Inna na maida mata da martani.

鈥淏a ni da boka ba ni da malam sai Allah, komai aka min Allah ne mai kare ni kuma mugun abun ta ne ya koma kanta鈥�

Kalaman da Inna take ne yasa Fadime fito tana kallon bukkar Amo da aka bude, tana jin lokacin da ake kwasar kayan amman ta ki fitowa sai da ta ji Lanti na fadin zama ya kare. Zuwa tai ta leka bukkar ta ga babu komai ciki sai dan abunda ba a rasa ba marar amfani. 

鈥淜enan mun huta mun huta mun huta鈥�

Ta fada tana rawa kamar ba ita ba.

鈥淎llah yasa ma ta mutu can mugun abun ta ya bita, mun huta da dangin mayu鈥�

Rawa take har da juyawa jamar ba ita ce ta gama kuka ba, Inna dai sai kallonta take domin idomta ya nuna kuka tai amman yanzu tana murna an saki Amo. 
聽 Bappa be dawo a sai yamma kamar yadda ya saba, tun kamin Inna ta labarta masa abun da ya faru ya fahimci sun kwashe komai domin alamu ya nuna haka, kuma daman can ya san za a rina tun da ya aika mata da takardar sakinta, domin har yanzu ciwon be barta ba sai an kwantar sai an tayar bata iya komai. 
Inna har cikin ranta ta jidadin labarin da Bappa ya bata cewar ya saki Amo, daman can kullum tunaninta da zulluminta kar wata rana Amo ta dawo da zama a gidan, sai dai bata nunawa Bappa ba sai ta nuna masa bata jidadin hakan da yai ba. 

鈥淗aba Malam tana cikin ciwo kuma sai ka kara mata wannan? Da ma ka hakura har ta samu lafiya tukuna鈥�

Uffan be ce mata ba ya dauki redio sa yana kamo bbc domin 8:30pm ta yi, bayan ya kama tashar ta aje redio ya dauko tuwon shimkafar da miyar kuka ga uban manshanu Inna ta labta masa abun ka da masu abu, ya bude ya dauki ruwan da ke cikin kofin ya wanke hannunsa ya fara cin, Inna sai gyara masa fitila take tana jinta kamar wata Amarya. (Na ce Ashe su Inna ba a son kishiya 馃ぃ).

鈥淣a yi magana da Sani mai jakkai na fada masa ya fara kawo mana yashi鈥�

鈥淢ashallahu aiki ya tashi kenan?鈥�

鈥淭o me ake jira, tun da komai ya mallaka, Shehu ma ya ce abokansa zai dauko yan birni su yi aiki鈥�

鈥淎llah ya taimaka, ai haka yayi kara da ka siyar da wacan gidan ka dawo nan ka gina mana na zamani鈥�

鈥淓h komai za a saka Inshallahu, na fada Shehu gida mai kyau kuma gina mai kwari na ke so, yace ko gidan Mai Garin ba zai kai nawa ba, yace har da tistis za a saka鈥�

Fadime ta kyalkyale da dariya daga can cikin bukkar da take. 

鈥淏appa tiles ake cewa ba tistis鈥�

Daga Inna har Bappa dariya sukai domin ba su dauka tana sauraren firar ta su ba. 

鈥淛a'ira, to tilis din har shi za a saka Inshallahu鈥�

鈥淎llah ya nuna mana an gama komai cikin kwanciyar hankali da tsawon rai, shi kuma Allah ya saka masa da alheri鈥�

Fadime na jin haka sai ta tuno da zancen dazun cewar Shattima zai yi aure, take ta koma ruwa tana kukanta kadan kadan ta yadda babu wanda zai ji. Inna ba ta fadawa Bappa komai ba har sai da dare ya raba ta tabbatar a lokacin Fadime ta yi bachi sannan ta labarta masa yadda sukai da Fadime dazun. Bappa yayi murmushi. 

鈥淎i hakan da tai ya taimaka mana, ina tabbatar miki da ace ta san da maganar nan da yanzu an yi garkuwa da mu ance mu kawo kudi, amman a haka sai ya taimaka mana babu wanda ya sani sai dai kwatsan su ji an yi ma Fulani amre鈥�

鈥淎i haka yafi, daman magana ta yi yawa akanta sai fadar ake bata da miji, ai Wallahi hakan ya min dadi Allah ya bata miji ba karami ba, dan babba mutum kuma babban mutum mai mutunci鈥�

Bappa yayi murmushi jin dadi yana jin wata kima na kama shi zai yi sakuta da sarki. 

FALMATA POV. 

Hannunsa na lakkame da wuyanta tana karanta masa abun da ta rubuta.

鈥淢amana, Babana Kakana鈥�

Ya saka yatsansa ya ja kumatunta na dama. 

鈥淚na mijina?鈥�

Ta yi dariya sai ta kalleshi. 

鈥淢antawa na yi鈥�

Yatsan nasa ya saka mata a baki ta fara tsasa kamar sweet. 

鈥淵anzu ki rubuta sunanyen mutanen kuma ki manta da mijinki? Teem Teem?鈥�

Ta yi shiru tana murmushin da har dimple dinta ke lasawa saboda yadda ta samu guri in 3 months jikinta ya fara kyau, daman can abinci mai kyau ne babu da kuma kwanciya hankali.

鈥淶an rubuta fa sai aka kira sallah shi ne na tafi sallah sai ka dawo鈥�

Ya kai bakinsa saitin kunnensa. 

鈥淏an san ki da karya ba鈥�

Ta saka hannayenta ta rufe fuskarta, sai yai murmushi ya kai hancinss yana shinshinar gashin kanta da ya sha gyara sai kamshi yake. 

鈥淜arki sake bari a taba kiki kai, bana son mace da kitso, gashi yana kara min sonki鈥�

鈥淜ai ma karka sake yin aski鈥�

Ya fada tana jin kamar ta kai hannu ta taba shi kuma tana jin kunyarsa har yanzu, shi din ne baya jin kunyar yi mata komai ko kuma yin komai a gabanta. 

鈥淪irleem鈥�

Dayan hannunsa ya saka ya buge mata baki a hankali ta yadda ba zata ji ciwo ba. 

鈥淏an ce ki daina kirana haka ba?鈥�

Dariya tai tana jin kunyar kiransa da sunan da ya rada ma kansa a kanta. 

鈥淭o Baby...鈥�

Ya amsa daker yana kai wannan karon halshensa ya kai gurin wuyanta yana mata zirya da shi. 

鈥淗mmm鈥�

鈥淒an Allah Baby, yaushe zan tafi gida?鈥�

鈥淏a yanzu ba Babyn baby, sai kin shekara鈥�

Ta dan bata rai, domin har ga Allah tana son fitar amman ya hanata kullum sai yace mata sai ta shekara.

鈥淒an Allah fa鈥�

Ta fada a shagwabe kamar ba ita ba, sai ya dago yana kallonta fuskarta da kadan ya rage hancinta ya taba nasa. 

鈥淚dan kin je gida me zaki yi? You know i hate wannan matar dai ko?鈥�

鈥淎i ba ita zan je gani ba, Babana鈥�

Bakinsa ya saka ya tsose cinin hancinta tass sannan ya dauke bakinsa yana maida numfashi. 

鈥淒a dare zan kai ki ganshi, ni kaina ina son na kyautata masa amman wannan matar ke bata min rai, ta fa wahalar min dake, and ji yadda tai ma dan'uwanki鈥�

Falmata ta kalleshi da sauri domin ta san bata taba labarta masa cewar Ameer dan'uwanta ba ne, kuma bata ce masa Tumba ta yi masa asiri ba. 

鈥淲a ne dan'uwana?鈥�

Hannunsa ya saka cikin rigarta yana shafa cikinta. 

鈥淎meer mana, Momy ta fada min komai, kuma the way da take ba ni labarin kana ji kasan asiri akai masa, ta ya mutum zai gudu ya bar uwarsa kuma ya kasa nemanta, i wonder ya zai ji idan ya sani鈥�

Falmata ta yi shiru tana tunani.

鈥淎llah sai ya mana shari'a da matar nan, ta cutar da mu sosai鈥�

鈥淗ar kike son ki je ganinta鈥�

鈥淏a saboda ita zan je ba saboda Baba, komai yai min ai shi Babana ne鈥�

Ya kwaikwayi muryarta har da wani juya kai kamar mace. 

鈥淭o masu Baba zamu je anjima mu gaisheshi, daga nan sai Tumbin ta gan ni ko ya za ta yi?鈥�

Ta yi dariya. 

鈥淶ata ce ya akai ka zama yaro, kuma Sirleem, mawaki鈥�

Ya shafa kansa tare da cire hannunsa a jikinta ya mike tsaye.

鈥淒a ne ai wannan, yanzu kuma mu da waka sai dai kallo, Hajiya ta hana kuma na hanu鈥�

Ya nufi upstairs ta bishi da kallo. 

鈥淏a cewa kai makarantar zaka je ba?鈥�

鈥淲asa na ke miki, wane irin karatu yanzu ina cin amarci? Ki dai iya wanda nake koya miki idan kin haihu sai na saka ki wacan din鈥�

Ta mike tsaye.

鈥淗aihuwa kuma鈥�

Sai ya juyo yana kallonta. 

鈥淵es... Ko ba ki san kina da ciki ba?鈥�

鈥淏a ni da ciki Wallahi鈥�

鈥淜i daina rantsuwa ni na san abun da na yi, yan mata fresh irinki suna saurin daukar ciki idan sun hadu da mazaje irin Jaruman nan na gaske, kuma na san abun da na ke yi kullum Hajiyata鈥�

鈥淣i ban gane ba鈥�

Yayi dariya tare da juyawa ya cigaba da hawa stairs din. 

鈥淎njima zan ganar dake Babyn Baby鈥�

Da kallo ta bishi har ya haye sama sannan ta kai hannu ta taba cikinta. 
As he said sai da dare suka shirya daga shi har ita cikin tufafi mai tsada shi yana sanye da shadda sky blue ita kuma lace ja sai mayafinta sky blue, ba karamin kyau tai ba ko ranar da aka kawota gidansa ba tai kyau kamar na yau ba, tufafin jikinta kadai sun isar da kyaut balle kuma kwaliyar da ta sha kamar wanda zata tafi gurin biki. Yana zaune falo yana waya ta soma saukowa da talkamin yan kwakwasa sai amsa amo suke na daukar hankali, dagowa yai yana kallonta sai gashi ya mike tsaye yana kokarin yanke wayar da yake. 

鈥淔adil za su sake kiranka鈥�

Ya katse wayar yana kallonta cike da so da kauna, kusan kullum kara kyau take masa. 

鈥淲ow Babyn Baby kin duba madubi kuwa? I swear kin yi kyau over鈥�

Ta yi murmushi, kamin ta karasa saukowa ya iso ya daga ta sama yana juyawa.

鈥淚 love this girl, look at you ga pretty face, and heart of gold, ga beauty skin, kai Alhamdulillah鈥�

Ta yi dariyar da ta bayyana hakoranta. Sai ya mika mata bakinsa. 

鈥淜iss me kiss me鈥�

Ya duko bakinsa ta saka cikin nasa, sai da ya tsotse bakinta sannan sauketa ya rumgume.

鈥淪weet lips鈥�

Runtse idonta tai yana jin kunyar abun da tai, duk da kasancewar ya kusan zame mata jiki, domin kullum sai yayi kissing dinta at any time any how kuma yace shi ma tai masa. Wayarsa ya ciro ya juyo da ita ya soma daukarsu hoto.

鈥淢u fa komai ba mu yi ba, ko dan pre-wedding pictures din nan da ake ba mu yi ba, ba dan ma gurin bikin kamfanin mu na sanar ke a matsayin matata ba da har yanzu wasu ba su san na yi aure ba鈥�

鈥淎i pre-wedding ba shi da kyau a musulunci鈥�

Ta fada sai ya sumbancin kumatunta. 

鈥淭o ya Sayyada鈥�

Be yarda ta taka ta kafarta zuwa gurin motar ba, daukarta yai har gurin motar ta bude mata ta shiga sannan ya zagaya dayan side din ya shiga, be yi ma motar key ba har sai da ya saka yatsunsa cikin nata ya rike hannunta sannan ya fara tukin. Kamin su isa gida ya biya ta gurin wani katon shopping mall mai tsada na manyan attajirai yai ma Baba siyayya turare sannan ya dawo cikin motar ya sake rike hannunsa suka kama hanyar, kamin su isa sai ta rika jinta a wani yanayi na daban, wai ita ce zata je ganin gida daga gidan mijinta kuma tare da mijinta, so all her sad story ya zama story yanzu, take ta ji idonta ya cika da kwalla saboda canjin da Allah yai mata bayan dubun hakuri da wahalar da ta sha. A hankali ta kalli Sirleem sai shi ma ya kalleta sai turo mata bakinsa yai. 

鈥淜iss me Kiss me鈥�

Hannu ta kai ta buge bakin a hankali sai yai dariya ya kai hannunta saitin bakinsa yai kissing din hannun. Saboda yanayin unguwar yasa yai bakin waje ya dauko glass dinsa ya saka so that yayi badda sau, sannan ya bude motar ya fita ya zagaya bangaren Falmata ya bude mata ta fito, yai saka ma motar lock suka nufi hanyar da zata sada su da gidan yana rike da ledar turarun da ya siyowa Baba. A lokacin da suka isa bakin kofar gidan sai ya tsaya daga waje har sai da tai sallama ta fara shiga sannan ya shigo yana sallama da karewa gidan kallo. 
Tumba na zaune bakin kofar dakinta rike da sandar da take dafawa idan zata tashi ko tai tafiya, sakamakon cirewar da kafarta tai sanadiyar natsarin da tai, ba a maida kafar ba saboda jijiyoyin su tsinke, daurin da akai nata a hannu ma ya kumbura sai ruwa yake mata, satin da daya asibiti ta dawo gida saboda babu kudin magani, a lokacin da ta dawo gida sai yan bani na iya suka rika duba mata ciwon suna kara janyo mata aiki, bayan ayi daurin aka dade ba a duba ba ko da aka kwance sai aka ga ya fara ruwa daurin ya lalace, haka nan dai da karfin hali da taimako aka koma da ita asibitin aka sake mata wani nan ma ba a dace ba, ta sake dawowa gida tana jinya, jikin nan nata duk ya zube ciwon ya janyeta har wani tsufan wahala ya taso mata. 
Akwai hasken farin wata ga kuma gulof kasancewar akwai nepa amman hakan be wadatar da ita ba sai da ta dauki touch light dinta ta haska Falmata domin tantancewa.

鈥淔almata ke din ce da gaske?鈥�

Tumba ta tambaya tun kamin Falmata ta karaso inda take. 

鈥淣a'am Umma ina wuni鈥�

Ta tabe baki tana jin wani irin bakinciki ganinta cikin shiga mai kyau ga jikinta ma ya fara kyau. 

鈥淗mmm ashe kina tunawa da ni? Ai mutunci da karamci be ce haka fa Falmata, saboda ba ni na haife ki ba, shiyasa kika ji zuwa ganina asibiti ko? Sai yanzu za ki dauko kafa ki taho dan ba ki da kunya, wato tun da mun aura miki tsoho mai nera kina can kina kwantawa a gado mai kyau kina yadda kike so sai ki watsar da mu鈥�

Kamin Falmata ta yi magana Sirleem dake tsaye ya ce. 

鈥淵anzu ma Baba muka zo gani, ina fatar yana nan鈥�

Falmata ta kalleshi da sauri jin abun da ya fada, Tumba kuma ta sake daukar fitilarta ta haske shi. 

鈥淲anene wannan? Kanen mijinki ne ko dansa?鈥�

Falmata ta kalleshi sannan ta kalli Tumba ta ce. 

鈥淢ijina ne鈥�

鈥淲annan...?鈥�

Tumba ta tambaya da karfi har zawo na kubuce mata, ta sake haska fuskarsa da sauri tana ganin kamar ta taba ganinsa. 

鈥淜e Falmata kalli fa wannan ki gani, mu da muka aura miki tsoro? Na shiga uku ko aljani ne dai鈥�

Cewar Tumba sai wani maida numfashi take cikinta na murdawa.

鈥淲allahi mijina ne Umma shi ne kuka aura min鈥� 

Falmata ta fada, tana kallon Naja da ta shigo gidan da sallama, at first kallon mamaki ta fara yi ma Falmata, sai Sirleem ya cire glass din idonsa so. that Tumba dake haska shi ta tantance ko waye. Naja na kallom Sirleem dake tsaye tai baya baya, bata san lokacin da ta daka tsalle ta daki kirji tana fiddo.

鈥淯mma Sirleem Sirleem M2 Wayyo na shiga uku Wallahi Sirleem M2鈥�

Ya fada cikin rikicewa mai kama da hauka ganin celebratie a fili kuma a cikin gidansu, abun da ba ta taba tsammani ba. 


_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*

A harabar makaranta yake tsaye, yana sanye da bakin wando sai rd T-shirt da black shoes, a saman T-shirt din ya dora rigarsa sanyi irin mai kaurin an hannunsa sanye da safa kansa ma sanye hula, waya ce makalle a kunnensa sai faman murmushi yake kana ganinsa ka san yana cikin farinciki. 

鈥淵anzu kun yarda ku yi a Yola kenan?鈥�

鈥淓h dolen mu ai, because most of us iyayenmu ba su yarda ayi a Abuja ba鈥�

鈥淕ood hakan ya fi duk da na san kuna da family a can amman dai kara komai ayi a gaban iyaye鈥�

鈥淭o yanzu ai karatu zanje India a gabansu zan yi?鈥�

鈥淲annan yana da banbanci, kuma idan sun barki kin je hakan na nufin sun yarda da ke kenan kuma hakan ba zai baki dama ki yi rayuwar da kike so ba, kuma ita fatar ba za ki ba mu kunya ba鈥�

Ta yi murmushi yana juyawa saman gadon da take. 

鈥淶an yi karatu sosai, kuma ba zan yi wani abu da zai tsaba tarbiyarta ba, ba zan ba ku kunya ba鈥�

鈥淭hank You鈥�

鈥淯r Welcome鈥�

鈥淏ari na barki yi bachi saboda na san nan dare ne ko? Nan kuma rana鈥�

鈥淵eah 1am ma ta kusa鈥�

鈥淥h Wow kai ki kwanta kar Ammy ta ji kina waya da ni鈥�

鈥淭o sai miye ai ta san muna waya, ta san ina kiranka ai kuma kana kirana鈥�

鈥淵eah zata san muna gaisawa ai鈥�

鈥淕aisawa kawai?鈥�

Yayi murmushi. 

鈥淵eah gaisawa kawai, domin bana jin idan ta san akwai wani abu a tsakaninmu zata bar mu mu cigaba da mu'amala鈥�

鈥淪aboda me?鈥�

鈥淪aboda yanayin rayuwata da taki ba daya ba ne, mu'amalarmu ma ba daya ba matsayinki yana da nisa da ni, kuma kina sama da ni sosai a komai n rayuwa idan aka cire shekaru鈥�

鈥淪hikenan?鈥�

鈥淵eah鈥�

鈥淗mmmmmm sai da safe鈥�

鈥淕oodnight...鈥�

Sweetheart, ya karasa a zuciyarsa sannan a sauke wayar yana kallon hotonsa dake screen din wayarsa, babban yatsansa ya saka yana shafa screen din sannan ya daga kansa yana karewa makarantar kallo, ya sauke ajiyar zuciya yana murmushin wai shi ne yau a uk yana karatu cikin turawa abun da be taba mafarki ba. Duk iya fatan samun kudin da yake da misalin arzikin da yake karatunsa da burinsa a Nigeria ne, but look at him a kasar waje da sunan karatu karatun da zai inganta rayuwarsa. Tafiya ya fara yi yana tuna yadda rayuwa ta kasance musu before now, but komai ya canja cikin kankan ne lokaci. 

鈥淎rziki kashi...鈥�

Ya furta yana kara yarda da kalmar nan da hausawa kr cewa idan Allah ta so ka tsinuwa zai baka, kuma dare daya Allah kan yi bature, lokuta ta dama ta inda baka yi tsammanin abu ba yake zo maka, domin be taba tunanin sanadin Nana zai samu haka ba, a iya tunaninsa zai samu yan kudaden a hannunta ne sai ya taimaki kansa da yar'uwarsa sai ga shi sanadinta an masa komai kuma an yi ma yar'uwarsa, farinciki na farko da ba zai manta da shi ba shine kudin da Shattima ya saka masa a account one million, a daren ranar kasa bachi yai yana ta ganin kamar karya ne one million in his account! Shi da ko 100k be tana ajewa a ciki ba, dai gashi an masa kyautar 1m. Daman tun da Nana ta fada masa ya tura account din yakr rike da wayarsa ko kara yaji sai ya duba sai ya ga sakon mtn, kudin be shigo account dinsa ba the following day, a ranar kasa yadda yai a farke yake, ya tisa Anty a gaba wai ta mare shi ko zai yarda. 

鈥淲ane irin mari kuma?鈥�

鈥淒an girman Allah ki mare ni Anty鈥�

Anty tai tsaye tana masa kallon mamaki. 

鈥淪ardauna ince dai ba wani abu ka sha ba?鈥�

鈥淣i dai ki mare ni dan Allah鈥�

Shiru Anty tai tana kallonsa kamin ta matsa baya. 

鈥淕askiya akwai abun da yake damunka Sardauna鈥�

鈥淜ai Anty dan Allah ki mare ni鈥�

Ganin ba marinsa za tai ba yasa ya juya kamar zai fita sai kuma ya juyo. 

鈥淎nty yau yau ce? Ba mafarki na ke ba? Shiyasa na ke son ki mareni na tantance鈥�

Anty na jin haka ta san kudin ne suka iso domin ta san da labarin izuwarsu, sai ta matsa kusa da shi ya ware hannunta iyakar karfinta ta zabgamar mari mai dan karen zafi, har sai da yaji wani shockin kamar na wutar lantarki, a nan kam ya yarda ba mafarki yake ba gaskiya domin da mafarki ne da yanzu ya farka. 

鈥淣a rantse da Allah da abokina ne yai min wannan marin yau sai mun yi dambe da shi鈥�

Anty ta saka dariya domin ita kanta da tai marin ta ji zafi balle shi da aka mara. 

鈥淎i dan ka tabbatar ba mafarki bane gaske ne miliyan sun shigo鈥�

Sai gashi yana murmushin ya duka yai ma Allah sujudar godiya, tun a ranar ya rabawa abokansa da yan uwa 100k ya bawa Anty 500k ya rike 400k. A week later Ammy ta saka Nana ta kira shi ya zo ta hada shi tare da mutanen da Mai Martaba ya wakilta suka kai shi million quarters aka nuna masa gidan da Mai Martaba ya bashi, sai ya rasa bakin godiya, ba tabbatar da gaske ba ne sai da aka ba shi keys din gidan da takardu, ba shi kadai ba Anty ma kuka ta rika shi ganin katon gida mai gate da manyan dakuna da falo, ko'ina an gyara furniture ne kawai ba a saka ba, daman duk wanda ya san unguwar ya san yadda gidanjen unguwar suke da kyau da tsaruwa, ba su da wani girma sosai sai dai an musu tsari mai kyau ta yadda kowa zai iya zama ciki, 500k din da Sardauna ya bata ta siya gado da duk wasu abubuwa na bukata, abun ka da mai nema ko sati ba a kara ba ta tare a gidan tare da Sardauna da dakinsa ke daga waje kamar na saukar baki, mutanen unguwa da yan'uwa sai murna ake musu. After komai na karatu ya kammala Mai Martaba ya kira Sardauna da kansa suka ga juna ya sake yi masa kyautar kudi mai yawa kuma ya karbi account dinsa ya bawa Waziri, saboda a rika tura masa kudi time to time na karatun da yake, duk wani abu na biza da komai Mai Martaba ne ya biya kudi akai masa har komai ya zama ready. 
Ana saura Two weeks ya bar kasar ya samu Anty Rabi da wata shawarar.

鈥淎nty akwai maganar da nake son mu yi wata magana, ban san yadda zaki kalli abun ba, amman ina ganin ya dace na tunatar da ke idan kin manta, domin zai amfane mu ne gaba daya鈥� 

Anty Rabi ta dauke hankalinta daga gurin karamin plasma ta kalleshi. 

鈥淭o ina jinka鈥�

鈥淎nty daman akan maganar aure ne, ni sai na ga kamar aure baya gabanki, kuma ya kamata ace kin yi aure domin kina da kurciyar da maza za su so ki, ko dan saboda ki kara tsare mutuncinki da kuma na yayanki, misali ni yanzu zan tafi karatu wata kasar, zan yi nesa dake ya kamata ace akwai Namiji a gidan wanda zai rika kula da gidan da kuma ke kanki,ko ba komai hakan zai kara miki kima a idon mutane kuma za ki samu wanda zai rika tsawatawa yaranki鈥�

Anty ta yi murmushi. 

鈥淪ardauna kenan, ba auren ne bana so ba, zaman ne sun zama sai hamdala, an mutu an barka da yara kana neman mai tallafa maka wasu kuma abun da suke dubi ya za ayi su ci daga gareka, kuma ba ko wane namiji ne yake son yayan wani ba, ba auren ne bana son ba, rayuwarce nake duba yadda tai tsanani kowa ta kansa yake, yayana kuma a yanzu ba su da kamar ni a rayuwarsu, idan ba su jidadi a hannun mahaifiyaba a hannun wa za su ji?鈥�

鈥淜ina da gaskiya amman ai kin ga ke kina da gidanki kuma kina sana'arki, duk wanda zai aureki zai same ki a gidanki ne, idan yaji ba zai iya ba kuma sai ya kama gabansa, ina jin tsoron yadda zan tafi na barku ku kadai ne a gidan nan鈥�

鈥淎llah shi zai kare mu, kai dai kai mana fatan tsarin Allah kawai鈥�

鈥淎llah ya tsare鈥�

Ta amsa da Amin tana kallonsa, tun a lokacin ta fara kewar dan'uwanta, ba dan neman ilmin zai je ba ta ba zata yarda yai nisa da ita ba. Ya fara shirye shiryensa da bankwana da mutane a cikin satin, ranar da ya sauka a uk sai ya ga komai sabo a gunsa turawan da yake gani a film yau gasu yana gani a fili, duk da kasancewar cikin dare suka isa kasar. 


FADIME POV. 

Suna sauka airport matoci har biyu suka zo daukarsu, a iya tunaninta masarautar za a sauke su sai ta ga an nufi wata unguwar da bata sani ba da su, ba dan hoton Baba Waziri da ta gani a falon Hajiya Maryam ba wato uwargidan da tace ba a yola take ba, domin bata san kowa ba a cikin iyalan gidan, daga Hajiya Maryam har yaransa da kuma yaran Hajiya Talatu da kulawarsu ta dawo karkashin Hajiya Maryam, sakamakon haukacewar da mahaifiyarsu tai wato Hajiya Talatu. 
Sun samu tarba ta musamman daga gurin Hajiya Mairo, sannan ta kaisu masaukinsu, a nan su ka yi karo ta kalolin聽 abinci da aka jera musu, ga lafiyayyen gurin bachi da bandaki mai kyau, plasma da ac suna kunne suna aikinsu, ba laifi Fadime ta natsu saboda kunyar da take ji, sai dai ta taji muryar Namiji sai tai ta saurare tana son taji ko yana tare da Shattima ne. Washe garin ranar da suka iso da safe Baba Waziri ya shigo ya gaisa da su, kuma ya isar musu da sakon gaisuwar Ammy da Mai Martaba. Two days after aka canjawa Fadime daki, aka kaita wani dakin na dabam, baka jin komai sai kamshi, gadonta da take bachi kamar an yi ambaliyar turare, kullum da safe mai aikin Hajiya Mairo zata shigo mata ta turare tai n jiki da na tsuguno da kuma na wanka, order Hajiya Mairo tai mata tun daga Zamfara har yola, Yar gidan Mai Fata tai mata gadin kayanyaki kala kala tun daga na gyara jiki har na turaruka da kuma kayan mata, hadi tai mata na musamman na Amaren, kullum mai dilka zata zo tana gyara mata jiki, Fadime bata fara kuka ba sai da aka fara mata shafa mata halawa, ta soma jin zafi tana ganin yadda ake fitar mata da gashin jiki kamar ba a sonta. Ba dan tana jin kunyar Hajiya Mairo ba da babu yadda za ayi ta kyale ana zaluntarta da sunan gyara, yanayin turaren da ake saka mata ana ana turara mata a jki da tufafi da kuma dakinta sai kamshi ya soma bin jikinta ta zarar ta wuce zaka ji kamshi yana tashi, farinta ya kara fitowa ga dogon hancinta gwanin sha'awa sai dai ta yi rama saboda fargabar gyaran jikin da ake mata kullum da shi take kwana take tashi a ranta, domin har ga Allah abun ya isheta sai dai babu yadda ta iya. 
A zatonta haka gyara jikin ne kawai a iya jikinta abun zai tsaya, sai gashi ta ga ta Hajiya Mairo da kanta take saka ta gaba tana bata hade haden da aka karbo mata daga Zamfara, duk wanda Fadime ta sha ta ji a shi da dadi sai ta aje mai zakin sai ta shanye duka.

鈥淲annan naman duka za ki cinye鈥�

鈥淭o鈥�

Ta karba ta dan ci kadan sai ta ji shi kamar ba naman kaza ba, saboda hadin maganin da ya sha. 

鈥淚nna tace na daina shan abu mai daci yana da illa ga lafiya鈥�

Hajiya Mairo ta yi murmushi. 

鈥淲annan ba wata illa da zai miki sai dai ya kara miki lafiya, ki yi kokari ki cinye鈥�

鈥淭o鈥�

Ta saka bowl din a gabanta kamar ci zatai da gaske, ganin hakan yasa Hajiya Mairo ta fice daga dakin, Fadime na ganin ta fita ta tashi ta shiga bandakin ta kunna fanfon ta wanke kazar ta dawo da ita ta ci ta a haka ba tare da magani ba. 

鈥淗aka kawai sai a rika bawa mutum abubuwa cikin mutum ma sai ya lalace鈥�

Ta fada tana turo baki, duk yadda ta zo ta cinye kazar sai ta kasa saboda babbar kaza ce kuma Hajiya Mairo ta riga ta cika mata ciki da garin magani masu kyau.
Kwantawa tai saman gadon tana ta nishi kamar mai nakuda saboda cikar da cikinta yai.

鈥淣i gaskiya na gaji, kullum sai an bani wannan bakin abun, su nan garin haka suke aure ni Wallahi garin mu ba haka ake ba鈥�

Ta wani turo baki gaba tana jun cikin ya kame mata ta ko'ina, daker bachi yai gaba da ita, la'asar na yi aka tashe tai sallah sannan aka bata na yamma, wannan karon da hawayenta da komai ta sha tana ta tsirewa Hajiya Mairo albarta a ranta. Ranta be washe ba sai ta aka fara gabatar da events, ta fara ganin fata da rawar jiki kamar za a cinyenta. Ranar da akai bukar kai wasu yan'uwan Bappa da Inna suka u
Iso, the following day akai sa lalle na al'adar mutanen Yola sannan akai Walima, aka daura aure on Saturday. A babban masallacin jumma na Katsina aka daura auren Shattima da Fadime, akan sadaki 800k. 
聽 Fadar irin farinciki da Bappa yake a wannan lokaci ba zai yiyu ba, baki bude sai gaisawa yake da mutane yana sanye cikin Blue Shadda mai dan karen tsada sai wani haske take, a babbar Hotel aka yi liyafar cin abinci, sai abun da ranka yake so kake ci, kusan duk wanda yake jigo a masarautar ya hallarci daurin auren ban da Jarma, da aka nema aka rasa tun lokacin da asirin su Hajiya Babba ya tonu, sai ya tattara komai nasa da iyalansa ya bar garin. Misalin 4 jirgin da sukai booking ya tashi zuwa Yola, karka ku so ganin Fuskar Shattima, murmushinsa ya kasa boyuwa, zuciyarsa kal kamar be taba shiga wata damuwa ko bacin rai ba. 
聽 A daren ranar da aka daura auren Ammy tai bikinta tare da kawayenta, sai kuma Amarya da aka jira mai walima ta zo tun daga sokoto birnin Shehu tana gabatar da karatunta, babu wanda zai yi ma Fadime kallo daya ya dauke ido, saboda kyau da tai, maroon lace ne jikinta da farar alkibba sun haskata sosai ta yi kyau kamar ba ita ba, ba laifi ta kama kanta sosai domin tun da aka fara bikin Hajiya Mairo da wata yar'uwar Mai Martaba suka saka ta gaba suna koya mata tafiya da kuma yadda zata rika amsawa mutane idan sun gaisheta, sannan suka gargade ta ba kowa za tai wa murmushi ba, ba kowa zata sakarwa fuska ba. Hakan yasa bata wani sake ba har sai da ta hango Inna ta shigo gurin tare da tagwarta, kana ganin tufafin da suka saka kasan hadimar ta Ammy ce, Ammy da kanta ya mike ta tarbi Inna dake sanye da atamfa yar ubansu da Hijab ta zaunar da ita kusa da ita, sai Inna ta ji wani girma da kwarjini ya kamata, tana kallon yarta a guri na musamman da aka kawata ita kuma gata a kusa da matar sarki.
聽 
聽 Sai kusan 11pm aka yi addu'ar rufewa bayan mutane da yawa sun gabatar da jawabai ciki har da Ammy, a gaban teburin kowa rika aje takeaway mai cikin da kayan dadi da kuma abubuwan tsinuwa irin su agogon hannu wasu tsarka kowa da abun da yake samu a ciki sai dai duk abun da aka saka a cikin sarka ko agogo worth 50k. 
聽 On that day Fadime ta kwana a gidan Sarauta kuma ta wuni da mahaifiyarta tana ta mata nasiha kala kala, da yamma aka shiga da ita bangaren Mai Martaba yai mata maraba da shigowa cikin familynshi sannan ya dora mata da nashi nasihan, karku so ganin yadda wayoyi suke daukar Fadime da camera, daman tun da aka fara events din ake daukarta a video da hotuna, sai haskawa take ga ta ta sha jan lallen kamar dan ita kawai akai shi. Ita kanta a yanzu ta san ta taka wani matsayi a rayuwa, matsayin zama surukar sarki da kuma matsayin zama matar aure, wadannan abubuwa guda biyu sun zo mata a lokaci daya. Kwance tai a cinyar Inna tana ta hawaye sai a lokacin ta fara missing din abubuwa da ta saba da su, ba ma kamar Inna da kawayenta da kuma Bappa, domin mafi yawan nasihar da Inna take mata na ta yi uwa mijinta biyayya ne, a cewarta su yanzu sun sauke nauyi hakkinta da kulawarta yana karkashin mijinta ne, daga karshe Inna ta rufe mata da bankwana tana hawayen ita ma. 
聽 Misalin 8pm aka shiga da amarya gidanta gaba da baya manyan motoci ne na alfarma, daidai kofar shiga falon aka faka motar Amarya aka shimfida mata wani jan carpet wanda zata taka ta shiga ciki, Gwaggonta da wata Gwaggon Shattima ne suka riko hannunta suka fito da ita motar hadimai na zuba kirari, masu guda suka karade gidan da guda, daga bisani aka soma busar sarakuna. 

鈥淜i ce bismillahi鈥�

Gwaggon Shattima ta fada tana sanye da black lifaya tana rike da hannun Fadime, Jekadiya kuma na daga baya tana fesa mata turare. Daker Fadime tai bismillah saboda kukan da take domin a yanzu ta yarda rayuwarta ta canja kuma ta yarda ya rabu da su Inna da Bappa zata koma rayuwa da Shattima da yan'uwansa, ga wani jazabar aure da take jin tana sauko mata, a katon falon na biyu aka daunar da ita baka jin komai sai guda da kamshin turare ta ko'ina, daga waje kuma masu busa suna ta aikinsu.

ZAINAB POV. 

Bata gamsu Iya ta mutu ba har sai da Wasim ya kaita gurin kabarinta ta saka hannunta ta taba kasar gurin sai ga ta tana hawaye da murmushi a lokacin daya, ko za a kasheta a yanzu ba zata iya fadar yadda take ji ba, ba ta san yadda zata misalta ba. 

鈥淔inally...鈥�

Ta furta tana mikewa tsaye sannan ta sannan ta juyo ta kalli Wasim da ke tsaye bayanta, takawa ta fara yi har ta isa inda yake tsaye yana kallonta cike da tausayi. 

鈥淏an taba mafarki ko tunanin wata rayuwa za ta zo min a haka ba鈥�

鈥淗aka ne abubuwa da yawa ba mu saka su a tsarin rayuwarmu ba kuma su kasance mana鈥�

鈥淵eah haka Allah ya tsara, yana tsarawa bawa abun da yake so ba abun da bawa yake so ba鈥�

Ta karasa tana danne kukanta, ya fara takawa tare da ita suna tafiya. Tana tafiya hawaye na wanke mata fuska, a ranar mutuwa ne kawai Zainab ba tai ba akan kuka, duk yadda take jin rashin kyautar Iya da yadda take jin kamar zata iya tafiya ta barta mutuwarta ya kawar mata da komai, sai ta ji kamar ace bata mutu ba, no matter how bad she is ta ji tana bukatarta a kusa da ita. Da kukan tai bachi da shi ta farka da asuba ma haka tai ta kuka sannan tai alwala bayan ta gama sallah asuba sai ta daga hannunta da zimmar yi ma mahaifiyarta addu'a sai kuma ta fashe da kuka, idan ta yi mata addu'ar za a amsa mata ko kuma aa? 
Within a month Zainab ta koma abar tausayi bata iya cin komai sai yayan itatace da ruwa, jikinta ya koma very weak bata da wani kuzari, duk yadda Wasim yake son ta sake sai ta kasa bata komai sai yawan kallon mutane ko saurare abu mai wahala ta bude baki tai magana, abubuwa da yawa sun taru sun yi mata yawa, gashi a nan bata chat balle ta rage wasu abubuwan. 

After some months...!!!
聽 聽 
聽 聽 聽聽 **聽 聽聽 **聽 聽聽 **
As usual suna zaune akan wani dutse yana ta mata fira amman kwata kwata hankalinta ba ya gurin, ko saurarensa bata yi. 

鈥淲asim... Idan na bar garin nan zaka rika kawo min ziyara ne?鈥�

Kallonta yai jin yadda ta dauko wani zance na dabam, ba akan firar da suke ba. 

鈥淶an biki dai mu tafi tare, ta ya zan kyale ki rayu inda baki da kowa kuma ke kadai?鈥�

鈥淏ana ka aikata wani laifi da zai saka yan'uwanka su ga laifinka, kai kana jindadin zama a garin nan, kuma kowa na ka yana nan be kamata ka bi son ranka ba ka aikata kuskure, bana fatar wani ya sake aikata wani kurkuren saboda ni鈥�

鈥淚dan har babu ke a garin nan, ai garin ba zai min dadi ba, ban ga amfanin zamana a nan ba matukar ba ki tare da ni鈥�

Ta kalleshi 

鈥淪aboda me?鈥�

Sai shi ma ya kalleta ido cikin ido

鈥淪aboda ina son ki...鈥�

Saurin mikewa tai tsaye tana maida numfashi tare da hade yawu da karfi, zuciyarta ta shiga bugawa tana rabawa sassan jikinta jini. Daman da dade da fahimtar hakan a kalamansa da yanayin yadda yake mu'amalantarta sai dai bata tsammaci haka daga bakinsa ba a yanzu, kuma a irin wannan lokacin. Shi ma mikewa yai tsaye yana kallonta. 

鈥淜in ji abun wani iri ko? Ni ma haka na ji a lokacin da abun ya fara kamani...鈥�

Ta yi shiru bata ce komai ba, shi maWaziri shirun yai can kuma yana kallon yadda hawaye ke sauko mata. 

鈥淐ancanta ba ko? Ko kuma na yi sauri ne? Ko kina duba alakar addininki da nawa ne?鈥�

Hannu ta kai ta share hawayen ta da ta tafiya ba tare da kalleshi ba.

鈥淶an shiga ciki na huta鈥�

Da kallo ya bita har ya daina hangota sannan ya sauke ajiyar zuciya, ya saka hannayensa biyu ya shafa kansa zuwa fuskarta, he can't lie to himself shi kansa ya san yana son Zainab kuma yana tausayinta fiye da yadda yake tausayin kansa, but still yana jin son Fadime har yanzu a ransa, maybe sooner or later zata fice mishi daga rayuwa da tunaninsa but for now idan ya tuna yana jin wani iri. 

FALMATA POV. 

Tana jingine jikin gadon shi kuma ya dora kansa saman karamin cikin nata yana sauraren hausar da take karanta masa. 

鈥淜o wane jaririya ko jaririya su kan yi kuka a lokacin haihuwarsu da kuma kurciyarsu, sai dai kuka bayan girma kowa yana da dalilin yinsa
Da ace na wa kukan na mutuwa ne, da nafi kowa farinciki, ashe ba sai rai ya bar gangar jiki ake mutuwa ba, na tabbatar da mutuwa kala biyu ce, kaico ni Aminatu!
A yanzu kan na gasgata cewar na dade da mutuwa gangar jikin ce kawai a aje, kuma na yarda mace bata da gata, gurin yan'uwa da al'ummarta...鈥�

Ta rufe babin tana juya bayan littafin tare da karanta sunansa tare da sunan marubuciyar.

鈥淏AKAR WASIKA Na Khadeeja Candy, gaskiya daga ganin littafin nan zai yi abun tausayi鈥�

Dan dagowa yai kadan ta kai hannunsa ya taba bakinta.

鈥淜o?鈥�

Sai tai murmushi ta kalli agogo. 

鈥淜a ce 9:30 zaka tafi gashi har 10 ya wuce fa鈥�

Lumshe ido yai ya saka dayan hannunsa yana shafa wani bangare na cikinta 

鈥淏an gaji da ganawa da dana ba ne shiyasa, let him meet his dad鈥�

Ya karasa tare da kissing din cikin nata na 5 months. 

鈥淜ai ne oga kuma kai kake karya dokar kamfani鈥�

鈥淶an fada musu madam ce ta hana ni fitowa tana ta ba ni.... 鈥�

Be karasa ba ta buge masa baki domin ta san abun da zai fada, ba kunyarta yake ba dirty talk any how yake mata, shi da fada ita da jin kunya. Sai ya tashi yana dariya tare da gyara suit dinsa. 

鈥淢e zan dawo miki da shi?鈥�

鈥淏ana son komai鈥�

鈥淩eally....鈥�

Ya kanne mata ido zai fara barin zance ta dauki fillo ta jefa masa, sai ya fice dakin da gudu yana kyalkyalar dariya, ita ma dariyar tai ta sauko da kafafuwanta kasa. 

鈥淚 love you babyn Baby鈥�

Ya fada da murya da zata iya jinsa, murmushi tai ta mike tsaye ta isa gurin window tana kallonsa yana daga mata hannu har ya shiga motar yana jefo mata kiss, ita kuma ta karba ta manna a kumatunta duka biyu. 




_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*

Tumba ta fito da ido waje tana kallonsa, sai a yanzu da Naja take fadar sunansa ta gane ko waye duk da ba wani saninsa tai can sosai ba, sai dai tana ganin hotunansa da wakokinsa can sama sama.

鈥淪irleem dai mawaki鈥�

Tumba ta fada tana nuna shi jikinta na rawa, kamar ta unkura ta tashi sai kuma ta saka tsabar mamaki da kuma rashin kafarta ta hadu. 

鈥淎llahu Abkar, to to to ni ban gane wannan abun ba, daman can shi ne yai siffar tsofi ko kuma babansa ne?鈥�

鈥淪hi ne dai鈥�

Falmata ta amsa tana kallon Sirleem. Tumba ta girgiza kai tana kallonsa, domin a iya tunaninta sun aurawa Falmata tsoho ne kuma inda zata je ta sha wahala ashe gurin jindadi ta kaita ba tare da ta sani ba, daman can waya isa yai ma bawa abun da Allah be masa ba? 

鈥淎llahu Akbar Allahu Akbar, wani abu sai Allah, hakika abun da Allah ya rubutawa bawa be isa ya wuce shi ba, Wallahi yanzu kam na yarda鈥�

Ta fada cikin kuka, tana kallon Baba da shigowar kenan rike da jakarsa ta zuwa kasuwa, Naja taje ta sauri ta karba saboda halayen kirkirin da ta kirkiro masa ganin ya fara wulakanta mahaifiyarta balle kuma ita, sai ya fisge abarsa ya karaso yana kallon Falmata. 

鈥淲a na ke gani haka?鈥�

Ya tambaya cike da far'a kamar ba shi ba, abun da Falmata ba tai tsammani ba daga gareshi. 

鈥淣i ce Baba Sannu da zuwa鈥�

Ta fada tare da kai hannu ta karbi jakar sai ya girgiza mata kai ya duka da kansa ya aje. 

鈥淵anzu kuma Allah ya dauke miki wannan nauyin, dawainiya ta koma gurin mijinki鈥�

Ya fada yana kallon yarsa cikin da farinciki da ya shafe shekaru be yi ba, Sirleem ya duka yana gaishe shi cike da girmawa tare da aje masa ledar turaren da ke hannunsa, kana ya kai hannu aljihunsa ya dauko kudo mai kauri ya saka a ciki ledar.

鈥淟afiya Kalau Wannan fa?鈥�

鈥淲anda kuka aura min ne Baba鈥�

Baba ya ja baya da sauri yana nuna Sirleem ganin zankadaden saurayi a gabansa bayan kuma shi ya san tsoho ya aura mata. 

鈥淲annan? Ko dai idona ne ba su gani daidai kamar yaro na ke gani鈥�

鈥淪hi ne Baba鈥�

Baba ya kalli Falmata wanda ta amsa masa cikin tsoro domin har yanzu be yarda ba.

鈥淵a akai ya zama yaro? duba dai鈥�

Sirleem yayi murmushi tare da mikewa tsaye. 

鈥淏aba zan tsaya a waje Fatima za ta warware muku komai inshallahu鈥�

Ya nufi kofa daga Tumba har Baba da Amaryar tasa kallonsa suke har ya fice.聽 Baba ya kalli Falmata. 

鈥淏an gane ba, daman can ke kin san yaro ne?鈥�

Sai ta girgiza kai ta fara bashi labarin farkon haduwarsu har zuwa aure da abubuwan da suka faru, tun Baba na tsaye har kai ya dauko kujera ya aza ya zauna yana sauraren Falmata, tana fada Tumba na kuka Naja ma ta rafka uban tagumi tana kallonta. Sai da ta kai aya sannan Baba ya share hawayen da suka cika masa ido yana fadin. 

鈥淎llah ya dubi zuciyarki da maraicinki, da kuma halayenki na kirki da kika rike shiyasa ya bude miki kadan faga falalarsa da kuma rahamarsa, na sani na cutar da ke iyakar cutarwa, kuma har ga Allah bana jin dadin abubuwan amman ya zamin kamar dole na musguna miki, mahaifiyarki ma na mata...鈥�

Ya fashe da kuka, daman tun da hankalinsa ya dawo yake cikin damuwar abubuwan da ya aikata, Falmata ma hawaye take, Tumba na kukan nadama da dana sani. 

鈥淣a tabbatar idan na mutu a halin nan, sai Allah ya hukunta ni domin yaya ma suna da hakki akan uwaye kamar yadda uwaye suke da hakkin akan yaya鈥�

Falmata ya matsa kusa da shi tana hawaye. 

鈥淏a halinka ba ne Baba, da can ba haka kake mana ba, idan har akwai wani hakki nawa da yake kanka Wallahi n yafe maka shi duniya da lahira, kuma ina rokon Allah wanda ke tsakaninka da Mama ya daukar maka, na jidadi Baba yanzu ka gane gaskiya鈥�

鈥淗akika ba hali ba ne, halin wacan bakar matar ne, tun da ta shigo rayuwata komai ya lalace min, dangina ma yaushe rabon da na je ganinsu? Ta zallumci ni ta cutar da ni, na sa na ci amanar uwar yayana kuma na ci amanar yayana, Allah ya isa tsakani da ke Tummmba Tummmba Allah ya tsine miki albarka, yarana kuma da kike ikirarin ba ki iya zama da su zan dawo da abuna cikin gidana kina da rai zaki gan ni da wata matar na auro mai son yayana, ke kuma Allah ya tsine miki albarka, babu irin cin amanar da ba ki yi ma yarinyar nan ba, babu kalar sherin da ba ki mata ba, kuma ni ma kika min, ina jin son yata a zuciyata ina tausayinta amman ban isa na nuna ba鈥�

Tumba ta hade hannayenta biyu tana wani irin kuka da bata taba mafarkin zata yi ba, domin ko a lokacin da hadarin ya faru hankalinta ya bace bata san zafin ciwon da bakincikin cirewar da kafarta tai ba sai daga baya, sai abun ya zame mata kukan zuci wanda ya fi na idanuwa zafi da bakinciki, domin ta rasa kafarta ga hannu kuma sai ruwa yake.

鈥淢alam ka dubi girman Allah ka yafe min, dan'adam ajizi ne鈥�

鈥淎jizo na ce Ajizo, da can ba ki san da haka ba sai yanzu da Allah ya kama ki? Ai ko wannan kadai ya isheki ishara, ga shi nan baki ga hannu ba ki ga kafa, kuma yarinyar da kike ma fatan sheri gata nan kin jefata cikin alheri ba tare da kin sani ba, ba ki isa ki hana abun da Allah yai mata ba, gashi ijaba nan kin gani Allah ya kaita a matsayin da babu wanda ya taba taka shi a cikinmu, Allah yai miki albarka Falmata ke kuma Tumba Allah ya tsine miki, kuma Wallahi babu ni babu ke daga yau daman can ba ni wani rabon mugun iri dake, ki hada komai na ki bar min gidan na saki鈥�

Naja ta fashe da wani irin kuka ta rugo da gudu ta zube gabansa. 

鈥淏aba dan Allah kai hakuri鈥�

鈥淣i ba ubanki ba ne, tafi can ki nemi ubanki kuma na kara mata saki daya ya zama biyu鈥�

Tumba ta daga hannunta nan daya ta fashe da kuka tana ihun da duk wanda ke makotaka da su a kusa zai ji. 

鈥淏a ki shiga uku ba, tukuna nan yanzu na kara miki wani sakin daya sai ki shiga ukun, kuma ina rokon Allah ya tsine miki albarka鈥�

Falmata ta rufe baki da sauri jiki na rawa jin irin sakin da Baba ya jerawa Tumba a take. Kukan da take ne yasa makota suka rika shigowa suna tambayar ba'asi, Baba abun da Baba ya boye daga kan abubuwan da take saka shi yana yi har zuwa wanda take yi ma Falmata, sai a lokacin ne mutane suka san gaskiyar abun da yake faruwa, domin kowa yana mata kallon mutuniyar kirki saboda yadda take nunawa Falmata kauna a gaban idon mutane kamar zata hadeye ta, babu abun da ya bawa mutane mamaki kamar maganar auren Falmata, a nan wasu suka yarda domin kowa yayi mamakin jin Falmata zata auri tsoho yarinya kyakkyawa kuma mai kananan shekaru. Duk wanda ya shigo gidan ya ji abun da ya faru sai mamaki ya kama shi, gashi babu bakin bada hakuri domin mai faruwa ta faru Baba ya riga ya aikatawa Tumba mai gaba daya. Tumba kan kuka kawai take tana fadin ta shiga uku amana ta kamata, Falmata bata labarta musu wanda take aure ba balle su san fittacen mutum ne, sanin yaro ne yai shigar tsofi ma Baba ne ya fada, Naja kuma ana ciki kuka da jimamaki hakan yasa babu wanda ya san Sirleem ne, sai hakan be hanata zama abar kallo ba saboda tufafin jikinta da kuma gidan da aka kaita domin duk wanda yajr walimarta ya ga gida abun da ake kira da gida, har wadanda ba su je ba ma sun samu labarin irin gidan da aka kai Falmata.
Sai kusan goma na dare Falmata tai ma Baba sallama yana ta saka mata albarka, yana mata addu'a har da hawayensa har lokacin yana jin bakinciki da nadamar abun da ya aikata. Sai bayan da Falmata ta wuce ne ya duba kayan da Sirleem ya bashi ya ga turaruka masu tsada da kamshi gaske ga kuma kudin da za su haura 70k a ciki. 

鈥淎llahu Akbar Allah na gode maka da ka nuna min wannan ranar, Allah kai mata albarka鈥�

Ya fada yana share hawayen idonsa. Falmata ta isa gurin da Sirleem ya aje motarsa tana hawaye, tana jin kamar ace mahaifiyarta tana raye ta ga wannan ranar, ta dayan bangaren kuma zuciyarta na cike da farincikin dawowar Baba a hayyacinsa, tana taba motar sai Sirleem ya mika hannunsa ya bude mata motar ta shiga ta zauna ta rufe. Sirleem na kallonta ya san akwai wani abu, hannunsa ya kai ya kama hannunsa ya dora a kirjinsa. 

鈥淗aba dai karki ce min tausayin matar can kike鈥�

Ta kalleshi.

鈥淏aba ya sake ta, ta rasa kafarta kuma hannunta yana ruwa鈥�

鈥淪he get what she deserved鈥�

鈥淩ayuwa abar tsoro ce Baby, wani lokacin Allah yana kyale bawa yai ta abun da yake so, idan ya tashi taba shi kadan zai taba shi amman sai ya zama abun tsoro, duk da irin makircinta bata hana Allah yi min abun da ya kaddara min ba, kuma gashi ta fara riskar sakamakonta tun a yanzu bayan hukuncin da zata je ta tarar a lahira鈥�

Ta lumshe ido hawaye na sauko mata.

鈥淒aman duk wanda za ayi wa hassada ko kuma a cutar da shi, to zai yi ta samun cigaba ne, kuma zai ga riba hakuri a duniya kamin ya riski ladar lahira, I love you...鈥�

Bude idon tai ta kalleshi sai ta ji wani irin farinciki ya lullubeta marar misaltuwa. 

鈥淎lhamdulillah鈥�

Ta furta sai ya ari numfashinta. 

鈥淵eah Alhamdulillah da Allah ya ba ni mata irinki鈥�

Ta yi murmushi shi kuma ya tashi motar yana tukawa da hannun daya yayinda dayan hannunsa yakr rike da hannun babynsa, time to time yake kissing din hannun kamar wani abun da ya zame masa dole. A zatonta gida za su wuce kai tsaye sai ta ga sun dauki hanyar zuwa Family house din su Hajiya Babba wato inda take zaune a yanzu, this is the second time da zai kaita gidan bayan zuwansu na farko a lokacin da ake shirye shirye fitar da Hajiya Babba India, ya je tare da Falmata ya nemi yafiyarta Falmata kuma tai mata bankwana, a lokacin Falmata ta yi zaton Hajiya Babba zata mata wulakanci ne ko ta mata wani abun, sai dai babu ko daya ta kanta take ma, kana ganinta kasan tana cikin ciwo, a Lokacin kam Sirleem ya shiga cikin tashin hankali sosai wanda ya saka Falmata ita ma ta shiga damuwa ganin mijinta ma a cikin damuwar, kusan kullum idan ya taso daga aiki sai ya je gurin Hajiyar, kuma be fasa bacin rai ba saboda halin da ta koma, bata iya komai da sashenta daya, bakinta kuma yaki dawowa daidai, komai take ci sai ya zubo mata ta gefen bakin haka ma yawu ke sauko mata gwanin tausayi, gaba daya ta canja kamar ba ita ba, cikin kankanen lokaci jikinta ya koma kamar na tsofi, sau uku ana fitar da ita waje amman babu wani canji kuma idan sun auna basa ganin komai, Jurry kam sau daya aka fitar da ita saboda ciwon kan da ya saka ta gaba nan suka ce ba su ga komai ba, ana dawowa da ita sai abun ya kara kamar an takaloshi sai ya taba kwakwalwarta har ta kai tana yin wadansu dabi'u da halaye irin na masu tabin hankali, zata zauna ayi fira da ita cikin mutune sai dai da an fara zata fara barin zance tana dariya irin na masu fama da hauka, hakan ya saka komai na rayuwarta ya tsaya cak bata fita ko'ina daga gida sai gida. 
Sirleem yayi bakin harabar katon gidan da ya kusa gida ukun wani mutum, sannan ya bude motarsa ya fita kamin ya zagayo har Falmata ta bude ta fito. 

鈥淏a mu siya mata komai ba鈥�

鈥淏abu abun da babu a cikin gidan nan, babu abun da zata nema ta rasa, ni kaina wani lokacin sai na rasa abun da zan riko mata, saboda ba komai take iya ci ba鈥�

Sirleem ya bata amsa sannan ya nufi kofar shiga Falmata na biye da shi a baya, suna shiga falon yan jikokin gidan suka fara musu sannu da zuwa, sai ya rika daga su yana saukewa, sannan ya shiga ciki ya gaisa da wadanda suke manyansa Falmata ma ta gaisa da su kana ya nufi bangaren da dakin Hajiya Babba yake, domin bangare aka ware mata mai komai a ciki har da yar aikinta ita ke mata komai har abinci hakan kuma idan akai na gida gaba daya za a dauko a kawo mata a falonta. Kausar da Karima dakinsu daya, Jurry ce kawai ke da daki dabam saboda yanayinta. Da sallama ya shiga Kausar din ta amsa masa tana murmushi kana ta kalli Falmata. 

鈥淎nty Fateema sannunku da zuwa鈥�

Falmata ta washe mata hakora tana jin girman da ta bata har cikin ranta. 

鈥淜auwa Kausar ya gida?鈥�

鈥淟afiya Kalau鈥�

Kai tsaye Sirleem ya wuce dakin Mahaifiyarsa, Falmata kuma ta zauna a falon tana kallon katon Plasma, Kausar taje ta dauko mata ruwa da lemu ta aje mata. 

鈥淕a ruwa na san dai kun ci abinci鈥�

鈥淎lhamdulillah, na gode鈥�

Kausar na ta kokarin janta ta fira ita kuma ta kasa sakewa sai jifa jifa take saka baki a maganar, har Sirleem ya fito ya kira ta ta shiga ciki su gaisa da Hajiya. Kamar dai wacan karon wannan karon ma da dan tsoro Falmata ta shiga cikin dakin ta gaisa da Hajiya Babba, sai ga Hajiya Babba na amsa mata kamar ba ita ba, sai dai kam ta kurawa Falmata ido sai kallonta take, (Hausawa sun ce dan hakin da ka rena...) Tana cikin dakin Karima ma ta shigo suka gaisa a mutunce, sannan tai musu sallama ta fito, sai da Sirleem ya koma ciki yai mata sai da safe sannan ya fito suka kama hanyar gida shi da matarsa. 

FADIME POV. 

_1 Months later..._

Inna ba ta labarta mata komai ba har aka fara gyaran gidan, mutane sai murna suke shigowa suna musu da Allah sanya alheri, suna fadin Fadime ta janyo musu alheri ta taimaka musu, ba karamin farincikin Fadimr takr ba, ganin za ayi musu gida irin na zamani, sai dai hakan be hana ta shiga damuwa ba, kusan kullum sai ta yi ma Inna maganar Shattima tana fadin matarsa ta huta, kaza da kaza. Inna dai bata ce mata komai sai da aikin yai rabi, wanda hakan yai daidai da tafiyar da za'ayi Yola, a tunanin Fadime tare za a tafi da Inna da Bappa sai ita, domin a da har kirarin cewa take ita ba zata je ba, sai da Inna tace idan ya ji ba zai jidadi ba bayan duk hallacin da yai mata kuma zata ja ya bata da ita har abada kamar yadda Wasim yai, hakan yasa ta janye kudinta na cewa ba zata je ba, sai dai har ga Allah ba dan tana son zuwa ban saboda Shattima zai auri wata ba ita ba, hakan yasa bata ma sake bin ta kan wayarsa ba. Sai da ana saura kwana biyu su tafi sannan ta fada mata ba da ita za'ayi tafiyar ba. 

鈥淪aboda me Inna?鈥�

Fadime ta tambaya tana kallon Inna da ke murmushi. 

鈥淭are za ku tafi da su, Su Uwani da Dije, mu zamu zo daga baya ne鈥�

鈥淢iyasa to?鈥�

鈥淪u suka ce a kawo ki da wuri wai akwai yan abubuwan da za ayi miki kamin lokacin biki鈥�

Ta turo baki gaba. 

鈥淏ana so, waye yace haka?鈥�

鈥淢atar Sarkin ita ta fada min da kanta a wayar Bappanki, ta fada abubuwan da za'ayi amman ban rike sunanayensu ba鈥�

鈥淣i dai bana so abar ni sai kun tashi tafiya sannan鈥�

鈥淕yara fa za ayi miki鈥�

鈥淭o lalacewa nai balle a gyara ni, ni dai a kyale ni bana so鈥�

鈥淜in taba ganin anyi amarya babu gyara?鈥�

Inna ta fada da dariya, sai Fadime tai mata wani kallo na mamaki, can kuma zuciyarta ta raya mata zolayarta Inna take. 

鈥淚nna Wallahi bana son haka, zan miki addu'a Bappa ya karo wata Wallahi鈥�

Ta fada har idonta na cika da hawaye wai ita ala dole ta ji haushi. Inna ta yi dariya. 

鈥淲ollah ba wasa nake miki ba, amman idan kin je can ai za ki yarda鈥�

鈥淚nna ban gane ba, yi min da hausa鈥�

Ta fada tana dukawa gaban Inna tsabar son ta ji komai, Inna ta yarfeta da hannu. 

鈥淜e ar kina Fulani kina fadin ayi miki da hausa, arrrr Fulani da abun kunya鈥�

鈥淓h na ji, fada min wacece Shattima zai aura?鈥�

鈥淜e ce mana, ba shiyasa za a tafi dake jibi ba鈥�

鈥淵a za'ayi na yarda?鈥�

鈥淣a taba miki karyar?鈥�

鈥淎a鈥�

Ta girgiza kai. Inna ta soma bata labarin tun a lokacin da Mai Martaba ya nada wasu mutanen ciki har da Waziri suka zo neman aurenta cikin sirri ba tare da duniya ta sani ba, kuma Bappa ya sallama musu ba tare da ya nemi izininta ba, akai komai a sirrance domin su a can basa son a bayyana Bappa ma a nan baya son a bayyana hakan yasa babu wanda ya sani sai yan'uwansa. Inna ta yi zaton Fadime zata tashi ta fara rawa ne tana murna saboda jindadi, amman sai ta ga akasin haka a gurin yarta, wai yau Fadime ce ta saka hannu ta rufe fuskarta da sunan kunya. 

鈥淲allahi Inna kunya na ke ji鈥�

Ta fada wani kalar dadi na rufeta, Inna dai ta yi dariya tana girgiza kai

鈥淎she kina da kunya鈥�

Fadime ta tashi ta bar gurin da gudunta, ba Inna kadai ba har Bappa sai Fadime ta koma tana jin kunyarsa, fadar irin murna da dadin da take ji za'a mata aure kan har ba ya misaltuwa, tun ranar ta fara ayyana irin yadda za a rika bata girma idan ta auri Shattima, ta dayan bangaren kuma tana misalta yadda za ta yi girki. 

鈥淒a safe in ce masa ina kwana鈥�

Ta yi dariya tare da rufe ido duk kuwa da kasancewar ita kadaice a sabon dakin na Inna. 

鈥淒a rana na dafa masa taliya ko shimkafa da miya ko wani abun na kawo masa lemu da ruwa, na ce sannu da zuwa鈥�

Ta yi wani murmushin jindadi, sai kuma ta mike tsaye tana gyara sabon gadon Inna na masu karamin karfi.

鈥淜ullum na gyara gadona na yi shara na goge komai, idan ya dawo na ce sannu da zuwa, da dare na hau gadona na kwanta shi kuma na shimfida masa bargo,.... Aa be dace ya kwanta kasa ba, sai dai ya kwanta a gado ni sai na shimfida bargo na kwanta a kasa鈥�

Ta rumgume hannayenta tana jin kamar ga nan ma dakin mijin, ko dan damuwar da mata suke idan za su tafi su bar iyeyensu Fadime bata yi. 

鈥淚ta kuma Ammy kullum zan gaishe ta na duka mata har kasa, ko Nana da take kanwarsa duka mata zan yi ai ance ayi ladabi da biyayya...鈥� 

Haka tai ta surutunta tana misaltar yadda za ta yi idan anyi auren, tun daga ranar bata sake gaishe da Inna a tsaye ba sai dai ta duka har kasa haka ma Bappa, kuma bata yarda ta hada ido da su domin indai kunya ce tana jin kunyarsu a yanzu kam. Ana gobe za ayi tafi Inna tace ta je tai ma kawayenta bankwana amman kar ta fada musu komai, haka Fadime taje tai musu bankwana da sunan zata tafi Yola bikin Shattima, a kasan ranta sai fadar take wai sai dai kawai su ji ta auri dan sarki. Inna Uwani da Inna Dije a gidan suka kwana domin Ra'ees ya fadawa Bappa cewar da sassafe zai zo ya dauke su. 
Cikin daren Inna ta ja Fadime gafe tana mata nasihar da ta saba mata tun a lokacin da aka saka mata rana, cewar ta natsu ta daina abubuwan da take, kuma ta rike addu'a ban da raina mutane surutun nan da take kamar an bude redio.

鈥淜ina gani dai Allah ne ya kai ki wannan matsayin ba dan kin isa ba, kuma duk wanda yake cikin gidan sarauta zaki ganshia natse, ba kamar ke ba, kina musu hauka za su koroki ki dawo ruga鈥�

鈥淎a duk watsar da komai zan yi, ba zan yi komai ba na natsu zan yi biyayya鈥�

Fada sosai Inna tai mata irin na ya da uwa, sannan ta motsa mata fura ta bata ta sha, Fadime ta je ta kwanta babu komai a ranta zai zumudi kamar wanda aka cewa ana zuwa za a daura mata auren, mafarki babu kalar wanda ba tai ba. Washe gari sun da asubar fari Inna ta shirya musu abun karyawa tana ta tunanin Fadime a ranta irin kewar da zata yi amman Fadime hankalin baya kan Inna, Bappa ma sai da yai mata nasa fadan ya ja mata kunne sosai sannan yai mata albishir da gafararsa na abubuwan da tai ta masa na bacin rai. Misalin 8am Ra'ees ya iso ya daukesu zuwa Katsina sannan su wuce airport, Inna da Bappa suka tsaya suna ta kallon motar har sai da suka daina hangota sannan Inna ta share hawayen idonta ta koma cikin gida tana jin kamar ta fashe da kuka, zuciyarta ta cika.

SHATTIMA POV. 

鈥淎maryarka ta iso鈥�

Ammy ta fada da murmushi a fuskarta, Shattima ya aje cup din hannunsa yana murmushin jin kunya

鈥淎mmy har da ke?鈥�

鈥淩amawa na yi, ni ma dazun Mai Martaba yake zolaya ta wai ana masa kuri za'ayi sabuwar in-law, na ce masa lallai kam wannan Amaryar ta fi saura domin ina son yarinyar sosai da sosai Wallahi ta kwanta min rai kuma ta mana komaia rayuwa鈥�

Shattima ya fadada murmushi yana shafa kansa. 

鈥淢ai Martaba dai lafiya ta samu鈥�

鈥淲allahi yanzu kam Alhamdulillah sai dan abu ba a rasa ba, gashi har yana fita abu kamar wasa鈥�

鈥淒aman ai komai yai farko yana da karshe, sai a cigaba da addu'a鈥�

鈥淗aka ne kam, addu'a kuma ai ta zama dole, daman can Mai Martaba baya wasa da addu'a ni ma kuma ina masa, ai da baya addu'a da abun be zo a haka ba, kasan wani lokacin ko da addu'a abubuwan su kan samu bawa saboda an rubuto masa hakan sun kafi na haife shi鈥�

鈥淗aka ne Allah yasa mu dace, amman ita ba nan zata sauka ba?鈥�

Ammy ta yi murmushi domin ko fito kai tsaye ya mata magana ba ta san wa yake nufi. 

鈥淜ai da ganinta yanzu ai sai an kai maka ita鈥�

鈥淭ooo鈥�

Ya mike tsaye yana cigaba da murmushi.

鈥淣ana ta min maganar graduation dinsu, wai a Abuja za su yi鈥�

鈥淓h ta fada min ni ma nace ban yarda ba, yayi nisa duk abun da za a ce sai an bar Yola anje wani guri ayi sa ban zan bari ba鈥�

鈥淣i ma ban bata shawara ba gaskiya, mace kiwonta ake, na ce mata dai zan yi magana da ke, zan fada mata kin ce ba ki aminta ba鈥�

鈥淗aka ya kamata Allah ya muku albarka鈥�

Ya amsa da Ameen sannan ya fice daga dakin sai zuba kamshin turare yake. 





_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*


Bayan kowa ya fice masu nasiha sun yi daga bangaren Amarya kuma Nana da wata cousin dinta sukai kasancewar Fadime bata da kawaye a gurin. 
 Shattima ya kai hannunsa ya daga mayafin amayarsa dake ta kuka, domin ta gane da gaske rabuwa za tai da kowa ta koma sabuwar rayuwa, hakan yasa duk wata murna da farinciki da take na aure sai ya kau. Ido ya kura mata yana ta kallon kyakkyawar fuskarsa da ta sha makeup hawaye sai sauko mata yake. A yau ta fi masa kyau fiye da kullum domin har wani annuri da haiba take tsabar kyau da tai. 

鈥淪ubhanallahi ahsanal halikin鈥�

Ya furta yana kallon yadda Allah ya jera mata kyau gwanin kyau da burgewa, kuka take amman dan karamin bakinta motsi yake kana gani kasan magana take da kanta can cikin rai. Matsawa ya kara yi daf da ita ta yaye mayafin gaba daya ya rumgumeta. 

鈥淣a san zaki ji babu dadi, amman ba a kuka a irin wannan ranar ta farinciki ranar da mutane da dama suke ta fatan gani ba su samu haka ba, ranar yau rana ce mai muhimmanci a rayuwarmu鈥�

Lamooo tai kamar wata mage tana saurarensa, fanfan kirjinsa ya wadatar da kukanta a take ta ji kukan ya yanke mata, sai dai bata jin wani abu mai kama da farinciki a yanzu kuma bata tare da kishiyarsa. Hannunsa ya kai ya kama hannunsa da ya sha jan lalle ya rike yan siraran yatsunta yake kallo yana wasa da su a hankali, dayan hannunsa kuma na shafa bayanta.

鈥淵au kin zama yar gata, matsayinki ya karu, za a fara rubanya miki ladarki daga yau, kina so ai ko?鈥�

Ta daga masa kai a hankali.

鈥淭o ki gode Allah鈥�

鈥淎lhamdulillah鈥�

Ta furta a shagwabe.

鈥淚yeee ashe kin iya? Fada min ina kika tsaya a karatunki?鈥�

鈥淣a sauke ai鈥�

鈥淩eally?鈥�

鈥淵es鈥�

鈥淏ayan nan fa鈥�

鈥淪hikenan鈥�

鈥淏a ki yi wasu littafan ba?鈥�

鈥淏an yi ba鈥�

鈥淎mman ai a makaranta an koya miki yadda ake wankan haila ko?鈥�

Ta dan yi shiru kamar ba zata ce komai ba. 

鈥淓h Inna ce ta koya min鈥�

鈥淛anaba fa?鈥�

鈥淢inene kuma Janaba?鈥�

Ya wara ido tare da saka hannunsa ya dago kanta ta fuskance shi. 

鈥淒a gaske ba ki sani ba?鈥�

鈥淲allahi ban sani ba, abinci ne?鈥�

Murmushi yai mai kyau murmushin da ya bayyana hakoransa, sai ya kai bakinsa saitin nata, a tunanin wani abun zai fada mata sai ta ji bakinsa cikin nata ya kama lips dinta ta tsosa tana ta kokarin kwace kanta ta kasa, har sai da ya daga fuskarsa daga nata, sai ta sa hannu ta goge bakin ta fara tara yawu tana jin wani kyankyami a zuciyarta. Ba dan tana kunyarsa a yau ba da sai ta fada masa bata son kazanta, amman ta masa uzuri saboda ita amarya ce a yau, kuma ance tai biyaya an fada mata kar ta daukaka halshenta sama da na shi, kuma idan yana mata fada tai shiru ta saurara sai ya gama sannan ta fada masa manufarta cikin kyakkyawan lafazi. Kokarin mikewa tai tsaye. 

鈥淶an shiga ban daki鈥�

Yana jin haka sai ya rigata mikewa tsaye ta saka hannayensa ya dauke ta cak sama, abun da da marar jiki sai gai sama sosai kamar ya dauko filo, dariya tai ta saka hannayenta ta zagaye wuyansa.

鈥淎she zaka iya daukata鈥�

Murmushi yai ya nufi upstairs da ita, ya tura kofar dakin ya shiga har cikin bandaki ya sauketa. 

鈥淔itsari zaki yi?鈥�

鈥淎a bakina zan wanke鈥�

Sarai ya gane saboda ya yi kissing dinta ne zata wanke bakinta. 

鈥淎she ina da aiki鈥�

Ya furta yana murmushi. 

鈥淎a baka da aiki ai ni zan wanke da kaina鈥�

Kamin yace komai ta kunna fanfon ta fara kurba ruwan tana kuskurewa, sai da tai hakan sau kusan bakwai yana tsaye yana kallonta sannan ta juyo.

鈥淵a wanku?鈥�

Ya tambaya yana matsawa kusa da ita, sai ta daga masa kai. 

鈥淓h鈥�

鈥淢u gani鈥�

Ta wangale masa bakin sai ya kai hancinsa kamar zai shinshina sai ya sake kama lips dinta ya fara tsotsa ya saka hannunsa ya rike kwankwasonta ta yadda ba zata iya matsawa ba, abun ka da an dade ba a hadu ba sai ya samu damar shanye 15% na kishirwar kiss din a tsaye cikin bandaki, tun tana iya tsaye ta kafafuwanta har ta kai ta ta fara yin kasa sai saka hannayensa ya dauke ta yai sama da ita, duk yadda zata yi ta ya saki bakinta ta yi yaki saki domin daukar da yai mata sai ta bashi damar matse hannayenta inda karfinta a nan yake, sai ya zura mata halshensa sannan ta sama damar cije sa ba shiri ya zare bakinsa yana runtse ido. 

鈥淲ai Wai Wai Wai haba Baby鈥�

Ya rufa tana sauke ta, sai ta tuna ance karka kuskura ta bata masa rai kuma idan ta bata masa rai ta duka ta bashi hakuri tace ya yafe mata. Saurin dukawa tai kasa. 

鈥淒an Allah kai hakuri ka yafe min鈥�

Kallonta yai da murmushi, sai ya ji ta kara burgeshi, hannunsa ya mika mata sai ta rika ta mike tsaye tana tara yawu a bakin.. 

鈥淢iyasa kika cigeni?鈥�

鈥淏ana son kazamta ne shiyasa kai kuma...鈥�

Ta yi shiru bata karasa ba sai tai kasa da kanta, hannunsa ya saka ya dago kanta. 

鈥淏a kazanta bace hakan yana nufi soyayya ne da rashin kyamar juna, idan na sha yawunki na yarda da tsaftarki kuma ina kaunarki ne matuka, idan kin sha nawa hakan na nufin kin yarda da ni kuma kina kaunata, dan haka ki daina kyama鈥�

Ta daga kai tana kallonsa fuska a yamutse, sai wani abu take ta ji tsabar kayan matan yar gidan mai fata da aka dura mata.

鈥淵anzu zubar da yawun鈥�

Ta zubar da sauri daman abun da take nema kenan, tana juyowa sai ya kai bakinsa saitin nata. 

鈥淜ama ki yi kissing鈥�

Ba dan ance kar ta masa musu ba, da babu yadda za ayi ya ce tai wannan kazantar ta yarda tai. Ta kama kadan ta dan yi kissing tana runtse ido kamar mai shan magani, sai tai saurin cirewa ta kalleshi. 

鈥淶an iya yin amai gobe?鈥�

鈥淵eah Allah ya kai mu, oya cigaba鈥�

Ba dan ranta ya so ba ta kusan kwashe rabin awa tana kissing dinsa sun tana kin hade yawun har ta fara hadewa tana jin kamar zata yi amai. 

鈥淕ood鈥�

Ya juyar da ita ta yadda ita da shi za su fuskanci madubin da yake bandakin. 

鈥淜alli kyakkyawar fuskanci da dan karamin bakin nan鈥�

Ta kalli kanta sai ya saka hannu ya cire sarkar wuyanta yai kissing din bayan wuyanta, sai kuma gefen wuyanta na dama zuwa hagu. Ita kuma tai shiruuuuuu tana ta kallonshi ta madubi da tunani kala kala a ranta, ba yau ya fara kissing dinta ba Wasim ma ta taba kissing goshinta hannunta, amman ban da wuyanta amman shi har da wuyanta yake kissing kuma ya saka ta sha yawunsa, tsoro ya fara kamata Allah dai yasa na jininta ya shanye ba ta cikin yawun, kuma wannan abun da yake mata abu kamar dan iska sai wani jarrrrr take ji. Hannunsa ya saka yana zirya da yatsansa a wuyanta yana kallonta ta cikin madubin. 

鈥淵anzu alwala za ki yi sai mu yi sallah鈥�

鈥淚na da alwala, sai da na yi alwala sannan akai min kwaliya鈥�

鈥淥kay ni bari na yi alwala鈥�

Ya fada sannan ya sake kissing din wuyanta, wannan karon juyowa tai tana kallon fuskarsa, sai ya doko mata da fuskar hakan yasa tai saurin rufe idonta kamar ta san idon zai sumbanta, sai ya dora bakinsa kan fatar idonta ya sumbance both eyes dinta da suke rufe sannan ya saka bakinsa a hancinta ya tsotse hancinta tasss, sannan ya sumbance shi ya dauke bakinsa. 

鈥淛irana zaki yi?鈥�

鈥楰azami babban kazami hancin da ake cire majina ake kwakwata antoni shi yake tsotsawa, ina masa kallon mai tsafta ashe babban kazami ne鈥�

Ta fada a ranta sannan ta bude idon ta kalleshi.

鈥淶an zauna a falo鈥�

鈥淥kay鈥�

Ya furta idonsa kamar wanda ke jin bachi, sai ya murza yatsun hannunta sannan ya sake ta ta fice. Tana fitowa taja masa kofar bandakin ta rufe, arba da tai da furnitures din dakin sai yasa ta manta da komai, ta shafa fuskarsa tana zaro ido. 

鈥淵anzu nan dakina ne?aahahahaaaaaa鈥�

Ta furta kadan kadan ta zauna bakin gadon tana ta mamaki yadda aka cika dakin da katon farin gado dan turkish da wardrobe kamar wata yar govno, hawa tai saman gado ta kwanta ta sauko ta nufi wardrobe ta shafa, tana jin motsinta sai tai saurin ta dawo bakin gado ta zauna ta kama jikinta ta marairace fuska kamar da gaske babu ruwanta. Bude kofar bandakin yai ya fito rike da babbar rigarsa ya dorata saman gadon sannan ya nufi wardrobe ya bude ya dauko mata hijab. Sai ta karba ta saka gaba ya tsaya ta tsaya daga bayansa kadan kamar yadda ya nuna mata sannan suka soma gabatar da sallah akan katon center carpet din da yake dakin, bayansu sallama yai musu addu'a sannan ya juyo ya kama kanta ta rike ya karanta mata addu'ar da annabi ya koyar da mu.

鈥淎lhamdulillah wannan Allah da mu ka yi godiya ce ga Allah akan irin ni'imar da yai mana, ya hada mu ta sigar da ba mu yi zato ba, kuma ya daidaita mu ya shirya tsakaninku har muka kawo yau da aka daura aurenmu鈥�

Ta gyada masa kai alamar gamsuwa.

鈥淣a yi mana addu'a kuma ina fatar ke ma kin yi mana鈥�

鈥淓h na yi鈥�

Yayi murmushi.

鈥淢e kika ce?鈥�

鈥淣a ce Allah ya tsare mu daga dukan shari kuma ya ba mu yan biyu, kuma ya mana albarka鈥�

鈥淵an biyu kike so kenan?鈥�

Ta yi kasa da kai tana jin kunya, to mi ya rage tun da ta yi aure a yanzu ai ba ta da burin da ya wuce haihuwa, ita ma ta zama uwa kamar kowa. 

鈥淪amun yan biyu ba sauki fa鈥�

Ya fada yana kallon fuskarta. 

鈥淣i dai ina so haka nan suna burgeni鈥�

鈥淵anzu fada min yadda ake wankan haila鈥�

Sai ta ji wata kunya ta rufe ta, wai ta fada masa ai da kunya kam ta ina zata fara. 

鈥淔ada min mana鈥�

鈥淕askiya ni dai ina jin kunya鈥�

Ya kai hannunsa ya kama hannunta. 

鈥淔atee na鈥�

Ta kalleshi. 

鈥淏abu kunya tsakanin mata da miji, kuma babu boyewa juna sirri, sannan babu yi ma juna karya, ni mijinki ne sirrinki komai nawa a yanzu na ki ne, haka ke ma sirrina ce, ko da wasa karki kuskura ki fadawa wani cewar mijinki yayi miki kaza ko taba miki kaza ko yace miki kaza kinji ko?鈥�

鈥淭o fada min鈥�

Ta fada masa kamar yadda take kuma kamar yadda Inna ta koya mata, ta fada daidai sai dai abun da bata sani ba shi ne yadda ake wankan haila haka ake wankan janaba.

鈥淭o ai yadda ake wankan haila haka ake na janaba鈥�

鈥淭o minene ita?鈥�

A takaice yai mata bayani duk da ya san ba lallai ta fahimta da kyau, har sai ya nuna mata, ita kam gaba daya ta gama tsinkewa da shi ganin yadda ya zage dantse ya fada mata abubuwa babu ko kunya, tashi yai ya nufi gurin da aka aje musu ledodi, ya dauko ya kawo gabanta ya aje tana jin kamshin kaza ta fara hade yawu, sauka yai kasa ya shiga kitchen ya dauko plate da cup ya dawo dakin, da kansa ya zuba komai ya matsa kusa da amaryarsa ya kwanto da ita jikinsa ya dauki cinyar kazar ya kai mata a baki, kin bude bakin tai haka nan kawai ta samu kanta da jin kunya. Be ce mata komai ba ya kai naman bakinsa ya tauna ya saka hannunsa ya dago kanta ya hade bakinsa da nata ya tura mata naman, tana son namam kaza over amman sai ta samu kanta da kyamar ci wannan. 

鈥淭auna ki hade鈥�

Bata iya masa musu ba, ta tauna naman ta hade, aiko yana kai mata yankan a karo na biyu sai ta bude baki ta ci, haka yai feeding dinta ya bata madarar ta sha ta koshi, sannan ya tashi ya dauko mata mayan bachi.

鈥淭o ka tafi waje sai na canja鈥�

鈥淎a ba inda zan je bari dai na kashe miki wuta鈥�

鈥淭o zaka rufe idonka?鈥�

鈥淓h鈥�

Ya fada yana cire rigar shaddar dake jikinsa, tana ganin kirjinsa da farar fatarsa sai ta yi saurin rufe ido. 

鈥淚nnalillahi鈥�

Kamar wanda bata taba ganin namiji ba riga ba haka tai, duk ganin da tai ma Wasim a can baya ba riga ta manta da shi sai a yau, murmushi yai ya saka rigar bachinsa sannan ya canja wandon shaddar ma zuwa na bachi, ya nufi gurin da wutar dakin take ya kashe wutar dakin, jin motsinta a bayansa yasa ta bude ido.

鈥淜a ce zaka rufe idonka鈥�

鈥淩ufe idona yake鈥�

Shiru tai tana jin yadda yake kokarin cire mata zip. 

鈥淜ai ni dai ka daina bana so, bana so Wallahi ko na fasa auren鈥�

Murmushi yai duk da ya san bata ganinsa ya janye hannunsa ya nufi gadon ya zauna, sai da ta saka hannun tawulga ta ji ba ya gurin sannan ta cire rigar ta lalaba ta dauko ta bachi ta saka ta cire zanen lace dinta dauko wandon ta saka.

鈥淣a saka ka kunna wutar鈥�

Ya tashi ya isa ya kunna wutar ya tsaya yana kallon yadda ta janyo bargo tana kokarin shinfidawa kasa. 

鈥淢e zaki yi?鈥�

鈥淶an kwanta a kasa鈥�

鈥淣i kuma fa?鈥�

鈥淜a kwanta a saman gadon鈥�

鈥淪aboda gani dan iska ko? A kawo min Amarya kamar ke kuma na kwana a saman gado ke a kasa鈥�

鈥淭o bari na hau gadon sai ka kwanta a kasa鈥�

Yayi murmushi ya kashe wutar ya nufo inda take tsaye ya saka hannayensa yana shafata. 

鈥淏a wani abu zan miki ba, zaki kwanta ne kawai ni ma na kwanta鈥�

鈥淩antse鈥�

Kamar saukar aradu haka ya ji rantsuwar da ta bashi, sai yaji wata sabuwar kasala ta sako shi gaba. 

鈥淚dan baka rantse ba ba zan yarda ba鈥�

Ta ture masa hannu. 

鈥淲allahi amman a yau鈥�

Ya rantse mata ne saboda bashi da niyar taba a yau, domin ya san halinta kuma ya san akwai gajiya a tare da ita kamar shi din dai. Daukarta yai ya kwantar saman gadon ya kwanta bayanta yana dan shafata a hankali. 

鈥淏aby ba a fada miki ki yi min biyayya ba? Ba a fada miki ki yi duk abun da nace ba?鈥�

鈥淎n fada min鈥�

鈥淭o ki daina min musu, okay鈥�

鈥淭au鈥�

A hankali yakr shafata, can kuma ya tashi zaune yai mata addu'ar bachi ya tofa mata yai ma kansa, sannan ya sake komawa ya kwanta. Ya kai bakinsa saitin kunnenta a fara karanta mata Bakaqa murya can kasa, yana shafa ta har bachi yai gaba da ita.

Be taba ta har safe, sai da rabin bachin nata a jikinsa tai yi, sai asuba ya tashe tai alwala shi kuma ya shiga yai wanka sannan yai alwala ya fito  su kai sallah a tare, bayan sun gama suka sake komawa bachi, misalin 9am aka kawo musu abinci kala kala daga masarauta cikin manyan kuloli na alfarma, da kamsa yai feeding din matarsa sannan ya shiga da ita bandaki sai aka fara drama ita ala dole ba zai taba ta.

鈥楧a can kai kake min wankan ne, sai wani maida ni kake jaririya kana ce min baby鈥�

Ta fada a ranta tana dan turo baki, sai yai murmushi ya kai bakinsa ya sumbanci bakinta. 

鈥淪arauniyar shagwaba, idan ba ki sonba zan cilasta ki ba, amman ni za ki min鈥�

Ta bude baki

鈥淏abba da kai?鈥�

鈥淰ery soon zaki bukaci haka鈥�

Ya fada sannan ya sa kai ya fice ya barta a bathroom din, she a tsaye tana kallon bathroom din tana duba gashin kanta da lallenta kamin ta cire tufafin jikinta tai wanka. 
  Gidan ya wuni da mutane kala daga bangaren Ammy da kuma Mai Martaba, sai kuma su Inna da suka zo mata sallama, a nan ta fara sabon kuka tana jin kamar ta fasa auren, har tana cewa Inna wai akwai dakuna a gidan idan zata zauna, Farinciki ganin inda Fadime take zaune ya manta Inna wani zancen kewarta ta shafe komai a ranta tana ta hamdalla ga Allah.
  Ba ta wani dade a gidan ba ta tafi tare da direban da ya kawo ta, yan'uwanta da yan'uwan su Bappa da suka zo bikin kan a gidan suka wuni sai dare sannan sukai mata sallama. Ana sallah magariba Hajiya Mairo ta zo gidan ta kawo mata ragowar maganin matanta kuma ta fada mata yadda zata yi amfani da shi, Fadime bata ji kewar ta gaske ta kama ta ba sai da kowa ya watse aka barta a katon gidan ita kadai sannan ta fara kuka tana kewar su Inna da za su koma gobe. 
  Ana sallah isha'i Shattima ya shigo gidan, mai gadinsa ne ya shigo masa da ledodin dake hannunsa, ya aje a falo ya fice da sauri, Shattima ya dauki ledodin ya wuce sama, ya tura kofar dakin ya shiga, sai ya same ta kwance saman gadon tana kuka a hankali, aje lododin yai ya karasa inda take kwance ya sa hannunsa ya dago ta.

鈥淏abyna ya akai?鈥�

鈥淪u Inna ne za su tafi gida gobe鈥�

Rumgumeta yai a kirjinsa yana kissing din kanta. 

鈥淗aba Baby ba gani nan ba? Kuma idan an kwana biyun ai zamu je mu gaishesu, kuma za a kawo miki Hadimai a gida masu ta ya ki zama fa鈥�

Ta dago kanta ta kalleta.

鈥淒a gaske?鈥�

Ya sumbanci bakinta ya shafa fuskarka. 

鈥淵es Baby鈥�

Sai ta maida kanta a kirjinsa tai lamo, yana shafa bayanta gemunsa a saman kanta. 

鈥淜in yi sallah?鈥�

鈥淓h na yi sallah鈥�

鈥淭o taso muje ki ci abinci鈥�

鈥淎mmy ta aiko mana da rana da dare ma鈥�

鈥淚yeee yar gatan Ammy, kuma ga kaza can na siyo miki muje ki ci鈥�

Kamar jiya a yau ma shi ya ciyar da ita, banbanci jiya da yau, Jiya ya kyaleta yau kuma ba zai iya daga mata kafa. Azatonta irin bachin jiya da akai lami lafiya ba komai, har da wani kara shigewa jikinsa take domin ta ji dadin na jiya, kyaleta yai sai ta ta natsu bachi ya soma daukarta sannan ya kai hanunsa yana shafata. 

鈥淵au ba zaka min karatu ba?鈥�

鈥淜ina so ne?鈥�

鈥淓h ina jindadi鈥�

Yayi murmushi. 

鈥淭o zan miki wani sabon karatu da yafi wacan dadi鈥�

鈥淭o鈥�

Ta kara yin lamoooo a jikinsa tana jiran ta ji kira'arsa a kunnenta sai ta ji yana kokarin sa hannunsa cikin rigar bachinta. 

鈥淢inene haka?鈥�

鈥淪hine sai an tattaba mutum?鈥�

鈥淓h haka ake yinsa鈥�

Ya janta ta yi sama sosai sai ya saka bakinsa cikin nata yana kissing a hankali, yana kissing yana shafa bayanta sai wani yarrrr yarrrr yarrrr take ji tana jin wani bakon lamari na kusantarta, bata hana shi kissing din ba saboda ta san ba zata iya ba, kuma bata son gantsara masa cizo kamar na jiya. Ya dade yana ta bautawa bakinta sannan ya cire bakinsa ta dan samu salama, tashi yai zaune ya cire rigar bachinsa sannan ya koma ya kwanta yana shafa ta tare da jan hannunta ya kai kirjinsa sai ta ji shi babu riga, da sauri ta janye hannun ta tashi zaune. 

鈥淣i bana son haka?鈥�

Hannunsa ya kai ya nuna bedside lamp ta yadda zai iya ganin fuskarta ita ta samu ganin ta shi. Hannunsa ya kai yana shafa gefen fuskarta sai wani lumshe ido yake. 

鈥淢inene鈥�

鈥淜aratun da zan koya miki ne ai鈥�

鈥淎a ni bana so鈥�

鈥淭o zo ki kwanta鈥�

鈥淶aka kara ai鈥�

鈥淏a zan kara ba鈥�

鈥淪ai ka rantse鈥�

Ya fara janta, kallonta yai ya ga a bakin gaskiyarta take nufi domin har gyara zama tai wanda hakan ke nuna ba zata kwanta ba matukar be rantse ba. 

鈥淲allahi, amman Baby ba a son yawan rantsuwa, ni kaina ba a saka ni rantsuwa kawai dai ina miki ne saboda ina kaunarki, ki daina haka鈥�

Bata dai ce komai ba ta koma ta kwanta a jikinsa domin tana jindadi ta kwanta a kirjinsa.

鈥淜a min karatu?鈥�

鈥淏abba ko karami?鈥�

Shiruu tai tana tunani Qira'a ita ce karama wacan shine babba, zuciyarta ta ayyan mata, sai ta ce. 

鈥淜arami鈥�

Murmushi yai ya kai bakinsa saitin kunnenta ya soma karanta mata wani bangare daga Suratul Baqara, sai ya tabbatar bachi ya dauke ta sannan ya matsa kadan ya raba jikinsa da nata ya sauka saman gadon yana kallon fuskarta. 

鈥淩igimammiya鈥�

Ya fada yana murmushi ya dan kwanto saman gadon yai kissing dinta ya shafa fuskarta a hankali, sannan ya mike tsaye ya fice daga dakin. Kasa ya sauko ya kunna tv ya kai volume din kasa gaba daya, sannan ya hada ma kansa tea ya zauna yana ta sauraren yadda jininsa yake gudana domin ya saka ma ransa zai yi kuma be samu damar hakan ba. Ya dade a zaune har kusan 1am bachi be ziyarce ba, daman can idan irin haka ta taso masa cikin dare abu ne mai wahala ya iya yin bachi, 1:30am ya kashe kallon ya dawo dakinta ya shiga bathroom yai alwala ya fito ya saka jallabiya ya shimfida prayer mat ya fara nafila, sai kusan 3am ya sake komawa saman gadon ya kwanta ya ja Fadime jikinsa yana ta kallon fuskarta. 

鈥淣a auri shagwababbiya kuma yar rigima dole na yi hakuri鈥�

Ya fada murya can kasa yana sa dayan hannunsa ya ja hancinta. 

鈥淚 love you鈥�

Ya furta yana kissing din goshinta sannan ya rumgume ta tsantsan yana addu'ar nemo inda bachi yake. 


Washe gari ma shi ya rigata tashi sai da yai alwala sannan ya tashe ta, sai ta soma wani lankwashe tana mike kamar ba zata iya tashi ba, daman ko a gida haka take wani lokacin idan Bappa ya tashe ta tai sallah, sai dai yana ganin ta fara haka sai ya tsaula mata carbi ko ya watsa mata ruwa dole ta farka da sauri, Inna ce mai hakurin tashinta har sai ta gama mikar ta tashi.
 Shattima na ganin haka ya san bachin ne ya saukar mata da kasala, sai ya saka hannunsa ya dauke ta cak ya shiga da ita bandakin ya kunna fanfan ya saka ruwa ya wanke mata fuskarta sai bachin ya wartsake. Sumbatar kumatunka yai ya ja zirin hancinta. 

鈥淏aby ki yi alwala kai mu yi lattin sallah鈥�

鈥淭o鈥�

Ta amsa tana kallonsa ta madubi, sai sake sumbatarta sannan ya fice, binsa tai da kallo sai da ya fice tai dariya. 

鈥淲allahi aure yana da dadi, da a gida ne Bappa zai ce tashi tashi.. Ko ya tsaula min carbi kara ma Inna tana lallaba ni amman shi Shattima dauko ni yai ya kawo bandaki ya wanke min fuska, bawan Allah gaskiya yana so na sosai鈥�

Ta fada tana jin wani dadi a ranta.

鈥淎 yanzu Bappa sai ya ga wanda zai tsaula wa carbin sai yayi marnarina ma鈥�

Sai da ta fara wanke bakinta sannan tai alwalar ta fito. Da kansa ya saka mata hijabi sannan suka soma sallah, bayan sun sallame ta mike tsaye ta durkusa tana masa ina kwana. 

鈥淟afiya kalau, an tashi lafiya鈥�

Ta amsa tana dariya kamar yadda yake domin ta ji abun wani dabam, zaunar da ita yai kusa da shi yana azkar ita kuma ya mika mata wayarsa dake da copy alqur'ane a ciki tana tilawa, sai da rana ta fara fitowa sannan ya karbi wayar ya kwantar da ita a cinyarsa ta soma bachi shi kuma ya shiga karatun alqur'ane.

Ba laifi yau ma mutane sun yi zuwa gidan ciki har da Kausar da Rima da Nana da kawayensu, sai kuma sauran yan'uwan da ba su samu zuwa ba, a yau ma ta wuni tana karbar baki kowa sai yabawa yake da ita, domin ta yi abun kai ta natsu kamar ba ita ba, wadanda ake nuna mata a matsayin yan'uwan Ammy ko Mai Martaba kawai take gaisarwa, domin bata manta hudubar Hajiya Maryam ba, karku so ganin yadda ta rika sakewa da Mama Fulani kamar daman can ta santa ko sun saba, har da su tambayar Ataa da Aliyu da Muhseen. 

鈥淪un zo daurin aure amman ba tsaya ba suka tafi鈥�

Mama Fulani ta amsa mata, sannan ita ma ta shiga yi mata nata karatun na yadda zata zauna da kowa. Ba kamar jiya ba yau kam tun da yamma kowa ya watse sai dai ta yi sa'a Shattima ya shigo gidan tun kamin ayi magariba, bakin kofar falon ya tsaya yana kallon yadda ta sha ado doguwar rigar shadda.

鈥淶o ki tarbe ni mana鈥�

Ta yi dariya, sannan ta taso ya ware mata hannayensa sai ta zo da gudu tana masa ayoyo ta rumgume shi sai ya daga ta sama. 

鈥淟ook at you Baby kin yi kyau鈥�

Ta yi dariya domin ita kanta ta san ta yi kyau, be sauke ta ba har sai da ya tsotsi bakinta, sannan ya riga hannunta suka zauna ya rumgume ta kamar zai saka ta cikinsa. 

鈥淵au kam ba zancen rantsuwa ba zan cuci kaina ba鈥�

鈥淣i kuma ba zan yi bachi ba鈥�

Yayi murmushi ya ciro wayarsa. 

鈥淏ari na kira Bappa mu gaisa ko?鈥�

Ta daga masa kai da sauri.

鈥淓h dan Allah鈥�

In few minutes ya kira Bappa suka gaisa sannan ya bata wayar ita ta gaisa da shi sai wani zumudi take kamar zata shige cikin wayar. 
After sun ci abinci sun yi komai sukai shirin bachi, sai dai wannan karon zaunawa yai a falo suna kallon tv kamin ya kashe komai ganin ta fara hamma suka nufi dakinta. 
  Kwanciya tai kamar jiya tana sauraren yadda ya fara taba ta, sai ta tashi tana bashi rantsuwa. 

鈥淎a ba zan rantse ba, ai na fada miki ki daina saka ki rantsuwa ko?鈥�

Sai tai narai narai da ido tana kallonsa, tashi yai zaune ya matsa kusa da ita sosai yana mata wasa a hankali yana kissing dinta, ta yi ta kokarin hana shi ya ki hanuwa gashi tana jin sakon yana ratsata tana jin wani yanayi mai dadi, sai da ya tabbatar ta fara sakar masa jikinsa sannan ya kashe lamp din ya kwantar da ita sai yai firgigit ta tashi.

鈥淣i dai gaskiya yan iska suke wannan abun ba da mutanen kirki ba, Inna ta taba fada min duk wanda ya tattaba ni na masa ihu鈥�

鈥淵es a waje take nufi ba da gidan aure ba, wannan abun ai shi ake kira da aure, kuma na kin ce kina son yan biyu ba?鈥�

鈥淓h鈥�

鈥淭o ki daina min musu, idan ba haka ba yan biyu ba za su samu ba鈥�

Shiruuuu tai tana ta sauraren yadda yake aika mata da sakwanni, cikin hikima da gwarewa, hakan yasa ta saki jikinta sosai tana jindadin yadda bakinsa da hannayensa suke ratsa ko'ina na jikinta. A tunaninta iya haka za a tsaya sai ta kara sakin jiki tana jin komai zamzam. Sai da ya gama aika mata da sakwannin sannan ya isar da kansa gareta. A lokacin ne ta fara kiran Allah tana rikonsa, shi kansa da farko ya ji yadda gurin yake sai da sanin halinta yasa be saurara mata ba, domin ya san idan ya barta gobe ba zata yarda ba, kara ma idan zafin ne ta ji gaba daya tun a yanzu.

鈥淲ayyo mutuwa, Bappa kai, Inna, Wayyo na na bari dan Allah kai hakuri, Ammy Nana ke Shattima... Na fasa auren Wallahi na fasa鈥�

Haka ta rika kiran sunayen mutanen ciki har da na shi, domin azaba ta saka ta manta a tare da shi take, shi kam be jinta balle ya tausaya mata, abun ka da an dade ba a hadu ba kuma gashi yar gidan Mai fata ta gyara ta, hakan yasa be ji ciwo da yagar da take masa ba balle ihunta.



_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya. 
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*



kwata kwata a rayuwarta bata taba ganin azzalumin mutun irin Shattima ba, babu kalar kuka da bata masa ba, babu kalar rokon da bata masa ba amman be saurara mata ba sai da ya ji ya samu natsuwa sannan ya dawo hayyacinsa, saurin shiga yai bandaki ya hada ruwan zafi ya zo ya dauke ta sai wani sankarewa take kamar mai aljanu yana saka ta cikin ruwan zafin ta kwarara masa ihu, sai ya rumgume ta yana jin wani irin kaunarta da tausayinta ya rufe shi. 

鈥淪orry Baby I'm sorry, yanzu kin zama cikakkiyar mace鈥�

Bata dai ce masa komai ba sai kuka take, tana ganin jini ta kara rudewa ta fashe da kuka tana girgiza tana mamakin rashin imani irin nasa, sai yanzu ta gane dalilin Inna ta dace duk wanda ya taba ta tai masa ihu ashe ta san zafi ake ji shiyasa take kokarin kareta. 

鈥淵adda kike wankan haila haka zaki yi wannan, sai dai niya ta banbanta ki kulla niya a ranki cewar zaki yi wankan janaba okay Baby鈥�

鈥淏a baby ba babalo bebalo鈥�

Ta fashe da kuka tana jin wani irin haushinsa, sai ya kyalkyale da dariya kamar ba dare ba, ya sumbance ta. 

鈥淲allahi ina sonki yarinyar nan鈥�

Daker da sudin goshi tai wankan sannan ya nadota cikin tawul kamar wata baby ya zo ya sauke ta tsaye ya canja bedsheet din kana ya kwantar da ita ya lullubeta, shi kuma ya koma yai wankan ya fito ya kwanta bayanta ya rumgume abunsa yana jin sonta har kasan zuciyarsa. 
   Da asuba ma daker ya tashe ta tai sallah, sai kuka take masa tana fadin zafi zafi a dayan bangaren kuma zuciyarta ta cika da mugun tsoronsa, abubuwan da suka faru suka zo mata kamar a mafarki. 

鈥淜uma ban ce ki fadawa kowa ba鈥�

鈥淲annan abun ya fi karfin a fada wannan abun babba ne, dan Allah karka sake min dan Allah鈥�

Wani irin kuka take mai ban tausayi tana rokonsa, sai ya kara jin tausayinta ya kama shi, ya jata jikinsa ya rumgume yana bata hakuri. 
Bata wani ci abuncin da aka aiko musu ba, sai ruwan tea da ya hada mata kawai ta sha, haka ya zauna yana gasa mata jiki yana saka ta tana dan takawa gudun kar ta tona masa asiri, be bar gidan ba sai azahar shi ma dan mutane sun fara zuwa ne, duk wanda ya ganta zai san ta sha kuka domin fuskarta da idonta ya nuna, sai dai bata labartawa kowa komai ba, daman ba sanin mutanen tai ba duk yan'uwan Shattima ne. 
 Kamar jiya yau ma da wuri ya dawo, tana jin motsinsa gabanta ya fadi sai ta fara hawaye, zuwa yai kusa da ita ya zauna yana share mata hawayen.

鈥淢inene na kuka kuma?鈥�

鈥淵au ma zaka yi?鈥�

Ya girgiza mata kai alamar aa ba dan baya bukata ba sai dan yana tausayinta. 

鈥淎a鈥�

鈥淩antse鈥�

鈥淏a zan rantse ba amman idan na ce aa ina nufin aa鈥�

Ya kwantar da kanta jikinsa wasu hawayen na sauko mata. Bata yarda da gaske yake ba har sai da ta ga sun kwanta salun alun be mata komai ba har gari ya waye, sannan ta dan samu sallama har ta sake jiki ta ci abu mai dan nauyi da safe, tissue yaja ya goge mata bakinta yana gyara mata zaman a saman cinyarsa. 

鈥淵ar gidan Bappa, raguwa sai baki, kin iya kiran Bappa da Inna ko?鈥�

Murmushi tai ta rufe fuskarta da kirjinsa tana jin kunyarsa. Sai ya shafa bayanta yana murmushin.

鈥淚 love you鈥�


Read More

Share this

WhatsApp
Newer Posts Older Posts Home

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* 👉🏻1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaɗo se kuka takeyi,prince kasa...
  • MIWASMITI Page 31 to 40
    Kuka ta Kuma saki gamida kamo hannushi ta matse a tsakiyar qirjinta Dan jin wani irin suka da yake mata Ga jiri da takeji gaba daya bata gan...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part ɗin nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai ƙamshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

  • Home

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam