FALMATA POV.
Tara da yan mintuna yaran su kai bachi amman tana zaune a dakin domin cika umarnin Shattima da jekadiya ta fada mata sai 10 zata tafi gida, ko kadan bata jidadin hakan ba, sai dai bata isa tai musa ba balle ta tsaba, ta sani suna mata haka ne saboda kawai bata da galihu, saboda tana aiki karkashinsu. Wannan abun kadai ya isa yasa ta kara kaunar Sirleem a ranta, ko ba komai ya tausaya mata, ya nuna mata kulawa kuma ya taimaketa. Sai da goma tai sannan Jekadiya ta shigo dakin.
鈥淶a ki iya tafiya yanzu, direba na waje yana jiranki, daga gobe har kullum zai rika zuwa daukoki misalin 7am鈥�
鈥淭au na gode鈥�
Ta fada tana risinawa sannan ta mike tsaye ta fice daga dakin. A natse ta shigo falon Ammy, al'adar ta ce indai akwai mutane a falon ba zata fice ba sai ta taje ta gaishesu. Hakan yasa ta karasa gaban Ammy ta kwashi gaisuwa sannan ta risina gaban Yarima ta mika masa gaisuwa. Kara ma Ammy ta amsa shi kam ban da kallonta komai be yi ba, babu alamar amsar a tare da shi. Mikewa tai tsaye ta nufi kofar fita, fitarta da kamar minti daya ya mike tsaye ya nufi backyard din falon Ammy, tsaye a gurin yana kallon yadda ta nufi motar, da kuma Sirleem daya fito daga bangarensu ya doso inda take.
鈥淚na wuni, Malam dan Allah kai ne aka ce zaka kai ni gida?鈥�
Falmata ta tambaya tana leken Baba Adamu dake gaban motar.
鈥淓h ni ne鈥�
Ya amsa mata, sai ta matsar da kunnenta kusa da shi.
鈥淒an Allah sake fada bana ji sosai鈥�
鈥淓h ni ne鈥�
Ya fada da karfi.
鈥淭au na gode鈥�
Ta mike tsaye tana jin alamar mutum a bayanta, da sauri ta juyo sai tai arba da Sirleem.
鈥淕ida zaki je?鈥�
Ya rada mata a kunne yana murmushi.
鈥淓h wannan zai kai ni gida鈥�
鈥淚na maganinki yake?鈥�
鈥淕ashi鈥�
Ta fada tana kokarin fiddo da hannunta cikin hijabin, bata karasa ba ya kai hannunsa cikin hijabin ya karbi maganin ya dora saman motar yana amsa gaisuwa da Baba Adamu ke masa, sai da ya fitar da maganin na digawa sannan ya rika fuskarta ya ja hijabinta baya ya fito da kunnuwanta ya kwantar da kanta ya diga mata maganin a kunne daya, ya saka mata kada sannan ya sake digawa a dayan kunne ya saka mata kada kana na rufe maganin.
鈥淜arki yi wasa ki rika amfani da shi kullum, ta fada min magani ne mai tsada ta siya miki鈥�
鈥淚nshallah, na gode Allah ya saka da alheri鈥�
鈥淣ever mind鈥�
Ya fada yana fadada fuskarsa da murmushi sannan ya bude mata bayan motar, ta shiga ya rufe ya daga mata hannu, ita kuma ta juyo tana kallonsa ta bayan motar har suka fita daga harabar sannan ta juyo ta zauna daidai tana jin wani irin abu a zuciyarta mai wuyar fassara, abun da bata taba ji ba sai a yau, abun da ba zata iya fadar ga kalarsa ba balle yanayinsa, idanuwanta ne suka cika da kwalla sai ta rumgume hannayenta ta lumshe ido.
**
Sai da suka wuce sannan Shattima ya bar backyard din ya dawo cikin falon ya zauna kusa da Ammy.
鈥淣i kam sai nake ganin kamar Sirleem ba son Nana yake ba鈥�
Ammy ta kalleshi.
鈥淜amar ya?鈥�
Ya daga kafadunsa, alamar haka nan dai.
鈥淚dan baya son ta ai ba zai nuna ba, tun da ba dole aka masa ba, ya dai rage kula ta ne kamar baya, saboda kun saka masa ido鈥�
Be sake cewa komai ya ciro wayarsa dake aljihu, ganin Number Baba Waziri yasa ya mike tsaye ya fice daga falon. Kasa ya dauko gaba daya sannan聽 ya kara wayar a kunnesa da sallama. Bayan sun gaisa Baba Waziri ya ce.
鈥淏an jika ba, tun da muka yi magana, idan Maijidda bata maka ka fada min wanda kake so, ba abu ne da zai dauki lokaci ba balle nai ta jiranka鈥�
Shattima yayi shiru kamar ba Waziri ne a wayar ba, can kuma ya sauke ajiyar zuciya silently ya ce.
鈥淚na sonta Baba, amman dan Allah a tambaye ta idan ita ma tana so na, kar a mata dole鈥�
鈥淢ashallah, Allah ya hada kanku ya fada zaman lafiya sai ka fara shirye-shirye tun yanzu鈥�
鈥淣a gode Baba鈥�
Ya furta sannan ya sauke wayar tare da sauke wani dogon numfashi. Data kunna ya shiga wani side ya siye ticket din jirgin da zai tashi zuwa Katsina a gobe.
**
Shattima na fita falon, Iya ta shigo lullube da zane, tana shigowa ta fadi gaban Ammy tana zuba mata kirari bakin nan cike da goro, sai da ta kalli ko'ina a falon ta ga Jekadiya ce kadai a falon sai Ammy sannan ta kara matsawa kusa da Ammy tana wasar hakora.
鈥淩anki ya dade, ina da magana鈥�
Da gangan Ammy ta ki kallonta ba dan wulakanci ba sai dan nuna isa, daman can Allah ba hada jinin Ammy da Iya聽 saboda Iya ta fiye shiga hanci da kuddudumi ga salo irin na tsofin mayu, Ammy kuma bata son haka.
鈥淭au ina jinki鈥�
Ta kalli Jekadiya tana dariya, kamin ta sake kallon Ammy.
鈥淒aman wata yar shawara ce na zo da ita鈥�
Sai kuma tai shiru kamar mai tsoron fada. Ganin hakan yasa jekadiya ta ce.
鈥淚ya ki bude baki ki yi magana, Ammy na saurarenki鈥�
Iya ta juyo gurin Jekadiya tana yar dariya kamar ta kunya.
鈥淒aman na ce wai akan Babban Mutum ne, na ce mi zai sa sai an tafi nesa鈥�
Ammy ta kalleta domin ta fahimci inda zancenta ya dosa tun kamin ta karasa, Jekadiya kuma gabanta ya fadi duk da ta san ba wai ta fada ne ta siffar gulma sai dai ta san Ammy ba zata jidadi ba ta fada mata abu kuma aji shi gurin wani.
鈥淲annan lauye lauyen da kike ba zai fitar da ke ba, da kin fito kin fadi maganarki a fili da Ammy ta fahimta鈥�
Iya ta shafa zanenta tana murmushi.
鈥淒aman cewa nai me zai hana a hada Babban Mutum da yar'uwarsa? Ai ba sai an je can nesa ba an dauko bare tun da ga abu a ciki gidan鈥�
Jekadiya makis tai a gurin kamar an kama munafuki, ta rasa abun cewa. Ammy ta juyo da kyau tana kallon Iya.
鈥淓h lallai haka, jindadi yayi muku yawa ke da yarki, har hauka take raya muku wannan, shine dalilin shigewa Shattima da Zainab take? To ai kalar zaren ba kalar yadin ba ne, kuma lalacewar takalmin sarki yafi karfin sakawa kafar bafade, Maijidda ce bare? Yar waziri ce nesa? Gata da sakin fuskar da ake muku a gidan nan ya muku yawa shiyasa har raini ya shiga ciki, har kike iya duban idona ki fada min wannan maganar, Iya wai ko kin manta waye ke?鈥�
鈥淎a ina ya zan manta... A gafarce ni Hajiya salo na ne... Amin afuwa鈥�
Iya ta fada da dariyar kunya, zuciyarta tab da tsanar Ammy sai kallon kurwarta take.
鈥淭o daga yau sai yau, ba ke ba ko Zainab kar na sake ganin kafarta a falon nan, idan kina bukatar wani abu ko yin wani abu ki nemi iso karki sake shigo min falo, idan kika yi wasa ba a masarautar ba a yola gaba daya ma sai na canja miki zama鈥�
鈥淭o Ammy ba za a kara ba ayi min afuwa a gafarta min鈥�
Ta farasa tana fashewa da kuka, ta mike tsaye rumgume da kunyarta ta fice daga falon, tana kuka kamar gaske.
Ammy ta kalli Jekadiya da duba na mamaki.
鈥淜in ba ni mamaki, ban yi zaton haka ba, amincewa da ke kuma farinciki abun da Waziri yai yasa na labarta miki taya zaki dauki sirri ki baza a kunne Iya?鈥�
Jekadiya ta rasa inda zata saka kanta, a take ta hau rantsuwa, tana labartawa Ammy yadda akai ta Iya ta ji.
鈥淲allahi ranki ya dade ban yi hakan da nufin labarta mata komai ba, a gafarce ni, ni kaina murna ne yasa na fadi haka, ban yi zaton zata kawo wannan tunanin ba, Wallahi ba halina ba ne鈥�
Ammy bata sake ce mata komai ba ta mike tsaye a fuce ta shige dakinta cikin mamakin yadda Iya ta iya karfin halin wannan tunanin, har ma ta iya furtawa.
***
Iya na shiga dakinta ta maida kofar dakin ta rufe.
鈥淚dan ba yi da lala ba ayi da tsiya, tsaya mu gani ida ita ma Maijidda ta mutu sai wacce kuma? Wata rana da kanki za ki zo kina rokon na taya ki nemawa Shattima auren Zainab, ita kadai ce matarsa kuma da ita kadai zata haifa masa yaya, daga lokacin ne komai zai dawo na mu, ke kanki Ammy sai kin zama abar tausayi...鈥�
Ta fada cikin wani irin zafin rai na jin zafin abun da Ammy tai mata.
鈥淭ana jin kanta matar nan kamar ita ce sarkin, ke kuma bari na gani zaki taya ni yake ko kuma ta gawa za ki yi鈥�
Ta karasa tana janyo wasu sabbin tufafin a cikin wardrobe dinta, atamfa mai kyau da tsada ya janyo ta dora saman gado domin bata son gobe ta tsaya jiran komai.
Haka ta kwana cikin bacin rai da sakesake kalakala a ranta, kamin garin Allah ya waye duk ta matsu, karfe tara ta shirya cikin atamfar data ciro jiya, ta dauki turare ta fesa sannan ta dauki jakar kudinta da makullin dakin ta fito, ta rufe dakin ta nufi kofar fita sai gaisawa take da hadimai kamar ta Allah, kowa sai bata girma yake har ta isa gate din. Sai da ta fita daga unguwar gaba daya sannan ta samu Napep ta shiga tana fadin.
鈥淢alam Unguwar Waziri鈥�
Ta shiga ta zauna har tana kwafa.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:51 - 馃馃馃馃: 32
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
FALMATA POV.
Washe gari misalin bakwai na safe, Baba Adamu ya faka motarsa a inda ya sauke ta jiya sannan ya samu wani almajiri yai masa kwatancin da gidan ya aikashi kiranta, bayan yaron ya dawo ya fada masa cewar tace gata nan zuwa sai ya bashi 50 naira.
Ba a wani dade ba sai ga Falmata ta bullo sanye da hijabinta sai zuba sauri take kamar zata tashi sama.
鈥淚na kwana?鈥�
鈥淟afiya Kalau鈥�
Ta bude gidan baya ta shiga, daidaikun mutanen dake gurin sai kallonta suke cike da burgewa, domin ganin Baba Adamu tsoho ya isa ya sanar musu cewar direba ne, and most of them sun san tana aiki a gidan Sarki, dan a mata haka ba komai bane tun jikokin sarki take kula da su.
Tun da ta shiga motarta hankalinta yana gurin titi har suka isa cikin masarautar, bakin gate din Ammy ya sauke ta ta fita motar tana masa godiya, sannan ta dauki hanyar shiga ciki.
鈥淜e....鈥�
Wata Hadimar ta tabota da sauri tana nuna mata Jurry, sai Jurry tai mata alama da ta zo da hannu. Jiki na rawa Falmata ta tunkare gate din su Jurry ta karasa kusa da ita ta risina har kasa tana gaisheta.
鈥淔ada mata idan ta gama gyaran can ta zo ta gyara dakin Hajiya鈥�
Wata matashiyar yarinya dake tsaye kusa da jurry ta fadawa Falmata cikin daga murya.
鈥淭au鈥�
Falmata ta amsa sannan ta mike tsaye ta koma bangaren Ammy, da kallo Jurry ta bita har ta shiga sannan ta juya ta koma ciki. Kamar kullum sai da tai knocking kofar aka bude mata sannan ta shiga tana gaishe da Inna wuro data bude mata kofar a maimakon Jekadiya data saba bude mata kofar a kullum. Har cikin falon ta karasa ta gaishe da Shattima dake hakimce saman kujera rike da mug yana kallon plasma, kallonta kawai yai ya dauke kai uffan be ce mata ba har ta gaishe shi ta tashi ta nufi dakin yara. Sai da ta gyara komai tsab sannan Jekadiya ta shigo tai musu wanka ta shirya su, sannan Falmata ta soma tofesu da addu'a, tana cikin karantawa tana tofa musu Shattima ya shigo dakin. Kamshin turaren da taji ne yasa ta waigo sai ta ganshi tsaye jikin kofar, domin ko kadan bata ji karar bude kofar ba saboda karancin jinta. Mikewa tai tsaye ta isa gabansa ta mika masa gaisuwa irin ta talaka da dan sarki sannan ta fice daga dakin. Sai da ta fice sannan ta ya sakarwa yaransa murmushi, sai wasa suke cikin walwala da kuzarinsu, cikin wata irin tafiyar kasaita ya taka ya isa gaban yayansa ya shafa kansu, da za a bude zuciyarsa a yanzu da babu abun da za a gani sai farincikin addu'ar da Falmata tai wa yayansa, da kuma irin walwalar daya tarar suna yi. Wayarsa ya ciro ya dauke su hoto sannan ya sake shafa kansu ya fice daga dakin, dakin Ammy ya shiga sai ya samu bata ciki, hakan yasa ya nufo dakin Nana domin yi mata sallama, sai ya same ta kwance saman gadonta ta dunkule kamar marar lafiya.
鈥淣ana lafiya kike kuwa?鈥�
鈥淟afiya Kalau, kaina ke ciwo鈥�
Ta amsa masa ba tare da ta bude blanket din ba.
鈥淜in sha magani?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淲ane iri?鈥�
Ta yi shiru, sai ya kai hannunsa ya yaye zanen data rufa da shi, hakan yasa ta tashi zaune idonta a kumbure kana ganinta kasan ba tai bachi kirki ba.
鈥淔ada min damuwarki, me ke damunki Nana?鈥�
Ya tambaya hankalinsa a tashe, ta yi shiru sai hawaye take.
鈥淔ada min mana, kina da wanda ya wuce ni ne? Kina da gata bayan ni? Tell鈥�
Har ta bude baki ta fada masa sai kuma wata zuciyar ta hana shi, what if yai mata abun da Ammy tai mata jiya? What if ya juya mata baya ya bata da ita?
鈥淏a komai Yaya I'm fine鈥�
鈥淣o you're not, fada min matsalarki pls鈥�
鈥淎mmy tana fushi da ni... 鈥�
Sai kuma tai shiru, hakan yasa shi sauke ajiyar zuciya ya juyo da kyau ya kalleta yadda zata fuskance shi.
鈥淣ana my dear ki daina damuwa da abun da Ammy take miki, kin san Ammy tana da saurin fushi da zafin zuciya a gurin kowa right? Shiyasa mutane ke tsoron fadanta, amman zata daina miki haka i promise you, kuma zan yi magana da ita, ki daina kuka okay鈥�
Ta gyada kai tana hade yawun bakinta da karfi.
鈥�9 zan wuce Katsina me kike son na siyo miki?鈥�
鈥淧erfume鈥�
鈥淥kay, amman ke ma ki daina yin duk wani abu da kika san Ammy bata so, ki daina bijirewa umarninta, kuma idan ta saka ki abu ki rika yi okay, kuma ban da wasa da karatu鈥�
鈥淵es鈥�
Ya mike tsaye yana sakar mata murmushi.
鈥淜i fito ki yi breakfast鈥�
鈥淥kay鈥�
Ta bishi da kallo har sai da ya fice sannan ta rushe da sabon kuka, she has alot to say abun da ta ji Hajiya Babba ta fada da kuma damuwar da take ciki na jefa AA a cikin wani hali, sai dai bata da wannan damar yanzu, wa zata fadawa wa zai mata maganin damuwarta? Nobody right ta kara fashewa da kuka kamin ta kai hannunta ta karkashin filo ta dauko wayar AA ta kunna tana kallon hotonsa. Did he deserve that? Ita ta aikata laifin fa, wani sabon hawaye ya sauko mata a daidai lokacin da kiran Anti Rabi ya shigo wayarta, rike wayar tai tana kallon kiran har ya katse aka sake kira ya katse, sai a ana iko ta daga ta kara wayar a kunne.
鈥淗ello AA鈥�
Anti ta fada daga dayan bangaren, sai Nana tai shiru kamar bata ji har sai da ta sake magana.
鈥淏a shi ba ne鈥�
鈥淲acece ke?鈥�
鈥淣ana ce Sardauna yana gurin yan sanda鈥�
鈥淪aboda me me yai? Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un na shiga uku...鈥�
Kit Nana ta katse kiran kana ta kashe wayar gaba daya tana jin wani sabon kuka na taso mata. Saurin maida wayar tai kasan fillon ta sauko kasa ta saka talkaminta na bedroom ta fice daga dakin sanye da kayan bachi, kanta ba ko dakwali. Ta jidadin samun falon babu kowa hakan ya bata dama fita ta fadar Ammy ta sauka kasa ta nufi bangaren Hajiya. Tana kokarin hawa stairs din ta hango Hajiya na saukowa tare da Jarma, hakan yasa taja ta tsaya har sai da Hajiya ta sauko kasa.
鈥淒aughter har kin tashi?鈥�
鈥淓h Good morning鈥�
鈥淗ow was your night?鈥�
Cewar Hajiya tana sakar mata murmushi, Nana ta juya ta gaishe da Jarma.
鈥淏aba ina kwana?鈥�
鈥淟afiya Kalau Mamana鈥�
Ya kiranta da irin sunan da Mai Martaba yake kiranta da shi, sannan ya kalli Hajiya.
鈥淭o ni na wuce sai an jima鈥�
鈥淭au a gaishe da gida鈥�
Sai da ya wuce sannan Nana ta kalli Hajiya da fuskar tausayi kamin tace komai Hajiya ta tari numfashinta.
鈥淒aughter yanzu Jarma yake fada min ya gano inda yaron nan yake, yana cid, amman wai sun ce ba za su bada shi ba sai sun gama bincike ki kwantar da hankalinki zai fito soon kin ji鈥�
Nana ta masa cewa sai kasa tai da kai, bata son ta nunawa Hajiya cewar ta ji abun da take fada jiya saboda tana jin nauyin Hajiya sosai kuma tana sonta fiye da Ammy, gaba daya ma ta rasa gane miyasa Hajiya tai kalaman jiya. Juyawa tai ta fara tafiya zuwa part dinsu ba tare da tace wa Hajiya komai ba. Dakinta ta koma ta zauna bakin gadonta tana ta tunanin halin da AA zai kasance, kamar an tsikareta ta mike tsaye ta bude wardrobe dinta ta dauko after dress ta saka saman kayan bachinta ta dauki mask dinta ta saka ta saka hijabinta ta nufi kofa, sai da ta fara lekawa falon ta ga babu kowa sannan ta fito da saurinta ta fice ta kofar gaba, kasa ta sauko gaba daya kamin ta isa gurin da tasan direbobin gidan na zama har da hadawa da gudu dan kar Ammy ko wani ya ganta. Direban Ammy na hangota ta doso gurin ya taso ya nufota da sauri.
鈥淎lmu, fita zaka yi da ni akwai key a hannunka?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淢u tafi鈥�
Tun kan su karasa kusa da motar ya danna key hannunsa motar ta fita lock, da sauri Nana ta bude baya ta shiga shi kuma ya shiga driver side ya kunna motar yai warming dinta, sannan yai reverse ya fita harabar, kamin su isa gate Nana har ta matsu, sai da suka hau titi unguwar sannan hankalinta ya soma kwantawa.
鈥淕imbiya ina zamu je?鈥�
鈥淐id鈥�
鈥淧olice station Gimbiya?鈥�
鈥淓h鈥�
Daga haka bata sake cewa komai ba har suka isa, daga waje ya faka motar sai ta bude ta fito.
鈥淜a jirani a nan na dawo鈥�
鈥淭au鈥�
Ta doshi cikin cid din duk kuwa da kasancewar bata taba zuwa ba, gabanta sai faduwa yake kar ta hadu da wanda ta sani ko ya santa. Kai tsaye ta nufin cikin gurin ta shiga, gamin yawan police da kuma mutanen da suke tsaye dan shigar da kara ko sasanci sai yasa ta ji wani iri, sai da ta dake sosai sannan ta isa gabansu.
鈥淒an Allah ina neman Sardauna鈥�
鈥淪ardauna Sardauna, yaushe aka kawo shi nan?鈥�
鈥淛iya da dare鈥�
鈥淒aga ina?鈥�
鈥淴&L Hotel鈥�
Police din ya dauko wani littafi dake saman gurin yana dubawa.
鈥淎hmad Aminu Sardauna ko?鈥�
鈥淓h eh..鈥�
Ta amsa ba dan tana da tabbacin hakan ne cikakaken sunansa ba. Sai police din ya dauko keys ya mikawa na kasa da shi.
鈥淔ito da Sardauna鈥�
Police din ya karbi key din ya nufi cell din dake ta warin fitsari. Nana na tsaye aka fito da AA sanye da farar vest sai dan guntun wando, fuskarsa ta kumbure idonsa daya ma ya rufe baya iya gani da shi, kafarsa ta dama ma tsikarata yake yana takawa daker, kana ganinsa kasan ba karamar wahala ya sha ba. Wani sabon hawaye ne ya cika idon Nana tana ta kallonsa har ya karaso inda take tsaye. Yana ganinta ya gane ta, ga mamakinta sai ya sakar mata murmushin karfin hali da fuskarsa da ta kara bayyana ramarsa daman can ba wata ki bar kirki ce a jikinsa ba. Sai Nana ta rasa kalmomin da zata hada tai masa magana, har sai da ya fara mata.
鈥淣ana...鈥�
鈥淣a'am dan Allah kai hakuri, laifi na ne鈥�
鈥淣o haka Allah ya rubuto, don't say that da ace ke aka kama kara ni, daman ni dan talaka ne, na san zai taba mutumci na amman ba kamar ke ba, just ki yi wani abu a fitar da ni daga nn pls na san hankalin Antina yana can ya tashi鈥�
鈥淏an san me zan yi ba, ba zan iya yin komai ba, Hajiya Babba ce kawai take taimaka min, ita kuma naji tana fadar ai tana son a juyar da case din zuwa kisan kai, Hajiya Karama kuma bata nan, Ammy kuma ba ta saurareni ba har marina tai jiya鈥�
AA ya ziro mata kai jin ance ana son juyar da case din zuwa kisan kai.
鈥淜isan kai fa kika ce Nana? Miyasa me nai? Miyasa zata min haka? Baki fada mata gaskiya ba?鈥�
鈥淣a fada mata, ni ma ban san abun da yasa zatai haka ba, na ji tana fada a waya ban san da wa take wayar ba amman na ji, kuma na ji tana cewa har abun da ya fi sata sai na yi, kuma sai Ammy ta yi kuka da idonta, i don't know why Hajiya ta fadi haka鈥�
鈥淲aya haife ki tsakanin Ammy da Hajiya Babba?鈥�
Ya tambaya duk kuwa da kasancewar be sansu a fuska ba sai a suna shi ma ta bakin Nana.
鈥淎mmy amman Hajiya Babba ta fi so na, komai na ke so tana min kuma ita bata min fada bata kyamata kamar Ammy鈥�
鈥淪o Hajiya Babba is your step mother right?鈥�
鈥淵es kuma she is my mother in-law, saboda dan ta zan aura....鈥�
Shiru yai yana kallonta, indai har haka ne miyasa zata ji dadin lalacewar Nana? Miyasa ba zata jidadin abun da yai ba sai ma ta nemi juyar da abun?
鈥淎mmy tana miki fada akan zuwa makaranta right? While Hajiya Babba bata miki fada? Ammy tana miki fadan kashe kudi Hajiya Babba bata yi?鈥�
Duk abun da ya fada sai ta daga masa kai.
鈥淎nd tana so na sosai fiye da Ammy komai nake so tana min, har lallaba ni take na auri Sirleem danta鈥�
鈥淜ishiyar uwa bata taba son da fiye da uwar da ta haifi dan ba Nana, Hajiya Babba ba son ki take ba, wata kila tana miki komai ne saboda tana son rayuwarki ta lalace, kuma tana son ki auri danta ne saboda wata manufa, indai har tana son ki ba zata tai wannan furucin ba, kuma zata ji dadin abun da nai, ba wai ta juyar da abun ya zama babba ba鈥�
Ya karasa hawaye na sauko masa, sam be dauka abun zai zama haka ba, be ji nadamar aikata abun da ya aikata ba sai yanzu, ya jefa kansa da yar'uwarsa a matsala bayan duk gargadin da tai masa.
鈥淎mman zan fito da kai, zan yi wani abu, ban san miyasa na aikata ba, i regret this, duk laifina ne鈥�
Nana ta fada tana kuka ganin hawaye na zuba a fuskarta AA. Hannu ya saka ya share hawayensa yana kallonta, duk sai ya ji tausayinta ya rufe shi, for what he understand Nana tana da damuwa amman a a saurarenta, tana son gata da rayuwar morewa amman ba a tsara mata rayuwar yadda zata jidadinta ba, sannan hankalinta da natsuwarta bata cika kamar na sauran yan mata sa'aninta ba, ga kuma abun da ta aikata jiya, da ace ba tare yake da ita ba da ta kunyata fiye da kima, and if he can remember ta fada masa bata san abunda ya saka yayi ba hannunta kawai yake kaikayi, ga kuma rashin son zuwa makaranta da take wanda shine silar haduwarsu, wanda be san dalilinta na kin makaranta ba.
鈥淣ana鈥�
Ta kalleshi da idonta da suka gama ja tun kukan data sha jiya.
鈥淧romise me something鈥�
鈥淲hat it's?鈥�
Ta tambaya daker saboda kukan da take mutane dake gurin sai kallonta suke.
鈥淢atso da kunnenki鈥�
Ta matsar da kunnenta kusa da shi.
鈥淜i min alkawari ba zaki sake fashin zuwa makaranta ba, kuma ki min alkawarin ba zaki sake daukar abun wani ba, ko da kuwa na Ammy ne ko na Hajiya, kuma ki min alkawari ba zaki sake zuwa bangaren Hajiya ba, komai ta baki ba zaki karba ba, and no matter how hannunki yake miki kaikaiyi karki dauki abun wani, ki bar wajen, kuma zaki yi ma Ammy biyayya a matsayinta na mahaifiyarki, ki cire cewar Hajiya tana son ki a zuciyarki ki aje gefe鈥�
鈥淎mman bana son makaranta鈥�
鈥淏a zaki iya min wannan ba? Ba zaki iya daukar min alkawari ba? Ni da nai miki wannan abun kuma na shiga wannan halin saboda ke? Kuma kin ji sun ce case din zai juya zuwa kisan kai ne? Ba zaki iya zama yarinyar kirki saboda ni ba?鈥�
鈥淣a dauka na maka alkawari, zan yi duk abun da ka ce, kuma ba zan bari su juyar da abun ba, na san yadda zan yi, i will talk to Sirleem鈥�
鈥淲ho?鈥�
鈥淗er son my boyfriend鈥�
鈥淒an ta ne, karki sake kula shi ki samu wata hanyar ba wannan ba, wata kila a da hadin kansa ake komai, karki sake kula shi okay鈥�
Ta daga mishi kai.
鈥淚 will find another way, and i will fulfill your promises鈥�
鈥淭hank Youu鈥�
鈥淶an tafi鈥�
鈥淜arki karya min alkawari鈥�
Ta gyada kai tana kura masa ido kamin ta juya ta fara tafiya tana ta sake-saken hanyar da zata fi ta fitar da AA daga wannan halin. Cikin motar ta koma ta shiga direban ya kama hanyar gida.
鈥淏angaren Hajiya zaka sauke ni鈥�
Ta fada ganin sun doshi masarautar gadan-gadan.
FALMATA POV.
Shigowar Shattima dakin yasa ta fita daga falon Ammy gaba daya, sai da ta sauko kasa da zimmar zuwa garden sai ta tuna cewar Jurry tace ta zo ta yi ma Hajiya gyara. Da sauri ta juya sai kuma ta aikawa kanta wata tambayar, anya idan ta fita bata fadawa Ammy ba ba zata yi laifi ba? Hakan yasa ta koma cikin falon sai dai bata tararda da kowa ba, har ta zauna sai kuma ta ji tsoron kar ita kuma wacan ta ce bata zo ba, hakan yasa ta mike tsaye ta fice daga bangaren gaba daya. Da dan tsoro ta shiga bangaren Hajiya domin bata taba zuwa gurin ba sai yau, shi ma tsarinsa kamar na Ammy ne, banbancin na Ammy daga dama ne na Hajiya kuma daga hagu. Tana daga kai sama ta kalli stairs din ta hango Jurry tsaye rike da waya tana kallonta, Falmata ta kara cira kafa cira kafa ta hau saman ta risina gaban Jurry.
鈥淩anki ya dade ga ni鈥�
鈥淥kay biyo ni鈥�
Ta fada tana mata alama da ta biyo ta din domin ta san ba lallai ne ta ji ba a yanayin da tai maganar. Falmata ta mike tsaye ta bi bayanta har suka shiga ciki, wannan bangaren ma ya hadu ya ji kayan alatu da abubuwan more rayuwa na zamani, tsarinsa da fentin da kofar irin na Ammy ne furnitures ne kawai banbanci. Tun da Falmata ta shigo falon kanta a kasa yake, hakan nan ta samu kanta da rashin sakewa kamar yadda ta saba a bangaren Ammy duk da a can din ma ba wani sakewa take sosai ba, bata kalli ko'in ba bayan gabanta hakan yasa bata kula da su waye a cikin falon ba, ciki kuwa har da Sirleem dake zaune can karshen falon gurin wasu set din cushion, ya baje documents da system a gabansa da alama wasu abubuwan yake dubawa, sai dai shi ya lura da ita idonsa na kanta har ta shige corridor da zai sadata da dakin Hajiya. Ita dai tana biye da Jurry har suka shiga dakin Hajiya. Tana shiga sau ta ji wani iri domin bata taba shiga bedroom din Ammy ba balle kuma Hajiya da take kamar bakuwa a gurinta. Daga jikin kofar ta tsaya ta risina kasa tana gaishe da Hajiya.
鈥淶o ga tufafi can ki jera min su a wardrobe can鈥�
Hajiya ta fada ba tare da ta amsa gaisuwar da Falmata tai mata ba sannan ta mike tsaye ta fice daga dakin. Tana fitowa ta hadu da Nana ta doso dakin da alama shigowa za tai, da sauri Hajiya ta tare ta.
鈥淒aughter zo muje wannan room din gyara ake min acan鈥�
Nana bata ce komai ba ta bi bayanta suka second bedroom dinta, ta zauna saman kujera tana kallon Nana fuskarta da murmushi, Nana ta zauna kusa da ita tare da cire mask din fuskarta.
鈥淗ajiya ba ki yi komai ba?鈥�
鈥淣o na yi mana, i try my best, police din ne suka ce sai sun gama bincike鈥�
Nana ta kalleta, a yau duk wata kima da kunya da nauyin Hajiya da take ji saita neme su ta rasa, abun da AA ya fada mata sai yawo yake mata a kwakwalwa, and yes he's right indai har Hajiya tana son ta zata yi murna da abun da yai ba wai ta juyar da case din ba, wanda har yanzu Nana bata san dalilinta na yin haka.
鈥淗ajiya na ji kina waya jiya, ban san da wa kike waya ba, amman na ji abun da kika fada, kina son a juyar da case din Sardauna zuwa kisan kai, kuma kin ce zan yi abun da ya fi sata, kuma kin ce sai Ammy ta yi kuka鈥�
Hajiya ta dafa Nana da sauri.
鈥淜e Nana ke ce kike fadin haka? Yaushe na fadi haka? Ni din? Ni Balkisu? Ko dai Ammy ce ta kitsa miki wannan abun?鈥�
鈥淏abu wnda ya kitsa min, kuma Wallahi idan aki fito da Sardauna ba, sai na fadawa Mai Martaba wannan maganar, kuma Wallahi ba zan auri Sirleem ba鈥�
Nana ta fada kai tsaye tana hawaye, gaba daya Hajiya jin tai kamar babu duwawu a jikinta sai ta ji kamar tana kan 茩aya har sai da ta gyara zama sannan ta samu damar hade yawun daya cika mata baki.
鈥淣ana ni Hajiya Bilki kike fadawa wannan maganar? Ni zaki shiryawa karya? Kin bata wayonki鈥�
鈥淢ai Martaba da kowa na gidan nan ya san ba zan miki karya ba, Wallahi Hajiya idan Sardauna be fito ba sai na fadawa Mai Martaba鈥�
Ta karasa da kuka ta tashi da sauri ta fice daga dakin.
鈥淣i....鈥�
Hajiya ta nuna kanta.
鈥淵aushe Nana ta lalace haka? Har ta iya labe? Ko dai wani ya ji?鈥�
Ya mike tsaye wani irin gumi na keto mata ta ko'ina.
***
Falmata bata ji ba har sai da Jurry ta sake fada mata sannan ta tashi ta nufi gurin tulun tufafin da bata san ranar gama jerasu ba, saboda yawansu. Cikin natsuwa ta fara jera kayan da yawancinsu sabbi ne da ba a saka ba, sai kuma wandanda aka saka amman an goge su an shiryasu. Laces ta fara jerawa guri daya sannan ta shiga jera yadi, after like thirty minutes Jurry ta dawo dakin ta mika mata wasu yan kunne yara kanana masu kyau da kyalli.
鈥淜arbi wannan na baki鈥�
Falmata ta girgiza mata kai.
鈥淎a ki bar shi na gode鈥�
A take Jurry ta hade mata fuska.
鈥淜arbi mana, sai ki kulle a dankwalinki dan kar ya fadi鈥�
Abun ka da mai tsoro sai ta karba gudun kar ta mata fada ta yi yadda ta umarce ta wato ta saka a dankwalin da kulle sannan ta maida dankwalin a kanta ta daura ta cigaba da abun da take, sai kusan 10am ta gama jera kayan, hannunta har yayi sanyi ga gajiyar tsayi da tai, komawa tai gefe ta tsaya tana jiran shigowar Jurry ko Hajiyar ko wane sannan ta fada musu ta gama. Cikin sa'a kuwa Jurry ta shigo dakin.
鈥淩anki ya dade na gama鈥�
鈥淥kay鈥�
Jurry ta karasa cikin dakin ta bude drawer madubin Hajiya ta dauko wata sarka ta gold cikin gidanta ta mikawa Falmata.
鈥淕ashi Hajiya tace a baki鈥�
Ta fada da karya yadda Falmata zata ji, sai ta girgiza mata kai da sauri tai baya da hannayenta.
鈥淎a ba zan karba ba, fada za a min a gida鈥�
鈥淥h Ammy ko? Zata ce waya ce ki karba? Ai ba sai kin bari ta gani ba, a boye zaki shiga da shi idan kin je gida sai ki aje abun ki, ba a maidawa Hajiya Kyauta鈥�
Ta girgiza kai tana jin bata son karba duk kuwa da bata san muhimmancin sarkar ba balle ta san ta zinari ce ko azurfa ko kuma sarkar ce kawai ta fashion.
鈥淒an Allah karki saka ni na karba dole, Wallahi a zan iya saka ta ba鈥�
鈥淜i karba na ce, you're very stupid ina cewa ki yi abu kina cewa aa yar talaka da ke useless girl鈥�
Jurry ta fada a tsawace da sauri Falmata ta kai hannu ta karba ta saka a cikin Hijab.
鈥淣a gode鈥�
Ta juya da sauri ta fice daga dakin, tana tafe gabanta na faduwa, kamar wacce ta sato sarkar haka ta rika boyonta a cikin hijabin har ta fita daga bangaren Hajiya. Cikin fargaba da tsoro na rashin dalili ta shigo bangaren Ammy ta danna door bell din ba bata lokaci aka bude mata, ganin Ammy da Jekadiya a falon yasa gabanta faduwa saboda ta fita ba tare da ta fada musu ba.
鈥淜e daga ina kike?鈥�
Jekadiya ta jefa mata tambaya tun kan ta karaso cikin falon, sai ta tsaya nesa da su ta risina kasa kamar yadda ta saba.
鈥淒aga bangaren Hajiya, ta saka ni gyaran kayanta ne鈥�
鈥淎mman babu neman izini zaki tashi ki fita dan kin raina mutane? Wa kika tambaya da zaki tafi? Ko gyaran kaya kika zo yi nan? Tun da kike nan an taba saka ki wani aikin da ba na raino ba鈥�
鈥淎a dan Allah ku yi hakuri ba zan sake ba鈥�
鈥淲allahi kin kuru da Shattima be wuce ba, da sai kin karbi hukuncinki, ki bar masa yara kije gurin wani aikin dan rainin hankali鈥�
Jekadiya ce take ta fadan Ammy dai tun da ta kalli Falmata sau daya ta dauke idonta bata sake kallonta ba, domin hankalinta da tunanin yana can gurin abun da Nana ta fada mata ta yi jiya, tun jiya da abun ya soketa be barta ba har yau sai dai bata iya labartawa kowa ba, saboda ba labari ne mai dadi ba. Tunanin abun da zai zame mata mafita take, wanda zuciyarta take raya mata aure ne kadai mafitar Nana, idan akai mata aure wata kila zata natsu kuma zata yi hankali, and controlling dinta zai koma karkashin kulawar mijinta ne, beside bata son karatu then zaman me zatai a gidan? Shigowar Jurry tare da wata hadimar ne yasa Ammy dawowa daga duniyar tunanin da ta tafi, bata ji karar door bell da aka danna ba har tashin da Jekadiya tai ta isa gurin kofar ta bude mata bata sani ba sai da ta iso cikin falon ta mika mata gaisuwa.
鈥淎mmy barka da hutawa鈥�
Ta fada daga tsayen da take fuska a hade.
鈥淪annu Juwairriya鈥�
Jurry ta mikawa Falmata hannu.
鈥淏a ni sarkar da kika sata鈥�
Falmata ta mike tsaye da sauri tana kallon Jurry, da mugun mamaki, ta ji abun da Jurry ta fada sarai domin a tsawace tai maganar.
鈥淏a ni sarkar da kika sata... Ke chajeta鈥�
Jurry ta fada tana kallon hadimar da suke tare, Falmata kan mutuwar tsaye tai har hadimar da isa kusa da ita ta daga hijabinta ta karbi sarkar.
鈥淕ata kuwa a jikinta.鈥�
Hadimar ta fada tana mikawa Jurry sarkar.
鈥淜a ji yarinya daga shiga tai ma Hajiya gyara sarka na kan gado ta sace, ni na dauka daga daga cikin hadiman gidan nan ne shiyasa ma na kirata, ashe barauniya ce, ke ni ban ma yarda da ita ba chajeta a ko'ina鈥�
Falmata na tsaye kamar ice hadimar ta shiga bincikar jikinta, ta cire mata hijabi ta kwance dankwalinta a nan ta lura warware kullin dake jikin dankwalin ta sai ga yan kunne gold na yara, wanda hakan ya bawa Ammy da Jekadiya mamaki ganin irin yan kunne luma.
鈥淲annan na yara ne har shi kika sata kenan! Allah ya shirya ki鈥�
Har lokacin Falmata bata iya furta komai ba, mamaki da al'ajab ya hanata kuka ko magana balle ta motsa daga inda take tsaye.
鈥淲uce muje ma Hajiya ta ga fuskarki kar ta sake sakaki aiki daga yau, ko bangarenta ma karki sake shiga鈥�
A nan ma Falmata kallon Jurry kawai take tana ganin komai kamar a mafarki, wanda hakan ya kara tabbatarwa Ammy cewar ta yi satar da gaske kenan.
鈥淩ikota鈥�
Jurry ta fada sannan ta juya ta nufi kofar fita, hadimar dake take mata baya ta ta rika hannun Falmata ta jata babu ko mayafi akanta suka fice zuwa bangaren Hajiya. Ammy ta bisu da kallo Jekadiya kam bata ce komai ba, daman can indai sabgar Jurry ce bata shiga saboda rashin kunyarta da kuma izza, gashi kuma Falmata ta tafi bata fada musu ba.
Ammy ta mike tsaye ta shige dakinta tana jin wani iri tunawa da Nana, idan har wannan tana da hujjar sata wata kila ba zai wuce talauci ba, Nana fa? Hawaye ya cika idonta sai ta saka hannanyenta ta rufe fuskarta ta fashe da irin kuka da ta manta rabon da tai irinsa.
Kamar akuya haka Hadimar ta shigo da Falmata cikin falon Hajiya, Jurry ta tsaya daga falon tana kwalawa Hajiya kira.
鈥淗ajiya fito ki ga munafunar鈥�
Hajiya da jiki ya gama mutuwa saboda kalaman Nana ta fito daga dakin zuwa falo, shouting din da Jurry tai ne yasa hankali Sirleem daya shirya yake kokarin fita ya dawo falon har ya kura da Falmata.
鈥淚ta ce yarinyar鈥�
Hajiya ta tambaya tana doso inda suke, Sirleem ma ya nufo gurin ganin Falmata. Sai a lokacin hawaye ya fara saukowa Falmata ta girgiza ma Hajiya kai, sai kuma ta kasa magana.
鈥淢iya faru?鈥�
Sirleem ya tambaya, a daidai lokacin da Rima da Kausar suka doso gurin.
鈥淲annan yarinyar ta saci sarkar Hajiya, daga gyaran tufafi ta dauke sarkar Hajiya ta miliyan uku da rabi鈥�
Jurry ta fada tana nuna masa Falmata.
鈥淪arka....鈥�
Sirleem ya fada kamin ya kalli Falmata, sai ta girgiza masa kai alamar aa tana wadansu irin hawaye masu ban tausayi. Tasss Jurry ta dauke ta da mari.
鈥淥h karya zan miki kenan dan ubanki...鈥�
Bata aje hannun ba Sirleem ya mayar mata da marin a kuncinta na dama kamar yadda ta mari Falmata a kuncin dama.
鈥淏a zaki barta tai magana ba?鈥�
Ya fada wani irin zafin rai na taso masa marar misaltuwa. Daga Jurry har yayarta Rima da kanwarta Kausar sai da mamaki yasa su wani shock, balle Hajiya dake kallon Sirleem kamar ta ga wani abun tsoro.
鈥淜a mari jinin sarauta saboda wulakantacciya talaka? Ba a taba ba, ba a taba cin zarafin yar sarki a gaban kaskantattun mutane ba sai a yau, you take her side ka yarda da ita ka karyata yar'uwarka?鈥�
Sirleem ya kalli Hajiya try to control himself.
鈥淚 know this girl, she can't even read and write, i don't think ta san abun da ake cewa gold, idan ma ta sace sarkar ta kaita ina? Me zata yi da sarkar mikiyan uku da rabi? Ina zata kaita? And miyasa ta kirata ta gyaran tufafin from first place? Ba akwai enough Hadimai da masu aiki a bangaren nan ba?鈥�
鈥淎nd now ni kake dorawa laifin kenan?鈥�
鈥淣o laifin Jurry ne, daman tun da na ga shigowar yarinyar na zuciyata ta raya min wani abu, there's something behind it, Jurry zata iya kisa komai saboda bata da hali, baku san halin da yarinyar take ciki ba, Falmata ba zata yi abun da zai saka a koreta daga gidan nan ba, you must explain it鈥�
Ya karasa yana kallon Jurry, kamin ya rika hannun Falmata ya fice da ita daga falon. Hajiya ta bishi da kallon mamaki.
鈥淗e hold her hand, and he know her name, taya? Ban gane ba, ya haka wai? Yau ko yau ce?鈥�
Ta tambaya kamar wacce ta rikice, daga Kausar har Rima kallonta suke da kuma Hadimar data riko Falmata domin ba su san abun da take nufi ba, duk kuwa da kasancewar su kansu suna mamaki da abun da Sirleem yai.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:51 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
IYA POV.
Napep din data hau be sauketa ko'ina ba sai bakin gate din gidan Waziri, sai da ta sallame shi sannan ta buga gate din aka bude mata ta shiga, bangaren uwargidan ta fara zuwa wato Hajiya Maryam ta fara zuwa suka gaisa sannan ta nufo part din Hajiya Talatu, tana tafe tana addu'ar Allah yasa wacce daje dan ita tana nan, cikin sa'a kuwa tana tura kofar falon ta shiga sai tai arba da ita a tsakar falon ta saka indomie a gaba ta kasa ci, kanta ba dankwali sai wata doguwar riga dake jikinta, dayan hannunta rike da wayarta tana lasawa duk da kasancewar fuskarta tana facing plama dake falon ne, Iya bata san lokacin daya washe hakora ba.
鈥淢ashallah, sannu dai Maijidda jiddalo farar mace alkibbar mata, farar mace lantarkin gida, kowa ya auri baka kudinsa ne be kai ba鈥�
Maijidda ta yi murmushi tana dan sosa kanta.
鈥淚ya yau ke ce a gidan mu?鈥�
鈥淣i ce fa, tun da ku kunki zuwa ba dole mu zo mu kawo muku gaisuwa ba, yayan sarakuna jikokin sarki, jinin sarauta jinin kima da martaba, jinin da baya zuba talaka ta tsallaka, Allah ya kara imani da mubbiba鈥�
Iya ta karasa tana daga mata hannu irin yadda ake ma yayan sarakuna, Maijidda dai sai murmushin karfin hali take domin tana ciki damuwa matuka, ba yau Iya ta saba mata kirari ba, halin iya ne shisshigi da iya yi, indai ta san kana da alaka da sarautar gidan to ta dinga zuba maka kirari kenan har sai ka gaji.
鈥淚na giwar mata? Hajiya mai dubun nairaro mai yi ws talaka da marar uba gata? Wacce bata kyashin badawa?鈥�
鈥淵anzu nan ta fita, zata je gidan Hajiya Hansai daga can ta wuce Masarauta gurin Hajiya Babba鈥�
Iya ta dafe kai kamar gaske.
鈥淜ai amman yau na yi baka tafiya mai kama da baka, na yi rashin sa'a gashi na taso tun daga masarauta saboda kawai na kawo gaisuwa鈥�
鈥淎i tace zata je can idan kin je zaki ganta鈥�
Maijidda na fadar hakan ta mike tsaye ta nufi dakinsu, bata dade ba ta fito rike da 5k ya mikawa Iya, a gurin karba Iya ta hada da kurwarta ta karbe.
鈥淜ai abu yai daidai abu yayi kyau, na taki sa'a na yi farar tafiya, ai ni a sai na ga Hajiya ba ma, kin biya ni Allah dai ya hada fuskokinmu a lahira鈥�
鈥淎meen鈥�
Maijidda ta amsa tana jin kanta na dan sarawa kadan, kamin ya koma daidai har ta samu zaunawa ta cigaba da juya abincin.
鈥淭o yar albarka zan tafi, sai kuma wani jikon inji kare da ya zubar da tsamiyar kura鈥�
鈥淭o Iya a gaida gida鈥�
Iya ta mike tsaye tsabar farinciki har jin take kamar ta daka tsalle, cikin kudin ta jimke kurwar Maijidda har sai da ta fito sannan ta ciro kurwar ta kulle a zanenta, ta kama hanya ranta fes.
HAJIYA BABBA POV.
Hajiya Talatu ta girgiza kai tana mamakin jin abun da Nana tai, domin ya fi komai bata mamaki sama da wanda Sirleem yai.
鈥淵anzu wuyan Nana har yayi kauri haka? Ita nan har ta samu hankalin iya tufafi da labe da furta irin wadannan鈥�
Hajiya Babba ta tabe baki
鈥淗mmm har tana min barazanar zata fasa auren Sirleem, sannan kuma wai zata fadawa Mai Martaba matukar ban saka an saki yaron ba鈥�
鈥淭o wai son shi take ne?鈥�
鈥淕a alama kina gani, idan ba son shi take ba ta isa tai min wannan ne? Nana ni zata kalli tsabar idona ta fada min haka? Hmmmmmm鈥�
Hajiya Talatu taja dogon numfashi ta sauke.
鈥淜i kwantar da hankalinki Hajiya, abun da ya fi kawai mu koma garin mutanen nan ba a fa bori da sanyin jiki, sannan ni a tawa shawara ki saka a saki yaron kawai in yaso idan munje sai mu fada musu su rufe mata baki, kuma su shiga tsakaninta da yaron, kuma su kara mata son Sirleem a ranta, shi kuma Sirleem din a rabashi da wacan yarinyar idan ya kama a haukarta da ita duk ayi, ni ma kuma ga tawa matsalar ina son su saka Waziri ya fasa maganar auren nan鈥�
鈥淗aka na yi niya daman, na fadawa Jarma a saki yaron, yau idan ya dawo zan masa maganar zuwa garin, kuma tun yau zan fadawa Mai Martaba cewar Hajiya Hansai bata da lafiya ina son naje dubata jibi, sai mu wuce kawai domin zama be gan mu ba, kin ga idan muka je ma sai su fada mana wacece Fadimen har ita din mu yi maganinta, tun kam ma ta shigo ciwon kan ya mana yawa鈥�
鈥淓h haka ne, sai dai wani hanzari ba gudu ba, kin san Jarma be san da ni ba a lamarin nan idan ya san da ni za a tafi asirina zai iya tonuwa鈥�
鈥淜arki ji komai, ai ba fada masa zan yi cewar ga abun da zai kaiki ba, zance zaki rakani ne kawai, ke kuma sai ki fara shirinki tun yau鈥�
鈥淓h tun yau zan fara, gobe zan bar gidan daman ina da zimmar yin yaji saboda auren nan, to daga gobe ma zan bar gidan na koma gidan Yaya Rakiya zan fada mata komai ta nan zan samu hanyar zuwa, domin na san halin Waziri wani irin murdaden mutum ne, ba zai nemi ba sai an kwana biyu鈥�
Hajiya Babba ta kalli tsadaddin kulolin abincin dake gabanta tana fadin.
鈥淣i mamakina ta ina Sirleem yasan yarinyar nan? Har yana fadar wai ban san halin da take ciki ba?鈥�
鈥淪hine abun mamaki ai, amman dai idan muka je can ai zamu ji鈥�
鈥淏ari ma na kira Jarma tun yanzu鈥�
Hajiya ta dauko wayarta ta lalabo number, bata dade tana ringing ba ya daga.
鈥淗ello Hajiya, na fada musu a sake shi, gani nan a mota gani nan hanyar zuwa Masarauta yanzu鈥�
鈥淭au yayi sai ka iso鈥�
Ta sauke wayar tana wani kankance ido, irin na manyan matan nan dake cikin damuwa.
鈥淵ace gashi nan a hanya, sai ki wuce kamin ya iso鈥�
Hajiya Talatu ta mike tsaye da sauri tare da daukar jakarta.
鈥淜ara na tafi kar ya tararda ni a nan kam, duk yadda kuka yi sai ki sanar min a waya鈥�
Kai Kawai Hajiya Babba ta iya daga mata, ta maida dubanta gurin window dakin, abubuwan nan biyu sun tsaya mata a rai.
Hajiya Talatu bata dade da fita ba, Jarma ya shigo dakin da sallama, kamin ya zauna Jurry ta turo kofar dakin ta shigo ita ma, ta zauna kusa da Hajiya. Jarma ya zauna yana kallonta domin duk abun da suke be taba magana da Hajiya a gabanta ba sai dai idan ya tashi Hajiya ta labarta mata komai. Kamin Jarma yace komai Hajiya Babba ta kalleshi cike da damuwa ta ce.
鈥淛arma ina son zuwa garin mutanen nan jibin nan鈥�
Jarma ya kalli Jurry kamin ya kalleta.
鈥淛ibi fa kika ce Hajiya鈥�
鈥淓h mana Jarma, baka ga halin da muke ciki ba? Ina da tabbacin mutanen nan ne kadai za su iya man maganinta, tun ba aje ko'ina ba mun fara ganin lalacewar shiri balle kuma nan gaba? Me kake tsammani? Daman kace sun fada Falmata Sardauna da kuma Fadime za su lalata mana shiri ga shi kuma mun fara gani tun yanzu, ba kuma lalacewar shirin ba tonuwar asiri wanda zai saka mu ji kunya鈥�
Jarma ta sauke ajiya zuciya yana kallon Jurry, so yake yai magana kuma yana jin nauyinta domin be taba irin wannan maganar da Hajiya a gabanta ba, ganin yadda yake dari-dari da Jurry yasa Hajiya tace.
鈥淜arka damu Jarma, Jurry ta san komai na san ka sani, tafiyar nan ma da ita za ayi da yardar Allah, ka sake jikinka kai magana鈥�
鈥淗ajiya kina ganin tafiya jibi jibin nan be yi sauri ba?鈥�
鈥淏a wani sauri ni idan zan samu dama ma yau zan tafi Wallahi, yanzu haka ji nake kamar a kaya, idan fa mu ka yi wasa za mu ga wasa鈥�
鈥淗aka ne gaskiya, to ai ni bani da matsala, sai na fara shirina tun yanzu, ba ma sai mun je da wannan abokin nawa ba gudun kar ya ganki ko kuma ya gano wani abu, sai mu tafi kai tsaye a can Katsina din, in ya so kamin mu shiga garin sai na sami abokin wannan wanda yai mana jagora ya sake mana鈥�
鈥淗aka za'ayi, Juwairiyya zata siya mana tickets din jirgin Katsina, sai mu hadu a airport amman fa shirgar burtu zaka kai dan kar wani yace ya gan ni tare da kai鈥�
鈥淗aba Hajiya kamar ba ki san ni ba, na san yadda zan yi ai, sai dai matsalar kar sai mun sauka can wani ya fadawa Shattima ya gan mu tun da kin san a Katsina yake aiki鈥�
鈥淎i ba shiga zamu yi cikin garin katsina mu zauna ba, kuma tun kam mi isa zan fadawa Hajiya Amutu ta sama mana mota mai bakin gilashi, ni idan son samu ne ai ranar da muka je Kt din mu isa garin mutanen washe gari sai mu dawo, har tickets din dawowa Juwairiyya sai ki siya mana, ni wlh na matsu na ganni garin mutanen nan鈥�
鈥淥kay ba matsala Hajiya, duk yau zan siya inshallah鈥�
Cewar Jurry tana amsawa Hajiya Babba.
Jarma yayi murmushi.
鈥淲ani abun ma sai kin je Hajiya, bokan nan makaho ne, amman zai karanta miki komai kamar gabansa aka yi, ni kaina sai da na tsorata da lamarinsu musamman yanzu daya kasance duk abun da suka fada shi ke faruwa鈥�
鈥淗mmmm鈥�
Shine kawai abun da Hajiya ta fada tana dauke kai.
FALMATA POV.
Tun da Sirleem ya saka ta a motarsa ta kasa magana sai hawaye take, kana ganinta ka san a rikice take, irin rikicewar nan ta mai gaskiya daya rasa abun fada, ga bakinta yayi mata nauyi ji take kamar an saka super glue and manne bakin. Driving yake ba dan yasan inda za shi ba, ko kuma inda zai kaita, abun da kawai yake ganin ya dace shine ta yi nisa da gidan for a while. Slowly yake driving din yana kallon fuskarta, the way da hawaye suke mata zuba sai yasa jin wani iri gashi ta kasa cewa komai tun da suka shigo motar.
鈥淔almata鈥�
Ta juyo daker ta kalleshi still hawayen na sauko mata, har yanzu ta kasa yarda ba mafarki take ba.
鈥淜i ce wani abu mana, ko da ban dauka ba, kazafi tai min, ko kuma ki fada min yadda komai ya faru鈥�
Ya fada yana kallonta, can kuma ya kalli titi yana tukin, tsoro yake kar bakinciki yasa ta kasa magana gaba daya, gashi bata wani ji sosai, wannan kiran da yai mata ma da be daga murya ba da na zata ji ba. A zahiri motoci da gidaje Falmata take kallo a badini kam tunanin yadda Baba da Umma zasu yanka namanta su soya shi shi ne, ko kuma su gasa ta da wuta, idan har ta koma musu gida da wannan labarin, ta dayan bangaren kuma tana tunani irin korar wulakancin da Ammy da Shattima za su mata, ta san ba zasu taba zama da ita ba tun da har aka samu yan kunnen Luma a dankwalinta. Sai a lokacin ne ta samu damar tausayawa kanta har ta fashe da wani irin kuka.
鈥淢e na mata miyasa zata min haka, miyasa ta laka min sata? Yanzu Ammy ba zata yarda da ni ba, kuma Baba idan ya ji zai iya min wani abun ko Umma ta saka ya koreni鈥�
Ta fada daker kuka n cinta yana taushe mata numfashi. Sirleem ya kalleta ya sauke idonsa har gudin wuyanta, damarar daya gani a wuyanta ya matukar burgeshi yana son mace da damarar wuya.
鈥淎mmy tace wani abu ne?鈥�
鈥淎a... Aa.. Amman na san zata kore ni ne saboda ba da izininta na tafi ba, lokacin da zan tafi ban fadawa kowa ba, kuma ya bani yan kunnen yara tace na daure a dankwalina ta kwance min dankwalin a gaban Ammy tace na saci na yan kunnen Luma, kuma Wallahi ban dauka ba...鈥�
Ta kara fashewa da kuka. Kallonta ya sake yi, ba tare da ya ce komai ba ya dauke idonsa ya cigaba da tukin.
鈥淣a taba yin irin wannan kukan da kika yi鈥�
Ta kalleshi still tana ta rera kukan a hankali.
鈥淟okacin da na zabi yin sana'ar waka, a lokacin ban wuce 14 years ba, My Dad yace ba zan yi ba, ya rufe a daki, Hajiya ma tace ba zan yi ba, wai abun kunya ne a gurinsu ace ina waka ina dan former vice president? A daki nake wuni bana fita ko'ina sai idan school zan je duk wata hidima za'ayi ni ina daki a boye, Dad dina ya dauka hakan zai saka na cire rai da abun da nake so, ni kuma hakan sai ya bani damar rubuta wasu wakokin da yawa鈥�
Ya dan yi murmushi.
鈥淣a sha wahala fa kamin na kawo yanzu, saboda family na basa so a wacan lokaci, but look at me now! Siblings dina har cewa su ke ni dan'uwansu saboda su burge mutane ne, and before my father died shi da kansa ya bude min studio鈥�
Ya karasa still smiling. Daga haka be sake cewa komai ba har ya isa gaban gate din Hajiya, ya saba faka motarsa waje, ya fita ya shiga cikin gidan, sai dai ganin Falmata bata da mayafi a jiki gashi rana ne ba dare ba yasa yai horn mai gadin ya bude masa gate, ya shiga harabar gidan ya faka daf da entrance din Momy har lokacin Falmata kuka take marar sauti. Sai da ya kalli Ameer dake tsaye entrance din rike da jakar laptop sannan ya kalli Falmata.
鈥淛ira ni a nan zan fito yanzu鈥�
Kamar yasan ba zata ce mishi komai ba, ya bude motar ya fita ba tare da jiran abun da zata fada ba, hannu ya mikawa Ameer suka gaisa sannan ya danna door bell din falon, after like 10 minutes Momy ta bude masa ya shiga ciki ya maido kofar ya rufe. Da hannu Ameer yai ma Falmata alama da ta zo, sai ta bude motar ta fito tana share hawayenta, gaba daya ta manta da wani mayafi bata mayafi take ba, ta tashin hankalin dake gabanta take yi, bata cikin kwanciyar hankali amman hakan be hanata tafiya a natse ba, be kawar da komai daga tarbiyarta da tsantsan da kai ba. Gaban entrance din ta tsaya kanta a kasa hawayen kuma sun ki daina mata zuba, ganin bata karaso ba yasa shi takowa ya sauko inda take ya tsaya.
鈥淢e kike yi ma kuka?鈥�
Ta kasa magana sai kokarin hade kukan take, duk da bata iya jin abun da ya fada ba.
鈥淢e ke tsakaninki da Sirleem?鈥�
Wannan kam ta ji domin ya kara matse tazarar dake tsakaninsa da ita kamin ya furta mata tambayar, ta girgiza masa kai alamar babu komai, sai dai bata furta masa komai ba.
鈥淶auna鈥�
Ya fada yana nuna mata, sai dai kamin ta komai ya rigata kai wa kasa yai ma kansa mazauni a gurin. A hankali ta daga idonta ta kalleshi sannan ta zauna tana jin kamar an yanke mata kukanta.
鈥淢iyasa kike kuka?鈥�
Ya tambaya da rada, he just need to know because shi kanshi yana kallon Sirleem as bad guy saboda wasu celebrities sun batawa wasu suna.
鈥淎n kore a gurin aikina鈥�
鈥淪hi zai saka ki kuka?鈥�
Ya tambaya da mamaki domin shi be ga abun kuka ba dan an koreta a gurin aikinta, ko bata fada b ya san na aikin office ba ne, domin ba tai kama da masu aikin office ba, ta ma yi kankanta da irin wannan aikin.
鈥淚dan na koma gida Umma zata iya min duka Baba ma haka?鈥�
鈥淢amanki?鈥�
Ta girgiza kai.
鈥淢amana ta rasu, abokiyar zamanta dai鈥�
鈥淥h. Sorry鈥�
Ya furta yana jin wani iri, haka yake samun kansa a duk lokacin daya hadu da marar uwa mace ko namiji yana tausaya masu.
鈥淩ashin uwa ba dadi, idan mutum ya rasa uwa ya rasa babban jigo鈥�
Ya fada yana kallon harabar gidan alamar yana kokarin nisawa a duniyar tunani.
鈥淜ai ma ta ka ta rasu?鈥�
Unexpected Falmata tai masa tambayar, juyowa yai ya kalleta sai ya sakar mata murmushi.
鈥淣o i don't think so, i can't say a ina mahaifiyata take a yanzu, and i can't say me ya raba ni da ita, i just got lucky na samu Momy tana kula da ni sosai not like other step mothers, and i hope wata rana Mama na zata nemi ni, ban san abun da ya hana ta zuwa gareni ba, ni ma kuma ban san abun da ya hanani nemanta ba, a duk lokacin da nai unkurin haka sai na kasa amman ina fatar sake ganin fuskarta ko da sau daya ne a rayuwa, i need to meet my biological mother鈥�
Ya sake kallon Falmata yana ta kokarin kirkirar wani murmushi ya yaba a fuskarsa, domin yana samun kansa cikin damuwa a duk lokacin da ya tuna da mahaifiyarsa.
鈥淵a sunanki ma?鈥�
A maimakon tace masa Falmata ko Fulani sai ta zabi fada masa ainahin sunanta.
鈥淔ateema鈥�
鈥淣ice name, ni kuma sunana Ameer ko ki ce black wato baki kamar ke, mun yi anko, ni baki ke baka hakan na nuna ba mu yi gadon farin ba kenan鈥�
Ta yi murmushi kamar ba ita ce ta gama kuka a yanzu ba.
鈥淣i Babana fari ne, Mamana ce baka鈥�
鈥淣i kam Mamana da Babana duka bakake ne, sai dai Mamana ta fi baki but tana da kyau sosai, sai dai a kamani Babana na dauko ban biyo Mama ba鈥�
鈥淣i ma fuskar Baba na dauko, amman bakin na Mamana ne, har Umma tana cewa wai ba dan ina da kamanin Baba ba da sai ace ni ba yarsa bace, wai na cika baki kamar zunubi鈥�
Ta fada da dan karamin murmushi fuskarta, ido ya kura mata hakan nan yake jin ta kwanta masa a rai sai ya ke jin kamar daman can ya santa ba, kamar yadda ita ma take jin sakewa da shi.
鈥淗akan ya nuna babanki yana da kyau鈥�
Ta yi murmushi, shi ma murmushin yai ya mike tsaye yana duba agogonsa.
鈥淢omy kar nai latti fa鈥�
鈥淚na zaka je?鈥�
Ta tambaya tana mikewa tsaye.
鈥淎irport zata kai ni na bi jirgin Abuja, zan koma makaranta ne America鈥�
鈥淲ata kasa?鈥�
鈥淵eah hutu ya kawo ni nan, amman na kusa gamawa na dawo gaba daya, ke ina kike karatu?鈥�
鈥淣i bana makaranta ban taba zama aji ba鈥�
鈥淒a gaske?鈥�
鈥淓eh鈥�
Sai ya ji taba shi tausayi.
鈥淚na mayafinki?鈥�
Sai a lokacin kunya ta lullube ta, domin ta manta da wani zancen mayafi har sai da yai magana.
鈥淎 can gidan na bar shi...鈥�
Tana rufe baki Momy ta bude kofar falon ta fito Sirleem na bayanta sai dai shi yana rike da kofar falon ne. A nan wata sabuwar kunya ta sake lullube Falmata haka cikin dauriya ta risina ta gaishe da Momy.
鈥淢omy ina kwana鈥�
Momy ta amsa mata tana mata kallon tausayi.
鈥淟afiya Kalau ai wuni yayi 12 bata kusa ba?鈥�
Falmata ta sunkuyar da kanta.
鈥淜i shiga ciki, zan aje Ameer airport na dawo, Sirleem ka sama mata Hijab ta saka鈥�
Daga bakin kofar da Sirleem yake tsaye ya amsa da Okay, sai da Falmata ta kalli Ameer din sannan ta taka zuwa gaban kofar Sirleem ya bude mata ta shiga. A kasa ta zauna tana shi kuma ya wuce sama ya shiga dakin Ammy, be dade ba ya sauko rike da karamin veil kusa da ita ya zaune, sai dai shi a saman kujera yayinda da ita kuma take zaune a kasa.
鈥淪aka wannan ban ga hijaban ba鈥�
Ta mika hannunta biyu ta karba ta yafa, ya ciro wayarsa yana dannawa ba tare daya ya kalleta ba.
鈥淣a fada ma Momy komai, and i hope zata dauke ki a aiki a nan, idan ma bata son aiki as i know bata son yar aiki zaki rika wuni a nan sai dare ki koma, idan lokacin biyan kudin aikin ki yayi zan baki sai ki bata, ina fatar hakan ya miki? Ba sai sun san an koreki ba balle su yi miki horo...鈥�
Tun da ya fara maganar ta daga kai tana kallonsa sai idonta ya cika da hawayen farinciki, kura masa ido tai tana ta kallonsa wani irin kaunarsa ce take jin tana kirkirar muhallin a zuciyarta. Jin ta yi shiru bata ce komai ba yasa ya kalleta sai ya ga hawaye a sauko mata.
鈥淗akan be miki ba ne?鈥�
Ta girgiza masa kai a hankali.
鈥淒a ace zan iya, da na bude maka zuciyata kaga yadda kimarka ta cika ta, da ace kowa kamar kai yake da duniya ta zauna lafiya, kana da kirki fiye da tunanina, kana da kyautata ga masu bukata, baka kyamar kowa baka da girman kai, har yanzu na zuciyata ta kasa aminta cewar kai ne Sirleem M2, ina rokon Allah yai maka fiye da yadda kai min, ya zama gatanka, yai maka jagora ya shiga maka gaba akan dukan al'amurranka鈥�
Yayi murmushi yana mata wani kallo mai wuyar fassara, kalamanta na ratsa jini da jiniyar jikinsa.
鈥淲ata mace mai kalar shekarunki ko kasa dake, ko sama da ke bata taba fada min kalamai masu dadi kamar yadda kika fada min ba, ina jindadi idan na yayewa wani bakinciki, ina jin dadi idan nai taimako, amman ke... Ina ji kamar ace zan iya yaye miki damuwarki fiye da kowa, kina bani tausayi sosai, and yadda kaddara take ta hada mu maybe you need me the most, zuciyata ta cika da tausayinki, yadda kika da natsuwa, hankali, juriya, hakuri, sai kika burge ni, duk da kasancin shekarunki kin iya magana mai kyau Falmata, kin cika yadda ake so ko wace mace mijinki yayi dace...鈥�
Ta yi kasa da kanta, bayan yabon da yai mata a mota na cewar tana da kyau yau ma ya kara yabonta da wasu hawaye da dabi'u da bata taba sanin tana da su ba.
鈥淵ou know sometimes idan Allah zai taimake ka, na wai zai maka taimakon ba ne kai tsaye, sai ya kawo wani wanda ta dalilinsa zaka samu taimako ko kuma wani abu da kake nema, so ina daukar kamar haka ne a tsakanina da ke鈥�
Bata sake dago kan ba, kuma bata sake ce masa komai ba har ya mike tsaye.
鈥淎kwai inda zan je, ki zauna a nan har Momy ta dawo, ni zan wuce鈥�
Ta daga masa kai b tare da ta dago ba, sai yai murmushi ya dauki keys dinsa ya nufi kofa, sai da ya kusa fita sannan ta juyo ta kalleshi, kamar yasa magana take son mishi sai ya juyo shi ma ya kalleta.
鈥淣a gode鈥�
Yayi mata murmushi kadan sannan ya bude kofar ya fita. Sai da ya fice sannan ta daga kanta tana karewa falon kallo, ciki har da katon hoton mijin Momy dake manne a falon.
Falmata na zaune falon har kusan awa daya sannan ta ji an sakawa kofar falon key ana kokarin budewa daga waje. Hankalinta ta tattara gaba daya ta maida gurim kofar har sai da aka bude kofar Momy ta shigo tana sauke gajiya.
鈥淥h na barki kina da jira ko? Wallahi jirgin ne be tashi da wuri ba鈥�
鈥淪annu da zuwa鈥�
Falmata ta fada, sai Momy ta zauna tana amsawa.
鈥淵auwa sannu dai, na barki ke kadai ko?鈥�
鈥淵a tafi yace yana da aikin da zai yi鈥�
鈥淵a fada min, abu na biyu kuma Sirleem ya fada min abubuwan da suka faru, maganar gaskiya ni bana bukatar yar aiki saboda aikin gidana ba wani aiki ne mai yawa na, kuma mijina yana Abuja gurin uwargidansa, saboda a can yake zama, ni kuma na zabi zama a nan saboda aikina da kuma yan'uwana, sai an dan kwana biyu ne yake zagayo ni ko kuma ni na tafi, sai dai hakan ba zai hana na daukeki aiki ba saboda halin rayuwar da kike ciki, and Sirleem ya roki idan ma bana son aikinki na barki ki rika wuni a nan idan lokacin zuwanki yai zai samo wanda zai rika kai ki gida, idan wata yai zai biya kudin aikinki, so from now on zamanki ya dawo a nan, zaki wuni a nan ko da baki yi aiki ba, abun da nake son ki da shi shine rikon amana da kuma tsabta鈥�
鈥淚nshallah zan kiyaye Hajiya鈥�
鈥淜i kirani Momy, baki da wani suna bayan Falmata ne?鈥�
鈥淢amana tana kirana da Fulani, amman dai sunana na kwarai Fatima鈥�
鈥淭o zan rika kiranki da Fulani daga yau Inshallah鈥�
鈥淣a gode鈥�
Falmata ta fada tana jin wani irin dadi a ranta.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
UNCLE AA POV.
鈥淗ankalina ya tashi babu inda ban je nemanka ba tun jiya, saboda baka saba wuce 10 baka dawo gida ba, yau ma sai a wayarka yarinyar take fada min an kama ka, ni da su abokanka babu police station din da ba muje ba, ashe kana nan, Ahmad miye amfanin rashin jin magana?鈥�
Anti Rabi da kira shi da sunansa kai tsaye tana kuka.
鈥淜addara ce Wallahi, ban isa na wuce abun da Allah ya rubuta min ba, kuma abun da suke zargina da shi ban aikata na Wallahi Anti, dan Allah ki yarda da ni鈥�
鈥淣a goye ka a bayana, na san abun da zaka iya da wanda ba zaka iya ba, na san ka na san halinka, n yarda da kai Sardauna, amman da ace ka ji magana da haka be faru ba鈥�
Shiru yai ya kasa cewa komai, daman can tashin hankalinta yake gudu, satar da aka laka masa ma ta kasance a haka ina ga ya labarta mata cewar za a juyar da case din zuwa kisan kai, ba zai iya labarta mata haka ba.
鈥淒an Allah kamin ka aikata abu ka rika tunawa da halin da zan shiga, zuciyata ba komai take dauka ba, kuma ba ni da walwala matukar baka cikinta, zan siyar da gidana na fara biya kudin sarkar, in ya so daga baya sai mu cika鈥�
鈥淗aba Anti wane irin gida kuma? Dan Allah karki yi haka, gidan nan fa gadon su Khaleel ne su su yi yaya?鈥�
鈥淵ayana ba su fi kanena muhimmanci ba, gidan ne kawai abun da nake da shi, kuma zan siyar na biya wani abu daga kudin sarkar, nawa ne kudin?鈥�
鈥淏a fa cewa sukai a biya kudin Sarka ba, sarkar tana hannun mai ita, kawai dai sun aje ni nan ne saboda wata manufa da ban san ta micece ba, kar ki yi gagawar yin haka ki jira har sai mun ga abun da suke nufi tukuma鈥�
鈥淭o, bari naje na samo maka wani abu ka ci, ji yadda duk suka buge maka fuska da jiki Uncle AA baka jin magana鈥�
Ta fashe da kuka. Shi kanshi ya san ya ji jiki, domin ba a taba masa irin dukan da akai masa jiya ba. Fita tai daga gurin wanda hakan ya bawa abokansa damar shigowa suna gaisawa da shi, su kansu sun yi mamakin abun da aka zargeshi da shi domin sun san waye Sardauna, ba zai taba daukar abun wani ba. Har daya daga cikin abokinsa yake cewa ya ja hakkinsa.
鈥淜ai wa zai iya ja da masu kudi? Wuya kawai zai sha Wallahi, Allah dai ya sar masa kawai鈥�
Cewar abokinsa Abdul, AA dai be ce komai ba sai kunyarsu yake ji, duk da yana da tabbacin ba su yarda ya dauka ba, sai dan nauyin abun da aka zargeshi da shi. Anti bata dade ba ta dawo rike da takeaway irin wanda masu shinkafa a hanya suke zubawa masu tafiya da shi, sai kunun aya da ruwan sanyi.
鈥淕ashi ka ci鈥�
鈥淏a zai ci ba sai kin fara ci Hajiya鈥�
Wani dan sanda ya fada, haka ta bude abincin ta ci kadan ta bude kunun ayar shi ma ta sha sannan ta mika masa.
鈥淣a gode Anti da ba ni da ke da na shiga uku鈥�
Ta furta yana jin wani irin son yar'uwarsa fiye da kima.
鈥淶an je na fadawa su Kawu, anjima zan dawo na kawo maka wani abincin, kai ta addu'a ka ji, Allah yai maka mafita鈥�
鈥淎min Anti鈥�
Sai da yai sallama da abokansa sannan ya sake yi mata sallama, abun ka da mace sai ta fashe da kuka, domin jin take kamar ta ja hannunsa su tafi gida amman babu hali ga kuma dukan da suka masa gwanin ban tausayi. Sai da ya gama cin abincin sannan aka bada umarnin maiyarda shi cikin cell din. After like one hour da maida shi aka sake kiran sunansa ya taso.
Police din daya fito da shi yana gaba, AA na baya har suka fito reception din.
鈥淜a yi free yarinyar ta yafe ma鈥�
Police din dai handling case din ya fada yana rubuta a wani聽 littafi, kamin ya duba abubuwan da aka kama shi da su ya fara mika masa abun sa, zube agogon hannu tufafinsa biro sai kuma yan canjinsa da suke aljihu. Kamar almara haka AA ya rika ganin abun, da dai daya ya rika karbar komai nasa har ya saka tufafinsa ya saka komai nasa.
鈥淭o sai a kama hanya, gobe ma ka kara sata a bikin manya, Allah ne yai maka gidar dogo Wallahi ya takaita ma Wahala da sai ka gane shege ma da ne鈥�
Shi dai be ce komai ba, ya nufi kofar fita yana jin wani iri, domin kalmar da police din ya jefeta da ita wato sata ta muzanta shi fiye da kima, sai da ya fito waje ya ji yana shakar iskar yanci, kamar wanda ya shekara a cell din haka yake jin kansa, sai a lokacin ne ya ji yana kyamar kansa, irin warin da cell din ke yi ga mutanen ciki kowa kalarsa daban, ya dan ja rigarsa ya shinshina kai kace da ita ya kwana a cell din.
鈥淲allahi Allah ya isa, Allah ya isa, daga police din har ita bakar Hajiyar da duk mai hannu a ciki har ma wanda ya jidadin an kama ni, Allah ka wulakantasu, Allah ya tsinewa arzikin Hajiyar albarka, kuma Wallahi sai ta gani tun da ta tana marayan Allah, bakar muguwar mata kawai, kuma na rantse Nana ba zata auri danta ba, kut鈥�
Yayi kwafa yana huci kamar mai yi da wani, da hannu ya tare dan achaba ya fada masa unguwar da zai kai shi.
ZAINAB POV.
Tun da suka kamo hanyar zuwa cikin garin Katsina Zainab take hawaye har suka isa, yar rayuwar da su kai da Auwal cikin kankanen lokaci ne ta tsaya mata a rai. Zuciyarta ta kasa daukar rashin masoyinta, ta kasa aminta cewar Auwal ya tafi ya barta. Harabar gidan Hajiya Amutu suka faka motar ta bude purse dinta ta dauko 20k ta mika musu, da murna suka karba suna godiya, ita kam bata kula su ba domin hankalinta ba a nan yakr ba, su Hajiya ma da suke falo, tana amsa sannu da zuwan da suke mata ta wuce dakin da kayanta suke, gaba daya jin tai tana bukatar komawa Yola, kamar wanda aka cewa idan ta koma Auwal zai dawo, cikin gajiya da rashin kuzari ta rama sallah magariba sannan ta gabatar da isha'i, babu komai a addu'arta sai nemarwa masoyinta yafiya da rahamar Allah, tun tana yi tana jirewa har ta fashe da kuka.
鈥淎she Allah be kaddaro mu yi rayuwa ba Auwal, ashe ganin da nai maka na karshe ne鈥�
Ta furta tana jin kamar tai tsuntsuwa ta ganta a Yola cikin daren nan, online ta shiga domin siyen ticket din Jirgin da zai tashi zuwa Yola daga kt, cikin rashin sa'a ta samu babu wanda zai tashi zuwa kt sai dai zuwa wasu guraren, na Yola zai jibi, jin tai ba zata iya jira har jibi ba, hakan yasa ta siye na Kaduna, ganin JIrgin da zai tashi daga Kd zuwa Yola nA safe ne yasa ta yanke shawarar bin mota zuwa Yola daga Kaduna. Kamin safiya ta waye har ta masu, tun cikin daren da shirya komai nata, sai 10 jirgin zai tashi amman ko da 8 tai tana airport din. Jirginsu be daga ba sai goma har da yan mintuna. Suna sauka Kaduna kai tsaye ta nufi tasha, shata ta dauka ta zuwa Yola daga ita sai driver, ko kadan Zainab bata son tafiyar mai tsawo a mota saboda zama, amman yau duk ta manta da wannan, haka suka kama hanyar Yola tafiyar awa 10 da mintuna yaran ga mai gudu, sai da suka isa wani kauye da direban ya tsaya sallah sannan ta fita ta siyo lemu da ruwa da biscuit ta saka a cikinta.
Bayan dirban ya dawo su ka cigaba da tafiyar, sallah ce kadai take tsayar da direban, be shiga yola ba sai tara da mintuna 37 da yan dakiku, be san wacece ita ba har sai da ya shiga cikin masarautar a lokacin ne ya kara tabbatar da cewar yar manyan mutane ya dauko, bayan sallamar da tai masa a tasha sai da ta kara kyautata masa sannan ta fita ta nufi cikin gidan kanta na mata mugun ciwo saboda zaman mota da kuma tunanin Auwal daya hana ta sukuni.
聽 A ka'ida idan tai tafiya ta dawo falon Ammy take fara shiga ta sanar mata ta dawo sannan ta wuce dakinta, amman a yau sai ta samu kanta da son wucewa dakinta kai tsaye, key dinta ta saka ta bude kofar ta shiga saman gado ta sauke komai sannan ta shiga bandaki ta watsa ruwa tai alwala ta fito ta gabatar da sallah, bayan ta sallame ta dauko wayarta ta kira kawarta Imaan.
鈥淚maan kin ji Auwal ya rasu?鈥�
鈥淓h Wallahi haka na ji, yau kwana biyu gobe ake sadakan uku, kin je?鈥�
鈥淎a bana gari yau na dawo amman dan Allah ki zo gobe da safe ki rakani mu je鈥�
鈥淥kay Allah ya kai mu, Amina an yi rashin miji Allah sarki Allah yai masa rahama鈥�
Sai da Zainab ta runtse ido hawayen dake idonta suka zubo sannan ta bude tana masa mata da.
鈥淎meen鈥�
Ta sauke wayar bayan ta katse kiran, tana jin wani sabon kuka na taso mata, domin ba kawarta kadai tai rashin miji ba har da ita. Shigowar Iya dakin yasa Zainab ta mike tsaye ta isa gaban tissue ta yaga ta goge hancinta da idonta. Iya ta zauna bakin gadonta tana kallonta ko bata fada ba ta san ba wai wuce kuka mutuwar Auwal ba.
鈥淏an yi zaton na waje ya raina ni ba ke ma kuma ki raina ni taya zan ce kar ki yi abu, amman ki tsalle ki tafi ki aikata鈥�
鈥淚ya dan Allah mu bar maganar nan, ina cikin damuwa a yanzu鈥�
鈥淒amuwar me? Damuwarki ta kai ta wa damuwar ne?鈥�
鈥淚ya Auwal ya rasu...鈥�
Da sauri Iya ta rike kai.
鈥淜ai wayyo Allah na, mugun abu ya bi dare, yaushe?鈥�
鈥淵au ake kwana ukunsa, ya tafi ya bar matarsa daya da yara uku, Allah be kaddarar mu yi aure ba鈥�
Ta fashe da kuka.
鈥淎llah ya jikansa da rahama, ai kara matarsa da yayansa, ya tafi ya bar musu dukiya nan da kwana biyu za su manta komai, shi ne abun da nake nuna miki kema kin kasa ganewa, jiya akan matsalarki kadan ya rage Hajiya bata mareni ba鈥�
Iya ta fada sai kuma ta fashe da kukan munafurci, Zainab ta share hawayenta tana kallon Iya.
鈥淢iya faru?鈥�
Cikin kuka Iya ta labarta mata gaskiya abun da tai wanda har ya saka Ammy tace kar ta sake shigar mata a falo. Cikin muryar kuka Zainab tace
鈥淗aba Iya miyasa zaki yi haka? Na fada miki bana son Shattima ni ban taba masa kallon miji a gare ni ba, a kullum ina聽masa kallon dan'uwa ne kuma abokin shawara, zuciyata bata taba raya min son sa a matsayin miji ba鈥�
鈥淎mman saboda haka kawai sai Ammy ta zabi wulakanta ni? Saboda ta maida ni ba kowa ba? Har makaskanciya tace min, har tana fadin wai mun kusa barin gidan nan, duk abun da nake Zainab saboda ke nake, ina son ki samu rayuwa mai kyau, ina son ko da zan mutu ya zama na tafi na barki a cikin farinciki kuma a inda za a iya kula da ke, baki da kowa sai ni ni ma bani da kowa sai ke, kin tashi babu uba, ina miki fatar samun miji mai kula da ke, yanzu haka zaki saka ido kan abun da Ammy tai? Ta wulakanta mahaifiyarki a gaban jama'ar Annabi鈥�
Kalaman da Iya tai wa Zainab sai yasa ta ji tausayinta kuma ta kara jin kaunarta a zuciyarta, tabbas ko wace uwa tana son ganin danta cikin jindadi da kulawa, sai a yanzu ta fahimci me Iya take nusar da ita.
鈥淏e zama lallai sai na auri Shattima zan samu rayuwa mai kyau ba, zan samu wanda nake so soon, maganar gida kuma? Ba sai an yi nisa ba, ki fara shirin barin gidan nan daga yanzu gobe, ba zan taba zama gidan da aka wulakanta mahaifiyata ba, har kika zubar da hawayenki, zan mu bar gidan nan bari na har abada, tabbas be dace Ammy tai miki haka ba, har Shattima be kamata ya kyale Ammy ta fada miki haka ba, zamu bar gidan mu koma gidana da yake million quarter's鈥�
Iya ta kalli Zainab hankali tashe, domin ba tai tsammanin Zainab zata kawo wannan tunanin ba na barin gidan, ta fada mata haka ne saboda Zainab tai zuciya ta janyo soyayyar Shattima.
鈥淎a ai ba korarmu tai ba, ta bar mu mu raba ne, ni bana son barin gidan鈥�
鈥淚dan ke ba zaki tafi ba, ni zan tafi, daman ba ni da kowa sai ke, idan kin guje ni zan zauna ni kadai, daman na rasa Auwal miya rage min to?鈥�
Ta fashe da kuka, Iya kam sai duk ta ji babu dadi, domin ba barin gidan tare so ba, gashi kuma kilu ta ja bau.
SHATTIMA POV.
Ya saki labulayen falon tare da juyowa yana kallon Ra'ees.
鈥淏aba Waziri yayi hakan ne kawai saboda kyautatawa, ban isa na ce masa aa ba, yarinyar ma dazun ta kirani tana kuka wai ita tana so na amman akwai wanda suka dade tare, kar na raba su dan Allah nace na fasa鈥�
Ra'ees ya sauke ajiyar zuciya yana kallon abokinsa.
鈥淭ana tsoro ne kawai, kuma tana da gaskiya, ni da zaka yarda da ka je an maka qukiya, ba zaka rasa aljana mai aurenka ba Shattima鈥�
Shattima yayi murmushi.
鈥淜o maciji bana jin zai iya rabar jikina saboda addu'ar da nake balle kuma wani aljani ko aljana, ni abun da yafi damuna ma transfer nan鈥�
鈥淕askiya kam zamu yi missing, amman ni shawarata ka nemo wata kawai idan baka son Maijidda鈥�
Ya dawo saman cushion ya zauna tare da daukar ruwan dake cikin gora ya zuba a kofi ya sha.
鈥淣i yanzu ina da zabin wacce nake so ne? Kasan lamari ne fa sai dai wacce zata taimaka ta aure ni kawai, and zan nemi transfer din, sai na sulale nai tafiyata, hutu zan dauka na bar kasar nan for a while, kamin na dawo na san Baba Waziri yayi fushi ya fasa zancen aure, sai na ci gaba da aikin a can Yola kamar yadda ya bukata, domin bana son saka yar sa a matsala Wallahi鈥�
鈥淕askiya kam dan lamarinka azimun ne Shattima, ni Wallahi har tsoro nake鈥�
Shattima ya kalleshi yana murmushin kasaita.
鈥淏aka fada min ni kaje nemawa aure ba, kana ta boye boye Ammy ta fada min ai鈥�
Ya karasa still smiling, sai kuma ya kalli ceiling kamin ya sake kallon Ra'ees yana murmushi.
鈥淏ut ka san me? Yarinyar nan ta burge ni, bata da tsoro gata da sakewa can you imagine farkon haduwar mu n kadeta amman ce min tai n siya mata kaza da yoghurt? And she's proud ita mai ilmi ce babu kamarta a kauyensu, She's funny, i like her, zan so samu mace mai saka ni nishadi if possible, ko da friend ne鈥�
Ya karasa da murmushin annuri a fuskarsa.
鈥淜ai yanzu yarinyar nan batai maka kama da aljanu ba? Wai ka ji muryarta da kyau kuwa?鈥�
Shattima be ce komai ba bayan murmushin da yai mai sauti ya mike tsaye tare da saka hannunsa na dama aljihu.
FADIME POV.
Bata farka sai da safe babu komai cikin mafarkinta sai abubuwan da suka faru. Tun da asubar fari ta farka a lokacin da duhun dare be gama wayewa ba, sai dai ba zata iya shaidar asuba bace saboda garin basa sallah, da gurin da duhu balle ta iya cewa ta ga agogo, besides bata ma san inda take ba, lalabe ta fara yi a hankali kamin ta sako kafarta kasa.
鈥淚na zaki je cikin dare?鈥�
Boka kakan Wasim ya tambaya da yarensu duk kuwa da ya san be zama lallai ta ji abun da ya fada ba, kamar maciji haka tai saurin dale kafarta saman gadon, tsabar tsoro da rudewa sai ta ji kamar da larabci kakan yai mata magana, take ta fashe da kuka.
鈥淣a shiga uku na lalace ni Fadime, hadde in bone, Wallahi na rantse da Allah daya halicce ni ni Fadime ba zan sake kin jin maganar Inna ba, a zan sake kin bin umarninta ba, idan tace Fulani zauna zan zauna idan tace dawo zan dawo鈥�
鈥淪hiiiiiii鈥�
Wasim ya fada yana kai hannu ya dafa ta, ba karamin razana tai ba, sai ta kama bakinta ta rike hakan kuma be hanata kiran sunansa ba.
鈥淲asim...?鈥�
鈥淣a'am鈥�
Ya amsa mata murya kasakasa.
鈥淎 ina nake? A duniya ko a ina?鈥�
Saurare take tana son jin amsar da zata fito bakinsa, domin bata yarda a duniya take ba. Duk da kasancewar cikin hudu ne kuma asuba ce hakan be hana Wasim murmushi ba.
鈥淎 cikin me nake dan Allah?鈥�
Ya gintse dariyarsa tare da matsawa kusa da ita.
鈥淒akin Kakana鈥�
Ta dafa zuciyar ta sauke ajiyar zuciya taja numfashi ta sake saukewa.
鈥淲allahi Allah mai rahama ne, ko bana ji maganar Inna yana tsare ni, dan Allah ka kai ni gida, yau Bappa sai ya dafa nama a tukunya ya gasa shi, na shiga uku ni Fadime鈥�
Ta fashe da kuka tana tunanin irin hukuncin da Bappa zai mata idan ya san ta kai bayan isha'i, domin a zatonta ba safiya bace farkon dare ne. Tashi Wasim yai ya kunna wutar iccen take haske ya baibaye dakin, a lokacin ne ta daga kanta sama tana kallon dakin kamin ta kalli Wasim.
鈥淵anzu an gama isha'i garinmu ko?鈥�
鈥淪afiya ce zata waye yanzu鈥�
Take ta fashe da kuka.
鈥淣a shiga na lalace ni Fadime, wanda be jin magana be ji dadi ba, I'm very very stupid girl...鈥�
Kakan ya daka mata tsawa saboda ta dame shi da hayaniya, a maimakon tai shiru sai ta sauko saman gadon gaba daya ta nufi inda take hango kofa @360 tana ihu.
鈥淲ayyo ni Allah na boni ni Fadime aljani...鈥�
A iyakar gaskiyarta aljani ta gani, domin sai da yai magana ta lura da inda yake kwance macizai sun zagaye shi suna bachi.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
Da kanta ta shirya ya fito falo sanye da uniform, kamar kullum hadimai na falon kowa na aikinsa, masu mika mata gaisuwa na yi ita dai bata amsa ba har ta isa dakin Ammy, kamar wata bakuwa haka ta tura kofar dakin ta shiga, sai kuma ta tsaya daga jikin kofar ta sanda kanta kasa kamar mai kunyar Ammy.
鈥淎mmy good morning鈥�
Ammy bata ko dago ta kalleta ba balle ta amsa ta.
鈥淶an tafi makaranta yanzu, akwai abun da zan miki kamin na tafi?鈥�
Sai a lokacin Ammy ta juyo ta kalleta.
鈥淎 tunaninki yin hakan zai saka na manta da abunda kika aikata Nana? Zubar da kimarki kimar ta kimar gidan nan gaba daya? Kin san zafin da nake ji idan na tuna abunda kika aikata?鈥�
鈥淶an zama yarinyar kirki Ammy, alkawari ne ba zan tsaba ba, ba zan sake ba鈥�
Ammy ya dauke kai ba tare da tace mata komai ba. Hakan yasa Nana ta juya ta fice daga dakin, ita kanta ta san ta yi abun da be dace ba, sai dai alkawarin da ta daukarwa Sardauna ba zai saka ta sake aikatawa ba. Ita da kanta ta fito harabar gidan neman direban da zai kaita school, bata son zuwa sai dai alkawarin data daukarwa Sardauna ya tsaya mata a rai, hakan yasa zata daure ta cigaba da zuwan duk kuwa da kasancewar zuwan baya mata dadi. Sai da ta shiga cikin motar sannan ta bude jakarta ta dauko wayar Sardauna ta kunna tana kallon hotonsa dake gaban wayar. Take idonta ya cika da kwalla, ta fara raya yadda zata tunkari Mai Martaba da maganar matukar Hajiya bata saka an sake shi ba.
鈥淢u fara biyawa cid office inda ka kai ni jiya鈥�
鈥淭au Hajiya鈥�
Direban ya canja akalar motarsa daga zuwa police station din, sai da suka isa sannan ta share hawayenta ta dauko mask dinta ta saka, ta bude motar ta fita ta bar jakar a ciki, kowa sai kallonta yake ganinta sanye da uniform ta nufi cikin police station din, kamar jiya tana isa ta fada musu wanda take son gani.
鈥淏aya nan an sallame shi鈥�
鈥淎n sallame shi ko kuma na canja masa guri?鈥�
Ta tambaya with confused tana kallon police din dake mata maganar.
鈥淎n sallame shi tun jiya鈥�
Wani irin dadi ne ya lullubeta, da sauri ta juya ta bar gurin kamin ta isa motar har da hadawa da gudu, tana shiga ta fadawa direban inda zai kaita wato unguwarsu Sardauna, kamin ya isa har ta tsawwala. Har kofar gidan ya faka motar ta bude ta fita da sauri bata ko tsaya rufe motar ba. Kamar wata mahaukaciya haka ta fada gidan da sallama, she got lucky a lokacin Sardauna na zaune waje yana digawa idonsa magani, yana ganinta ya gane ta duk da kasancewar tana sanye da mask, bata san lokacin data cire mask din ba ta washe masa hakora zuciyarta sai bugawa take da mugun karfi irin na zumudin nan, idanuwa sun yi arba da abun da suke son gani. Shi ma murmushin ya samu kansa da sakar mata, sai kuma ya juya gefensa ya kalli Anti Rabi dake watsa masa wani mugun kallo da shi kadai ta san abun da take nufi, take murmushin ya gushe a fuskarsa, Nana na ganin haka sai ta nemi guri ta adana nata murmushin ta ari wasu kalmomin ta yaba abakinta.
鈥淒aman na zo kawo maka wayarka ne, tana mota鈥�
Ta fada tana kallon Anti Rabi, Sardauna dai be ce komai ba, kuma ya kasa motsawa daga inda yake, baya son yai aikata wani abu daya tsaba umarnin Anti Rabi bayan duk gargadin da tai masa a jiya cewar ko hanyar da Nana ta bi kar ya sake bi.
鈥淏ari na dauko maka wayar鈥�
Ta fada tare da juyawa ta fice ganin yadda Anti Rabi ke kallonta, komawa tai cikin motar ta dauko wayar ta sake shigowa cikin gidan ta isa har inda Sardauna yake ta mika masa wayar tana kallon fuskarsa.
鈥淵au zan cigaba da zuwa makarantar, kuma ba zan fasa ba har sai na gama, ko bana jindadi zan cigaba da yi a haka鈥�
Juyawa yai a hankali ya kalli Anti sai ga idonta na kansu.
鈥淣a gode鈥�
Ya furta sannan ya karbi wayar, Nana ta juya a hankali ta fara tafiya tana jin kamar Sardauna ya kirata ya fada mata wata maganar. Har ta kai kofar fita sai kuma ta juyo ta kalli Anti Rabi ta kalleshi.
鈥淪ardauna zaka dawo aiki idan ka ji sauki?鈥�
鈥淎a ko hanyar da kika bi Sardauna ba zai sake bi ba Inshallah, dan Allah ki fita daga rayuwarsa ina son ki fahimci akwai tazara da banbanci a tsakanin ke da shi, kin gan ni nan? Sardauna B shi da kowa sai ni, ke kuma kina da komai, dan Allah karki sake jefashi a matsala鈥�
Idon Nana ya cika da kwalla, sai ta ji kamar ta budewa Anti Rabi zuciyarta ta san bata da niyar cutar da Sardauna. Sai da ta sake kallonsa sannan ta juya ta fice daga cikin gidan, cikin motar ta koma tana jin kamar Anti Rabi tace mata Sardauna ya mutu, domin rashin daduwarsa a gidansu tamkar an sanar mata ya mutu ne, sai a lokacin ne ta kara jin nadama da bakinciki abun da ta aikata wata kila da bata aikata ba ta yanzu duk wannan be faru ba.
鈥淚 will keep his promise鈥�
Ta furta tana share hawayenta, sai ta ji wani courage din zuwa school din fiye da ko yaushe.
ZAINAB POV.
Hawayen dake makkale a idonta ya sauko mata da cikin katon madubin idon dake fuskarta, duk yadda take tausayin kanta tana jin kewar Auwal ya tafi ya barta sai ta manta da nata ganin yadda matarsa take ta kuka, yaranta na zaune kusa da ita. Duk wanda ya Zainab tana hawaye sai ya dauka ko tausayin kawarta ne ya sakata kuka, tabbas akwai tausayin kawarta sai dai be kai kewar da kaunar Auwal da take ji a ranta ba.
鈥淒aman wai bashi da lafiya ne?鈥�
Zainab ta tambaya tana cire gilashin idonta tare da saka tissue t share hawayenta.
鈥淢ai rai dai da mutuwa, ciwon be dade ba, ya fada min yana jin ciwo kai da ciwon awazu sama sama har yaje asibiti sun bashi magani, sai abu ya kwanta ya taso, shekaranjiya dai da yake na ajali ne sai ya fara fitar da jini hanci da baki, kamin a kai shi asibiti yace ga garinku, ko da muka isa asibitin rai yai halinsa鈥�
Ta kara fashewa da kuka, wanda hakan yasa wasu sabin hawaye suka saukowa Zainab. A gidan suka wuni sai da aka yi addu'ar uku da nema masa rahama da afuwar Allah sannan Zainab tai musu sallama suka fito tare da kawarta. Sai da ta fara biyawa ta sauke kawarta sannan ta dauko hanyar masarautar tana kuka.
鈥淜aico Rayuwa鈥�
Ta furta tana jin kamar ace akwai abun da zata iya yi ta dawo da Auwal. A harabar gidan tai farkin ta bude motarta ta fito, har ta dauki hanyar da zata sadata da dakinta, sai kuma wata zuciyar ta raya mata why not taje ta sanarwa Ammy rasuwar Auwal kuma tai magana da ita akan abun da Iya tai maybe zata fahimta, haka ta dauki hanyar shiga falon Ammy duk da wata zuciyar na raya this is not the right time da za ta yi haka. Door bell din kofar ta danna, babu bata lokaci Jekadiya ta bude mata kofar.
鈥淢araba da Hajiya Karama an dawo?鈥�
鈥淓h鈥�
Ta amsa tana kallon yadda Jekadiya ta tsare mata kofa.
鈥淜ina son magana da Ammy ne? Idan wani abun ne ki fada min sai na sanar mata domin tace bata bukatar ganinku a falonta ke da Iya indai ba wani babban abun ya taso ba鈥�
Wani irin abu Zainab ta ji kamar an caka mata mashi a kahon zuciya, sai duk ta ji ta muzanta, ba a taba wulakanta kamar haka ba.
鈥淥h No daman zan duba Labib ne ki gaishe shi鈥�
Bata ko tsaya jiran abun da Jekadiya zata ce ba ta juyo ta fara saukowa stairs din tana jin cewar ba zata iya kwana a gidan ba, domin bata dauka cin mutuncin da wulakancin ya kai haka ba. Silently ta shiga dakinta ta bude drawer ta, ta dauko keys din gidanta dake million quarters ta fito waje, sai da ta iso harabar gidan sannan ta kalli agogon hannunta, biyar saura kwata ya nuna mata, dan tsayawa tai tunani sai kuma ta nufi bangaren da Hadiman gidan suke zama, uku ta kira suka biyota har gurin motarta, sai da ta bude motar tana kokarin shiga sannan ta fada musu abun da take bukata.
鈥淲ani gida zan kai ku ku gyara min dan Allah鈥�
鈥淭o ranki ya dade ba matsala鈥�
Sai da tai ma motar key sannan ta basu izinin shiga cikin motar jiki na rawa suka bude suka shiga, ya fisgi motar kamar ba a cikin masarauta take ba.
Sun yi yar tafiya mai nisa kamin su isa million quarters, domin irin sabuwar unguwar nan ce da ake yi a bayan gari. Gaban wani madaidacin gida ta faka motar ta fito tai knocking, a zatonta mai gadin zai bude mata gidan ne daga ciki, sai ta hangosa tafe da gudunsa ya baro wata runfar da suke hutawa.
鈥淪annu da zuwa Hajiya鈥�
Ya fada yana daga mata hannu, wata uwar harara ta watsa masa mutumen da ya ci ace ta kira shi da Baba ko Malam sai ta kira shi da ainahin sunansa.
鈥淎li... Gadi na dauke ka ko kuma dan kaje wata rumfar kana shan inuwa?鈥�
鈥淕adi kika dauke ni Hajiya鈥�
鈥淭o ya zaka bar min gida ka koma can wata inuwar kana hutawa?鈥�
鈥淣a ga gidan ba kowa ne Hajiya, kuma duk wanda ya zo daga inda nake zaune ina hangoshi鈥�
鈥淎i na san gidan ba kowa na dauke ka aiki, idan ka sake bar min gida ka koma gurin wata inuwar ka zauna a bakin aikinka鈥�
Tana fadan kai ta kai makulli a jikin gate din ta murda ta bude da kanta.
鈥淎llah ya baki hakuri Hajiya, Allah ya baki hakuri Allah ya wadata kowa鈥�
Bata kula shi ba ta shiga cikin gidan hadiman na biye da ita, madaidacin gidane mai wadace da shuke shuken fulawa sai kuma tiles a ko wane lungu da sako na gidan idan ka cire tsakar gidan da akai masa ado da interlock. Kofar gaba da bude ta wuce cikin matsakaicin falon su kuma suna biye da ita kamar bawa da ubangidansa.
Kallo daya zaka yi wa falon ka san sabon gida ne da ba a taba zauna shi, sai dai komai akwai na more rayuwa kama daga cushion har plasma, daman ta dade da gyara gidan da zimmar dawowa sai Iya ta hana tun a wacan lokacin tana nuna mata be dace dan ta yi arziki ta yi gidan kanta ta bar masarautar ba, hakan kamar butulci ne wa Hajiya.
鈥淭a mun dawo tun a wacan lokacin a yanzu duk haka bata faru ba鈥�
Ta furta cike da jin zafin abun da akai mata, Hadiman dai sai kallonta suke domin babu wanda ya san wani abu a cikinsu.
鈥淎kwai mopper da tsintsiya a side din can, wata tai shara wata tai mopping, ruwa yana ta can baya bohore ne kunnawa kai zaku yi ku debi ruwa, idan kuna neman wani sai ku tambayi mai gadin nan, zan koma gida yanzu after isha zan dawo na dauke ku, har two bedroom din nan a gyara ga kitchen can shi ma a gyara komai ayi matsa tsab鈥�
Duk suka hada baki gurin amsawa da
鈥淭o Hajiya an gama鈥�
Ta juya rai ajagule ta bar falon, tsakanin abun da Ammy tai mata da kuma mutuwar Auwal sai ta rasa wanne ya fi yi mata zafi. Cikin Masarautar ta koma ta sake saka wasu Hadimai su hada mata kayanta a guri daya, wato tufafi da kuma kayan aiknta sai yan abubuwan da take amfani da su na yau da kullum. Sai da suka gama hada mata komai sannan ta saka suka kwaso kayan suka kai gurin katuwar motar bus dake gidan, da kanta tai ma direban magana cewar tana son ya saka kayan aciki da ma sauran da za a kawo, sannn ta nufi dakin Iya da Hadiman.
鈥淜u hada komai ba guri daya kamar yadda kuka min鈥�
鈥淭o Hajiya鈥�
Tana fada suna fara aikin, da kanta nufi wardrobe din Iya ta bude ta fara fiddo kayan ciki, tana kai hannunta saman wani wata atamfa sai ta ji abu a ciki kamar kololon wani abu, dayan hannun ta kai ta dauko atamfar da aka nade tukunya a ciki ta bude. Wani irin faduwa gabanta yai a lokacin da Idanuwanta su kai arba da karamar tukunyar kasa an rufe bakinta da jan kyalle, juyawa tai ta kalli Hadiman dake ta aikin hada kayan Iya, ganin hankalinsu ba a kanta yake ba yasa ta maida tukunyar a cikin zanen ta aje a inda take ta maida wardrobe din ta rufe, juyowa tai zuciyarta cike da tambayoyi kalakala, sai kuma ta ji tana bukatar ganin abun da ke cikin tukunyar, tana kokarin juyawa Iya ta shigo dakin hankali tashe.
鈥淲aye da wannan aikin? Ina can gurin dawakai jikina ya fada min an taba kayana鈥�
鈥淗ajiya ce ta saka mu hada kayanki鈥�
Sun nuna mata Zainab, sai a lokacin ne ma ta san da Zainab na cikin dakin domin hankalinta gaba daya yana kan kayan tsafinta.
鈥淶ainabu lafiya?鈥�
鈥淚ya ba mun gama magana ba? Ina son a hada komai ne a akwashe, ba dan yamma ta yi ba ma da yau zamu koma, amman gobe inshallah zaman mu ya kare a gidan nan鈥�
鈥淗ana Abule, ai ba a fushi da matan sarki da Sarauta... Nan da dan lokaci zata fuce komai ya koma daidai, ni kam zamana a gidan nan yana min dadi鈥�
鈥淲allahi na rantse da Allah ba zamu zauna a gidan nan ba, kin ji na rantse k Iya? Dan Allah ki bar su su yi aikinsu, idan sun gama za su fitar da kayan gurin mota鈥�
Iya ta dafe goshinta tana jin kamar ta fasa ihu, domin ko kadan bata son barin gidan, da ta san Zainab zata zabi barin gidan ne da bata fada mata abunda ya faru ba, domin ba haka aka so ba kanen miji ya fi miji kyau, sai dai babu yadda ta iya dole ta amince tun da Zainab din har ta yi rantsuwa.
鈥淪u kwashe komai, amman kar su taba min wardrobe, da karkashin gadon can ni zan hada komai nawa鈥�
鈥淏a tufafinki bane a wardrobe?鈥�
Zainab ta tambaya tana kallon Wardrobe din, irin wardrobe nan ce ta tsofi da ake zuba taikace da kuma tufafi a ciki.
鈥淓h amman dai bana son kowa ya taba min kaya, ni zan hada abuna鈥�
Kallonta kawai Zainab tai for the time zuciyarta ta raya mata kamar akwai wani abu duk da bata san ko minene ba.
鈥淭o ki hada komai na ki, mota tana jira Mibahu zai saka komai a bus ya bi bayana ya sauke mana a can鈥�
鈥淪ai sun gama aikinsu sun fita tukuna, sai na samu natsuwar hada kayana鈥�
Zainab dai bata sake ce mata komai ba ta fice daga dakin ta koma dakinta. A daren ranar babu abun da ya kwana a gidan na Iya ko a Zainab, tas ta saka aka kwashe komai aka saka a bus din sannan ta shiga motar ya bi bayanta, be sauke kayan a ko'ina ba sai gidanta, da taimakon hadiman data bari su gyara mata gidan aka shigar da kayan ciki, sannan ta kira Baba Ali ta bashi kudi nepa tana nanata masa.
鈥淜aje gobe ka kai kudin nan fa, da yamma zan dawo gidan nan ina son kamin na dawo n tarar sun zo sun maida wutar nan鈥�
鈥淭o Hajiya, safe zan tafi ma kai musu kudin in Allah ya yarda鈥�
鈥淜u kuma idan kun tashi ku zo ku shiga mota na maida ku鈥�
Shine kawai abun da ta fada babu sannu balle na gode, jiki na rawa suka shiga motar gudun laifi, domin sun san halinta ba tun yau ba.
Sai ta maida su Masarautar sannan ya ciro kudi tai musu ihisani daidai gwargwado, suka karba suna godiya da sanya albarka.
A cikin daren babu yadda Iya bata yi ba akan na son ta canja ra'ayin Zainab na barin gidan amman ta tsya kai da fata akan ita a zata iya cigaba da zama a gidan ba, bayan ta labartawa Iya abun da Jekadiya ta fada mata ta kara da.
鈥淵anzu aka fara haka kenan? Nan gaba me kike tunani? Ba wai alaka zamu yanke gaba daya ba, no tun da bata son muna kusantarta kara mu yi nisa da ita kowa ya huta鈥�
鈥淜e yanzu ba zaki yi tunanin yin abun da zai janyo hankalin Shattima ba? Sai neman barin Masarautar da tai miki riga da wando? Haba dai?鈥�
鈥淚ya sau nawa zan fada miki babu komai a raina akan Shattima? Dan Allah karki sake min maganarsa? Kuma idan baki son zuwa ni ba zan miki dole ba amman ni kam ba zan zauna ba鈥�
Iya ta rafka uban tagumi tana ta tunani a ranta, sai yamutsa abincin dake gabanta take. Zainab ta kalleta tana murza zaren da Wasim ya daura mata a hannunta na dama.
鈥淚ya akwai tambayar da nake son yi miki鈥�
鈥淚na jinki?鈥�
鈥淜in fada min cewar, ku bayi ne da aka kamo daga Masarauta borno bayan an ci taku masarautar da yaki, aka dawo da ku wannan masarautar tun kaka da kakanni har kika kawo yanzu鈥�
鈥淲annan haka yake tabbas鈥�
Iya ta amsa mata tana tsame hannunta daga abincin da yake gabanta.
鈥淎mman miyasa a lokacin da naje garin matsafan nan Garuk suka bani nama na ci be min komai ba har suke furta cewa ni jininsu ce?鈥�
Take gumi ya karyowa Iya, gabanta ya shiga faduwa.
鈥淶ainab? Kina tunanin ni mahaifiyarki zan miki karya? Wayewa ta saka kin fara min kallo makaryaciya?鈥�
鈥淏a haka bane Iya, kawai ina mamaki ne,domin yarinyar da muka je tare da ita ta ci kuma abun yayi effecting dinta, a can ma na bar ta鈥�
鈥淭o ki daina mamaki, domin tun kina ciki mahaifinki ya bani wani magani n sha, daga ni har ke babu abun da zai iya futar da mu na ci ko na sha, kamar ya san hakan zai faru鈥�
Zainab ya dauke kai daga barin kallon Iya ba dan ta gamsu ba.
鈥淜uma shi Wasim din a lokacin daya rika hannu sai yace min ke jinin Iya ce, na yi mamakin yadda akai ya san haka, ko da yake ance suna da tsafi wata kila shiyasa ya san haka, har yana fadawa yarinyar cewa a masarauta nake zaune kuma ba tare da na fada masa ba鈥�
鈥淲asim.... 鈥�
Iya ta ambata da karfi, numfashinta na sarkewa. Kamar wacce ta tuna wani abu sai tai saurin cewa.
鈥淲ane irin sunana ne wannan?鈥�
Zainab ta tabe baki.
鈥淗aka dai ake kiranshi, saurayi ne kyakkyawa, da a nan ne sai kin ga yadda yan mata za su yi rushing dinsa, gashi yana da ji da kai kamar ba dan garin ba鈥�
Ta karasa tana dan murmushi, kamin ta maida dubanta gurin zaren daya daura mata, haka nan ta samu kanta da kasa tsinke zaren ta jefar duk kuwa da kasancewar ta san ba abu ne mai tsada ba, kuma ba kasafai take saka abu a hannunta ba bayan agogo.
HAJIYA BABBA POV.
Tun a daren ranar data kudirta ta fadawa Mai Martaba cewa mun babbar yayarta wanda ita kadai ta rage mata a raye, sai yai mata izinin tafiya tare da tambayar a mota zata tafi ko jirgi, saurin katse masa hanzari tai da cewar jirgi zata bi kuma Jurry ce zata siya mata ticket din domin a tare za su tafi, bata bar bangarensa ba sai ya kira Baba Waziri a waya ya fada masa kudin da zai sakawa Hajiya Bilki a account wanda zata tai hidima da shi, daman ya sama musu a duk lokacin da irin wannan tafiyar ta taso, biki ko suna ko gaida marar lafiya ko kuma ganin gida.
Washe gari suka fara duk wani shirye shirye da za su yi, the following day suka ama hanyar airport, Jarma be san da Hajiya Talatu za ayi tafiyar ba sai da ya ganta a airport din, ta sha uban gilashi ta rufe ido ga mask amman hakan be hana shi gane ta a kasancewar tana da jiki sosai fiye da Hajiya Babba, ga shi kuma tana tare da Hajiya Babba da Jurry, shi akansa yadda ya sha hular sanyi ya saka mask da glass ba lallai ne kowa ya gane shi ba. A waware suka kasu, hakan ya bawa Jarma damar komawa gefe ya kira Hajiya Babba.
鈥淗ajiya ya haka na ga Hajiya Talatu tare da ke?鈥�
鈥淜arka damu, ni da kaina na nemi ta rakani, ai ta hannun damana ce ita ma, zan maka bayani daga baya鈥�
Ya kashe wayar badan ya jidadi ba, daman can zuciyarsa na raya masa Hajiya tana munafuntarsa kamar yadda shi ma yake nasa shirin ba tare da saninta ba.
Daga Hajiya sai Jurry ne suka zauna a kujera kusa da kusa, Hajiya Talatu kam da Jarma suna can baya kowa daban daban kai kace ba su san juna ba, kamin Jirgin ya sauka Katsina Jarma ya cika ya batse da takaicin Hajiya Babba. Suna isa airport Hajiya Babba ta kira Hajiya Amutu ta shaida mata sun iso, ko minti 20 ba ayi ba direba ya zo ya kwashesu zuwa gidan Hajiya Amutun, a can suka huta su kai sallah sannan direban ya kama hanyar kauye da su, tun suna cikin garin Kaita Jarma ya kira mutumen dayai musu jagoracin wacan tafiyar zuwa garin Garuk ya sanar da shi sun kusa isowa inda yake, daman tun a Yola ya sanar masa da tafiyar saboda ya zama cikin shiri, sama sama Hajiya Talatu da Jurry suke zancen hanya da irin dajin da suke wucewa, Jarma dai be ce komai ba balle kuma Hajiya Babba da tunaninta yai nisan kiwo.
FADIME POV.
Gaba daya ta kasa natsuwa ta kasa kwantar da hankali, babu inda take tunani sai gida, babu yadda Wasim be yi ba dan ya kwantar mata da hankali amman ta ki ta natsu, kullum maganar ta Bappa da Inna.
鈥淵au fa kwanana na uku kenan? Ka ce ba zaka bari wani abu ya same ni ba, amman baka min komai ba, na san yanzu Inna ta yi kuka har ta gaji, kuma Bappa har jininsa ya hau kila ma sun dauka na mutu鈥�
Wasim ya kalleta.
鈥淒a baki a nan ciki da ke kanki baki san iya abun da ya same ki ba, bana son na fitar da ke garin nan ne sai da izinin Baba, idan ba haka ba zaki iya cutuwa, amman ki kwantar da hankali Kaka ya masa magana wata kila ma gobe ki koma gida鈥�
鈥淭o ka canja min guri, kullum gurin wannan makahon tsohon nake kwana shi kuma da macirai yake kwana, ina jinsu a jikina suna bi na har a bachina, kuma kullum nan nake wuni鈥�
Ta fashe da kuka, sai ya kai hannu ya shafa kanta.
鈥淎mman ni ma ai a nan nake kwana ko? Kuma saboda ke ne, idan ba a nan kika kwana ba za a iya miki wani, ki kwantar da hankalinki Fateme zan maidaki gida lafiya na miki wannan alkawarin babu abun da zai same ki鈥�
鈥淣i daga yanzu ma har abada ba zan sake cin nama, ko wane iri ne, kuma ba zan sake kin jin maganar iyayena ba, Allah ka yafe min...鈥�
Ta fara rera masa kuka kamar yadda ta saba masa kullum yana rarrashinta, ko abinci yake son ta ci sai ta masa kuka yana lallabata kamar ba cikinta ba. Mai yi wa mutane iso gurin bokan ne ya shigo yai magana da shi da yarensu sannan ya fita ya shigo tare da wani bahaushe wanda zai fassara musu Hajiya Babba da Hajiya Talatu da Jarma da Jurry suna biye da shi, Fadime na ganinsu ta tashi ta koma bayan Wasim ta boya, haka take a duk lokacin da wasu mutane suka shigo wai dan kar wanda ya santa ya ganta yaje ya fadawa Bappa.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
Ko kallon inda Fadime take ba su yi ba suka zauna a inda mutumen ya nuna musu. Kana ganinsu kasan a tsorace suke, domin fuskarsu ta nuna hakan, ba kamar Jurry da bata saba shiga irin wannan sabgar ba.
Ganin hakan yasa Fadime ta dawo inda take ta zauna tana ta kallonsu, Sai da suka natsu sannan Hajiya Babba ta kalli Jarma ta ce.
鈥淛arma a dan daga mana kafa za mu yi magana鈥�
Kadan ne ya rage mamaki be kashe shi ba, lallai a yau ya san wacece Hajiya, har akwai abun da zata boye masa? Be isa yai mata musu ba, daman tun a airport yake jin haushinta balle kuma yanzu da abun ya karu, be ce komai ba ya mike tsaye ya fice daga dakin yajin nadamar kawosu a gurin da yai.
鈥淒aman abun da yake tafe da mu...鈥�
Hajiya Babba ta fada sai bokan ya daga mata hannu alamar ta dagata, ya fara karanto musu abun da ya kawo su mai fassarar yana fassara musu.
鈥淜in zo ne akan maganar mijinki, wanda kike son ya mutu danki ya gaje shi, kina son a kashe babban dansa Shattima, kuma kina son a rufe bakin yar mijinki mai suna Nana, kina son a saka mata kaunar danki Sirleem, kuma kina son ki mallake komai na gidan? Sannan kina son a yiwa Falmata da Sardauna iyaka da masarautar, kuma kina son a fada miki wacece Fadime?鈥�
Mutumen na kai wa nan Fadime ta kalli Wasim tana dariya jin an ambaci mai irin sunanta. Hajiya Babba kan ita da Hajiya Talatu mamaki ne ya kashe su. Bayan ya gama ya koma gurin Hajiya Talatu.
鈥淜e kuma kina son a saka mijinki ya fasa hada auren yar ki Maijidda da Shattima鈥�
鈥淗aka ne Wallahi tabbas haka ne鈥�
Cewar Hajiya Talatu cikin tsananin mamaki da al'ajab domin bata taba shiga wani guri da aka karanta mata abun da ya kawo ta ba tun kamin ta fada.
Bokan ya mika hannu ya tabo macijin dake bayansa, daga shi sai Fadime da Wasim dake zaune bayansa ne suke iya ganin macijin, kamin ya sake magana Hajiya Babba tace.
鈥淚na ciki matsala saboda Falmata nan, ban san yadda akai ma dana ya santa ba, gashi wacce ta dauke ta aikin wato abokiyar zamana tana min mullkin mallaka, ta mallake komai sai abun da tace ake yi, ina son ita ma a karya lagonta, ita ma Nana ina son a juye mata kwakwala, kuma a lalata mata rayuwa, Shattima kuma a kawar da shi, ya zama na ni kadai zan rika juya komai a gida, zan yi duk abun da kake so kuma ko nawa zan kashe dan na samu biyan bukatata...鈥�
Fadime ta kurawa Hajiya Babba ido tana kallon rashin imani kiri-kiri, a ashe dan mijinta a juya kwakwalwar yar mijinta ta mallake gida聽
鈥淏ata da imani ko?鈥�
Fadime ta radawa Wasim a kunne, sai ya saka mata murmushi ba tare daya kalleta ba, sai kakansa yake kallo da yake masa magana da yarensu.
鈥淚dan nai musu aikin nan rayuka da yawa za su lalace ciki har da ta yarinyar nan鈥�
Wasim ya kalli Fadime hankali a tashe kamin ya kalli kakansa ya tambaye shi da yarensu.
鈥淭aya? Tana da alaka da su?鈥�
鈥淏ata da alaka da su amman rayuwarta zata salwanta matukar nai musu aikin nan鈥�
Wasim ya kalli Fadime dake kallonsa kamar zata fasa kuka ya sake tambayar kakansa.
鈥淭aya hakan zai taba ta?鈥�
鈥淚dan na fada maka abu ka yarda kawai鈥�
Wasim ya sake kallon Fadime, iya kar abun da yake sani a mutun kadai ne, duk karfin tsafinsa be kai kakansa ba, kuma be isa ya ga abun da kakansa ya gani a cikin tukunyar tsafinsa ba, ana iya gano asali da ala idan ya taba hannun wanda yake son ganewa, amman be isa ya hararo abun da zai faru ba, kuma shi baya bokanci kamar kakansa, iya tsafin da yake da shi n tsoron kansa ne, sai kuma wanda ya zame masa dole na gadonsu.
鈥淜arka musu aikin, karka musu komai, bana son abun da zai taba ta, da ace ta samu matsala kara ace ni na samu, idan wani abu ya same ta sai na hargitsa komai, bata cutar da kowa ba, babu ruwanta da kowa ba zan bari a cutar da ita ba, ko da ace zata samu wata matsala bata bangarena ba, ba zan yarda wani abu ya taba ta鈥�
Wasim ya fadawa kakansa da yarensu.
Kakan be sake ce masa komai ba ya sake kai hannunsa bayansa ya shafa macijin, kamin ya maida dubansa gurin Hajiya Babba ya fada musu sakamako, mutumen na fassara musu.
鈥淭un a wacan ya kamata ki dauki mataki, da ace kin kawo aiki tun a lokacin da aka fada miki Falmata da Sardauna zasu lalata miki aiki, da yanzu komai be faru ba, za a iya yiwa mijinki harbin kasko, ya mutu amman dan ki Talba ba hau Sarautar ba, za a iya rufewa Nana baki, kuma a a iya lalata mata rayuwa, amman ba zata auri danki ba, za a iya nisanta da masarautar ammam alakarta da danki ba zata yanke ba, ko da ta yanke na dan lokaci ne, domin yarinyar tana da tsaro, dan ki ma yana da tsaro, Shattima ma yana da tsoro, Ammyn ma tana da tsaro, Nana ce kawai a sake sai Sardauna, kin yi latti da ba ki yi latti ba da komai be faru ba鈥�
Kamar an saka gatari an sare mata jiki haka Hajiya ta ji, a maimakon a mata maganin matsalarta sai kuma a bata wani labarin marar dadi ji a kunnenta.
鈥淎 iya tunani babu abun da yake gagararku, na kawo kuka a nn ne dan a share min hawayena, ka fada min ko nawa kake bukata zan biya domin kawai na samu cikar burina, na san na yi sake da ban yi saurin zuwa ba, amman amin afuwa, a taimaka min鈥�
Be cewa Hajiya komai ba, ya shiga magana da Hajiya Talatu.
鈥淏a sai kin yi wani asiri ba, Shattima ba zai auri yarki ba鈥�
Hajiya Talatu ta ji kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha tsabar jindadi.
鈥淭o a taimakawa yar'uwata ita ma, mun san mun yi nawa amman a yafe mana鈥�
鈥淎bun da aka fada mata babu wani gyara ko kuskure a ciki, babu wani abun da za a iya miki鈥�
Kakan ya fada mutumen ya fassara musu.
Hajiya Babba ta ji kamar ta saka kuka, gaba daya ranta ya bace.
鈥淎mman wacece Fadime? Sai na tare ta tun da wuri kar ta lalata min aiki, domin ita kadai ce ta rage a yanzu da ban gani ba鈥�
Fadime ta bude baki tana gwalo ido waje kamar ta san da ita ake, ta sake kallon Wasim tana rufe baki.
鈥淵arinyar da bata kusa da masarautar ku me zaki iya mata?鈥�
鈥淏ata kusa da masarautar kuma zata lalata min shiri? Ina take? Kuma take da alaka da lalata min aiki? Wai ko dai Jarma ya bata ni a gurinku ne?鈥�
鈥淜arki saka mana wasa a nan! Kin zo da bukata kuma an fada miki gaskiya, sai kuma ko kawo shakku? Kin san inda kike kuwa?鈥�
Wannan karon mai fassarar ne yai maganar yana dakawa Hajiya tsawa, tun kamin bokan ya fadi komai. Hajiya ta natsu ba dan ta rasa abun fada ba sai dan tana tsiron kar a mata wata illar, tun a gurin zuciyarta ta fara yi mata kwankwanto.
Bokan ya jimke empty hannunsa, yana budewa sai ha wani kullin magani. Ya mikawa mutumen, shi kuma ya mikawa Hajiya Talatu.
鈥淜i ba yarki wannan magani da ci da nama, in har matar da take kudirin kasheta ta ci ta, to ta ci mutuwa鈥�
Hajiya Talatu ta mika hannu ta karba da mamaki.
鈥淲ace mata ce?鈥�
鈥淎 masarautarku take, tana nan tare da ku, yanzu haka kurwar Maijidda tana hannunta, ba Maijidda kadai ba har da Mai Martaba da yayan Shattima biyu鈥�
Wannan karon Hajiya Babba ce take masa kallon mamaki.
鈥淲acece ita kuma? Daga ina take? Me muka mata?鈥�
鈥淏a ku mata komai ba, ita ma tana da burin Sarautar ne kamar ku, abu n karshe da zan fada miki shi ne ga tafiya nan da babu dawowa鈥�
Hajiya Talatu da Hajiya Babba suka kalli juna kamin Hajiya Babba tace.
鈥淲a kuma zai yi tafiyar? Yaushe za ayi tafiyar?鈥�
Be ce mata komai ba, ya buga ruwan dake cikin kwarya a gabansa.
鈥淜i aje mana kudin aikinmu, kudin dabba zaki aje, wacan ma ta aje mana kudin dabbar mu鈥�
鈥淵anzu babu wani taimako za a iya min kenan? Ku taimaka min mana haba鈥�
Cewar Hajiya tana kokarin fashewa da kuka, domin a maimakon ta samu warakar ciwonta sa aka kara da蓳a mata wuka a ciwon, abubuwan daya fada mata sun saka tana jin kamar ta haukace, domin a ganinta tayi tafiyar banza ne, tun daga Yola har Katsina gashi babu biyan bukata. A dolenta ta aje masa kudin sa 100k ta fita Hajiya Talatu kuma ta aje masa 120k har suka bar dakin Jurry bata ce uffan ba, kamar wacce aka daurewa baki.
Bayan sun fita Wasim ya kalli Kakansa yace.
鈥淢iyasa zaka musu aiki bayan kace zai taba yarinyar? Gashi ka ba dayar magani?鈥�
鈥淲asim Rau... Kai kadai nake da shi a matsayin jika, ba zan yi abun da zai taba farincikinka ba, idan har ban bata maganin mutuwa ba, tabbas bayan yarta wannan yarinyar ce a ta biyu, domin ita kadai take da irin tsafinmu, wanda zata iya kama kurwar yarinyar nan, saboda bata da tsaro鈥�
Wasim ya sake kallon Fadime da mamaki, Fadime na ganin haka ta saka kuka.
鈥淣i dai na ba ni yau? Ko dai ni ce suke cewa?鈥�
鈥淚na masa magana ne a kan yadda za ayi a fitar da ke daga nan ne?鈥�
Wasim ya fada mata a kokarinsa na kwantar mata da hankali.
鈥淥kay tau, ayi sauri ku cigaba da maganar, daman babu kyau mace da namiji suna kebewa a daki daya haramun ne a addininmu鈥�
鈥淭o da muka kebe me muka yi?鈥�
Ya fada yana daga mata gira.
鈥淎i mu ba yan iska ba ne ba zamu yi komai ba, amman dai ya kamata na je gida wata kila ma Baba ya dauka kona mutu鈥�
Wasim be ce mata komai ba, sai kallonta yake yana murmushi, ta dayan bangaren kuma yana mamakin yadda wata alaka zata shiga tsakaninta da wadannan mutanen. Hannunsa ya kai ya shafa fuskarta.
鈥淶an maida ke gida ki kwantar da hankalinki鈥�
鈥淭au鈥�
Ta amsa masa tana kallon cikin idonsa.
鈥淏aka fada min yadda alaka zata shiga tsakaninta da su ba?鈥�
Wasim ya fada da yarensu yana ba tare daya kalli kakansa ba si cigaba da kallon Fadime yake, sosai yake jin idan wani abu ya same ta ba zai yafewa kowa ba.
鈥淚dan wani ya taba ta, ba zan raga masa ba, ba zan saurari kowa ba鈥�
Ya sake fada sai dai wannan karon yana kallon Kakansa. A nan ma kakan be ce masa komai ba.
鈥淕obe zan maida ita gida bana son wani abu ya sameta鈥�
鈥淏a zamu sake yarda ka sake nisa da mu ba, ba zamu yarda ka dauki wata al'ada da dabi'u kamar wacan karon ba鈥�
Shine abun da kakan ya fada masa da yarensa.
鈥淲acan karon ra'ayin Iya na bi, wannan karon kuma ra'ayin kaina zan bi, ba zan yarda wani abu ya taba yarinyar nan ba鈥�
A nan ma kakan be sake ce masa komai ba, Wasim ya mike tsaye yana rika wuyan hannun Fadime, ko sau daya be tana mantawa ya rika tafin hannunta ba.
鈥淶o muje waje ki sha iska鈥�
鈥淜uma ina son nai sallah yanzu anyi la'asar ko?鈥�
鈥淓h鈥�
Ya amsa mata tare da jan hannun nata suka fice, bayan dakin ya zagaya da ita inda ruwa suke tai alwala daman a nan da saba yin alwalarta, idan ta gama sai ya dauko mata wani babban mayafin da suke rufa da shi ta nade jikinta ta yi sallah, mutanen dake harabar gurin sai su yi ta kallonta suna ganin ta yi wani abu na dabam.
FALMATA POV.
Da yammar ranar Momy ta saka mai gadinta ya nemowa Falmata Napep tai jinga da shi akan nawa zai rika kaita kullum yana daukota ya fada mata, tun a ranar ya fara aikinsa domin shi ya maida Falmata gida a ranar, tun 8pm ta koma gida ba kamar yadda Shattima yace sai 10pm zata rika komawa gida ba. Da sallama ta shiga cikin gidan, Umma ta amsa mata sama sama.
鈥淭au kin ma huta mika mata bokitin ta dauko ruwan鈥�
Naja ta jefa mata bokitin, sai Falmata ta kai hannu ta dauka ta juya ba tare da ta shiga dakin ba. Kai tsaye ta nufi gurin fanfon bohore din tana ta tunanin abun da Sirleem yai mata a yau. Kamar daga sama ta ji an dabata, tana juyowa sai tai arba da kawarta Khadija, da sauri Falmata ta rumgume ta.
鈥淜hadija oyoyo鈥�
鈥淗mmm amarya kin yi wuyar gani鈥�
Khadija ta rada mata a kunne sanin lalurar kawarta.
鈥淎marya kuma? Aiki ne baya barina zama kullum idan na fita 7 bana dawowa sai 9 yau ma saboda na samu matsala ne shiyasa na dawo da wuri...鈥�
A natse Falmata ta labartawa Khadija abun da ya faru da kuma irin taimakon da Sirleem yai mata.
鈥淲ai da gaske Sirleem din dana sani Falmata?鈥�
鈥淲allahi shi鈥�
鈥淎llah sarki Allah ya saka masa da alheri, shekaran jiya aka kawo mana chewing gum dinki an rana a unguwa amman ke baki ba mu na ki ba鈥�
鈥淐ingan dina kuma?鈥�
鈥淓h鈥�
Khadija ta daga mata kai.
鈥淣i aka ce kuma?鈥�
鈥淣aja fa ta kai mana shi, aka ce naki ne amman tace auren ba yanzu sai kaka ta yi鈥�
鈥淎uren wa?鈥�
鈥淣a ki鈥�
鈥淣i...?鈥�
Ta sake nuna kanta.
鈥淣i ban yi maganar aure da kowa ba ba a fada min komai ba鈥�
鈥淲ai da gaske kika? To Wallahi an raba cingan din aurenki yau kwana biyu鈥�
Khadija ta fada da mamaki. Take idon Falmata ya cika da kwalla.
鈥淏aba be fada min komai ba, Umma ma bata ce min, kuma ni ban yi maganar aure da kowa ba, taya za a bada aurena ban sani ba?鈥�
Ta fashe da kuka.
鈥淜o dai ba ni aka ce ba?鈥�
Ta sake tambaya.
鈥淚dan kinje gida ki sake tambaya, amman tabbas ke aka ce, sai dai idan baki sani ba鈥�
鈥淭o wa aka ce za a aura min?鈥�
鈥淜e da zaki aure shi baki sani ba balle mu da aka bawa minti, idan kin je gida ki tambaya鈥�
Da sauri Falmata ta share hawayenta ta dauki bokinta ta watsa da gudu fanfon, ta ci sa'a babu mutane sosai, nan da nan ta cika bokinta ta dauka ta dora a akai, bata ko lura da kawayenta dake bakin fanfon ba suna mata magana, tana tafiya hawaye na mata zuba, ruwa data debo na zuba, kamin ta isa gida har ta matsu. Bata ko yi sallama ba ta fada cikin gidan ta sauke bokinta, bata yarda da juyo ba sai da ta share hawayenta, sai kuma ta rasa wa zata tambaya tsakanin Tumba da Naja, me zata ce? Guri ta samu saman tabarmar da Naja take zaune ta zauna tana da kokarin gintse kukanta, sai da Tumba ta shiga daki sannan Falmata ta kara matsawa kusa da Naja.
鈥淣aja wai da gaske an raba minti aurena?鈥�
Naja ta kalleta tana kyalkyalewa da dariya.
鈥淓h mana, Baba ya miki miji wani tsoho mai hurhura鈥�
鈥淭soho kuma?鈥�
Falmata ta dafa kirjinta tana jin wani sabon kuka na zo mata.
鈥淵aushe? Ni ban tana zance da wani tsoho ba鈥�
鈥淭o shi ya ganki ya zo yai magana da Baba akan yana son ki, kuma Baba ya bashi dan ya kawo minti tun shekaranjiya an raba, ai yau zaki ganshi tun da kin dawo da wuri鈥�
鈥淒a gaske dan Allah Naja?鈥�
鈥淭o karya zan miki? Tambayi Umma ki ji鈥�
Ta karasa tana mata dariyar mugunta, kamar hadin baki sai ga yaro yai sallama yana fadin.
鈥淲ani tsoho yace yana sallama da Falmata鈥�
Falmata ta juya da sauri ta kalli yaron, kamin ya juyo da sauri ta kalli Umma kamar wacce ta rude.
鈥淛e kace gata nan zuwa, yau kam ya taki sa'a ai鈥�
Falmata ta lumshe ido sai hawaye masu zafi suka hau mata zuba.
鈥淭ashi kije ana sallama dake a waje, idan kin dawo ki zo na fada miki sakon Malam鈥�
Kamar an dasata a gurin haka ta ji, ta kasa motsawa sai hawaye take. Can kuma ta mike tsaye ta saka talkaminta tana jin kafafuwanta na mata mugun nauyi. Kadan kadan take tafiyar kamar wacce aka cewa ida ta leka waje wani abun tsoro zata gani. A hankali ta nasa kafarta waje ta fara kallon damanta kamin ta kalli hagunta sai ganin tsoho tai sanye da manyan kaya rike da yar leda, gulob din su na waje na haska shi kasancewar akwai wutar nepa. Gaba daya furfura ta rufe masa fuska har baka iya shaidar yadda kamaninsa suke, ga wani baki a hannunsa da jikinsa da fuskarsa kamar na dauda.
鈥淲ayyo Allah... Wayyo Allah...鈥�
Falmata ta fada tana rabawa jikin ginin tana kuka.
鈥淟afiya dai?鈥�
Ya tambaya da shakakkar muryarsa yana dan lekota. Ita kam bata ji me ya fada ba ma, sai rare kukanta take a hankali ga shi daman kunnuwan ba lafiya ne da su a balle ta ce taji abun da yake fada. Ban da kuka babu abun da Falmata take, tun yana tsaye har ya gaji ya zauna a timitin dake kofar gidansu, can kuma ya ciro wata tsohuwar dari biyu ya mika nata tare da ledar hannunsa.
鈥淕a wannan ki shiga da shi ciki鈥�
Falmata ta kasa karba kuma ta kasa daina barin kukan ta kuma kasa barin gurin, risinawa yai kasa ya aje mata ledar.
鈥淢u kwana lafiya, zan yi magana da mahaifinki鈥�
Binsa tai da kallo har ya karya kwana sannan ta juya ta shiga cikin gidan ba tare data dauki kayan ba. Gaban Tumba taje ta risina tana kuka.
鈥淯mma me na muku? Me na muku zaku bani tsoho? Me nai鈥�
鈥淜e...! Muma a matsayin iyayenki mun miki zabi na gari har kika tambayar mu? A yadda kike yar kurmar nan wa zai aureki? Dan kin samu ma tsohon yace yana so? Duk masu zuwa gurinki ba da gaske suke ba, da sun turo, amman shi yana zuwa yasa aka kirani ya fayyace min komai, kuma ya nuna da gaske aurenki zai yi, shiyasa na fadawa Mahaifinki kuma ya aminci, na san daman irin wannan fitsarar za ki yi shiyasa na hana mahaifinki ma ya ji ta bakinki, yanzu dai an raba cingan shaidar an tsayar miki da miji, har kauye an kai, idan kasa zaki watsawa mahaifinki a ido to Bismillah gaki ga guri, kin san dai zai iya korarki ko ya tsine miki albarka, daman yace na fada miki daga yau kar ya sake ganinki da kowa a waje, dan karki maida mu yan iska a rika cewa mun miki miji kuma muna barinki kina tsayuwa da wasu a waje...鈥�
Tun da Tumba ta fara maganar bata tsaya ba sai da ta kai aya. Naja ta kyalkyale da dariya.
鈥淚ye matar tsoho, amman yace dabam zai aje ki fa鈥�
Falmata ta kai hannunta ta dafa zuciyarta tana jin wani irin abu yana mata yawo.
HAJIYA BABBA POV.
鈥淣i ban ga anfanin wannan zuwan na mu ba, a maimakon ayi mana maganin matsalar an kara banbaro mana wata鈥�
Cewar Hajiya cikin fada tana jin kamar ta kama bokan ta masa shegen duka.
鈥淕askiya kam, be mana komai ba akan matsalar, sai nake ganin kamar yana mana boyeboye鈥�
Cewar Hajiya Talatu bayan ta aje kofin ruwan da yake hannunta.
鈥淣i ma ai shi na gani, wata kila dai Jarma ya siye mu gurinsa ne, ga alamar aiki kina gani har suna fadar abun da ya kawo mu da kuma sunayenmu amman ya ki yarda yai mana aiki鈥�
Hajiya Babba ta sake fada.
鈥淎mman ko yanzu zama be gan ni ba, Wallahi a zan kyale ba, idan shi baya yi ai ba a rasa masu yi ba, sai wani yi mana bazarana yake da cewar wai sua da tsaro, ko me yake nufi oho鈥�
鈥淎ddu'a wai ko?鈥�
Hajiya Talatu ta amsa ta.
鈥淣i ba zan yarda abubuwa su lalace min ba, na zuba ido komai ya kubuce min鈥�
Duk abun da suke Jurry dai bata ce komai ba sai cin naman kazarta take wanda Hajiya Amutu ta saka aka soya musu.
鈥淢utum ya taso tun gari wa gari amman babu biyan bukata sai bakinciki鈥�
Jurry ta kalli Hajiya.
鈥淗ajiya ki aje maganar komai for now, bari har mu koma gida lafiya, yana ta fadar akwai tafiyar da ba dawowa what if yana nufin zamu mutu ne鈥�
Da sauri Hajiya Talatu da Hajiya Babba suka kalli Jurry.
鈥淜uma fa haka ne?鈥�
Hajiya Talatu ta fada, sai Hajiya Babba tai karaf tace.
鈥淎i ba shi ne Allah ba, be isa ya mana komai ba Wallahi, yayi kadan kuma lafiya zamu koma gida, kuma da yardar Allah sai kudirina ya cika, ki ma daina kawo mana wannan maganar鈥�
鈥淏ari dai har mu isa gida tukuna, ni Wallahi na tsoro ta sosai, kuma da alamar kamae akwai abun da yake rufewa鈥�
Jurry ta sake fada.
鈥淣i fa abun da ya fada ba zai saka na ki neman wani taimakon ba, ai a san inda rana zata fadi ba, Allah kadai ya san ida za a dace, bayan bakar wahalar matar nan da na sha, yanzu kuma ace na rasa komai, ita fa silar mutuwar aurena, yanzu igiya daya ta rage min da Mai Martaba, sai kuma na saka mata ido tana jindadin rayuwa ni ina a matse鈥�
鈥淎i ba son ta muke ba, kuma ni van baki shawarar ki kyale ba, amman dai ki yi hankali da wannan Jarma, dan ina ganin shi ya saka aka ki mana aikin nan鈥�
Hajiya Babba ta kalli Hajiya Talatu wacce tai magana.
鈥淪hi ne mana, ai shi ma burki zan taka masa, duk wanda yace zai tari gabana ba zan bar shi ba, kina ji har da wata wai a Masarautar ita ma tana son Sarautar waya sani ko Ammy yake nufi鈥�
Hajiya Talatu ta rufe baki da mamaki.
鈥淶ai fa iya yuyuwa haka din ne, waya sani ko ita take cinye matan Shattima? Wannan matar fa zata iya daukar maita domin ta mallaki komai, kuma gashi ta yi har da mijina鈥�
Hajiya Babba ta tabe baki.
鈥淎i ni na san wacece Ammy, muguwar mata ce Wallahi, zata iya komai鈥�
Wayar Hajiya Babba ce tai ringing, sai da ta fara kai dubanta kamin ta kai hannu ta dauka, ganin number Mansur second son din Hajiya Hafsa babbar yayarta.
鈥淪alamu alaikum Mansur鈥�
Sai ya amsa daga dayan bangaren.
鈥淣a'am Hajiya ya gida?鈥�
鈥淟fy kalau ya Hajiya?鈥�
鈥淲allahi gata nan ba lafiya, jikin yayi tsanani sosai yanzu haka muna asibiti, shiyasa ma na ce bari na kira ki?鈥�
鈥淪ubhanallahi me ya same ta?鈥�
鈥淗awan jini ne ya taso sai numfashin nata na dan sarkewa, kuma bata iya motsa hannun鈥�
鈥淭un yaushe?鈥�
鈥淛iya dai abun ya fara amman yau yafi tsanani yanzu haka bata san inda take ba鈥�
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un, gashi bana gari Wallahi, amman gobe zan dawo zan iso Kaduna inshallah Allah bata lafiya鈥�
鈥淎min Amin Allah kawo ku lafiya鈥�
Ta sauke wayar cike da damuwa domin ita kadai ce yar'uwar data rage mata a raye wanda take kallo tana jin sanyi.
鈥淲ai Hajiya ce ba lafiya suna asibiti?鈥�
鈥淪ubhanallahi ba a rabu da Bukar ba kuma a haifi Abu? Wannan abu Allah ya mana saukinsa, abubuwa sai faruwa suke marar dadi, daman bata da lafiya ko da kika cewa Mai Martaba ita zaki je dubiya鈥�
鈥淲allahi lafiyarta kalau, wai abun jiya ya fara zuwa yau鈥�
Ta sauke ajiyar zuciya tana kara jin abubuwan sun mata nauyi fiye da da.
鈥淚na ganin ni Kaduna zan wuce kai tsaye in yaso sai ku ku wuce Yola, zama ai be gan ni ba鈥�
鈥淜i tafi Hajiya, ni kuma zan yi duk abin da ya dace da yardar Allah zan kara bincika mana wani wajen鈥�
鈥淭o Hajiya Talatu dan Allah ayi kokari鈥�
鈥淜arki damu Hajiya kamar dai baki san wacece ni ba鈥�
鈥淎llah ya kyauta鈥�
Shine kawai abun da Jurry ta fada ta mike tsaye ta fice daga dakin.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
FADIME POV.
Sai da ya zauna sannan ya aje mata akushi dake cike da kayan marmari.
鈥淵au ka ce zaka kai ni gida鈥�
Ta fada tana kallonsa.
鈥淓h amman sai Baba na ya yarda鈥�
鈥淎i kai kace yau ya yarda鈥�
Ta fada da muryar dake nuna tana daf da fashe masa da kuka, domin har ga Allah zaman garin ya isheta.
Shiru yai yana kallon yadda idonta ya fara tara hawaye, ta rame sosai kamar wanda tai ciwo kana ganinta kasan akwai tashin hankali da kewa a tare da ita, be son ya sake fada mata wani wanda zai sakata kuka ko tashin hankali a yanzu, domin shi kanshi baya son wani bakincikin ya rabe ta.
鈥淏aka ce komai ba鈥�
Shiru be ce komai ba sai kallonta yake, kamar mai saka a abun da zai fada mata.
鈥淜ai kace yau zaka kai ni gida, miyasa kake saba alkawari? Kuma miyasa ka ce idan ina tare da kai babu abun da zai same ni? Na san yanzu Inna da Bappa suna can suna nemana, ko ma su dauka na mutu鈥�
鈥淶an kaiki gida amman sai Babana ya amince, bana son wani abu ya same ki ne鈥�
鈥淣i babu abunda zai same ni kullum haka kake cewa, ni dai ka kai ni yanzu dan Allah鈥�
Ta fashe masa da wani irin kuka mai ban tausayi. Wasim ya kalli kakansa dake zaune yana cin abincin ya soma masa magana da yarensu.
鈥淵arinyar tana son ta tafi gida鈥�
鈥淭a jira har sai shugaba ya amince鈥�
鈥淶aka iya tirsasashi ya amince鈥�
鈥淏a zan masa haka ba, saboda kai ka karya mana doka, wannan horo ne wanda zai zame maka izina a nan gaba鈥�
鈥淎mman miyasa laifina zai shafeta?鈥�
鈥淪aboda ita ka aikata abun da ka aikata, karka sake tambayata鈥�
Wasim ya sauke ajiyar zuciya tare da maida dubansa gurin Fadime.
鈥淜i karya sai na kai ki gida鈥�
鈥淒a gaske?鈥�
鈥淣a zan miki karya ba鈥�
Ta kai hannu da sauri ta fara cin yayan itatuwan da kullum take karyawa da su, domin abincin garin baya mata dadi saboda basa saka sinadarin girki, (Magi) sai dai gishiri da wasu abubuwan na mutanen da. Tana cikin ci Liya ta shigo dakin, Fadime ta zabura kamar wacce tai arba da mutuwa.
鈥淲ayyo na ba ni鈥�
Wasim ya juya a hankali ya kalleta, daga inda take tsaye ta risina tana yi ma kakansa gaisuwar ban girma sannan ta karaso inda Wasim yake.
鈥淚na son nai magana da kai鈥�
Ta fada da yarensu, dauke kai yai daga barin kallonta ya cigaba da kallon Fadime da ke mata kallon tsoro.
鈥淜i ci zan tafi na kai ki gida yanzu鈥�
鈥淣a koshi, dan Allah ka ce ta tafi ta bar nan鈥�
Cewar Fadime cike da tsoro, uffan Wasim be ce ba ya kama wuyan hannun Fadime ya fito da ita daga dakin.
鈥淒uk abun da na ce ki yi zaki yi?鈥�
鈥淓h Wallahi ni ba zan sake saba umarnin kowa ba鈥�
Yayi murmushi daman ya san za a rina indar Fadime ce, be sake ce mata komai b ya zagaya da ita ta bayan dakin kakan ya rikata.
鈥淩ufe idonki, komai kika ji karki bude鈥�
鈥淭o鈥�
Ta rufe idon da sauri, sai ya rikata kamar yadda ya rika Zainab ya saka bakinsa a goshinta ta yadda b zata iya bude idon ba ko da ta so yin haka. A hankali ta ji kamar suna daga samawa daga kan faifai sai kuma ta ji sun sura a guje kamar iska ya dauke su.
鈥淲asim鈥�
Ta kira sunansa dan tabbatarwa idan yana nan, sai ta ji shiru be amsa ta ba, kuma ba su daina bin iskan ba, hakan yasa ta fara kokarin bude idon, sai ta ji idanuwan a like gam kamar an saka mata super glue.
鈥淣a bani Wasim...鈥�
Nan ma dai shiru, sai ta fara lalabe har kan fuskarsa ta ji alamar yana nan tukuna hankalinta ya dan kwanta, kamin tai wani yunkuri ta soma jin abun da suke kai yana yin kasa kamar suna sauka. Sai jin kafafuwanta tai cikin ciyayi, a karo na biyu ta sake yunkurin bude idon ta kasa har sai da ya dauke bakinsa daga goshinta, da sauri ta bude idon sai ta sauke su akan Wasim dake ta faman sakar mata murmushi.
鈥淣a san babanki ba zai bari ki sake fitowa ba, ni kuma saboda gudun wani abu ya same ki dole nai nisa da ke, zan yi marmarkin kuma zan rika ziyartar ta hanyar da be zama lallai ki gan ni ba鈥�
Juyawa tai a hankali tana karewa guri kallo, sai a lokacin ta gane inda take, bayan gidansu na zana ne ya aje ta da inda gonaki suke, gashi safiya ce babu wanda zai ganta. Hannunsa ya kai ya kama fuskarta yana kallon cikin idanuwanta.
鈥淜ina na raka ki gurin babanki nai masa bayani?鈥�
鈥淜am Wallahi ubana zai ci, ka tafiyar ka dai鈥�
鈥淏ana son babanki ya doke ki鈥�
Ta yi shiru tana tunanin irin hukuncin da Bappa zai mata. Can kuma ta kalli Wasim tana tuna abun da ya fada mata.
鈥淒a gaske ba zan sake ganinka ba?鈥�
鈥淶aki sake amman kamar da ba, kuma be zama lallai Bappa ya barki ki sake fitowa ba鈥�
Sai ta ji wani iri, tausayinsa ya kamata.
鈥淶an iya satar kafa na fito ba?鈥�
Ya daga kansa sama yana murmushi kamin ya sake kallonta.
鈥淏a kin ce ba zaki sake kin jin magana ba?鈥�
Sai tai shiru tana kallonsa kamar marar gaskiya.
鈥淔ateme ina son na fada miki wani abu, ki saka a ranki ina kaunarki tun a ranar da na bara ganinki ba tare da kin sani ba, rayuwarki da mu'amalarki tana burge, wannan rawar kan da mutane suke ganin rashin natsuwarki da shi, ni burge ni kike kina saka ni nishadi, ko da baki kusa da ni idan na tuna da ke sai na samu kaina cikin nishadi da marmarin ganinki ina kaunarki sosai Fateme, duk da na san addininmu da al'adarmu ba daya ba ne...鈥�
Tun da ya fara maganar ta ji kanta na juyawa yana wani hayaki, zuciyarta ta buga da mugun karfi for the first time in history wani ya furta yana sonta yana kaunarta tana burgeshi.
鈥淲ayyo zuciyata...鈥�
Ta dafa zuciyar ta fadi kasa zaune dafe da zuciyar dake buga mata da mugun karfi. Risina Wasim yai yana kallonta, suna hada ido sai duk taji ya cika mata idon kunya da nauyinsa sun yi rufeta, sai ta saka hannayenta ta rufe fuskarta tana wani irin murmushi da bata san ta ina yake zuwa mata ba. Ta dade a haka kamin ta bude idon, a zatonta zata ga Wasim ne tsugune a gaban ta kamar dazun sai ta ga babu kowa sai ita kadai. Da sauri ta mike tsaye tana kabe jiki tana waige waige.
鈥淵au ko na shiga uku ga dadi ga wuya Wallahi sai Bappa ya doke ni鈥�
Ta fashe da kuka, nan da nan ta nemi farincikin furta mata kalmar so da Wasim yai ta rasa, hannanyenta ta saka cikin gashin kanta ta yamutsa gashin kamar wata mahaukaciya, sai ta bi hanyar gida tana wani langadi kamar wacce ta sha giya ta birkice ido kamar ba nata ba. Sai da ta isa bakin kofar sannan ta kwange hannayenta ta fara jan kafa kamar wata musaka haka ta shiga cikin gidan, tana dalalar da yawu kamar gaske. Inna dake zaune gaban murhu tana damu kunu ta shure bokitin kunun da sauri ta nufi gurin shanu tana kiran sunan Allah, Nappa kuma ya fito daga bukkar Inna da sauri yana kallon ikon Allah domin shi ma kansa ya tsorata da yanayinta. Daga bakin kofar Fadime ta fadi kasa tana da nishin karya, can kuma ta fara ashisshawa har uku alamar aljanun sun tafi kenan. Zumut ta tashi zaune tana waige waige.
鈥淎 ina nake a ina nake? Bappa ina Inna?鈥�
Bappa dai na tsaye yana kallon ikon Allah tsoro duk ya kama shi, domin be taba ganin Fadime a irin wannan yanayin ba, kuma baya saka ran zata iya irin wannan abun. Inna na jin an kira sunanta ta susuda ta fito cikin tsoro tana leken Fadime.
鈥淔ulani...鈥�
鈥淣a'am Inna鈥�
Ta fashe da kuka, sa sauri Inna ta nufo inda take ita tana kukan murnar ganin yarta ta rumgumeta. Tun batan Fadime bata iya cin abincin kirki ga fadan Bappa ga tashin hankalin da take cikin ga kuma maganganun mutanen kauye dake fadar Fadime ta kai kanta ga halaka, wasu kuma na fadin wai wata ta zo daga birni yar yankan kai ta tafi da Fadime, kowa da da abun da yake fada.
鈥淚na kika je Fulani?鈥�
Shine abun da ya fito daga bakin Bappa, cikin kuka Fadime ta kankame Inna tana bayanin karya.
鈥淏an je ko'ina ba Bappa bakin rijiyar can mai gaba dubu kawai na raka wannan matar, sai tace min ita zata kara cikin dajin ta dauki hoto, ni kuma na tsaya ina leken rijiyar sai na hango wani tsoho cikin rijiyar yana kallo sai cewa yai ke ce Fadime ko? To zan dauki fansa abun da Bappa ki yai min a bakin kasuwa, lallai sai Sama'ila ya dandana kudarsa, da ke zan fara amman zan zo kansa shi ma, sai na juyo da gudu daga nan ban sake sanin inda nake ba sai yanzu a ganni a nan....鈥�
Ta kara fashewa da kuka, gaba daya sai jikin Bappa yai sanyi, karyar data tsara sai ta shiga cikin kwakwalwar Bappa tai zaune ras, jin an ambaci bakin kasuwa gurin da yake neman halalinsa, duk da dai ya san shi ba mafadaci ba ne, sai dai dan adam tara ne be cika goma ba, zai iya yiyuwa ya tsabawa wani cikin rashin sani kuma ya kasance ba mutum ba ne.
Sai dai abun mamaki miyasa wacan matar bata dawo ba, kuma police din da suka ce zasu je gobe su dawo su ma ba su dawo ba? Ga tufafin jikinta ba kalar na su ne na fulani ba, to kodai ita ma matar da police din duka aljannu ne.? Gaba daya sai Bappa ya rasa wanne zai yi tunani, wata zuciyar tana kin bashi hadin kan yardar da maganar Fadime, sai dai kuma ya san bata san kowa a wacan garin ba balle yace a can suka tafi tare da matar, amman idan ita matar ce ta tafi da ita fa? Kamin yai wani yunkura har mutane sun cika gidan suna ta yi ma Inna barka da dawowa Fadime, irin karyar da tai ma Bappa ta dora Inna tana ta fadawa mutane haka, kowa sai fadar albarkacin bakinsa yake, wasu sun yarda wasu kuma su karyarta abun a zuciyarsu. Har mazan da basu yi sammakon fita ba suka rika sallamawa Bappa suna masa barka da arziki. Inna da kanta ta hadawa Fadime ruwan wanka Fadime ta shiga tai wanka ta fito ta shiga bukkarta ta saka wasu tufafin tana ta tunanin Wasim, ta kasa daina murmushi kuma gabanta ya ki ya daina faduwa kan abunda ya fada mata a yau, da zarar ta tuna sai ta ji kunya duk ta rufe ta kamar yana gabanta yana kallonta.
Inna ce ta shigo cikin dakin ta aje mata sabuwar fura da ta ji nono ta fice tana amsa kiran da Bappa ke mata.
Fadime ta dauki furar ta sha cike da marmari sai kace wanda ta shekara goma bata gida sai a yanzu take jin sakewa nishadi. Sai da ta sha furar sosai sannan ta dauko jakar littafanta ta bude ta dauko littafin da take rubuta ta fara sana'arta wato rubuta abubuwan da suka faru tun farkon zuwanta garinsu Wasim.
Tana tsaka da rubutun sai ga duhu ya maye ko'ina na dakin, kamar an dauke wutar nepa da dare haka idanuwanta suka cika da duhu ta ko'ina kai kace ba 11am ba ce.
鈥淚nna ranar ta dauke ne?鈥�
Ta tambaya tana murza ido, kamin ta mike tsaye rike da littafin tana lalaben hanya.
鈥淲ayyo na boni... Wayyo.... Wayyo... 鈥�
FALMATA POV.
Gaba daya jin tai duniyar na juya mata idan za ta yi tunani sai ta rasa ta inda zata fara, miyasa za a aura mata tsoho? Hakan na nufin an kashe mata rayuwa kenan gaba daya.
A yanzu kam ta yarda bata da wani buri da zai cika, bata da wata dama na yin komai ciki har da na zabin wanda take so, ta ya zata rayu da tsohon mutumen da ya tsofi mahaifinta? Mutumen da bata taba ganinsa ba sai jiya? Idan bata amince ba tana da wani zabin ne? Ta isa ta musawa mahaifinta ne balle kuma Tumba da take tsoro?
Bayan gargadin da Tumba tai mata jiya cewar idan ta ki amincewa zai iya korarta, idan ya koreta ina zata tafi? Wa zai karbeta? Ya rayuwarta zata kasance? Idan ta tuna wani bangaren na rayuwar Mansura da Sirleem ya bata labari sai ta ji bata son kasancewa a irin yanayin! Amman haka zata zuba ido rayuwarta na tafi kullum bata da gata bata da iko akan komai? Tabbas wanda ke da uwa raye kuma ubansa yake kula da shi yayi babban dace, bata tana jin kewar mahaifiyarta ba irin wannan lokacin da ta gama yarda cewar bata da gata. Domin ta tabbatar da ace mamanta tana raye da haka be faru no matter how bad Tumba zata so ta auri mutumen, tana son ta aure shi ne saboda taje ta wahala, da mutumen arziki ne da Naja za a bashi ko kuma a koreshi gaba daya.
Jin kamar yawun bakinta zai shaketa yasa ta tashi zaune hawaye na mata zuba.
鈥淢ama ashe kin hango irin wahalar da zan sha shiyasa kika ce nai hakuri, shiyasa kika ce zaki tai ki bar ni a cikin kunci, kin ce min nasara tana nan tafe, amman har yanzu ban ganta, sai karin wahala鈥�
Ta fada murya kasa kasa tana fashewa da kuka. Can kuma ta yunkura ta tashi tsaye ta nufi kofar dakinsu ta bude ta fita tsakar gidan, gurin da suke ake botocinsu ta nufa ya dauki butar da ta fi alwala da ita zuba mata ruwa ta shiga bandakinsu haka nan cikin duhu tai fitsari sannan ta fito tai alwala a tsakar gidan. Bayan ta gama ta koma dakin ta dauko tabarmar da suke sallah da ita ta shimfida a waje ta saka hijabinta.
Sallah tai raka'a biyu raka'ar farko ta karanta ayatul kursiyu da kulhuwallahu, raka'a ta biyu ta karanta fatiha da kulhuwallahu kafa uku sannan ta zauna tai zaman tahiya, bayan ta sallame ta daga hannunta sama tai fara salati ga annabi salatin ibrahimiya, sannan tai istigari sai kuma ta fara yabo da jinjina ga Allah, ya rabbana ya rabbana ya rabbana sannan ta fara karanta huwallahul lazi la'ilaha.... Har zuwa karshe kalmomin da wasu malamai suka ce sune ismillahul azeem, bayan ta gama ta fara kankantarda kanta tana kuka.
鈥淵a Allah ya baiwar makaskanciya a cikin bayinka, Ya Allah ga mai yawan aikata sabo mai yawan zunubi, Ya Allah ga mai kaunar Rahamarka mai tsoron azabarka, ba ni da kowa Allah sai kai, gatan da nake da shi naka ne ya mahallicina, ya gata na, ya ubangijina, ya mai jinkaina, Allah ina godiya akan ni'imominka, rahamar a gareni ba zata kirguba, na gode maka Allah, kuma ina kara kawo kuka na a gareka babu mai ba ni sai kai, idan ka hanani wani be isa ya bani ba, Allah yau ma gani da kokon bara, Ya Allah ga Fateema a kasa na daga hannuna a sama ina rokonka, Allah ina cikin damuwa da bakinciki kuma na san ka sani, ba dan ka manta da ni ba, kuma ba ka so na ba, sai dan haka ka rubuta zai same ni, haka ka rubuta rayuwata zata kasance, Allah ya dubi ka tallafi rayuwata ka zame min gata, Allah wannan zabin da mahaifina yai min bana so kuma ka sani, amman Allah ina rokonka idan wannan hadin alheri Allah ka bani ikon bi musu biyayya ka bani ikon dauka kuma ka bani ikon juriya, idan kuma ba alheri ba ne Allah ka musanya min ka canja min kuma karka saka matsalar ta taso daga gareni, Ya Alimu ya Azizu ga gatan marar gata, ya gatan mai gata, ya Ubangijin sammai da kassai....鈥�
Haka ta cigaba da yabon Allah tana fada masa damuwarta, daga karshe ta cika da fatiha ta rufe da salatin Annabi, sannan ta tashi ta koma ciki, tana kwantawa sai ta ji ta samu sa'ida da sakewar zuciya sabanin farkon daren da tunani da kuka ya ki barinta tai bachi. Bata farka ba sai da asuba, ta farka da nauyin zuciya na damuwa da kukan da ta sha kamin ta kwanta domin idonta har ya soma kumbura, sai dai ta nemi bacin ran ta rasa, tana jin bata son mutumem amman bata jin kunci da damuwa kamar na jiya abun ya mata sauki sosai.
Bayan ta gama sallah tai azkar dinta na safe data saba sannan ta dauko qur'ane ta karanta sai da rana ta fara dan bullowa sannan ta rufe qu'anen ta dauko maganinta ta saka a kunne ta saka kada, sannan ta maida ta aje ta fito harabar gidan tana gaishe da Tumba.
鈥淟afiya kalau鈥�
Ba da wani karfi ta amsa mata ba, amman hakan be hana ta ji ba duk kuwa da kasancewar ta saka kada a kunne. Lumshe ido tai ta bude tana jin wani irin sanyi a ranta, sannan ta mike tsaye ta nufi inda Babanta yake zaune rike da redio asuwaki a bakinsa ta durkusa har kasa ta gaishe shi.
鈥淏aba ina kwana?鈥�
鈥淟afiya kalau, Tumba ta fada miki sako jiya ko?鈥�
鈥淓h ta fada min鈥�
鈥淭o yayi kyau bana son na sake ganinki da wani a waje, kuma bana son ki samu matsala da mutumen nan鈥�
鈥淭o Baba鈥�
Ta amsa sannan ya daga mata hannu ta mike tsaye ta juyo gurin iya tana kallon dumamen tuwon da take yankawa.
鈥淶an tafi gurin aiki鈥�
鈥淭o Allah ya kiyaye, kin san dai Babanki ya hana a baki abinci da sai na zuba miki ko da sanyi ki ci鈥�
鈥淎a a can nake karyawa ai鈥�
Tumba ta juyo ta kalleta da kyau.
鈥淭o ki ce kayan dadi suke baki, shiyasa na ga kin yi kyau jiki sai fitowa yake, kwai kike ci ko?鈥�
Falmata dai ta yi shiru sai kallon yatsun hannunta take.
鈥淲ata dai ya kusa yau sauran kwana biyar kar a baki kudin nan ki taba su, dan na san halinki da keta鈥�
鈥淏a zan taba ba Umma鈥�
鈥淭o Allah ya tsare hanya鈥�
鈥淎meen鈥�
Ta amsa sannan ta sa kai ta fice daga cikin, fitar ke da wuya Naja ta dawo kusa da Tumba ta risina tana mata magana murya kasa kasa dan kar Baba ta ji.
鈥淯mma da ni aka maida aikin nan, ji fa har zuwa daukarta, kuma Allah kadai ya san dadin da take sha a can鈥�
鈥淲uyar da take sha dai, wani dadi zata sha? Ke baki masu kudin nan ba? Ai ko kallo bata ishesu ba, kuma rainon yara an fada miki sauki ne da shi? Ita ce kashinsu fitsarinsu da komai na su, kuma idan suka yi kuka ita zata dauke su tana basu hakuri ta ciyarda su, way sani ba ko har wanki take musu, kuma ke da kika karatu? So kike ki lalata karantun na ki ne?鈥�
Cewar Tumba tana tubo baki gabana irin yadda magulmata suke yi idan za su yi magana.
鈥淕ashi ma idan ta fita bata dawowa sai dare, ni ina zan iya wannan鈥�
鈥淭o kin gani ki daina wahalar da kanki ma鈥�
Sai da Naja ta saci kallon Baba sannan ta mike tsaye ta bar gurin.
聽 聽 聽 聽聽 ***
A inda mai napep din jiya ya sauke ta ta tsaya, tana ta kwankwanto ko dai ya zo be same ta ba ne ya tafi? Ko kuma yana kan hanyar zuwa ne, domin tun jiya ya fada mata cewar ta rika jiransa a nan, saboda Napep da Mota basa shiga longunsu sai dai achaba. Sai dai tai jiran minti shirin sannan ya iso, daidai ita ya faka ta shiga tana masa ina kwana.
鈥淟afiya kalau, kin ta jirana ko? Wallahi na tsaya daukar wasu ne, na dauka baki shirya ba鈥�
A nan ta ji abun da ya fada, duk d be daga murya sosai ba, sai ta ji wani irin dadi marar misaltuwa, sai dai tana jin maganar ne kamar daga wata duniya, kamar ana fisgo maganar da karfi aa jefowa kunnenta haka take ji. Sai dai ko kadan hakam be dameta ta san idan ta cigaba da amfani da maganin zata warke ta koma kamar da, daman lafiya raguwa ce da rarrafe take farawa.
鈥淣i ai tun bakwai nake tafiya鈥�
鈥淜ai kina kokari gaskiya, aikin me kike yi a gidan?鈥�
Rasa tai abun da zata ce masa, Momy dai bata da yara balle tace raino take.
鈥淎ikin gida haka, kuma ina tsare mata gidan saboda tana zuwa aiki鈥�
鈥淥kay. Allah ya taimaka ya sunanki ma?鈥�
鈥淔almata鈥�
鈥淔almata ai ba suna ba ne鈥�
鈥淔ateema鈥�
鈥淎she ke Mamana ce鈥�
Ta yi dariya kamar yadda yai daga haka bata sake cewa komai ba, har ya isa bakin gate din gidan.
鈥淭o Mamana sai kuma na dawo daukarki ko?鈥�
鈥淭o Allah ya tsare鈥�
鈥淎meen鈥�
Yaja Napep dinsa yayi gaba ita kuma ta kwankwasa kofar gate din mai gadin ya bude mata.
鈥淚na kwana?鈥�
鈥淟afiya Kalau an iso鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淭o madallah鈥�
Ya bude mata gate din ta wuce ciki. Harabar gidan take ta kallo ciki har da wata bakuwar mota da bata taba ganinta a gidan ba. Kamar yadda ta ga Sirleem haka tai bayan ta danna door bell din kuma ta kwankwasa kofar, Momy ce da kanta ta bude mata kofar.
鈥淎hhh na dauka ma Sirleem ne shiya ko ya miki wannan knocking din ko?鈥�
Ta yi murmushi sai Momy ta matsa mata ta shigo cikin falon.
鈥淏akowa kika yi鈥�
Cewar Hajiya Umaima tana kallon Falmata.
鈥淓h to ba bakuwa bace, yata ce tana dan rage min aiki ne鈥�
鈥淥h Allah sarki鈥�
Cewar Hajiya Umaima tana murzawa yarta Nafiza allurar da akai mata.
鈥淜i shiga kitchen akwai dankali sai ki firaye, zan zo na dora girkin a gas saboda ki ga yadda ake鈥�
鈥淭au鈥�
Falmata ta amsa sannan ta mikawa Hajiya Umaima gaisuwa ta nufi kitchen din. Da kallo Hajiya Umaima ta bita har sai da ta shiga sannan ta kalli Momy ta ce.
鈥淜e kuma haka kawai zuciyarki ta raya miki ki samo mai aiki? Kina zaune kalau ta aure miki miji鈥�
Momy ta yi dariya tana kokarin zama.
鈥淎h haba dai wannan yarinyar da kika gani bata da matsala Wallahi ko kadan, magana ma be dame ta ba, tana cikin halin rayuwa ne, ni ma ba son me aikin nake ba ai kin sani kawai dai dan na taimaka mata ne鈥�
鈥淎llah sarki, to ko dai dashen za a mata ne?鈥�
Ta karasa tana mere baki, Momy ta kalleta da mamaki domin ta manta da ta taba mata maganar.
鈥淒ashe kuma? Uhm Hajiya Umaima kenan, ni ai na watsar da wannan alamarin tuni鈥�
鈥淎a fa Zaliha, ni ba abokiyar da za a boyewa sirri ba ce, kin san mun saba kashewa mu binne babu wanda yata taba ji, kuma na san kin taba min wannan maganar鈥�
鈥淓h kuma daga baya na zafafa bincike sai nake ganin kamar be dace ba, malamai ma suna fadar yin hakan yana da illa gaskiya鈥�
鈥淜e ba wata ila, idan kika biye malamai ai ko azumi sai wani yace be dece ki yi ba, ke a yadda kika cikin halin nan kuma kina bukatar haihuwa har dama ta same ki haka ki yi wasa? Haba dai Zaliha, kowa fa yana son haihuwa musamman ke da shekaru suka fara ja, sannan ga gorin yan'uwan miji, sai ki mutu shikenan ba ki da copy nunawa? Mijinki dai na san ba zan hana ba tun da shi ma yana son ki samu haihuwar, kuma ke fa likita ce kin san yadda zaki yi abun nan鈥�
Momy ta nisa duniyar tunani tana sauraren kalaman da Hajiya Umaima take mata.
鈥淎mman irin wannan abun yana da matsala Umaima, saboda yana bukatar sirri kuma yawan idan akai wasu za su yi amfani da damar ne su rika tasar kudi a hannunka ko su maka barazanar tona asiri鈥�
Hajiya Umaima ta tabe baki.
鈥淚ta wannan karamar yarinyar kike tunanin zata iya miki wannan? Kuma ai be zama lallai ki yi da saninta ba, dan ba kowa yake yarda ba, idan har kika da sanin mace shine zata yi amfani da damar tana cin duduniyarki, amman wacce akai wa cikin hikima zata nemi rabuwa da abun ne kawai, haba dai Zaliha, sai kace ba ke ba, duniya fa ta cigaba yanzu, ke fa kika fada a kullum baki cire rai da samun haihuwa ba, kuma duk wannan be saka kin yi tunanin mafita ce Allah ya kawo miki ba?鈥�
Momy ta kalli agogon falon a kokarinta na kawar da zancen Umaima.
鈥淏ari naje na hada abun karyawa yau da wuri zan shiga office鈥�
Hajiya Umaima ta mike tsaye tana yar dariyar mamaki.
鈥淭o yayi Allah ya bada sa'a mu dai mun gode da ejection, sai kuma idan asman ta sake tashi, mu na gaida Yaya idan ya dawo鈥�
鈥淶ai ji inshallah鈥�
Momy ta amsa tana kallonta har ta juya sai kuma ta juyo tana fadin.
鈥淲ai Ameer ya koma ne?鈥�
鈥淓h ya wuce jiya鈥�
鈥淎h lallai kuwa, shi ne ko sallama? Ko da yake ba laifinshi ba ne laifinki ne ai鈥�
鈥淭o ma zauna kullum ana ta dora muku dawainiya, abun kuma ai sai yayi yawa鈥�
Cewar Momy tana murmushin da be kai zuci ba.
鈥淗mmm To Allah ya dawo da shi lafiya鈥�
鈥淎meen鈥�
Momy ta amsa tana binta da kallo har ta fice sannan Momy ta soma cire safar hannunta tana ta tunanin maganarta. Upstairs ta nufa tana sauke ajiyar zuciya, sai da ta shiga dakin ta jingina da kofar dakin ta rufe ido can kuma ta bude tana karewa dakin kallo kamar wani bakonta. Bed dinta ta nufa ta zauna still thinking, kamin ta shiga bandakin ta wanke hannunta ta fito daga bandaki kamar wanda bata son tafiya.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Lalabe take tana nufar inda take zaton kofar bukkar take sai kiran sunan Inna take tana kuka. Kamin ta karasa Inna ta shigo da sauri sai tai tsaye cak ganin tana lalabe ga idonta a bude.
鈥淔ulani?鈥�
鈥淚nna akwai rana?鈥�
鈥淎kwai rana mana, baki gani ne ke?鈥�
鈥淏ana iya ganin komai sai duhu Inna, Inna kina ina?鈥�
Inna ta karasa kusa da ita ta taba hawaye na sauko mata.
鈥淚nna bana ganin komai sai duhu kawai鈥�
Cewar Fadime tana fashewa da kuka, a lokacin ne wani irin tashin hankali ya samu Inna, sai ta rasa inda zata saka kanta, kukan data fashe da shi ne yasa Bappa shigowa bukkar yana tambayar ba'asi, da farko be yarda Fadime bata gani ba domin abun ya zo masa kamar almara, ya kuma san halinta da rashin jin zata iya yin hakan dan ta razana mutane, hakan yasa shi daka mata tsawa.
鈥淗iyy yo in baki bar wasan nan ba ina dauko sanda in buge miki kai鈥�
Duk da irin tsoron Bappa da take ji be hana ta magana ba, sai ta kamkame Inna hawayena na mata zuba gwanin tausayi.
鈥淲allahi bana ganin komai Bappa dan Allah ku kai ni asibiti, dan Allah ku kai ni kar na makance gaba daya, wayyo Allah na鈥�
Ta sake fashewa da kuka, Inna na rike da ita itama tana nata kukan, Bappa ya tsaya mata kallon mamaki kamin ya kai hannunsa a fuskarta yana yawo da shi, sai dai har yai ya gama bata san yana yi saboda bata ganin da gaske.
鈥淚nna...Inna dan Allah ki kai ni asibiti kin ji鈥�
Inna ta kasa cewa komai sai sakin Fadime tai ta fito waje, Bappa ya sake kai hannunta a fuskarta.
鈥淣awa ne nan?鈥�
鈥淏ana ganin komai Bappa dan Allah ku kai ni asibiti鈥�
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Bappa ya furta ganin da gaske take, a take labari ya canja, unguwar ta dauki wani sabon zance, Fadime ta dawo amman ta makanci, mutane sai shigowa ganinta ake, wasu na Allah ya sawwake wasu na fadin a kaita babbar asibitin Katsina ganin abun ya shafi idanu, hankalin Bappa da Inna duk yabi ya tashi, gashi ita kadai Allah ya bar musu idan suka rasa ta ko kuma makantar ta bita har karshen rayuwa sune a matsala da kuma wahala da ita. A take Bappa ya saka Naggensa daya a kasuwa ya tallata a unguwar wani bafulani dan'uwansa ya siya a wulakanci, shanuwar dubu dari da hantsin ya siyeta a dubu 80k.
Yana shigowa da kudi Inna ta shiga ta dauko hijabinta ta dauko na Fadime ta saka mata, aka kira musu wani mai achaba ya dauke su biyu, Bappa kuma ya nufi bakin tashar garin ya samu wani, kan babur suka isa garin Kaita, sannan suka shiga motar Katsina. Duk abun da ake Fadime bata ganin komai sai da ji murya ko sautin mota.
Direban be sauke passengers dinsa ko ina ba sai cikin tashar Katsina, Inna ta fito motar rike da hannun Fadime, Bappa na gaba suna baya har suka isa bakin gate din tashar suka samu Napep suka shiga, be sauke su ko'ina ba sai General Hospital Katsina, dake Muhammad Dikko Road, sai da suka fita sannan Bappa tambaye shi nawa za a biya shi, ganin kamar baki ne yasa ya tsaga abun da ransa yake so ya fada musu. Bappa ya dauko 1k ya bashi ya karbi canjinsa sannan suka nufi cikin asibitin, duk tafiyar da ake Fadime na lake da littafinta a cikin Hijab da dayan hannunta dayan kuma yana rike da Inna.
Da tambaya suka isa gurin da ake karbar kati suka biya suka karba sannan suka koma bin line mika katin, matar na kallonsu tace.
鈥淜un yi latti, abun da ake zuwa tun safe? Sai dai ku jira likitan yamma idan ya zo, ko kuma ki bari gobe da safe ku sake dawowa鈥�
鈥淒an Allah ki taimaka min鈥�
Fadime ta fada tana jin kamar ta fashe da kuka, domin jin take kamar da sun ga likita ya bata magani ido mata zai bude.
鈥淏abu wani taimakon da zan iya muku, ko dai ku dawo gobe ko kuma ku jira likitam yamma ya shigo, domin lokacin tashin likitan safe yayi鈥�
鈥淚nna ki saka baki dan Allah鈥�
Cewar Fadime tana riko hannun Inna da kuka, Inna zata yi magana Bappa ya tari numfashinta.
鈥淪hikenan zamu jira har yamma, ai dai za su zo dai ko?鈥�
Ta watsa masa wani kallo.
鈥淚dan ba za su zo ba karya zan maka ne?鈥�
鈥淎a Hajiya dan tabbatarwa ne kawai鈥�
Bappa ya fada yana ja da baya, daman can ma'aikan asibiti idan sun ga alamar kai wani bagidaje ne sai su fara neman wulakantata, kalilan ne masu kirki da mutuncin a cikinsu. Komawa su kai can gafe kasa suka zauna kamar wasu mabarata.
鈥淏a a zama a nan ku koma daga waje鈥�
鈥淭o鈥�
Suka sake mikewa tsaye suka fita wajen gurin suka zauna a kujerun dake gefen gurin, Bappa na gafe Inna na hagu an saka Fadime a tsakiya bata komai sai hawaye, ashe gani ma wani abu ne, duk abun da ake yau bata ganin komai, idonta a bude yake amman duhu take gani. Lallai bayan ni'imar musulunci da imani babu abun da ya fi ji da gani. Idan Allah ya hada maka duka to ya maka babbar kyautar.
聽 Suna zaune a gurin Shattima ya shiga gurin ba tare da ya kalli inda suke na balle ya san da su, a natse ya wuce yana wani irin takun kasaita kamar asibitin Mai Martaba, kana ganin tafiyarsa da yanayinsa da siffarsa da yadda yake zuba kamshi kai kasan babban mutum ne dan babban gida.
Sai da ya gama abun da zai yi ya fito yana tafiya kamar dazun, black T-shirt ce jikinsa sai red blazer suit ya rike lab coat din a hannu yana tafiya kamar baya son taka kasa, da sauri Inna ta mike tsaye ta tare shi.
鈥淢alam dan Allah ko kai ne likitan ka taimaka mana?鈥�
Kallonta yai na yan dakiko kamin ya kalli Bappa da shi ma ya mike tsaye, daga kam Bappa idonsa ya sauka akan fuskar Fadime da fuskarta ta jike shakaf da hawaye. Be ji kamar ya san ta ba, ko ya taba ganinta ba kai tsaye zuciyarsa ta raya masa ita ce yarinyar da Ra'ees yaje nema masa, kuma ita ce yarinyar da ya kade a mota.
鈥淢e ya faru?鈥�
Ya tambaya yana kallon Fadime, yadda take kallon direction dinsa sai ka rantse da Allah tana ganinsa, shi kanshi abun da ya zata kenan sai dai ya san kukan da take ba zai saka tai saurin ganeshi ba.
鈥淲annan yarinyar muka kawo asibiti, a duba idanuwanta鈥�
Cewar Bappa yana matsowa da Fadime, haka yake kiranta yarinya ko kuma yace Fulani be taba nuna yarsa ba ce, kara ma Inna ta kan nuna wani lokacin, sai a lokacin Shattima ya gane cewar bata gani, domin kallon da take mishi ba irin na normal mutane ba.
鈥淢iya samu idon?鈥�
鈥淲allahi ba mu sani ba, dazu da safe abun ya same ta鈥�
Bappa ya fada yana kokarin tare Inna dake son dauko dogon labari. Hannunsa ya kai yana yawo da shi a fuskarta sai ya g bata motsa idon ba alamar bata gani kenan.
鈥淜u biyo ni鈥�
Da sauri suka bi bayansa Fadime na rike da hannun Inna, yana gaba suna biye har y shiga office dinsa dake cike da sanyin ac da kuma kamshin tsadaden turarensa, sai da ya zauna sannan yai musu izinin zama, Bappa ya zauna daga can gurin kofa Inna da Fadime kuma suka zauna a kujerun dake gaban teburin.
鈥淢iya samu idon na ki?鈥�
Inna zata yi magana ya daga mata hannu yana kallon Fadime.
鈥淜omai be samu idona ba, haka kawai idona ya rufe ina cikin rubutu sai na ga duhu鈥�
鈥淜in shafa wani a idon ne?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淲ani abu ya fada miki a idon ne?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淒aman can idon yana miki ciwo ne?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淜ina jin ciwo ko kaikayi a idon ne?鈥�
鈥淎a bana jin komai鈥�
鈥淢e kike lokacin da abun ya same ki?鈥�
鈥淩ubutu鈥�
鈥淲ane irin rubutu?鈥�
Ta ciro littafin daga cikin hijabinta ta mika masa, sai ya kai hannu ya karba still yana kallonta.
鈥淵a kai awa nawa yanzu da abun ya same ki?鈥�
鈥淵au da safe ne, ni ban san ko awa nawa ba ne鈥�
Ya ya buda littafin ya fara dubawa rubutun hausa ne, sai dai tana good handwriting, kana ganin kasan tarihim rayuwarta ne take rubutawa domin be yi kama da gata ba ko novels. Farkon ya karanta sai kuma ya tsakalla tsakiya ya kuma duba inda ta tsaya sannan ya sake kallonta.
鈥淢e kike ji yanzu a ido鈥�
鈥淒uhu kawai鈥�
Ya dauko wata yar karamar fitila ya zagaya gefenta ya matsa kusa da ita ya saka hannunsa ya bude idon ya haska, dayar ma haka yai mata sannan ya koma ya zauna yana kallon Inna.
鈥淎m ina ganin likitan ido ya kamata ya ganta鈥�
鈥淭o a ina zamu gan shi?鈥�
鈥淚na zuwa鈥�
Ya dauko wayarsa ya shiga contact dinsa, ya nemo number Habib. Cikin natsuwa ya aika masa kira ba bata lokaci yai picking.
鈥淗ello Shattima鈥�
鈥淒oc Habib ka shigo yau?鈥�
鈥淣o ina aikin yamma ne sai 4 zan shigo鈥�
鈥淚na da patient da nake son ka duba min mai matsalar ido鈥�
鈥淏a matsala a buda mata file kamin na zo鈥�
鈥淥kay鈥�
Shattima ya aje wayar b tare da ya kashe ba, har sai da shi Doc Habib din ya kashe wayar. A natse ya kalli Bappa dake can baya yana fadin.
鈥淒a yamma zai shigo, amman kamin y shigo za a bude mata file, so that yan zuwa dubata kawai zai yi鈥�
鈥淭au nawa ake bude file din?鈥�
Bappa ya taba yana saka hannu a aljihu.
鈥淣o ba a nan ake budewa ba, bari na kira wata ta kai ku鈥�
Telephone din dake gabansa ya danna ya kara a kunne.
鈥淶o鈥�
Ya fada sannan ya maida telephone din a muhallinta, ba bata lokaci sai ga wata kyakyawar budurwa ta shigo tana sanye da kayan nurse.
鈥淎 kira min Sule鈥�
Ta juya ta fita, babu bata lokaci wani dattijo ya shigo sanye da uniform da alama shi ma ma'aikacin asibitin ne.
鈥淔ile za a bude musu guide them pls ka yi musu komai鈥�
鈥淭au ranka ya dade, ku ta zo muje鈥�
Mutumen ya fada sannan ya nufi kofar fita, a tare Inna da Bappa suka mike tsaye Inna na kokarin kama hannun Fadime Shattima ya dakatar da ita.
鈥淣o Mama ki bar a nan, kuje ku dawo, zai zama mata wahala ne tun da ba gani take ba鈥�
鈥淭o mun gode Allah ya rufa asiri鈥�
Inna ta fada sannan ta bi bayansu Bappa da Sulen da suka rigata fita. Sai da suka fice sannan Shattima ya kalli Fadime dake zaune gabansa.
鈥淔ada min gaskiya, miya samu idonki鈥�
鈥淲allahi gaskiya na fada鈥�
鈥淣a fa san halinki ba ki jin magana鈥�
鈥淜a san ni ne?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淎 ina? Wanene kai?鈥�
Ta tambaya tana ta kyabce kyabce da ido, mikewa yai tsaye ya zagaya inda take ya kai hannunsa ya kama hannunta da nufin kaiwa a fuskarsa ta lalaba sai tai wani irin jan numfashi kamar ta ga abun tsoro, sakamakon sanyin da ta ji a hannunsa ya gauraya da nata hannun, wanda hakan yai daidai da shigowa kira a wayarsa.
Saurin sakin hannunta yai yana kallon kyakkyawar fuskarta da makantar bata rage ta da komai ba a kyau da haske, what if bata saba rika hannun maza ba? What if tsoron mutane take ji a yanzu tun da bata gani? Ya ma kamata ya rikata ne? Shi ne abun da yake tambayar kansa kamin ya nufi gurin wayarsa dake ringing ya dauka ya fice daga office din gaba daya.
Hawayene ya sauko a blind eyes dinta, zuciyarta ta hau bugawa da mugun karfi, jikinta ya hau bari, sai ta jimke hannun sosai kamar wanda aka cewa idan ta bude hannun zai fadi.
鈥淲anene wannan? Wanene kai?鈥�
Ta mike tsaye ta fara lalaben teburin kamin ta juyo ta ta fara tafiya da lalabe tana nufar inda take zaton kofa take, tafiya kadan ta ji ta ji ta taka mutum, sai ta dauke kafarta ta yi baya, ya mika hannunta sai ta ji mutum, matsawa tai tana lalabe riga ce a jikinsa mai kamar ta sanyi, sai da ta lalabe kirjinsa tsab sannan ta kai hannunta gurin fuskarsa, hancinsa ta taba ta sauko gurin bakinsa sai kuma tai sama gurin idanuwansa, can kuma ta saka hannu biyu tana lalabar fuskar gaba daya, dage tai ta lalabo kansa sai ta ji hulla a kan facing cap, dawowa tai gurin fuskarsa tana lalaben sai ta ji hawaye ya sauko a idon mamallakin fuskar, numfashinsa kuma na kara kusantota.
鈥淶o muje na kai ki gurin su Inna鈥�
Ya rada mata a kunne har lips dinsa na laba hijabinta lumshe ido tai hawaye ya sauko mata.
鈥淲asim...鈥�
Ta furta domin ta gane muryarsa, wuyan hannunta ya kama ya fita da ita daga cikin office din.
FALMATA POV.
Tana cikin gyara dankalin ta ji kara door bell, sai dai bata tai wani yunkuri ba har sai da ta ji an sake danna kuma an kwankwasa irin yadda tai, sai ta aje wukar da sauri ta fito falon, ganin babu kowa yasa ta nufi kofar ta bude cike da zumudi, domin ko ba a fada mata ba ta san Sirleem ne.
鈥淲ow鈥�
Ya furta yana fito da idonsa waje. Sai ta sakar masa murmushinta mai kama da dariya.
鈥淚na kwana?鈥�
鈥淟afiya Kalau, ya kike har kin iso?鈥�
鈥淓h鈥�
Ya kara fito da idon waje, ganin be daga murya sosai gurin magana ba amman ta ji.
鈥淜in ji abun da na fada?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淭aya aka yi kika ji?鈥�
鈥淣a ji dai鈥�
Ta furta cike da far'a, sai ya sako kafarsa cikin falon yana kallonta mamaki.
鈥淛inki ya dawo kenan?鈥�
鈥淓h amman ba kamar da ba, ina jin maganar kamar daga wani daki ne?鈥�
鈥淲ow..... 鈥�
Ya furta yana jin kamar ya dagata sama ya juya.
鈥淪oon zaki dawo normal inda kina amfani da maganin daman mai karfi ne sosai, I'm happy鈥�
Ita ma ta yi dariyar jindadi, sai ya sakar mata ido hakan nan kawai take burgeshi, if you ask him miya kawo shi a gidan yau he can't explain kawai dai ya ji yana son ganinta ne.
鈥淢iya samu idonki?鈥�
Ya tambaya ganin idon ya kumbura, sai tai kasa da idon ta kasa cewa komai.
鈥淜o an dokeki ne?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淭hen miya samu idonki? Karki min karya na san ba halinki ba ne鈥�
Dagowa tai ta kalleshi sai idonta ya cika da kwalla.
鈥淏abana...鈥�
Sai kuma tai shiru, a hankali tana wasa da yatsun hannunta. Yatsun ya kalla yadda aka jera mata su gwanin sha'awa, sirara ga akaifar fara fes.
鈥淚na Momy?鈥�
鈥淎 nan na barta da bakuwa kila tana dakinta鈥�
Ta fada tana nuna upstairs. Sai da kalli inda yake nuna masa sannan ya kalleta.
鈥淢e kike yi?鈥�
鈥淒an kalin turawa nake gyarawa鈥�
鈥淛e ki cigaba bari na gaishe da Momy鈥�
鈥淭au鈥�
Ta buya sai ya fita da kallo har sai da ta shige kitchen din sannan ya nufi upstairs. Sai da ya fara knocking kofar sannan ya tura ya shiga, be samu Momy a dakin ba sai motsin ruwa da yaji a bandakin hakan ne ya tabbatar masa da tana bathroom din,jikin kofar y tsaya har sai da ta fito.
鈥淢omy ina kwana?鈥�
鈥淟afiya Kalau, yau gidan nan tun da safe鈥�
Ta amsa shi tana kawardar fuska,聽 bata son ya kalli fuskarsa saboda kukan da tai. Sai yai murmushi.
鈥淵eah kawai na biyo ne, i thought ko iyayenta sun hana ta zuwa鈥�
鈥淣o ta zo tana kitchen ma鈥�
鈥淓h ita ta bude min kofar ma鈥�
鈥淥kay鈥�
Ya saki kofar yana kallonta kamar ya tambayi damuwarta sai kuma wata zuciyar ta hana shi, wata kalma bata sake shiga tsakaninsu ba ya juya ya fita daga dakin, har ya sauko kasa be daia kwankwanto da tunanin damuwar Momy ba, duk da ya san a duniyar nan bata da damuwar da ta wuce ta neman haihuwa. Bakin kofar kitchen din ya tsaya yana kallon Falmata da yanka dankalin sala sala.
鈥淐utie..鈥�
Ta dago ta kalleshi ba dan ta san abun da kalmar ke nufi ba, sai ta samu kanta da sakar masa murmushi.
鈥淔ada min Baba ne ya taba ki?鈥�
Ta maida kanta gurin abun da take kamin ta sake dago kan ta kalleshi.
鈥淵a.. Ya..鈥�
Haka kalmar ta makale a bakinta ka kasa fitarwa, karasa yai kusa da ita ta duka yana kallonta, kamshin turarensa ya cika mata hanci.
鈥淵a me? Feel free ki fada min damuwarki, ba ki son ni ma na rika fada miki damuwata ina neman shawararki?鈥�
Ta kalleshi.
鈥淣i鈥�
鈥淓h, fada min me Baba yai?鈥�
鈥淎ure zai min...鈥�
Ba numfashinsa kadai ba har bugun zuciyarsa sai da ya tsaya cak na yan dakiko, can kuma ya sake tambayarta kamar wanda be ji da kyau ba.
鈥淎ure?鈥�
Ta daga masa kai.
鈥淪aboda me?鈥�
鈥淣i ma ban sani ba鈥�
Daga haka ta kwashe abun da ya faru ta fada masa.
鈥淲ai mi yake damun iyayenki ne? Wannan step mom dinki bata da imani? Taya zata goyi bayan babanki ya aura miki tsoho? A shekarunki? Mutumen da baki ma sani ba?鈥�
Ita dai bata ce komai sai hawaye take.
鈥淜uma ke yanzu aurenshi zaki yi?鈥�
鈥淣a riga na roki Allah, idan auren alheri Allah ya ba ni ikon yi ma mahaifina biyayya idan kuma ba alheri ba ne Allah ya musanya min鈥�
Duk sai ya ji tausayinta ya kara kamashi.
鈥淏an baki shawarar aurensa ba? Zaki ruguza rayuwarki ne kawai鈥�
Ta kalleshi hawaye na mata zuba.
鈥淚na kallonka a mutum mai kima da daraja, da za a bani da da duniya zan bi ina rubuta sunanka a ko'ina, saboda kwarjinka ya cika idona, amman ba zaka ba ni shawarar bijirewa umarnin mahaifina ba, kamar yadda baka bani shawarar na gudu na bar gida ba鈥�
鈥淜o da hakan zai cutar da ke? Rayuwarki nake magana ba tawa ba, ban ce ki bijirewa umarninsa ba, kuma ban baki shawarar auren tsoho kakanki ba, rayuwar aure is the last life da mutum yake da, idan ka dace ka dace, idan kuma ka samu jarabawa to rabin rayuwar duniyar ba zata maka dadi ba鈥�
鈥淭o guduwa zan yi?鈥�
鈥淏an ce ki gudu ba鈥�
鈥淐e masa zan yi ban amince ba?鈥�
鈥淏an ce ki ce haka ba?鈥�
鈥淭o me zan yi?鈥�
Ido ya kura mata.
鈥淜ina da wanda kike so?鈥�
Ita ma idon ta sakar masa, kamar mai tunani can kuma ta sunkuyar da kai.
鈥淎a ba ni da kowa鈥�
Mikewa yai tsaye yana juyowa sai yai arba da Momy dake kokarin shigowa kitchen din, at that time wayarsa dake aljihu tai ringing. Ciro wayar yai sannan ya fice daga kitchen ya kara wayar a kunnensa.
鈥淗ello鈥�
鈥淗ello kawai kamar ba ka gane mai magana ba?鈥�
鈥淎s how鈥�
鈥淵a ka saba kirana?鈥�
鈥淗ey listen...鈥�
鈥淚'm not listening, ko dai ka zo Kaduna ko kuma na zo Yola, saboda magana ce mai muhimmanci I'm pregnant鈥�
鈥淎s how you're pregnant wani abu ya taba shiga tsakaninmu ne?鈥�
鈥淚 don't care, ko ka aureni ko na bata maka suna, ba zai yiyu na gina ka ba, wata karamar yarinya ta karbe min kai, you always telling Maman ka ce bata son aurenmu amman yanzu na gane ba ita bace kai, saboda kana soyayya da karamar yarinyar kuma har a cikin gidanku, and ba zai yiyu ace mamanka bata sani ba鈥�
Mansura ta fada daga dayan bangare.
鈥淲ow... Awesome... Haka zuciyarki ta raya miki? Kin manta waye Sirleem a gurinki? Yarinyar da kike dorawa laifi babanta auren dole zai mata so what's your problem?鈥�
鈥淵ou're my problem, idan ba ka rabu da yarinyar ba, i swear to God zaka ja mata matsala, ka san ni Sirleem鈥�
鈥淵eah and you know me too鈥�
Ya katse wayarsa yana mamakin yadda Mansura ta kasa masa uzuri.
After Sirleem ya fita daga kitchen din Momy ta dauki dankalin ta saka a fanfo ta wanke, sannan ta kalli Falmata.
鈥淢atsa kusa ki ga yadda ake kunna gas din鈥�
Falmata ta matsa kusa da ita sosai tana kallo har ta kunna, ta kashe sannan ta sake kunnawa.
鈥淜in ga yadda ake yi?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淕ood dauko kwai a firjin din can ki fasa min ki saka magi da yaji da albasa sai ki kunna wannn bangaren ki soya, ai kin iya soyar kwai ko?鈥�
鈥淓h鈥�
Momy ta bita da kallo, gaba daya rasa na zaba tsakanin burinta maganar Hajiya Umaima da kuma bijewa zuciyarta. Tabbas gaskiya Hajiya Umaima ta fada this is last chance da take da shi, this is the only hope da za tai fatan cika burinta? Amman a sirinsa ba tare da sanin Falmata ba ko kuwa da saninta? Idan ta sani zata aminta ne? Idan kuma tai mata a boya zata sake yarda da ita? Anya ya dace ya jefa rayuwarta cikin matsala bayan wacce take ciki? Ya zata kalli Sirleem nme zata fada masa? Wane hali zata kara jefa Falmata? Anya lokaci yayi da zata aikata haka? Yaushe ma yarinyar ta zo? Amman idan ba tai a yanzu ba sai zuwa yaushe za tai?
Haka ta jerowa kanta tambayoyi man da ta dora saman wuta yana ta soyuwa bata sani, ba, can kuma wata zuciyar ta bata amsa.
鈥楧uk abun da zai faru indai har na samu biyan bukata! Komai zai zo da sauki, zan dauki dawainiyarta zan tallafi rayuwarta, na yi mata duk abun da take so鈥�
Ta sauke ajiyar zuciya tana kallon Falmata dake numa mata man yana konewa.
鈥淥h Sorry hankalina yana can wani guri鈥�
Ta fada da murmushi a fuskarta, sannan ta fara zuba dankalin tana kallon yadda Falmata take soya kwan kamar daman can shi ne aikinta.
鈥淔ulani baki yi karatu ba ko?鈥�
鈥淓h ban yi ba鈥�
鈥淜ina son ki yi?鈥�
鈥淓h amman yanzu ai a yi girma sosai鈥�
鈥淣o ba a girma da karatu, zaki iya shiga a haka kuma idan kika maida hankali har jami'a sai ki je?鈥�
鈥淛ami'a? Karatun da ake zama likita?鈥�
Maganar likita da tai yasa Momy ta tuna cewar ai bata ji sosai.
鈥淵es, Fulani yanzu kina ji da kyau ne?鈥�
鈥淓h鈥�
Ta amsa tana murmushi. Momy ma ta yi murmushi.
鈥淢ashallah haka ake so, daman ina sa ran haka saboda maganin mai tsada ne kuma yana aiki sosai, Allah kara lafiya, sauran makaranta na nema miki ko?鈥�
Falmata ta kalleta da sauri.
鈥淢akaranta?鈥�
鈥淓h ko baki so?鈥�
鈥淚na so sosai ina son idan na ga abu na karanta ko na rubuta, ina so sosai鈥�
鈥淭o zan nema miki inshallah, har jami'a idan kina so zan sama miki, ni ma kuma ina fata idan na nemi abu wajen ki ba zaki min ba鈥�
鈥淢e kike so Momy?鈥�
鈥淣o ba yanzu ba, wata rana dai鈥�
鈥淚nshallah zan miki ko minene, ba zaki same ni mai butulci, ko dan Sirleem kin cancanci komai a gareni鈥�
Momy ta mata wani kallo. Kamar tai magana sai kuma ya fasa ganin Sirleem ya dawo kitchen din.
鈥淏aka wuce ba?鈥�
鈥淓h yanzu dai zan wuce鈥�
鈥淏a zaka tsaya ka karya ba?鈥�
鈥淣o thanks鈥�
Be tsaya jiran abun da zata fada ba ya juya da sauri ya fice daga kitchen din with so much confused. A tare Momy da Falmata suka hada breakfast din, sannan Momy ta saka Falmata ta jera masu a dinning, what Falmata thought Momy zata zuba mata nata dabam ne ta ce taje ta ci, but to her surprise sai Momy ta bukaci ta zuba da kanta wanda zai isheta kuma ta zauna a dinning din ta ci.
Duk wani abu da suka hadawa na breakf Falmata kadan take zubawa gudun kar Momy tace ta cika, beside ba a tana aje mata komai ace ta deba ba, ba a taba mata wannan gatan ba.
鈥淜i zuba mai isarki, idan sun kare kara siyowa za a yi, feel free ki ji kamar a gidanku kike, ni kuma ki dauke ni a matsayin mahaifiyarki鈥�
Dagowa Falmata tai ta kalli Momy sai hawaye ya cika idonta, lallai bayan rasa uwa a yau ta samu wata uwar, Tumba na matsa mata tana musguna mata wata dabam bare tana son taimakonta. Momy ta shiga hada nata tea tana jin rauni a kudurinta, bata yi ma Falmata wannan gatan kadai dan tana tausayinta ba sai dan daman can halinta ne kawaici da girmama dan adam, gashi tausayin Falmata ya shiga zuciyarta yayi kwance.
鈥業na bukatar nai tunani, kuma ina bukatar shawara, kar na aikata abun da zai zame mana na nadama, kar na cutar da wata kuma na cutar da kaina, i need to think鈥�
A ranta take wannna tunanin tana jin ya kamata ta nemi shawarar mijinta, domin har ga Allah bata jin natsuwa a abun da take tunanin aikatawa.
ZAINAB POV.
Zaune take bakin kofar shiga falon, tana sanye da kananan kaya, kanta sanye da wular sanyi, iska na kado mata a hankali.
A hankali murmushi ya cika fuskarta, kana kallonta kasan tana cikin nishadi da walwala abun da yai kaura a gare kwana biyu da suka wuce. Ta tattara hankalinta gaba daya ta maida akan system din dake gabanta, hotunan da ta dauka a garin su Wasim take kallo, al'adarsu na da kyau a gurinta, yadda suke rayuwarsu abun ya burgeta.
鈥淥h... 鈥�
Ta yi murmushi mai sauti tunawa da tai da abubuwan da suka faru, jinginawa tai jikin kujerar, ta kalli zaren da Wasim ya daura mata har yanzu yana a hannunta ta samu kanta da kasa cire shi, murzashi take a hankali tana tunanin abubuwan da suka faru a lokaci. Kamar an cikare ta sai ta tashi ta shiga cikin falon, kai tsaye ta nufi kitchen tana shiga ta dauko cup ta bude firji ta dauko ruwa, a kokarinta na rufewa ta hango Iya jikin icen abaya da be gama girma ba ta juya mata baya ta sirina a gurin. Mamaki ne ya kamata, me zai kai iya gurin? Ko maybe tana son shuka wani abu ne? Shine abun da zuciyarta ta raya mata, sai ta zuba ruwan a kofi ta aje gorar ta fito rike da kofin waje. A saman teburin data dora laptop dinta ta aje ruwan ba tare da ta sha ba ta zagaya ta inda Iya take. Kamin ta karasa Iya ta mike tsaye ta juyo rike da wuka, dayan hannunta kuma rike da tantabara har biyu. Tsaya tai cak kamar yadda Zainab ma ta tsaya cak tana mata kallon mamaki. Sai da tai da gaske sannan ta iya tattaro karfin hali da dakakkiyar zuciya irin ta maye ta cigaba da takawa tana furta.
鈥淣i har kin tsorata ni, tafiya ba sawu kamar mai sata鈥�
Zainab bata ce komai ba har Iya ta zo ta wuce ta, sai ta juyo ta bita da kallo, abun da bata taba gani ba yau take gani a gurin Iya, ta yanka tantabara har biyu da kanta, me za ta yi da tantabara? Idan kwadayi take ji why not ta ce a siyo mata kaza? And when ma aka shigo da tantabaru gidan? Takawa tai ta bi bayan Iya tana tafe tana tunani har ta shigo cikin falon, sai ta ji motsinta a kitchen tana kokarin kunna risho, wani abun da ya bata tsoro bata bata saka ruwan zafi ba ta fige tantabaron a haka ta saka su a cikin wata roba, gasu yan kanana kamar wani karamin tsuntsu.
鈥淚ya? Me zaki yi da tantabara?鈥�
Iya ta kalleta.
鈥淢e zan yi? Me ake da tantabara ba ci ba? Na yi kwadayinta ne鈥�
鈥淎mman kuma kanana haka? Kuma ki yanke da kanki鈥�
鈥淜e bana son tambayoyin ki yau mace ta fara yanka? Wadannan yan tayin zan kira wani ya yanka min? Yaya ne fa! Ni dai ki saka a canja min abubuwan bandakin can bana jindadin amfani da su, kuma ki samo mai rika mana aikin gida鈥�
Zainab bata sake cewa komai ba ta juya ta fita, Iya ta mike tsaye da sauri ta leketa, a zatonta dakinta zata shiga sai ta ga ta nufi hanyar waje, komawa tai ciki ta cigaba da gyara tantabarun.
聽 Zainab fitowa tai waje ta zauna, tana ta tunani domin bata gamsu da abun da Iya ta fada mata ba, me zai saka tai haka? Why zata siye kanana? Tunawa tai da tukunyar da ta gani a dakinta, sai kuma tai saurin girgiza kai domin bata son tai wani tunani marar kyau akan mahaifiyarta. Ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da duba hotunan wannan karon kan na Fadime data dauke ta a idansu idonta ya sauka, sai a lokacin ta tuna da ita.
鈥淜o tana ina ma?鈥�
Ta tambayi kanta tana tabe baki, hakan nan take jin yarinyar bata mata ba, ta cika rawar kan tsiya. Ta mitsa sosai gurin duba hotunan tana gyara su amman hankalinta ya kasa kwanciya, ta kasa samu natsuwa da abun da Iya tai. Mikewa tai tsaye ta nufi gurin gate din. Mai gadinta dake zaune rike da redio ta nufa, yana ganin ta nufo shi ya mike tsaye da sauri ya aje radio.
鈥淗ajiya?鈥�
鈥淎li kai ka tsiyowa Iya tantabaru?鈥�
鈥淎a Wallahi ba ni ba ne鈥�
鈥淜a ga lokacin da aka shiga da su?鈥�
鈥淎a ban gani ba Hajiya, ai bayan kawarki da ta zo jiya babu wanda ya sake zuwa babu wand ya shigo鈥�
鈥淥kay鈥�
Ta amsa cike da mamaki, kamin ta maida hankalinta gurin Gate din da ake bugawa, mai gadin ya tashi da sauri ya nufi gate din ya bude karamar kofar ya leka.
鈥淢alam Sannu dai鈥�
Ya fada kamin yace.
鈥淓h tana nan wa za a ce mata?鈥�
Ya saki gate din ya juyo gurin Zanab.
鈥淗ajiya ana sallama da ke a waje鈥�
鈥淲aye?鈥�
鈥淏e fadi sunanshi ba, yace dai ace miki bako ne?鈥�
鈥淏ako? Ka san shi ne?鈥�
鈥淎a yana tare da wata dai鈥�
鈥淒a mota yake?鈥�
鈥淎a a kafa yake鈥�
鈥淐e ya shigo鈥�
Ta fada a zatonta irin mutanen nan masu neman taimako ko wani abu, Mai gadin ya nufi gate dan cika aikinsa.
鈥淏ismillah Malam鈥�
Mai gadin yaja baya yana bude musu karamar kofar gate din. Sai da Wasim ya fara shigowa sannan ya janyo hannun Fadime ta shigo. Daga kasa Zainab ta fara kallonsa kananan kaya ne a jikinsa wando da riga sai facing cap, tufafin sun karbe shi sidai ga shi fari sol cikin bakin tufafi, ba dan Fadime dake tare da shi ba da ba zata iya gane shi ba. Zaro ido tai cike da tsoro tai baya baya tana wani irin numfashi da karfi, ta da fa kirjinta.
SHATTIMA POV
Wani gurin ya nufa wayar na makkale a kunnensa.
鈥淎mmy...鈥�
鈥淣a'am鈥�
Ta amsa masa tana maida numfashi.
鈥淪hattima na san kai mai yarda da kaddara ne, na san kai mutum ne mai karba duk abun da ya zo masa 鈥�
A take yaji gabansa yayi mummunar faduwa.
鈥淟afiya Ammy?鈥�
鈥淜asan rayuwa aro ce Allah yake ba mu, ni kaina wata rana zaka wayi gari babu ni, ina son kai imani da wannan kaddarar鈥�
鈥淲a na rasa Ammy?鈥�
Ya fada yana rika karfen dake gabansa.
鈥淟abib da Luma, aron da Allah ya baka ya karbi abunsa...鈥�
Matsa hannunsa yai jikin karfen sosai kansa na mugun tsarawa, take idonsa y cika da kwalla.
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Shi ne abun da yai ta furtawa ta jingina da gurin ya dafe zuviyarsa, sai dai hakan be hana idonta cika da hawaye ba, wayar dake hannunsa ta subuce da fadi kasa sakamakon nauyin da yaji ta masa, gaba daya sai yaji jikinsa kamar ba nasa ba, muryar Ammy nata maimaita kanta a kunnensa.
鈥淒oc Lafiya?鈥�
Wani friend dinsa ya fada ya dauko wayar ya mika masa, sai Allah ya ba shi ikon bude ido ya sauke ajiyar zuciya tare da kai hannu ya karbi wayar ba tare da yace masa komai ba. Ya juya ya koma office dinsa, zaunawa yai saman kujerarsa sam ya manta da wani zancen Fadime, ya jingina da kujerar ya sake rufe ido yana kansa na mugun sarawa. Shigowar Inna da Bappa da kuma Sule ne yasa shi bude idonsa da su kai masa ja.
鈥淢un dawo an musu komai ranka ya dade鈥�
Kai kawai Shattima ya iya daga masa, ya kalli Inna yana tunanin inda ya bar Fadime, a kujera right.
鈥淏a ku fita da yarinyar ba?鈥�
鈥淎a nan na barta, ba kai kace mu barta ba muje mu dawo鈥�
鈥淣i ma na barta nan na je amsa waya ko maybe ta fita, Dan Allah Sule a dubata waje鈥�
Ya fada yana saka duka hannayensa ya murza each and every side of his head.
鈥淶ata iya shi indai Fulani ce ai, bata jin magana鈥�
Cewar Bappa yana bin bayan Sule, Inna kuma ta bi bayansu hankali tashe. Suna fita Shattima ya dauki wayarsa ya kira Ra'ees.
鈥淎 sama min ticket gobe zan je Yola, idan kuma za a samu yau lemme know pls, i lost my kids鈥�
鈥淥h....... Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Ra'ees ya amsa daga dayan bangaren, Shattima be tsaya saurarensa ba ya aje wayar ya sauke idonsa kan littafin Fadime dake saman teburin.
HAJIYA BABBA POV.
Kamar yadda ta fada kai tsaye ta wuce Kaduna su kuma suka sauka a Yola, yadda ta tararda yayarsa sai abun ya tayar mata da hankali, wata kila da bata yi ma mai martaba karya da ita ba da yanzu tana lafiya, domin bata sanin shigowar kowa balle fita hankalinta gaba daya ya face, kana ganin yayanta ka san hankalinsu a tashe yake. Ita ma kanta Hajiya hankalinta a tashe yake domin Hajiya Hansai ce kadai ta rage mata a cikin yan'uwa na kusa kuma wadanda suke jini daya, sai dai ganin hankalin yayan ya tashi musamman mata sai yasa dole ta danne nata tashin hankali ta rika basu magana tana nuna musu cewar zata tashi, duk kuwa da kasancewar ita ma kanta ta tsinke da rashin lafiyar, domin Alamu na nuna kamar bankwana take da duniya.
Kwananta biyu a asbitin ita take mata komai na jinya duk da kasancewar yayanta na kusa, domin Hajiya uwa ce a gurinta, kuma daman can tana kaunar jininta indai jininta ne wanda bata so bare ne.
Bayan ta gama sallah azahar tana zaune a harabar asibitin rike da carbe tana ja tana dan taba wayarta, kiran yarta Rima ya shigo wayarta.
鈥淗ello鈥�
鈥淗ajiya鈥�
鈥淣a'am Karima ya gidan?鈥�
鈥淏a lafiya, yanzu na ji ana cewa wai Luma da Labib sun rasu鈥�
Hajiya ta dan tabe baki kamar abun be taba ta, kuma be bata mamaki ba.
鈥淒a gaske kuma鈥�
鈥淗ajiya an karyar mutuwa ne? Wallahi da gaske ne鈥�
鈥淭o Allah ya jikansu, sun lashe abun su kenan, mugun abu da bi su, daman ai ba albarka za su yi ba tun da suka saka mugun abu a gaba鈥�
鈥淗ajiya mutuwa ce? Haba ai kowa be wuce lokacin fa, ni Wallahi jikina duk yayi sanyi鈥�
Wannan furucin da Rima tai yasa Hajiya ta tuna da Karima take waya ba Juwairiyya ba.
鈥淗aka ne kuma Allah ya sa mu cika da imani鈥�
鈥淎meen Hajiya yaushe zaki dawo?鈥�
鈥淭o gani dai sai Hajiya ta ji sauki tukuna, Talba din ya dawo?鈥�
鈥淎a ba ki yi waya da shi ba?鈥�
鈥淭aya ni zan kira shi shi be kira ni ba? Ina matsayin uwarsa daga tafiya n dawo ya taka jirgi ya bar gari zuwa wani birthday abokinsa a Abuja? Ai ko rikonsa nake na cancanta ya fada min, amman sai ya rika min abu kamar ni ce kasa da shi? Ya duba yayansa Shattima mana, shi haka yake? Haka ya ga yana yi ma Ammy, kullum ina fafuta akansa amman hankalinsa yana can wani guri鈥�
鈥淗ajiya yanzu fa duniya ta waye no need ace dan zaka je wanu guri sai ka fada, it's free world鈥�
鈥淥kay tau yayi kyau, ku cigaba鈥�
Hajiya ta tsinke wayarta cike da bacin rai. Ta aje wayar tana kallon wani bangare na asibitin, cike da jindadin labarin mutuwar yayan Shattima, daman can tana bakin ciki da ba ta kanta Mai Martaba ya fara samun jikoki ba.
鈥淎i kadan kuke gani Wallahi, sannu sannu dai, duk wani mugun abun da kika shuka sai kin girbeshi, gashi nan kina komawa babu komai, ance bar ganin ka tara kiyayya mai nema鈥�
Ta furta da murmushi a fuskarta, kamar wanda akaiwa albishir, sai ka rantse da Allah ba sakon mutuwa aka fada mata ba. Ya mika hannu ta dauko wayarta ta kira layin Hajiya Talatu.
鈥淗ajiya yanzu nake shirin kiranki, sai gashi kin kira鈥�
鈥淚nce ke ma kin ji mutuwar?鈥�
鈥淢utuwar wa kuma?鈥�
鈥淵an jikokinmu, yau duk su buyin suka tafi鈥�
鈥淚kon Allah? Kuma dai? Tau wannan abu wai ya yake ne?鈥�
鈥淲aya sani? Gamu dai gani ai da sannu sai mun cin ma nasara gashi Allah yana taimakonmu, shiyasa na ce miki ni maganar wannan bokan ba zata kayar min da gaba ba, bari dai Hajiya ta samu lafiya babu abun da za a fasa鈥�
鈥淵o daman ai ba fasa zamu yi ba, ita dai wannan na dafa mata abun a nama na bata ta ci, ban san ni ko zai yi aiki oho, kuma an fada min akwai wata mai aljanu tana nan kusa da garin mola鈥�
鈥淚rinta ai sai dai a dauko mana ita, domin shiga irin wannan garin ai zaka ga wadanda suka sanka sosai鈥�
鈥淓h nima ai haka na ce sai kin dawo zan saka a daukota, dan ce ita da madubi take aiki kuma zata fada maka komai, ko mutum kake so zata saka a dauko maka shi鈥�
鈥淵auwa irinta na ke so, Allah dai ya ba Hajiyata lafiya na dawo Yola鈥�
鈥淎meen, ya jikin nata yau duk ban kira ba鈥�
鈥淭o jiki gashi nan sai hamdala, ba a cewa komai, ance ciwo ba mutuwa ba鈥�
鈥淥h Allah ya bata lafiya鈥�
鈥淎meen sai kin ji ni鈥�
鈥淭o Hajiya Allah kara girma鈥�
鈥淎meen鈥�
Tana sauke wayar wani kiran na tsinkewa daga line Jurry, nan da nan ta kara kira. Hajiya ta yi picking tana murmushi a zatonta zata labarta mata ancen mutuwar yayan Shattima ne.
鈥淗ajiya jirgin da Talba ya biyo ya fadi鈥�
Kamar an cira Hajiya sama haka ta mike tsaye, dafe da kirji.
鈥淲ane Talban?鈥�
鈥淵aya Talba dai na mu, jigin ya kone gaba daya...鈥�
鈥淟a'ilaha illallah, La'ilaha Illallah, La'ilaha Illallah鈥�
Ta saki wayar ta dora hannayenta duka biyu a kai, gaba daya hankalin mutanen dake gurin sai ya dawo gurinta sai kallonta ake.
鈥淣a shiga uku na lalace jama'a, dana Talba! Ta tabbata tafiyar da ba dawowa La'ilaha illallahu鈥�
Yayan Hajiya Hansai sun nufo inda take da kukansu a zatonsu mutuwar mahaifiyarsu take yi ma kuka.
鈥淢un shiga uku Hajiya Mama ta tafi Mama ta tafi ta bar mu鈥�
Macen ta fada tana kuka, Hajiya Babba ta juyo tana kallonta hawaye shabe shabe a fuskarta.
鈥淜uma dai...鈥�
Ta furta kamin ta fadi rigigif a kasa....
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:53 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Inna da Bappa suka fara bin asibitin suna bincikawa, Malam Sule kuma ya dauki wani bangaren, tun suna dubawa da tunanin za a ganta har abun ya fara bawa Inna tsoro, a tare suka dawo office din Shattima sai su same shi tsaye jikin window office din ya bawa kofar shigowa baya.
鈥淲allahi mun duba ko'ina ba mu ganta ba, nan dai kusa, kuma ai ba zata iya zuwa nesa ba鈥�
Juyowa yai ya kalli Bappa kansa na mugun sarawa.
鈥淜un tambayi mutane kuma? Ni dai a nan na bar naje na amsa waya ko da na dawo ban ganta ba, so n dauka ko ta fita ne ko kuma kun zo kun dauke ta ne鈥�
Ya karasa daker numfashinsa na dannewa, yana nuna musu kujerar da su kar barta. Inna ta kalli Bappa idonta na cika da kwalla.
鈥淭o ko sun sake dauke ta ne?鈥�
鈥淪u wa?鈥�
鈥淎ljanun mana鈥�
鈥淎a kar ma ki kawo wannan maganar, haba dai鈥�
Cewar Bappa yana kallon Malam Sule daya shigo yana tambayar Bappa.
鈥淎n ga yarinyar?鈥�
鈥淚na fa鈥�
鈥淣a tambayi mutane sun ce an ga wani namiji fari ya fita rike da hannunta鈥�
鈥淲ani kuma?鈥�
Bappa ya tambaya? Kamin ya juyo ya kalli Shattima.
鈥淜a san shi ne?鈥�
鈥淣o, ban san shi ba, na fada muku a nan na barta鈥�
Ya dauki labcoat dinsa da wayarsa da keys dinsa ya nufi kofa sai suka biyoshi, fitowa yai ward din yana tambayar Nurse din da suke nan, sai sun suka bashi amsa daya.
鈥淏a mu ga shigarsa ba gaskiya, amman mun ga fitowarsa tare da ita, yana rike da hannunta har tana fadin gurin na da nisa ne? To ni n dauka kana ciki ma Wallahi鈥�
鈥淚na yabi da ita?鈥�
鈥淔ita sukai ta kofar can, yana ssnye da kananan kaya bakake da facing cap ja, fari ne sosai ina ganin fulani ne dan'uwanta鈥�
鈥淎a bata da wani dan'uwan ba mu zo da kowa ba, sai dai idan aljani kika gani鈥�
鈥淎ljani kuma?鈥�
Nurses din suka hada baki gurin fadar hakan suna kallon Inna da tai maganar tana kuka. Bappa ya daka mata tsawa da halshen fulantanci.
鈥淲ai wane irin maganar banza kike haka ne? Idan ma shi ya sace ta ai kin bashi damar kubuta,bana son shashanci Wallahi鈥�
Fulatancin Katsina da na Yola akwai bambanci amman hakan be hana Shattima fahimtar abunda Bappa ya fada ba.
鈥淢e zai saka na sace ta? Me zan yi da ita idan na sace ta? Ina zan kaita? Wata kila akwai abun da kuke boyewa, wanda ni ban sani ba鈥�
Bappa yayi shiru yana kallosa kamar mai tunani, shi dai kam be yarda wani ne ya shigo ya dauke ta, idan ma aljani zai dauke ta ai sai dai ace ta bata ba wai ace anga wani ya fito tare da ita ba, waya sani ko siyar da ita yai duk da be yi kama da mai yin hakan ba, amman sanin mutum ai sai Allah.
鈥淶an sanar da hukumar asibiti, za a ganta inshallah, ni ma hankali ba kwance yake ba yanzu aka kirani yaya biyu sun rasu, so duk abunda ya kamata asibiti zata yi鈥�
A nan Nurses din suka masa gaisuwa, shi kuma ya wuce da su Inna gurin hukumar asibitin ya sanar musu abunda yake faruwa, sannan ya sanar musu rasuwar yayansa saboda yana son ya wuce gida ya shirya komai tun yanzu, alam baram Bappa yace babu inda Shattima zai je sai an ga Fadime, Inna kam bata aikin komai sai kuka, kamin kace kwabo labari ya karade asibitin, a lokacin da bincike ya kai har gurin masu gadin asibiti sai su bada shaidar cewar tabbas sun ga shigowar shi da kuma fitarsa tareda yarinya, a gurin da ake faka napep din haya ya nufa da ita ta shiga Napep din nan. A lokacin ne Bappa ya kara yarda cewar ba aljani ne ya dauke ta ba, likitan ne ya siyar da ita. Shattima ya rasa da wanne zai ji mutuwar yayansa ko kuma wannan abun daya same shi? A dole ya koma office dinsa ya zauna after ya yi sallah la'asar. Yana nan zaune kiran Baba Waziri ya shigo wayarsa, ya dauka ko Baba Waziri zai masa gaisuwa ne ko kuma ya bashi hakuri, ashe wata mutuwar zai sanar masa.
鈥淜a yi kokari ka zo gobe da Safe, bayan yaya da ka rasa ka sake rasa dan'uwan, Talba ma Allah ya karbi abinsa鈥�
Kamar an jefo masa aradu haka yaji maganar Baba waziri ta sauka kunnensa, ya mike tsaye da sauri ya cire wayar a kunnensa ya duba sunan mai kiran ya ga Baba Waziri ne, ba zai masa wasa ba, ko ma zai masa ba zai masa ta mutuwa ba.
鈥淭alba fa kace Baba鈥�
鈥淭alba Shattima, wai yaje Abuja, jirgin daya biyo ya fadi鈥�
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Ya furta yana sauke wayar daga kunnesa, Talba ne kadai dan'uwa namiji da yake da shi, how could he bear the lost of him kids and his only brother at the same time? The pain was almost more than he could bear. Yadda hawaye suka fara saukowa daga idonsa sai ka rantse da Allah saboda irin wannan ranar kawai aka halitto masa su, he couldn't bear the thought of losing them, be bude baki yayi kuka da haniniya yadda mata suke ba amman be iya tana hawayensa zuba ba, zuciyarsa kuma bata iya daukar nauyin ita kadai ba, har sai da ta rabawa wani bangare na jikinsa wanda hakan ya haifar masa da zazzabi da nauyin kirji ga gumi, da wani sabon ciwon da suka sallamo masa.
Babu wanda ta fado masa a rai a wannan lokacin sai Hajiya Babba, saboda yasan yadda take son Talba fiye da duka yayanta, kuma Talba is the only male son da ta haifa da Mai Martaba, after ita ya tuna halin da Mai Martaba zai shiga idan ya ji wannan labarin. Ta sauri ya dauki tissue ya goge hawayensa ya kira number Baba Waziri ringing tai har ta katse be dauka ba hakan yasa ya kira number Ammy, a maimakon ya ji muryarta sai ya ji muryar Nana ta amsa cikin kuka.
鈥淚na Ammy?鈥�
鈥淭a tafi bangaren Hajiya Babba, Ya Luma da Labib sun rasu, Ya Talba ma haka鈥�
Ta fada cikin kukan dake nuna da gaske kukan take irin kukan nan wanda baya jin rarrashi.
鈥淣ana...鈥�
Ya kira sunanta sai ta amsa masa da muryar kuka.
鈥淣a'am鈥�
Sai kuma ya rasa abun da zai fada mata ba, shi kan shi yana bukatar wanda zai fada masa wasu kalamai da za su sanyaya masa zuciya, duk wani karfi hali da dakiyar zuciya a yau ya neme su ya rasa.
鈥淣ana ki fadawa Ammy kar ta fadawa Mai Martaba鈥�
鈥淵a gaba daya gidan kuka ake, i don't want to lost someone again, I'm scared鈥�
Kasa ce mata komai yai ya aje wayar wayar saman teburinsa ya lumshe ido, duk wanda zai ce yana jin tsoron rasa wani a gidan a bayansa yake, tun yana rasa mata yana jin tsoro har abun ya soma zame masa jiki yanzu kuma yaya ya rasa da kuma dan'uwan.
Sai biyar har da yan mintuna ya bar office din ya nufi gurin da ya san ya bar Bappa da Inna da kuma sauran ma'aikatan asibitin. Ko da yake ya tarar an tafi da su zuwa police station domin bada cigiya bisa ga shawarar da hukumar asibitin ta bayar, sun fada masa sai idan anyi bincike ba a gano inda take ba sannan yake da damar shigar da kara ko kuma daukar matakin daya dace akan yarsa amman for now ya fara zuwa ya sanarwa hukuma ayi bincike har gidanje redio za a saka cigiyar.
Shattima be bar asbitin ba har sai da ya rubuta takardarsa ta neman transfer, domin a yanzu ya yarda da maganar Baba Waziri cewar Familynshi suna bukatar shi a kusa da su.
FALMATA POV.
Sai da suka gama karyawa sannan Momy ta shiga ta shirya ta nufi gurin aikinta, ta bar Falmata ita kadai a gidan bayan ta fada mata ta dafa duk abun da ranta yake so da rana. Tana zaune falon tana kallo har 12 na rana, can kuma ta tashi ya fara gyara falon, domin tun shigowarta da suka gama karyawa Momy bata ce mata ta gyara komai ba, bayan kuma ta dauke ta ne aiki saboda haka, wata kila tana jin kunyar yi mata magana ne. Ita kuma hankalinta be bata wannan ba sai a yanzu, sai da ta gyara falon tsaf sai ta nufi upstairs, bata karasa dakin Momy ba ta tsaya cak tunawa da tai da abun da ya faru, a wacan karon bata tunanin halin Momy zai zo daya da na su, sai dai be kamata ta shiga ba tun da ba ita ta bata umarni ba.
Juyowa tai ya sauko kasa ta nufi kitchen din ta wanke kayan da suka ci abinci da su, sannan ta yi share tai mopping, ta maida komai a muhallinsa sannan ta fito falon, ta zauna ta cigaba da kallonta, sai da aka yi sallah sannan ta ta tashi a nan kuma ta rasa inda zata shiga tai alwala, domin bata san kan dakunan ba, kuma a ganinta be kamata ta shiga ba tare da izinin Momy ba, fitowa tai waje tunawa da masarautar ma akwai Garden, inda take alwala wata kila Momy ma tana da ita, sai da ta gama zagaye gidan da fadinsa amman bata ga Garden ba, sai dai ta hango fanfo a gurin da tankin gidan yake, gurin ta nufa ta bude fanfon tai alwala ta dawo cikin falon ta shimfida dankwalinta tai sallah, bayan ta gama ta tashi ta shiga kicin din, sai ta rasa me zata girka, Momy ta bata umarnin da girka duk abun da take so, amman bata fada mata inda kayan abincin suke ba, kuma tana tsoron kar tai bude bude tai laifi, magi man kuli, albasa da sauransu ta ga inda Momy take ajewa, shimkafa da sauran kayan masarufi ne bata san inda zata buda ta gansu ba. Har ta juyo da zimmar fitowa daga kitchen din sai kuma wata zuciyar tace ta mata ta bude karamar kofar kicin din mana, domin kofa biyu ne a kicin din data store da kuma ta fita wajen gidan, sai kuma kitchen cabinets da suke rufe, su ta fara budewa kamin ta nufi kamar kofar ta bude, sai tai arba ba babba daki mai cike da kayan abincin kala kala. Wasu an bude wasu kuma suna a rufe, rufewa tai ta nufi inda kayan miyar suke ta deba ta zuba a turmi ta daka sannan ta kunna gas ta dora tukunyar da take kyautata zaton zata wadatar ta zuba mai ta soya... A natse ta hada komai na jallof sai dai bata yi karabanin saka nama ko kifi ba duk kuwa da kasancewar ta ganshi a firizar dake kicin din.
A gurin ta zauna ta tsare girkinta har sai da ya dahu sannan ta sauke ta kashe gas din, dan karamin plate ta dauko ta zuba nata, ta dauko wata kula ta zubawa Momy, ta sake dauko wata ta zubawa Sirleem duk da bata da tabbacin zai dawo ko akasin hakan, haka nan dai take son ya zo ya ci girkinta.
Sai da abinci ya sha iska sannan ta dandana, tana jin yayi daidai ta daka wani tsalle ta dire tana jin wani irin dadi, ta dauki abinci ta fito falo ta zauna ta saka abinci a gaba ta ci abunta ta koshi, sannan ta koma kicin din ta wanke plate din ta aje ta dauko cup ta kunna fanfan ta tara ruwan ta sha, sannan ta aje kofin ta dawo falon ta zauna.
Momy bata dawo gidan ba sai kusan la'asar, a lokacin Falmata na kwance a kasa tana bachi, Momy kamar ta sani ta saka makulli ta waje ta bude kofar ta shigo, sai da ta kawo tsakiyar falon ta tsaya tana kallonta, ta takure guri daya tana ta bachi, irin yadda marasa galihu suke yi, hakan yasa tausayinta ya kara shiga zuciyar Momy, a ganinta kamata yayi ace tana gaban mahaifiyarta ko kuma gidan mahaifinta, amman tana a nan rakube tana bachi.
鈥淔ulani鈥�
Momy ta taba ta, sai ta farka a firgice, ganin Momy yasa ta tashi zaune.
鈥淪annu da zuwa Momy鈥�
鈥淵auwa, ki hau kam kujera mana ki kwanta ya zaki kwanta a kasa sanyin tiles din ai sai ya shiga jikinki ga kuma sanyin ac鈥�
鈥淭au na gode鈥�
Ta mike tsaye ta hau saman kujera ta kwanta, Momy kuma ta hau sama ita da tufafin aikinta, bata sauko ba sai da tai wanka ta shirya cikin wasu tufafin kuma ta sauke nauyin sallah, la'asar sannan ta sauko kasa, ta shiga tashin Falmata.
鈥淭ashi ki yi sallah la'asar鈥�
鈥淭au鈥�
Falmata ta mike tsaye.
鈥淜i shiga dakina akwai bandaki a ciki ki yi alwala idan kin fito akwai carpet a gurin sai ki yi sallah鈥�
鈥淭au na gode鈥�
Momy ta bita da kallo har ta haye sama ta shiga dakin. Sannan ta busar da iskar bakinta ta nufi kitchen, ba karamin mamaki tai ba ganin Falmata ta yi girki, duk da ta san ta fada mata ta girka abun da take so, gas Momy ta kunna ta dauko tafassashen naman dake firgin ta soya sannan, ta soya kwai ta zuba saman shimkafar sannan ta zubawa Falmata nata dabam a plate ta dauko ta fito kicin din, ko da ta fito Falmata ta sauko tana zaune kasa tana kallo.
鈥淯ngo ga wannan ki ci nasan dai kin ci abinci ko?鈥�
Falmata ta saka hannu biyu ta karba.
鈥淣a gode Allah ya saka da alheri鈥�
鈥淒aga yau idan zaki girki ki rika saka nama, wa ke da abincin kula daya?鈥�
鈥淵a Sirleem鈥�
Ta amsa kanta a kasa tana jin kunyar da bata san dalilinta ba. Momy ta yi murmushi.
鈥淎i yana da wahala Sirleem ya dawo yanzu, kin ba mai gadi?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淭o ki zube a wata kula tana nan rawaya ki zubawa a ciki ki kaiwa mai gadi鈥�
鈥淭o鈥�
Ta mike tsaye ta nufi kitchen din ba dan ta jidadin yadda Momy tace a bawa mai gadi ba, domin ba dan shi ta zuba ba, sai dai babu yadda ta iya dole ta bi umarninta, juye abincin tai a kular da momy ta fada mata ta dauka ta fito da shi.
鈥淜i bar kofar a bude ba sai kin rufe ba鈥�
鈥淭au鈥�
Ta amsa sannan ta nufi kofar ta wangale ta fita, kamar wacce bata son tafiya ko take bakincikin a bashi abincin haka ta isa inda yake ta gaishe sannan ta aje masa abincin.
鈥淢omy tace na kawo鈥�
鈥淭au Allah yayi albarka鈥�
鈥淎meen鈥�
Ta juyo ta dawo falon cikin rashin dadin rai. A inda ta zauna dazun ta sake zama ta fara cin nama sai da ta cinye tsokokin sannan ta fara cin kwan, shi kam kadan ta ci ta ji ya isheta ba dan bata son kwai ba sai dan cikar da cikinta yai, sakamakon abincin data ci dazun.
Tana zaune a gidan har dare, sai duk ta ji ta takura, sai ta ji tafi sakewa a masarautar duk kuwa da kasancewar a nan Momy tafi sake mata fuska da komai ba, amman acan tana wuni da su Labib suna rage mata kewa, kuma a can tana fita ta zagaya har garden din tana wasa da su, a nan kam wuni tai kallo, duk yadda take da son kallo sai ta ji a gudireta.
Ta inda abun ya zo mata da sauki ana kiran magariba sai ga mai daukarta ya iso ya aiko mai gadin kiranta.
鈥淭o gata nan zuwa鈥�
Momy ta amsa masa sannan ta kalli Falmata tace.
鈥淭au sai ki je yana kiranki, kin koshi dai ko? Na ga ma baki ci tuwon da yawa ba, ko baki son miyar shuwaka ne?鈥�
鈥淎a ina so, na ci ai ya ishe ni鈥�
鈥淭o Allah ya tsare hanya鈥�
鈥淎meen na gode sai da safe鈥�
Ta fada sannan ta nufi kofa tana gyara Hijabinta, duk abunda ya faru a masarauta Momy bata da labari hakan yasa Falmata bata san komai ba. Bata tare da tsoro ko fargabar komai ba ta shiga gidansu bakinta kumshe da sallama, daga Naja har Tumba aka rasa mai amsa mata, Tumba ta ranka uban tagumi tana kallon kofar kamar mai jiran shigowarta.
鈥淢akira... Macijiyar soshiya...yar bakinciki, ke wannna da dake nai kishi dana shiga uku.. Da yanzu ina can gidanmu ina zawarci鈥�
Gaban Falmata ya fadi jin irin kalaman da Tumba take jifarta da su, sai ta tsaya cak tana kallon Tumba da fitilar touch light take haskawa. Sai ta rasa dalilin wannan kirari da Tumba tai mata, domin bata san ta aikata wani laifi ba kamin ta fita, sai dai inda sabo ya kamata ace ta saba da abun da ake mata a gidan, domin ko bata da laifi ana kakaro shi a dora mata.
鈥淒aga gidan uban wa kika?鈥�
鈥淒aga gurin aiki鈥�
鈥淕urin aikin ubanki, makira annamimiya, barauniya鈥�
Jikinta ya fara bari zuciyarta ta shuga bugawa da mugun karfi.
鈥淕urin wasu mazan kike zuwa kenan?鈥�
鈥淎a Wallahi daga gurin aiki nake鈥�
Ta fada da muryar dake nuna kuka na kusanto, Tumba ta dauki butar dake kusa da ita ta jefa mata iya karfinta tana jin kamar ta saka wuta ta kone ta, Falmata ta kauce da sauri tana kuka.
鈥淪hegiya mai bakin hali, yar gadon mugun abu, ke dai ba burinki ki saka a bakinciki ba? To Wallahi sai dai ki ganshi a dakin tsohon nan da zaki aura, barauniya kawai ashe an koreki gurin aiki shine kika ki fada kina yawon bin maza? To bari ubanki ya dawo, sai na fada masa komai kuma Wallahi na ba zan iya zama da ke ba, kara ya aurar da ke kawai na huta da bakinciki, da kuma zubar da mutuncin da kike mana, ba zan iya jira nan da wata hudu ba, ai bakincikinki kasheni zai yi ya zo a canja shawara, kara ya aurar da ke kar ki dauko mana cikin shege, ina jiran wata yai a bani kudi sai kawai na ji wani bakin labari, da yake kin yi gadon makirci sai kika kama zancen kika rufe, kika samu lasisin bin maza ko?鈥�
Falmata ta fashe da wani irin kuka jikin ta sai bari yake tsakanin kalaman da Tumba take jefarta da su, da kuma irin duka da Baba zai mata idan ya dawo da zancen auren da tai a yanzu sai ta rasa wanne yafi tayar mata da hankali.
鈥淯mma dan Allah dan Annabi ki yi hakuri, Wallahi ba sata nai ba, kuma kudinki idan wata yai za a baki na rantse da Allah鈥�
鈥淯ban waye zai bani kudin? Ni zaki maida shashasha, uwarki ma a tafin hannuna take balle ke da aka haifo a gaban idona鈥�
Ajewar Tumba sai tai daidai da shigowar Baba dake rike da fitila kasancewar unguwar ba wuta sai dan buhunsa daya saba zuwa da shi kasuwa, Falmata na ganinshi ta tashi da sauri ta nufi gurin da ake wanke wanke tana kuka, Tumba ma ta saka nata kukan na munafurcin, daman tun da ta samu labarin take jin kamar tai kukan sanin cewar albashin ba zai samu ba.
ZAINAB POV.
Baya baya take tana kallon Wasim kamin ta juya da gudu ta shiga kofar falon, shi kuma ya cigaba da takowa yana nufo inda take ko kula Mai Gadin be yi ba dake masa magana yana fadin.
鈥淢alam dakata a nan mana, lafiya dai?鈥�
Shi kanshi mai gadi ya tsorata ganin matar gidan ma ta tsorata balle shi da yake tsoho, kuma be san abun da ya hada su ba, hakan yasa be yi gangancin taba shi ba, sai dai ya dage yana ta masa magana Wasim kam ko kallon inda yake be yi ba.
鈥淎 ina muke Wasim? Miyasa ake cewa ka dakata?鈥�
Fadime ta tambaya tana lalabensa da dayan hannunta, jin kamar suna a wani gurin sabanin inda ya fada mata zai kaita. Ita dai tasan yace zai kaita gurinsu Inna sai kuma ya fito da ita harabar asibitin ya fita gate da ita suka hau napep yana fada mata wai Inna sun tafi wata asibiti, by pass ta ji yacewa mai napep din bayan an sauke su, mai Napep din ya wuce sai kuma ta ji ya rike ta kamar suna tafiya a iska, kamin ta ji sun sauka ya kwankwasa gate din da suka shigo yanzu, ga kuma hayaniya ta biyo baya gashi sai tafiya suke.
鈥淎 Ina muke Wasim?鈥�
Ta fisge hannunta daga rikon da yai mata ta tsaya cak kamar tana ganinsa. Matsawa yai kusa da ita ya soma mata magana a hankali kamar mai rada.
鈥淲ani guri inda zaki zauna kamin ki samu lafiya鈥�
鈥淏an gane ba鈥�
鈥淐iwonki bana asibiti ba ne, idan likitoci suka taba miki ido zai lalace ne kawai, kin samu makanta ne saboda na fitar da ke ba tare da izinin Babana ba, ba zai yiyu na maida ke garin ba, ba kuma zan iya barinki a gurin iyayenki a saboda kar su ja miki wani ciwon鈥�
Nana da sai kuka da hawaye kamar ba ita ba.
鈥淭o a ina ka kawo ni?鈥�
鈥淲ani guri鈥�
Ya fada sannan ya rika wuyan hannunta ya janyo yana forcing dinta tana takawa ba dan ranta na so ba, sai kuka take tana nadamar abun da ta aikata. Kamin ya karasa Iya ta fito rike da wuka, tana tambayar lafiya ganin Zainab ta shiga falon da gudu ta boya a dakinta. Iya na ganin Wasim ta saki wukar hannunta fadi kasa, ta hade yawu da karfi cikinta yai wani irin hargagi da haniniya kamar fitinannen doki.
鈥淲asim...鈥�
Iya ta furta tana ja da baya, nunfashinta har wani gargada yake.
鈥淲asim...鈥�
Ta sake furtawa tana shiga falon da baya baya, Wasim kuma be fasa doso inda take ba, har ya shiga cikin falon ita kuma ta tsaya daga can karshen falon tana kallon.
鈥淕a ajiya na kawo miki鈥�
Ya furta yana zaunar da Fadime kan kujera, jin muryarsa yasa Zainab ta bude kofar ta leko.
鈥淚dan kin ga dama ki cinye, idan kin ga dama ki aje ta har sai na zo dauka, ki zo ta fiye da yadda kike so鈥�
Fadimen na jin haka ta zabura ta mike tsaye.
鈥淭a cinye kuma na boni mayya ce kenan? Ni dai na boni na lalace, dan Allah ka maida ni gida dan Allah innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Allah ka kawo min dauki wayyo Inna, wayyo Bappa kuna ina?鈥�
Ta fara lalaben hanya tana ta kuka, sai ya rike ta ya motsa da ita kusa da shi.
鈥淏a zan yi komai dan na cutar da ke ba, ban bar maihaifina ya taba ki ba, ba zan bar kowa ya tabaki ba鈥�
鈥淜a kawo ni gurin Mayyan mayya fa mayya kace wai ba za a taba ni ba, nama har gida鈥�
Ta fada cikin kuka, tana kara rike shi da dukan karfinta. Fitowa Zainab tai gana daya a take da manta tsoron zuwan Wasim da kuma mamakin yadda aka ya gane inda take, a da tana tunanin gurinta ya zo, sai dai kalaman da suke fita daga bakinsa yasa ta shiga rudani, Iya kawai take kallon.
鈥淗akan na nufi akwai wata alaka a tsakaninku kenan? Kuma hakan yana nufin kun san juna, akwai abun da kike boye min, kuma akwai abun da kike aikatawa Iya...鈥�
Iya ta kasa cewa komai idonta ya kade yayi ja sosai, gaba daya hankinta ya gama tashi ganin Wasim, ganin take kamar ba gaske ba ne, komai ya zo mata kamar a mafarki.
Fadime kam ta kama Wasim ta rike gam ko motsin kirki ba shi da damar yi.
鈥淒an Allah karka bar ni nan, ba zan iya zama gurin mayya ba, wacece ita?鈥�
鈥淚ta din uwata ce, ki sake jikin dole a nan zaki zauna鈥�
Ya kai bakinsa saitin kunnenta yana kallon Iya.
鈥淎a ni ba zan zauna ba, Wayyo Allah na, na boni na kusa mutuwa dan Allah karka bar ni nan鈥�
Cewar Fadime tana kara fashewa da kuka, Zainab ma hawaye take tana kallon Wasim kamin ta kalli mahaifiyarta, dake kara shigewa jikin ginin falon tana jin kamar ta bace bat.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:54 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Yana zaune garden din har la'asar, sai da ya ji kiran sallah sannan ya mike tsaye ya fito daga garden din, a fanfan masallaci yai alwala kamar sauran mutane sannan ya shiga cikin masallacin ya daidaita sahu tare da sauran talakawan gidan.
Bayan sun sauke nauyin sallah la'asar ya addu'a sannan ya fito ya nufi bangaren Mai Martaba. Yau ma kamar ko yaushe yana zaune falo, sai dai wannan karon yana tare da Waziri ne da alama suna tattauna wata maganar ne. Da sallama Shattima ya shigo ya zauna a kasa yayinda iyayensa suke zaune akan kujera.
Sai da ya fara gaida Baba Waziri sannan ya mikawa Mai Martaba tashi gaisuwar.
鈥淥mar ya hakuri?鈥�
鈥淎lhamdulillah Mai Martaba鈥�
鈥淎yi ta hakuri, rayuwa tana zuwa haka daman, abubuwa biyu sun zo maka a lokaci daya, rashin dan'uwa da kuma yaya, amman idan kai hakuri sai ka ga komai ya wuce鈥�
鈥淚nshallah na gode Allah kara girma鈥�
鈥淎meen鈥�
Waziri ya amsa sannan yana murmushi, Shattima ya mike tsaye tare da yi musu sallama sannan ya fice. Sai ya fito ya saka hannunsa aljihu ya ji babu keys din motarsa sai a lokacin ya tuna da ya bar su a dakin Ammy. Ba dan yana son zuwa ba babu abun da zai maida shi part din daukar keys saboda mutanen dake shiga shi kuma ba mutum ne mai son hayaniya ba, da kallo. Gashi kuma bayan son kowa ya tuka shi da sai ya kira Baba Adamu, hakan nan ya daure ya koma bangaren Ammy din. Be kalli kowa a falon balle ya lura da mutanen da suke ciki duk kuwa da irin gaisuwar da ake mika masa, sai da yai knocking sannan ya tura kofar a hankali ya shiga. Wata kawar Ammy ya samu a dakin tare da Ammy suna gaisawa.
鈥淪hattima ya aka ji da hakuri?鈥�
Cewar Matar sai ya amsa mata a takaice.
鈥淎lhamdulillah鈥�
鈥淎llah ya masu ceto ne鈥�
鈥淎min na gode鈥�
Har ya dauki keys din zai juya Ammy ta kira shi.
鈥淪hattima鈥�
Sai ya juyo ba tare daya amsa ba.
鈥淵arinyar da kace a kira tana falo鈥�
鈥淥kay鈥�
Ya juya ya fita, har ya iso tsakiyar falon be daga ido ya kalli kowa ba.
鈥淛ekadiya yarinyar ta same ni waje鈥�
Ya fada ba dan yana da tabbacin Jekadiya tana wajen ba, sai dan ya san ko bata nan dole a nemota a fada mata sakonsa, sai kuwa aka yi sa'a tana gurin ta amsa da to tare da yi ma Falmata a lama data mike tsaye, Falmata ta mike tsaye daker tana dingishi ta bi bayan Jekadiya suka fita daga bangaren, daker da wahala ta sauko stairs din saboda kafarta da bata ko son motsawa, haka ma da zata hawa sai da tai ta wai wai sannan ta samu ta haye har ta shiga cikin falon ita da Inna wuro.
Iyakar inda zata iya hange sai da ta duba ita da jekadiya amman ba su ganshi ba, gasu tsaye a rana suna ta duban inda yake ba su gashi ba, shi kuma isa ta hana shi yi musu wata alama da za su ganshi, ya hakimce cikin motar sai kallonsu yake, Jekadiya bata sa ran yana gurin motarsa ba, idan ma yana can wace daga ciki? Can dai wata zuciyar ta raya mata taje ta duba ko yana gurin ko kuma Garden duk da ta san be cika zuwa gardn din gidan ba.
鈥淶o mu duba nan鈥�
Ta nufi gurin Motacinsa da suke fake a dabam da sauran motocin gidan, ta hanyar kukan motar da ta ji a kunne ne ta gane cewar yana cikin bakar motar, sai ta ja ta tsaya ita da Falmata har sai da yaga dama ya sauke gilashin motar. Da hannu yai mata alama da ta tafi sai ta juya ta koma inda ta fito, Falmata kuma ta sirina a gaban ganbun motar idonta a kasa, gabanta sai faduwa yake domin bata san dalilin kiran ba.
鈥淢e ya samu kafarki?鈥�
Ya fada yana kallon saman kanta daga inda yake zaune cikin motar. A tunaninta be kamata ta fadawa kowa cewar mahaifinta ne ya daketa ba, ba kuma zai mata kyakkyawar fahimta ba.
鈥淔aduwa na yi鈥�
Yana son ya ce garin yaya ta fadi har ta samu rauni haka, sai dai yana jin nauyin bakinsa da ganin zai shiga safgar da ba tashi ba. Dauke idonsa yai ya maida kan wayarsa yana latsa kamar ba mutum ya bari a gurin ba.
鈥淔ada min gaskiyar abun da ya faru鈥�
Ya furta bayan ya dauki tsawon lokaci yana chatin da Ra'ees a wayar. Ko be fito fili ya furta abun da yake nufin ya faru ba, ta san satar da ake magana yake nufi.
鈥淏an dauka ba, ban tana sata ba, ta shirya min abun ne ta yadda ba zan iya fitar da kaina ba, ita ta kirani tace na zo na gyara kayan Hajiya, kamin na gama ta ba ni yan kunnen yara tace na kulle a dankwalina, bayan na gama ta bani wannan sarkar tace kar na nunawa kowa na boye a hijbina.....鈥�
Har ta gama zana yadda abun ya faru Shattima be ji komai ba hankalinsa yana kam waya, sai bayan kamar minti uku ya dago ya sake kallonta.
鈥淏an ji ba鈥�
Haka ta sake karanta masa abun da ya faru kamar dazun. Aje wayar yai yana nazari, mi zai saka Jurry tai haka? Saboda ta batawa Ammy suna cewa mai aikinta tana saka ko kuma saboda wani abun dabam.
鈥淜in taba shiga bangaren ne kamin nan?鈥�
鈥淎a鈥�
鈥淭hen what happen da Sirleem ya dauke ki ina ya kai ki?鈥�
Tsoro ne ya ziyarce ta, wata kila idan ta fadi gaskiya zai jefa Sirleem din a matsala hakan yasa ta zabi yin karya.
鈥淕ida ya kai ni鈥�
Hannunsa ya kai ya bude gurin da yake ajiyar kudi ya dauko bandir din 500 ya mika mata.
鈥淕ashi hakkin aikin da kika yi, and idan kina ra'ayi cigaba da aiki a nan ki fadawa wani sai a sanar da ni鈥�
Ta saka hannu biyu ta karba.
鈥淣a gode Allah ya saka da alheri, ya baka wasu yayan masu albarka, su kuma Allah yasa masu ceto ne鈥�
鈥淎meen鈥�
Ya amsa yana kallonta, sai ta mike tsaye ta fara tafiya da dingishi, binta yai da kallo kamin ya maida dubansa gurin Nana data doso inda yake da saurinta tana sanye da Hijabinta na islamiya.
鈥淗ar kun ta so?鈥�
鈥淵eah yau wa'azi ake mana yau laraba ba a dadewa鈥�
鈥淶agoyo ta nan鈥�
Ya fada yana rufe gilashin motar, sai ta zagaya ta dayan side din ta bude motar ta shiga ta zauna ba tare data rufe ba.
鈥淵a dan Allah karka yi bushi da ni idan na fada maka gaskiya鈥�
Ya tattara dukan hankalinsa ya maida a gurinta.
鈥淚na jinki鈥�
Cikin kunya da badama ta labarta masa abun da ya faru, na satar da tai da kuma barazanar da tai ma Hajiya har da abun da ta ji Hajiya Babba ta fada. Ba karamin mamaki ne ya kama Shattima ba, baya son ya munanawa Hajiya zato duk da ya san basa jituwa da mahaifiyarsa sai dai shi yana daukar hakan ne a matsayin kishi kasancewarsu mata, amman be yi tunanin fitowar lafazi irin wannan a bakinta ba.
鈥淎mmy ta ji wannan?鈥�
鈥淏ata saurare ni ba, tana fushi da ni saboda abun da na aikata sai da aka yi rasuwar nan ne ta sauko鈥�
Shattima ya sauke ajiyar zuciya.
鈥淪hikenan, karki fadawa kowa wannan maganar ko da Mai Martaba ne, zaki tada masa hankali ne kawai, kuma dan Allah karki sake aikata abu makamancin wannan鈥�
鈥淭o Ya Shattima, daman Sardauna yace na yi masa alkawarin ba zan sake aikata ba, kuma zan rika zuwa makaranta kullum zan zama yarinyar kirki, kuma duk na masa yace ma na daina zuwa bangaren Hajiya kuma ko ta bani abu na daina karba, yace wai ita ba son gaskiya take min ba Ammy ce take so na, tun ranar ban sake zuwa bangarenta ba ma, kuma ina zuwa school both islamiya da boko, ko bana jindadi ina daurewa haka nan saboda na cika alkawarinsa鈥�
Maganar take idonta na cika da kwalla, Shattima kam kallonta kawai yake yana karantar abun da ita kanta bata san tana tare da shi ba.
鈥淵a dan Allah kai wani abu ya dawo I miss him, kuma yana da kirki sosai鈥�
Shattima yayi murmushi.
鈥淭hat's good gashi ya sa kin fara natsuwa ai鈥�
Ta yi murmushi domin be fadi karya ba ita kanta ta san ta canja cikin yan kwanakin nan.
鈥淢y little girl, ya kamata a saka masa da abun da yai miki daman ai鈥�
鈥淓h yaya dan Allah kaje gidan kai magana da yayarsa sai ta bar shi ya dawo aikin nan鈥�
鈥淎a zamu dai saka a nemota ba zamu je ba kam, zamu saka a nemosa dai鈥�
鈥淣o Yaya he's important to me kuma yayar shi ba, amman idan ta ga ka tafi zata bari maybe鈥�
鈥淲aye za a cewa Yarima yana nemansa yace ba zai zo duk garin nan? Wa zan yi ma magana yace min ba zai yi ba? Ko ke aka ce kina kiransu dole ta zo, kuma idan kika fada dole ta ji, kira daga masarauta ba kira daga makota ba ne, ke kanki da ace kin natsu kamar sauran yayanki da bata isa ta musa miki ba鈥�
鈥淎mman yaya ba komai ne Zaka ce sai an zo maka ba, sometimes you need to go, musamman idan abun yana da muhimmanci a gareka鈥�
Ya dan yi shiru yana kallonta.
鈥淵ou're right, zan sam abun yi鈥�
鈥淵aushe? Anjima?鈥�
Ya busar da iskar bakinsa daman ya san halin Nana akwai zakuwa.
鈥淭omorrow Morning鈥�
鈥淥kay thank Youu鈥�
Ya daga mata kai yana murmushi sai ta juya ta fita cike da jindadi zuciyarta har wani zillo take tsabar murna da jindadi kamar ance mata Sardaunan ya dawo gidan ma gaba daya.
Sai da Shattima yai ribas sannan juya kan motar zuwa gate, a hankali yake driving din har ya fice daga gate din suna daga mishi hannu. Da hannu daya yake driving dayan hannun kuma yana rike da wayar da yake ta amsa sakonnin gaisuwar da ake masa, domin ko an kirashi a waya sai ya dama yake dagawa, daman can baya son yawan magana, balle kuma yanzu da yake jin komai ya masa nauyi, hakan yasa most of his friends musamman wandanda suka san halinsa da kuma wadanda suke nesa suke aike masa gaisuwar ta chat. Maganar da Nana tai ne yasa shi daukar hanyar da zata kai shi million quarter's, ba kamar yadda yai niyar aika mata da sakon kira ba ta waya, sai dai a yanzu ya zabi ruwa ba dan yayi niyar hakan ba sai dan abun da Nana ta fada cewar sometimes you need to go... Daman kuma hanyar gidansa ne da yake son tafiya a yanzu. Gaban gate din ya tsaya da motarsa ya danna horn, daman ya san gidan tun a lokacin data siya, shi ne mutum na farko data fara fadawa kuma ta dauko masa hoton gidan da komai, kamin ta takurashi yaje ganin gidan a lokacin da aka gama gyara. Mai gadin ya leko ganin mota yasa ya fara zuwa gurin motar ya ga ko waye kamin ya bude, sai dai bakin gilashi ne, kamar yadda motar take baka, isowa yai gurin motar a zatonsa ganinsa zai saka mutumen dake cikin motar ya sauke gilashi, amman sai ya ga tsabanin haka, hannunsa ya kai ya kwankwasa gilashin, domin aikinsa sanin wanda ya shiga da kuma wanda ya fita a gidan a matsayinsa na Mai Gadi. Anan ma Shiru Shattima be sauke gilashin motar ba, ko dagowa be yi ya kalleshi ba, sai amsa sakonninsa yake, hakan yasa Mai gadin ya juya ya koma cikin gidan dan sanarwa masu gida.
FADIME POV.
Gajiya da tai da zaman dakin yasa ta mike tsaye ta fara lalaben hanyar fitowa zuwa falo. Ta fara sabawa da yanayin gidan, domin ta san inda bandaki yake ta san yadda zatai ta fita daga dakin ko kuma ta shiga, ta kuma san ta inda zata bi ta fita kofar falon, sai dai ta saka saboda da mutanen gidan, ta ki ta saki jiki da su, babu ranar da bata kuka. Tun da Wasim yasa kafa ya tafi Zainab bata sake kula Fadime ba duk kuwa da kasancewar ya fada mata ta kular masa da ita, bata mata komai sai kyara, idan ta zauna a kujera zata ce mata ta sauka kasa, bata taba saka hannu ta rikata da sunan kaita bandaki ba ko kuma dakin da take kwana wanda babu komai a ciki sai tile, balle har ta dauko abinci ta bata, kwata kwata Fadime bata kwanta mata ba, jininta be gadu da nata ba. Abinci sai dai Iya ta bata, bandakin ma Iya ce ta nuna mata inda yake haka ma dakin da take kwana duk aikin Iya ne, ita kuma tana yi ne saboda Wasim, kwana ukun da sukai suna zuwa gaisuwar Labib kullum a gidan take wuni ita kadai da yunwa, har sai sun dawo sannan Iya ta dafa wani abu su ci har ita.
聽 Da lalabe ta fito falon har ta karaso inda kujerun suke ta lalaba karamar kujerar ta zauna, Zainab dake kwance a doguwar kujera rike da waya, ta cire Bluetooth din da yake dayan kunnenta tana shan waka tare da dakawa Fadime tsawa.
鈥淲ai ke wace irin marar jin magana ce, bana fada miki ki rika zama a kasa ba? Tun da kika zo gidan nan baki yi wanka ba, kin bi sai lashe kujeru kike鈥�
Fadime ta sauka da sauri ta zauna a kasa, idonta na cika da hawaye, ita dai bata sam Zainab ba bata taba ganinta amman ta fahimci ta tsaneta tun da ta zo gidan, bata mata komai sai kyara.
鈥淵unwa na ke ji, tun abincin safe ban sake cin komai ba鈥�
鈥淭o ba a dora girki ba, ki ci wuta, ke dai kin cika damuwar mutane Wallahi Mtchssssssss鈥�
鈥淵i hakuri鈥�
Fadime ta bata hakuri a sanyaye, sai ta sake jan tsaki, ba tsanar Fadime ne kawai a ranta ba, har da gaskiyar data gano ta ita, duk da kasancewar har yau ba ta yi ma Iya maganar ba, abun ka da rashin kunya irin ta maye ita ma Iya bata ce mata komai ba, kuma ta wanyance sai harkokinta take, Zainab tana kara jin haushin Fadime ne saboda a ganinta da ace bata zo gidan ba, da yanzu bata ji mummunan labari ba akan mahaifiyarta, domin a yanzu ta rasa ta wace hanyar zata zauna da ita, gashi ta kasa samu natsuwa da iya duk dai ita dai bata san abun da ake nufi da maita ba, sai dai ta san ba abu ne mai kyau ba, kuma ta san tsafi ne. Sai dai abun da ya tsaya mata a rai kuma ta kasa tambayar Iya shine dalilin Iya na daukar maitar, da kuma boye mata asalinta na gaskiya.
聽 Bayan yunwa har da kishin ruwa Fadime tana ji sai dai jin alamar Zainab ce kadai a falon ta san ko ta fada ba zata bata ruwan ba, hakan yasa ta mike tsaye ta fara lalaben hawaye na bin fuskarta ta koma dakin, da lalabe ta shiga bandakin ta duka kasa tana lalaben buta dayar data fara dauka bata da ruwa, dayar ce da ruwa sai ta dauko mai ruwan ta kafa bakinta a kai ta sha mai yawa sannan ta aje, ta juyo ta fito.
Tashin Fadime yai daidai ta kwankwasa kofar falon da Mai gadin yai.
鈥淪higo鈥�
Zainab ta fada daga kwancen da take, sai ya turo kofar ya shigo cikin girmamawa da taka tsantsan irin na bawan gidan da ubangidansa.
鈥淗ajiya Wani ne ya zo da mota a waje yayi horn sau daya, sai na leka na ga motar da bakin gilashi na leka na ga ko waye be sauke gilashin motar ba, har kwankwasa masa na yi be bude ba鈥�
Ya dago.
鈥淲ace kalar mota ce?鈥�
鈥淏aka ce, Mai bakin gilashi鈥�
Tana jin hakan ta gane Shattima ne domin shi kadai zai zo da mota a gate din gidan kowa yai wannan abun, ta san kuma a cikin motoci black ita ce fav dinsa, domin most of him cars duk black color ne sai dai designs da price ya banbanta.
鈥淏ude masa gate da sauri Shattima ne鈥�
鈥淭o ranki ya dade鈥�
Ya juya da sauri ya fita jiki na rawa, ita kuma ta mike tsaye da sauri ta nufo kofar falon. Ko da ta fito Mai gadin ya bude masa gate din shi kuma ya kunno kai cikin gidan, a daidai inda take tsaye ya faka motarsa sai da yai minti biyar a cikin motar doing nothing sannan ya bude ya fito, tana ganinshi ta saki murmushi.
鈥淪annu da zuwa鈥�
Be amsa ba har sai da ya rufe motar sannan ya nufi entrance din yana wata irin tafiyar kasaita da be san ma yanayi ba, biyo tai a baya har sai da ya shiga cikin falon yai makansa mazauni sannan ta zauna tana facing dinsa. Tana ganin yadda yai ignoring dinta ta san ta masa laifi ne. Yana zaune a gurin rike da wayarsa Fadime ta fito tana lalabe, da gangan yaki dago kansa duk da be san ko waye ba har sai dai tai kokarin zuwa kusa da kujerar da yake zaune.
鈥淲ai ke miyasa baki da hankali ne? Ba zaki zauna a daki ki natsu ki zauna a daki ba sai kin rika saka mutane magana, ko kujerar nan kika taba sai na ci ubanki...鈥�
Fadime ta tsaya cak.
鈥淵i hakuri dan Allah鈥�
Ta furta tana jin wani irin rashin galihu da tausayin kanta, domin ta kai yau har ta zagi ubanta. Dagowa Shattima yai ya kalli wanda ake zagin sai yai arba da abun da be zata ba, mutuwar zaune yai yana kallon Fadime da tsananin mamaki marar misaltuwa, mamakin da be san yadda zai misaltashi ba, sai dai hakan be saka shi nuna ya santa ba.
鈥淲ho's this?鈥�
Ya tambaya yana kallon Fadime data juya ta fara tafiya da zimmar komawa cikin dakin.
鈥淔adime ta zo zama ne kawai na kwana biyu鈥�
鈥淶o ki zauna鈥�
Ya fada still yana mamakin da be yarda ya bayyana a fuskarsa ba. Abun ka da mai nema sai ta juyo da sauri daman zaman dakin ya isheta saboda kadaici, sai dai taba zo ta zauna din ba sai ta tsaya.
鈥淭ace na zo?鈥�
Fadime tayi abun da yafi komai batawa Shattima rai, ya baka umarni kace sai ka jira umarnin na kasa da shi.
鈥淣i nace ki zo ki zauna?鈥�
Ya fada calmly, hakan yasa Fadime ta kara takawa tana lalaben, ko bata umarni ba ta san wanda yai maganar ya isa da ita tun da har ya furta a gabanta. Sai da ta iso kusa da shi har yana jin kamshin turarensa daya cika falon ta lalaba kasa ta zata zauna.
鈥淶auna kam kujera鈥�
鈥淭ace na zauna hawa kan kujerarta fada take鈥�
Ta zauna kasa tana jin kamar ta taba jin kalar kamshin turaren da muryar amman a ina? Zainab ta mike tsaye ta nufi kicin dan dauko masa lemu duk da ta san ba sha zai yi ba. Tashinta ya bawa Shattima damar tambayar Fadime.
鈥淵aushe kika zo nan?鈥�
鈥淲anene kai?鈥�
Ta kai hannu tana lalaben inda take jin muryarsa na fitowa. Sai ya kai bakinsa saitin kunnenta.
鈥淜in san mutumen daya kadeki da mota kika ce ya siya miki kaza da yogurt?鈥�
Fadime ta zare ido kamar tana ganinsa tare da bude baki.
鈥淜ai ne?鈥�
鈥淓h鈥�
Ya amsa mata yana murmushi kamar tana ganinsa.
鈥淜ai kadai ne?鈥�
鈥淓h ta shiga kicin鈥�
Ta yi saurin riko kafarsa.
鈥淒an Allah ka taimaka ka kai ni wannan tashar sai ka saka ni motar garinmu, bana jin dadin zama nan, dakin ba komai haka nake kwanciya, kuma basu bani abinci sai na ji yunwa sosai yanzu ma yunwa nake ji, kuma kyamata suke yi ita wannan sai ta tai min fada ko ban mata komai ba, kuma tun da na zo ban yi wanka ba, bani da wasu tufafin canjawa kuma...鈥�
Sai ta rage murya ta dogo kasa kasa kamar an fada mata Zainab ta fito daga kicin din da doso inda suke rike da lemu.
鈥淜uma tsohuwar gidan Mayya ce, wai ta cinye matan wani mutum kuma yanzu yayansa ta cinye wai shi take bibiya, kuma ina ganin ita ma yarta tana yi, dan Allah ka dauke ni kar su cinye min kurwa, bana son na mutu yanzu ka taimaka min ka ji鈥�
Babu abun da Zainab bata ji ba, har wani dauke numfashi tai saboda kunya da rikicewa a lokaci daya, sai ta rasa me zata ce, domin a tunanin Fadime karya tai na fadar ta cinye matam wani聽 mutum kuma yanzu ta cinye yayansa saboda ba a gabanta Iya ta fadawa Wasim hakan ba. Shattima kuma be ce uffan ba ganin Zainab din, hakan kuma sai ya bawa Fadime damar cigaba, domin ba ta yi tunanin Zainab ta dawo falon ba, hankalinta be bata ta saurara ta ji takun tafiyarta ba.
鈥淜o Wasim daya kawo ni cewa yai gata nan idan kin ga dama ki cinye idan kin ga dama ki aje, kaga kenan mayya ce ko? Dan Allah ka dora mu a hanyar garinmu kaji?鈥�
Still Shattima be ce mata komai ba, sai hannu yai wa Zainab alamar ta zuba lemun data aje, ta mike tsaye tana jin jikinta kamar ba nata ba tsabar kunya kanta yayi mata kato ji take kamar kasa ta bude ta shige ciki. Ta duka ta zuba lemun a zaton Fadime shi ne yake zuba lemun, sai ta zuba ta koma ta zauna sai Shattima ya dauki lemun da kansa ya kama hannun Fadime ya saka mata glass cup din.
鈥淪ha lemu鈥�
Ba karamin mamaki Zainab tai ba, sai dai ta alakanta hakan ta tausayin Fadime, domin bata sa ran ya santa. Sai da Fadime ta sha five alive ta ji sanyi har cikin kai da ruhu ta fara masa addu'a, murya kasa kasa gudun kar Zainab dake kicin ta ji ta
鈥淣a gode Allah ya saka maka da alheri, ya rabaka da iyayenka lafiya, kuma Allah ya tsare ka daga sherin mayu, da zuwa garin su Wasim, duk wata bakar mata ce ta jamin min, ta zo daga can wani gari can nesa wai yola tasa na rakata a can garin, gashi nan ta tafi ta bar ni da bala'i, gashi nn na makance kuma an kawo ni gurin su mayu, Allah ya isa, da wani jikinta kamar yar tsana, wai hoto zata dauka, muguwa banzar Allah ya isa...鈥�
Ta karasa da kuka. Zainab ta hade wani numfashi da karfi tsabar bakinciki yasa shi kin wucewa har sai da ya dawo mata ta fitar da shi, mikewa tai tsaye da zimmar marin Fadime sai Shattima ya watsa mata wani mugun kallo, na me zaki yi? Hakan yasa tai tsaye cak tana hucin da bata san ta ina yake zuwa mata ba.
鈥淭hat's mean ke ce dalilin makantarta, and you're treated her badly鈥�
鈥淣o ba ni ce silar makantarta ba she's lie, bata da hankali wannan yarinyar kuma kanta rawa yake鈥�
Zainab ta fada tana kokarin kare kanta, uffan Shattima be sake ce mata ba, irin yadda yake kallonta kadai ya isa ya sanar da ita irin bacin ran dake cikin idonsa, and the second thing he hate is argue, ta kuma san haka.
鈥淜a yi hakuri ka gafarce鈥�
Ta furta cikin muryar dake nuna tana daf fa fashewa da kuka, domin numfashinta har wani sama yake yana kasa. Fadime na jin hakan ta aje kofin lemu ta kama kafar Shattima ta rike gam.
鈥淒an Allah dan Annabi karka bar ni nan, yauna shiga uku na, Wallahi yau farfesuna za su yi...鈥�
Ta fashe da kuka, ko ba a fada mata ba ta san Zainab ta ji abun da ta fada na zancen maita, domin shi kawai take tunanin zai bata mata rai, ba zancen wacan matar ba data raka zuwa garinsu Wasim, kuma ta san ba za su raga mata ba, baka taba maye ba ma ya ka kare balle kuma ka taba, abu na mu dan kura da kallabin tsire馃槀
聽 聽 A gafarce ni jiya ban samu na yi ba, bana jin dadi ne yau ma karfin hali ne, fatar za a min afuwa kamar yadda aka saba. Allah kara mana lafiya da abun da lafiya zata ci, ya tsare mu daga dukanin abun cutarwa.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:54 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Yadda ta rike masa kafa sai ka rantse da Allah idan ta saki kafar wani abun ne zai sameta, ba zuciyarta ba har jikinta ba bakinta mai sakin zance rawa yake. A take ta fara ruwan hawaye da majina, yana kokarin kwace kafarsa ta kai hancinta jikin wandonsa ta goge majinar.
鈥淜e Malama kafata ce kika share majina da ita鈥�
Ta fada yana kallonta for the first time ta masa abun da ba a taba masa ba.
鈥淭o ina ruwana ko ba kai ka barni ina ta zuba ba, ba zaka fada min kace gata nan ta zo ba, kuma ka min alama kut鈥�
Ta yi kwafa domin ta fi jin haushinsa yanzu fiye da kowa. Da me zan miki alama tun da ba gani kike ba? Ya furta a aransa a fili kuma sai ya kai hannunsa ya saka karfi ya banbanre hannayenta, wani irin hargagi tai kamar kyanwa ta kara kame kafar ta rike gam, daker ya yunkura ya mike tsaye, tana jinsa tsaye ita ta mike tsaye tana dafa shi har ta isa daidai kunkurunsa ta rike gam kamar ta samu ice, ta dora kafarta ta dama akan kafarsa ta hagu, ta hagun ta dorata a kafarsa ta dama, ta yadda idan ya daga zai yi tafiya kafafuwanta na saman nashi.
鈥淲allahi dole ne ka tafi da ni, ba zan zauna ba, ai kai ka bar ni ita ta zuba, baka ko min alama ba, duk ta ji komai, shikenan sai na zauna su cinye ni, ga makanta ga mutuwa aa Wallahi ba zan yarda ba鈥�
Ta fada har da girgiza kai tana kara rike shi, be san lokacin da murmushi yai ma kansa muhalli a fuskarsa ba, murmushin da ya bayyana hakoransa.
鈥淚na zan kai ki?鈥�
鈥淜a kai ni garinmu鈥�
鈥淕arinku ba nan kusa ba ne鈥�
鈥淭o ka kai ni gidanku gobe sai ka kai ni garinku, ai gidan ku ba mayu ko?鈥�
Yayi shiru sai kallonta yake cike da nishadi. Ya cira kafar daya ya taka tana saman kafafuwansa.
鈥淭o sauka鈥�
鈥淎a Wallahi ba zan sauka kana ganina haka idan na sauka wayo zaka min, sai dai mu tafi a haka鈥�
鈥淵a za yi na fita dake haka? Kin san waye ni kuwa?鈥�
鈥淚na ruwana da kai ko waye, kai ka san wacece ni? Hmmm鈥�
Ta kara kankameshi, seriously be san yadda zai yi tafiya da ita ba a haka kafafuwanta saman na shi. And what he hate the most is ka take shi amman ji yadda ta dora duka kafafuwanta saman na shi.
鈥淏a zan iya tafiya a haka ba鈥�
Yadda yake amsa mata kadai abun mamaki a gurinsa, domin ya tabbatar da ba ita ba ce ta yanzu ya dauke ke ko waye da mari. Jin ya fadi haka yasa tayi kasa da hannunta ta kama rigarsa ta shadda ta rike gam, sannan ta sauka kan kafafuwan nasa.
鈥淭o mu tafi...鈥�
Sai da ya kalli rikon da tai masa sannan ya kalleta.
鈥淏an san inda zan kai ki ba Wallahi鈥�
鈥淜o ma ina ne ni ka kai ni鈥�
Ya hade yawu a hankali sannan ya fara takawa tana rike da shi kamar wanda yai mata sata gefen shaddar data rika har ta tamuke. Yadda ya fito cikin falon ba zaka ce shine ya shiga dazun fuska a hade ba, domin a yanzu murmushi da nishadin da be san ta ina yake zuwa masa ba ya wanke masa fuska da zuciya. Har gaban motar ya karasa da ita ya bude front seat.
鈥淭o shiga ki zauna鈥�
鈥淎a idan na shiga wai wata motar ce zaka saka ni sai ka shiga motarka ka tafi ka barni鈥�
Ya sake yin murmushi.
鈥淣o motata ce鈥�
鈥淐e Wallahi?鈥�
Ya zaro ido kamar tana ganinsa, a rayuwarsa ba a taba bashi rantsuwa ba. Shiru yai mata a gurin sai kallon kyakyawar fuskarta yake. Jin shiru yayi yawa yasa ta kai dayan hannunta tana taba kirjinsa.
鈥淜ana nan ai鈥�
鈥淚dan ba zaki shiga ba, sake ni na tafi鈥�
鈥淪ai ka rantse鈥�
鈥淏a zan rantse ba鈥�
鈥淣i kuma ba zan sake ka ba鈥�
Ta kara gyara tsayuwa yadda zata ji dadi dadewa a gurin. Kansa ya daga sama ya sauke can kuma ya kalli gate yana mamakin yadda akai be dauke ta da mari ba tun dazun.
鈥淪ai dai mu yi ta tsayuwa a nan har dare, Allah yasa ma ayi ruwa鈥�
Ya wara idonsa yana kallonta like serious ya fada a ransa, ya sake yin murmushi.
鈥淥kay i swear鈥�
鈥淜a ce Wallahi Motata ce kuma ba zan tafi na barki ba?鈥�
Ya kara zare ido, wai yarinyar nan kuwa ta san waye shi? How on earth zata saka shi rantsuwa again kamar kotu?
鈥淜a ce鈥�
Ya mata shiru kamar shekararen ice.
鈥淵a ma sunanki?鈥�
鈥淔adime鈥�
鈥淥kay, ki tsaya mu yi maganar hankali ni ba zan sake rantse miki ba, idan kin yarda da ki ki shiga kawai bana karya, kuma har garinku zai maida ke saboda iyayenki suna can suna nemanki idan ba su gan ki ba zasu saka ni kotu鈥�
鈥淎 ina suka ganka?鈥�
Ta ina zai bata labarin suna tsaye a rana?
鈥淪higa mota鈥�
鈥淪ai ka rantse kamar yadda na ce ka fada sannan鈥�
鈥淲allahi motata ce kuma ba zan barki ba鈥�
Tana jin ya fadi hakan ta sake shi ta lalaba ta shiga motar, shi kuma ya rufe yana murmushi sannan ya zagaya dayan side din. Kamin ya zagayo ya shiga motar har ta tsawwala, sai ta taji ya shiga ya zauna har yayi ma motar key sannan hankalinta ya kwanta.
鈥淜ika sani ko ni ma maye ne?鈥�
Ya fada yana murmushi tare da kai hannunsa ya kara gudun ac motar. Cak Fadime ta tsaya.
鈥淜uma fa?鈥�
Take wani tsoron ya kamata, nan da nan sai kuka kamar ba ita ce ta gama rigima ba yanzu. Da gangan Shattima ya kyaleta tana ta rusar kuka a motar har sai da suka bar gidan suka hau babban titi.
鈥淲asa nake miki鈥�
Ta ki daina kukan, shi kuma be fasa murmushin daya kusan zame masa dariya ba.
鈥淗aba wasa fa nake鈥�
鈥淩antse to鈥�
Ta fada cikin kuka, sai ya kalli fuskarta.
鈥淢e zan ce?鈥�
鈥淜a ce Wallahi wasa na ke鈥�
鈥淜ina ta saka ni rantsuwa fa ba a taba sani haka ba鈥�
鈥淣i ma ba a taba min haka ba, ka taba ganin an bawa maye ajiyar nama? A kawowa maye mutum har cikin gida ace wai ya aje? Kaddarorine suke ta bina, daman sai da Inna tace Fulani karki je garin nan karki je, amman ban ji ba na tafi, gashi nan naje na ci wuya, kuma na dawo na makance, har an kawo ni ajiya gurin mayu鈥�
Shattima ya bushe da wata kalar dariya da ya manta when last yai irin dariyar, dariya sosai har yana buga sitiyarin motarsa.
鈥淥h my god鈥�
Ya furta yana kokarin takaita dariyarsa. Kana ya kalleta.
鈥淲aya fada miki cewar mayu ne?鈥�
鈥淲asim mana鈥�
鈥淲aye Wasim?鈥�
Sanin labari zata bayar yasa ta share hawayenta, ta gyara muryarta dake da kufan kuka.
鈥淪aurayina ne, a lokacin da ya kawo ni sai yace ga ajiya na kawo idan kin ga dama ki cinye idan kin ga dama ki aje, kuma yace mata kin ki amayarda kankarar maitar nan ko? Kin zama daman cikin mutanr kina cin mutane yan uwanki, sai ta ce aa ni banci kowa ba, duk mutanen da nake ci masu shiga ganyata ne su tare min cikar buri, wani mutum nake bibiya, na cinye masa mata yanzu kuma yayansa na ke bibiya, kaga kenan mayya ce ko?鈥�
Shiru Shattima yai yana tunani rage gudun motarsa.
鈥淲aya fadi haka?鈥�
鈥淚ta wannan tsohuwar mai magana kamar gere kyankyankyan...鈥�
Fadime ta kwaikwayi muryar Iya tana matse baki kamar tsohuwa. Shattima yayi murmushi duk da kasancewar yana cikin rudani da tunani. Sai a lokacin tunani ya zowa Fadime, what if shi ma danta ne? Ko Kuma yana da alaka mai karfi da ita?
鈥淲annan tsohuwar mamanka ce?鈥�
鈥淣o鈥�
鈥淜akarka ce?鈥�
鈥淣o鈥�
鈥淜anwar mamarka ce?鈥�
鈥淥h...No鈥�
鈥淭o miye alakar da ita?鈥�
鈥淭ana zama a gidanmu ne kawai kamin ta dawo nan鈥�
鈥淭o yarta fa? Ita ma baka da alaka da ita?鈥�
鈥淵es鈥�
鈥淜o dai budurwarka ce?鈥�
鈥淣o kin cika tambaya鈥�
鈥淭o ina zaka kai ni?鈥�
鈥淚na na sani, kin zame min kaya鈥�
Can kuma ya kalleta yana murmushi yace.
鈥淏akin titi ki yi bara鈥�
鈥淟alala ai ni ba makauniya bace makafi da nakasassu sune suke yin bara Allah ya tsare ni nikam鈥�
Shattima ya faka motarsa gefen titi yana tintsirar dariya kamar ba shi ba.
鈥淭o ke micece?鈥�
鈥淎i ni ba haka aka haife ni ba, kuma idona zai bude, kuma maganar nan ta min zafi鈥�
A take idonta ya cika da kwalla domin har ga Allah ta ji zafin da ya kirata da makauniya har ta furta kalmar bara a gareta.
鈥淒uk matar nan ce da ja min shiga wannan hali, da bata je garin ba da ban bita ba, ni Wallahi yanzu idan na ga wani zai je ma hana shi zan yi, duk bakina na yaje min nace mata na san wanda zai kaita, salo gareni Allah yayi min shegen salo (Banbandanci)鈥�
Shattima ya jingina da jikin kujerAR motar yana dariya.
鈥淲ace mata kuma?鈥�
Ta fara bashi labarin abun da ya faru tun daga farko har karshe.
鈥淭o ai ita ce wannan matar wacce muka baro gidanta yanzu, ba a motata kuka hadu ba kika ce mata kin sa gari鈥�
鈥淗aka ne haka ne...ita ce?鈥�
Ta daki kirji.
鈥淗ar take min wannan wulakancin? Har take ce min na sauka a kujera? Har take min tsawa? Har take min fada? Lallai dan adam butulu ne, lallai wannan matar ba zata ga annabi ba, mayya kawai yar mayya, masu bakin hali da mugun nufi, Allah yasa idanuwana suna budewa nata su rufe, amman ba zan taba yafe mata ba, ai wannan zallumci ne, ko tausayina bata gani? Wayyo Allah鈥�
Kuka take sosai tana jin zafi abun da Zainab tai mata.
鈥淎llah ya saka min a gareta da duk wanda yai sanadiyar haduwa ta da ita鈥�
Shattima ya dago ya kalleta.
鈥淗ar da ni kenan?鈥�
Ba dan tana tsoron kar ya sauke ta a hanya ba, da ko amsa masa ba za tayi ba.
鈥淎a bacin rai ne ya kawo haka, na yafe maka鈥�
Ta fada cikin kuka, ba dan ta yafe masa a zuciyarta ba. Murmushi yai ya ja motar suka koma kan titi. Maganarta ta dazun ce ta dawo masa a rai, cewar wani mutum take bibiya ta cinye matansa kuma tana bibiyar yayansa, me hakan yake nufi? Baya son ya munana tunaninsa, amman har ya fadada tunaninsa mutumen daya fada ba yi kama da kowa ba sai shi! And lastly Ammy ta fada masa cewar ta talla Zainab, miyasa bata ji tsoron kar Zainab din ta mutu ba?
鈥淏ayan haka kin ji wani abu?鈥�
Ya tambaya yana kallonta, sai ta girgiza masa kai domin ba zata iya amsawa ba saboda kukan da take na bakincikin abun da Zainab tai mata.
鈥淲allahi da na san ita ce, ko tace na sauka a kujerar nan zan ce mata ba zan sauka ba, idan tace matsa can n ace ba zan matsa ba, hala ba saboda ke na samu matsala ba? Wallahi na fita iya iskanci yar daba ce ni idan bata sani ba, har ta isa?鈥�
Shattima ya saka dariya, yana mamakin yadda ta rike abun a ranta ta kasa sakinsa.
鈥淒an Allah ki bar ni nai tunani, i need to think鈥�
鈥淭o think Mr thinker...鈥�
Ta fada cikin kuka, sai yai murmushi ya kai hannunsa yaja dogon hancinta.
鈥淚 like you idan ba ke ba ba zai miki haka duk a garin Yola?鈥�
Ya saka dayan hannunsa ya dauki wayarsa ya nemo number Jekadiya. Bugu daya ta dauka tana rangada masa kirari.
鈥淛ekadiya, dan Allah a nemo yariyar nan gobe鈥�
鈥淭o an gama ranka ya dade鈥�
Ya aje wayar kamar yadda ya saba ba tare daya kashe ba. So yake yayi ma Falmata wasu tambayoyi he need to confirm something. Ya kalleta har lokacin kuka take.
鈥淏aki gajiya da kuka?鈥�
鈥淏aka san yadda nake ji ba, na taimaki matar nan amman shi ne zata saka min da haka? Ai ko bata san ni ba be kamata tai min haka ba, dan'adam yana da daraja, mu mutanen kauye ba mu san mu wulakanta mutum ba鈥�
鈥淏ata kyauta ba, sorry amman ba ganina nan ba? Zan kai ki gida gobe inshallah鈥�
Ya zari tissue ya dora mata a cinya.
鈥淪hare hawayenki da wannan鈥�
Ta dauka ta share ta goge majinar ta mika masa.
鈥淕ashi鈥�
鈥淣o kefa shi can鈥�
Ya sauke gilashin motar na side dinta.
鈥淚na?鈥�
鈥淕efenki ta gurin da kike jin iska鈥�
Ya mika hannunta ta jefar.
鈥淚na zaka kai ni?鈥�
Ya daga kafadunsa alamar be sani ba duk da ya san bata ganinsa, not knowing where to take her, yadda take da yawan surutu ba zai iya kaita masarauta a yanzu ba, domin zata je ta basu labarin maita na Iya, and if Ammy ta san yaje gidan Zainab she won't be happy. Bashi da zabin daya wuce ya kaita gidansa kamin gobe, ya sake dauko wayarsa ya kunna data da kansa dan siyen ticket din mutum biyu, shi da ita na zuwa Katsina gobe.
FALMATA POV.
Sai da tai kamar ta koma cikin gidan ta fadawa Jekadiya cewar tana son ta cigaba da aikin kamar yadda ya bata dama, sai kuma wata zuciyar ta hanata, sai ta nufi gate din kai tsaye da zimmar ficewa, a tunaninta cigaba da aikin karin wata barazanar ce a gurinta, domin zata iya shiga wata matsalar kuma bata san abun da zai kara biyowa ba, wata kila ma yafi wanda ta shiga a baya. Bata karasa gate din ba motar Sirleem ta kunno kai cikin gidan, yana kawowa daidai ita ya tsaya ya sauke gilashin motarsa, bata lura da shi ba har sai da ya kira sunanta.
鈥淔almata鈥�
Ta kalli motar ganin shi ne yasa ta tsaya ba tare da ta ce masa komai ba, hannunsa ya mika ya bude mata dayan side din.
鈥淶agoyo nan鈥�
Ba musu ta zagaya tana dingishi, shi kuma ya bita da kallon tausayi har ta shiga motar ta zauna.
鈥淩ufe鈥�
Ta mika hannu ta janyo ta rufe.
鈥淚na wuni?鈥�
鈥淟afiya kalau miya samu kafarki?鈥�
鈥淔aduwa nai鈥�
鈥淲annan ba faduwa ba ne, karya kuma ba halinki ba ne, Teema...鈥�
Ta dago ta kalleshi ji irin sunan da ya kirata da shi.
鈥淏aba ne ya dake ni鈥�
鈥淪aboda me?鈥�
Bata boye masa komai ba, bata rage ba balle ta kara. Ajiyar zuciya ya sauke idonta ya cika da kwalla, for the first time ya ji ya tsani Babanta.
鈥淭eema akwai wani abun da zan iya miki? Kina son naje na fadawa babanki baki son auren mutumen? Ko kuma kina da wanda kike so na je na yi magana da shi?鈥�
Ta girgiza masa kai hawaye na zubar mata.
鈥淎a, ka min komai na gode鈥�
Ya lumshe idonsa ya bude ya kalleta.
鈥淢e kika zo yi nan?鈥�
Ta fada masa.
鈥淏ari na kai ki duba Momy ta duba kafarki鈥�
Ta yi shiru bata ce komai ba sai hawaye take, ribas yai ya juya da motar suka fita, tafiya suke bata ce da shi komai ba shi ma be ce mata ba sai kallon fuskarta yake.
鈥淣a rasa dan'uwana, 3 days back shi ne kadai dan'uwa namiji da nake da shi ya rasu sanadiyar hatsarin jirgin sama, ni kaina tun ranar dana bar ki a gidan Momy ban sake zuwa ba鈥�
鈥淎llah ya jikanshi鈥�
Ta furta tana share hawayenta, yayi shiru be sake cewa komai ba, sai dai har ga Allah yana jin sauka hawayenta a zuciyarsa.
A harabar gidan Momy ya faka motarsa, sannan ya bude ya fita tana ganin haka ita ma ta bude ta fita, ta bi bayansa, knocking yai after few seconds aka bude masa kofar falon, sai yai ma Falmata alama da hannu cewar ta fara wucewa.
Bata masa musu ba ta saka kafarta cikin falon tana dingishi.
鈥淪ubhanallahi wani abun ne kuma?鈥�
Momy ta fada tana kallon kafarta, Falmata ta mika mata gaisuwa ba tare da tace komai ba.
鈥淲annan Step Mother din ta ce ta gano an koreta daga aikin shine tasa Babanta yai mata wannan dukan, and lastly wai ta ji yana maganar zai maida aurenta nan da sati daya!鈥�
鈥淎uren wa?鈥�
Momy ta daki kirji tana kallom Sirleem da yai mata maganar. Sai da zauna ita ma ta zauna sannan ya labarta mata zancen auren kamin ya biyo mata da abun da ya faru.
鈥淢ai napep din ya dawo ya fada min ya daina ganinki zai je ya tsaya ya jira amman ba zata fito ba, yana fada min haka na raya cewar wata kila sun gano ne, ko kuma kin fada musu, na so na kira ka sai ga labarin rasuwar Talba ya same shi shiyasa da naje gaisuwar ban maka magana ba, yanzu miye mafita?鈥�
鈥淚 don't know, na tambaye ta idan akwai wanda take so, tace babu鈥�
Sirleem ya fada yana dagowa daga jikin kujerar da yake zaune. Momy ta kalleta wani irin tausayin Falmata ne ya shiga zuciyar Momy fiye da da, bayan wannan wahalar da ake bata sai kuma ace za a aura mata tsoho? Wata kila shi ma mutumen banza ne, da zai zo yana azabbatar da ita.
鈥淜e baki da wanda kike so ne Fulani? Karki yarda a aura miki tsoho, karki yarda a aura miki wanda baki so, ki fada min idan akwai wanda kike so鈥�
Falmata ta yi kasa da kanta kamar a zata ce komai ba, Momy da Sirleem suka zuba mata ido.
鈥淲anda nake so, ba so na yake d aure ba鈥�
鈥淭aya aka yi kika sani? Ya taba fada miki ne? Kuma idan ba son aure yake miki ba me zai saka ya zo yace yana sonki?鈥�
Momy ta tambaya.
鈥淎i kin san akwai masu son mace da son banza, bana aure ba, musamman irinta da ake ganin kamar idan an tabata ba za ayi komai ba鈥�
Sirleem ya bata amsa.
鈥淜e yanzu duk a cikin samarinki babu mai yi da gaske?鈥�
Ya girgiza kai, alamar aa Momy ta sauke ajiyar zuciya, can kuma ta sake kallonta.
鈥淔ulani zaki iya auren Ameer, yaron da kika gani ranar da kuka zo gidan nan wani baki haka?鈥�
Falmata ta dago ta kalleta, Sirleem ma ya kalleta da sauri.
鈥淢omy?鈥�
Ta kalleshi.
鈥淣a san me nake yi Sirleem i want to help?鈥�
鈥淎mman Ameer?鈥�
鈥淵es鈥�
鈥淚na da iko da Ameer duk da kasancewar ba ni na haife shi ba, kuma mahaifinsa ba zai musa min ba鈥�
鈥淢akaranta fa yake yi yanzu kuma baya ma kasar?鈥�
鈥淣a sani, na san abun da nake yi Sirleem, idan ba Ameer ba muna da wata mafitar ne akan yarinyar nan?鈥�
鈥淣o Momy gaskiya a canja wata shawarar ba Ameer ba, Ameer yaro ne ba zai iya kula da ita yadda ya dace ba鈥�
鈥淲aye zai kula da ita yadda ya dace Tsoho?鈥�
鈥淎mman Momy ba ki yi tunanin kowa ba sai Ameer what if shi baya sonta?鈥�
鈥淜ai kana sonta? Zaka iya aurenta?鈥�
Yayi shiru ya saka cewa komai domin tambayar ta zo masa kamar saukar aradu. Falmata ta kalleshi zuciyarta na bugawa da karfi tana jin kamar ya amsa da eh, duk da tasan bata da kwarji da haifar da zai so a jikintaz gashi ita ba yar kowa bace balle tace ko dan arzirkin gidansu ko sarauta wane ita.
鈥淏a ni da iko da kai Sirleem saboda Hajiya Balki tana nunawa kowa isa akan yayanta, ban isa na cilasta a ba saboda ita ko da kuwa ace ni din daga bangarenta na fito, balle kuma ina kanwar mahaifinka, kuma na san yadd Hajiya ta tsani talaka, ba zata saurara maka ba idan ka auri Falmata bayan ta zaba maka Nana a matsayin mata, ko da ace zan iya cilastaka Falmata ba zata samu jindadi a gefenka ba saboda Hajiya, zata ma iya cilastaka sai ka sake ta, yarinyar nn tana bukatar kula, mutumen da zai bata ilmi ya kula da ita, idan ta auri Ameer zata dawo karkashina ne鈥�
A take Sirleem ya datse maganar yana duban agogon hannunsa.
鈥淢omy daman na biyo da ita ne ta fada miki abunda ya faru saboda kar ki ga bata zo ba, bari na wuce akwai abubuwan da zan yi鈥�
Wani kallon mamaki da rashin fahimta Momy tai masa, har za ta yi magana sai kuma wata zuciyar ta hana ta, ba tare da ta ce komai ba ta mike tsaye ta haye sama. Da kallo Sirleem ya bita sai da ta haye sama sannan ya kalli Falmata.
鈥淭ashi muje鈥�
Falmata ta mike tsaye ta ni bayansa har suka isa gurin kofar ya bude mata ta fara fita sannan shi ma ya fita. Sai da ya fara shiga motar sannan ta zagaya ita ma ta shiga yai ma motar key tare da danna horn tun kamin ya yi ribas. A wata kemis ka kaita suka duba kafar suka bata magani tare da yi mata allura sannan suka fito. Be shigar motar ba ya tsaya yana kallonta.
鈥淶ai fi ki hau Napep da ace na sauke ki a gidanku, wata kila za a iya kara miki doka ko?鈥�
Ta daga masa kai alamar eh. Sai yaja wani dogon numfashi ya sauke.
鈥淭eema, ki yi hakuri da abun da zaki ji ko ki gani, kuma ki min afuwa ina son nai magana da mahaifinki gaskiya鈥�
鈥淒an Allah karka yi maganar ka bashi da wani amfani a gurinsa sai ma kara jamin duka da zai yi, zan hakuri da duk yanayin da zan samu kaina, na yarda wannan rayuwar a haka ita ce kaddararta, kuma na san Allah be manta da ni ba, zai min mafita inshallah, na gode da duk wani abu da kai min, cikin har da saurarena da bani lokacinka, bayan taimako na kudi da gudumawa da ka bani Allah saka maka da alheri, ina son na bi zabin mahaifina, wata kila auren tsohon shi ne kwanciyar hankalina, na gane yadda rayuwata take tafiya, ba zan taba samun abunda nake so ba, kuma na hakura da komai zan rumgume kaddara鈥�
Sirleem ya kasa ce mata komai sai kallonta yake yana jin wani yanayi marar dadi. Ta share hawayenta.
鈥淏a zan taba mantawa da kai ba, babban mutumen sananne yayi hidima da ni, ya taimaka min yayi mini gata kamar uba, Allah ya saka maka d alheri Sirleem kuma ina maka fatan alheri sai wata rana鈥�
Ta sauke kanta kasa hawaye na zuba.
鈥淏a zaki sake fitowa ba ne?鈥�
鈥淏ana jin za a sake barina na fito, sai dai na san ba za a hanani kallonka a waya ba ko a tv, ba zan manta da kai ba, na gode kuma dan Allah kai min godiya gurin Momy ita ma ta rike kamar ya, babu kyama babu nuna tsangwama鈥�
Sai da ta share hawayenta sannan ta juya ta fara tafiya wasu hawayen na sauko mata tana jin kamar ta fasa ihu domin ta san ba zata sake ganin Sirleem ba sai a hoto. Da kallo ya bita ya rasa tunanin da zai fara? Maganar Momy ko kuma ya kyale ta tabi zabin mahaifinta kamar yadda ta ayyana? Kalamanta sun ratsashi, sun shiga zuciyarsa sun dada masa tausayinta. Sai da tai nisa sosai da inda yake sannan ta tari Napep ta shiga tana fada masa inda zai kaita. Tun da ta shiga cikin napep din sai ta ji kamar ta samu gurin da zata fasa kurjin damuwarta ta ji sanyi, damuwarta ta soma mata aiken hawaye babu kakkautawa.
鈥淎llah ka kwanar min da hankalina, ka saka min natsuwa a cikin zuciya da ruhina, na tuba ka yafe ni ya Allah鈥�
Shine kawai abun da take ta maimaitawa tana kuka sosai har Mai Napep din sai da ya juya ya kalleta, daidai inda aka saba aje ta ta bukaci ya sauke ta, ta fita ta zaro dubu daya cikin kudin da Shattima ya bata ta mikawa mai napep din ya cire kudinsa ya bata canjinta, ta karba ta kama hanyar gida, tana tafe tana dingishi dayan hannunta rike da ledar maganin da Sirleem ya siya mata, hawaye kuma be fasa mata zuba ba, kirjinta sai zafi yake tana jin zuciyarta kamar zata rabe gida biyu.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:54 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Bakin gate din gidansa ya tsaya yai horn sau biyu, mai gadin ya fito da gudunsa ya bude masa gate, a hankali ya shiga da motar ya faka a yalwantaccen parking space din dake gidan. Sannan ya bude motar zai fita.
鈥淚na zaka?鈥�
Ta tambaya tana kokarin kai hannu ta taba shi, be kula ta ba ya fita ya rufe ya zagaya side din da take ya bude mata.
鈥淔ito mun kawo gida鈥�
Ta mika masa hannunta alamar ya rikata ta fito, samun kansa yai da kallon hannun ya yan dakiku sannan ya mika mata nasa hannun ya riko nata, tafin hannunsa na shiga cikin nata sai ta tsaya cak ta fasa fitowar tana sauraren sanyi da take jin yana ratsa hannunta, a hankali ta zame hannunta tai wani sukuku kamar ba ita ba, can kuma ta fara lalabe ta ta yunkura zata fito sai kanta ya bugu da motar.
鈥淐areful...鈥�
Yana kokarin taimaka mata ta fito, tsaye tai ta saka dayan hannunta tana taba goshin.
鈥淏e yi jini ba...鈥�
Ya fada yana kallonta, bata ce komai ba, gaba daya yanayinta ya canja.
鈥淲aye kai?鈥�
Be ce mata komai ba ya janye ta jikin motar ya rufe motar.
鈥淎 asibiti na ji irin wannan sanyin da wani ya taba ni鈥�
鈥淪anyin me?鈥�
鈥淪anyi a hannuna, Wasim ya fada idan na taba hannun namiji na ji sanyi to shi ne mijina...鈥�
Wani kasaitaccen murmushi ne ya bayyana a fuskar Shattima, ya kalleta yana jin tana kara kwanta masa a rai, saboda kiriniyarta da yadda take abubuwa babu kintsi, sai dai ya lura iya gaskiyar take fada domin yanayinta ba bayyana.
鈥淣i ne na taba hannunki a asibiti, saboda batanki mahaifinki zai iya kaini kotu, saboda nemanki yake gobe gobe zan kaiki gida鈥�
Ta yi shiru bata ce komai ba, sai murzar hannun take da dayan hannunta idonta ya cika da kwalla. Ganin hakan yasa Shattima fadada murmushinsa.
鈥淜in ga shikenan na kawo matata har gida鈥�
鈥淎a ni bana son ka, Wasim nake so, shi nake son na aura鈥�
Ya sake yin murmushi ya kai hannunsa a karo na uku ya riko hannunta har lokacin bata fasa jin sanyin ba.
鈥淒an Allah akwai wani namiji a nan ka kira shi na taba hannunsa? Ina son na tabbatar鈥�
鈥淚dan kuma wasa yake miki fa?鈥�
鈥淪ai na tabbatar, ina son Wasim ina son shi, bana son ka bana son wani mutum鈥�
To ni nace ina sonki ne? Ya tambaya a ransa, a fili kuma sai ya ce
鈥淕ashi kuma idan na aure mace mutuwa take, duk matan da na aura sai sun mutu鈥�
Ya karasa yana janyo hannunta su nufi entrance har din.
鈥淭aka a hankali鈥�
Ya fada yana kokarin taimaka mata ta haura gurin.
鈥淜ai baka jin komai?鈥�
Yayi shiru be ce mata uffan ba, har su ka hau gurin ya kai keys din dake hannunsa ya saka ya bude kofar. Sai ya fara shiga sannan ya janyo hannunta ta shigo, yana kokarin tura kofar ya rufe ta fashe da kuka mai karfi.
鈥淢iya faru?鈥�
鈥淒an Allah ka kaini gida gobe, zan fadawa Bappa gaskiya zan fada masa komai鈥�
Ya kura mata ido, hawaye take wasu na bin wasu babu tsayawa.
鈥淣a fada miki zan kaiki gida ai, and dole ne zan fadawa iyayenki gaskiya saboda su binciki waye Wasim din鈥�
鈥淢utumen kirki ne, ba mugu ba ne, yana so na yana min duk abunda nake so, zan fadawa Bappa wannan, zan fada musu gaskiya鈥�
鈥淭hen share hawayenki, indai akan aurene, ba zan aureki ba domin ina da wanda zan aura a yanzu, ko da ma bana da ita, ba zan so kusa miki a rayuwa na datse miki jindadi da walwala ba鈥�
Ya fada yana kallon fuskarta, maganar yake har a zuciyarsa, idan ace za a aura masa Fadime tabbas ba zai ki ba, domin har ga Allah yarinyarta ta masa kuma zai so zama da ita, sai dai ba zai so ya aureta ta rasa rayuwarta kamar sauran matansa ba.
鈥淲annan Wasim din ya dace, sai sha dariyarsa ya more, zai nishadantu da rayuwarki you cute鈥�
Ya fada yana lakatar hancinta da murmushi a fuskarsa. Kalaman da yai mata ne yasa ta ji sanyi a zuciyarta har ta share hawayenta.
鈥淶o ki zauna鈥�
Ya zaunar da ita a kujera.
鈥淜in ce kina jin yunwako?鈥�
Ta daga mishi kai da sauri tana kara share hawayen.
鈥淥kay zan mana order abinci yanzu me kike so?鈥�
鈥淵ogurt da kaza鈥�
Ta fada har tana hade yawu. Murmushi yai yana tuna wacan lokacin daya kadeta tace ya siya mata kaza da yogurt. Ya juya ya nufi upstairs yana lasa wayar hannunta.
鈥淚na zaka je?鈥�
鈥淪ama鈥�
Jin abun da ya fada yasa ta dan tsorata.
鈥淪ama kuma? Nan inda nake a ina ne?鈥�
Murmushi yai har yana daga kansa ya sauke.
鈥淪eriously rabon da na samu kaina cikin nishadi irin wannan har na manta, ina da damuwa sosai a raina, amman haduwar da nai da ke a yanzu yasa kin mantar da ni komai, ina jin kamar babu abun da ya faru鈥�
鈥淪aboda me mi nai?鈥�
鈥淏aki yi komai ba, saboda ba intentionally kike yi ba, rayuwarki ce a haka, and i like it鈥�
Ya fada yana kallonta daga inda yake tsaye zuciyarsa cike da shauki. Fadime ta gyara zamanta tana saurarensa domin ta jidadi da yace he like it. juyawa yai ya cigaba tafiya har ya haye sama ya shige dakinsa, Shaddar jikinsa ya cire ya saka kananan kaya sannan ya dauko wayarsa ya sauko kasa, ko da ya fito ya sameta tsaye a tsakiyar falon tana lalebe a hankali.
鈥淚na zaki je?鈥�
鈥淏an jika ba ne shiyasa nake lalabawa鈥�
Yayi murmushi ya karasa saukowa.
鈥淵a kamata a samo miki sanda ko? Ki huta da lalaben hannu鈥�
鈥淎a bana son sanda ni warkewa zance, abun da mutum yake kira shi ke binsa, ni bana son muguwar sara, zan warke inshallah鈥�
鈥淣i ma ai fatan warkewa nake miki ai, amman sandar zata taimaka miki ne wajen gane abubuwa da kuma tafiya kamin ki samu lafiya, na san likitan da zai dubaki ma sai ya bada wannan shawarar kamin idonki ya bude鈥�
鈥淎a Wasim yace kar a taba min ido, idan aka taba min ido zai lalace ba aikin likita ba鈥�
Shattima ya riko cinyar hannunta ya zaunar da ita.
鈥淪hi wannan Watsin din aljani ne ko mutum?鈥�
鈥淏a Watsin ba, Wasim ba aljani ba ne mutum ne, ba na baka labarinsa ba?鈥�
Ya daga mata kai kamar tana ganinsa, ba dan ya tuna ba ko ma bata taba bashi labarin ba oho.
鈥淚na ka tafi dazun?鈥�
鈥淪ama鈥�
Ya fada ba tare daya kalleta ba.
鈥淪ama? Sama?鈥�
Ta sake maimaitawa wanda hakan tasa shi dagowa daga kan wayarsa ya kalleta.
鈥淵eah gidana gidan sama ne, so na hau sama ne upstairs鈥�
Ta wara ido har da jan numfashi.
鈥淚rin gidan masu kudi ne ko?鈥�
Ya daga kansa yana karewa katon falon dake ciki da kyalikyali duniya irin na masu naira kallo.
鈥淏a laifi鈥�
Ya fada yana tabe baki, sai ta daga kai tana ji kamar ace zata iya ganin komai a gidan, abunda bata taba mafarki ta shiga gidan sama irin a masu kudi.
鈥淭o ina matan gidan?鈥�
鈥淣i kadai ne!鈥�
Ta bude baki sai dai bata ce komai ba, har sai da ta ji motsin mikewarsa tsaye.
鈥淚na zaka je kuma?鈥�
鈥淜icin鈥�
鈥淩uwa zan dauko鈥�
鈥淒aga ina kicin din yake?鈥�
Be ce mata komai ba ya nufi kicin.
鈥淏aka ji ba?鈥�
Ya juyo kamar an amsa dole domin har ga Allah tambayoyinta sun isheshi.
鈥淏a zan maimata ba ai ka ji, shiyasa na ke son Wasim, da shi ne ba zai kyale ni ba, kuma ba zai tafi kicin ya bar ni ba鈥�
Yayi murmushi.
鈥淲acan ai Wasim ne, ni kuma Shattima ne, Wasim yana Katsina right? Ni kuma ina yola kin ga da banbanci鈥�
鈥淪hattima?..鈥�
Ta maimaita tana tunanin inda ta taba jin sunan. Be sake ce mata komai ba ya nufi cikin kicin din dan yi abun da ya kawo shi. Sai da ya dauko ya fito rike da cup guda biyu sannan ta sake aika masa da wata tambayar.
鈥淎 nan ina ne?鈥�
鈥淵ola?鈥�
鈥淵anzu, Wasim har yola ya kawo ni? Ina ne yola ma?鈥�
鈥淏a ki jin bachi? Idan kin ci abinci ki yi bachi idan an yi magariba zan tashe ki鈥�
Ta ji gabanta ya fadi, bata sake cewa komai ba har aka danna door bell din kofar, sai ta mike tsaye da sauri jikinta na rawa.
鈥淣a ji wata yar kara minene?鈥�
Sai da Shattima yai kamar ba zai ce mata komai ba, sai kuma ta bashi tausayi saboda ya san bata gani dole ne idan ta ji bakon yanayi ko wani abun ta tsorata.
鈥淜ofa ce aka bugawa, ba kin ce zaki ci kaza ba, da yogurt? Maybe shi ne aka kawo, zauna bari naje na duba鈥�
鈥淭a鈥�
Ta zauna ba dan ta natsu ba. Tana ta sauraren takunsa tana auna tafiyarsa da inda ya dosa da zuciyarta har ya isa gurin kofar ya bude. Leda biyu ce a hannun mutumen dake sanye da uniform din restaurant dinsu ya mikawa Shattima cikin girmamawa yana gaishe shi, Shattima ya karbi ledodin sannan ya rufe kofar ya juyo ya dawo gaban Fadime ya aje. Tana jin kamshin kaza da motsin leda ta hade yawu, tana jin wani irin dadi. Kicin ya shiga ya dauko mata plate ya zo gabanta ya aje ya bude ledar dake dauke da kaza biyu ya ciro dayar kazar da aka rufeta da paper ya zuba mata a katon plate din, sannan ya dauko cup din da ya aje dazun ya bude yogurt din daya ya zuba mata.
鈥淪auko ki ci鈥�
Ta sauko da sauri sai ya matsar mata da su gabanta ya kama hannunta ya saka a kan kazar.
鈥淜ai har da zafinta, Allah ya saka da alheri Allah ya biyaka鈥�
Take ta fara aikin kazar tana tsude hannu idan ta kamo kabeji sai ta cinye ta kara da nama. Shi dai yana hakimce saman kujera yana kallonta yana murmushi, yadda take lalaben kazar ta dauka ta ci idan ta cinye ta aje kashin a kasa, duk sai ya ji ta bashi tausayi, makanta babu dadi ci kawai take ba dan tana ganin kazar ba.
鈥淗ar na tuna wata mata, lokacin da ina garin su Wasim ta zo tace tana son a mata magani, wai a kashe mijinta da dan mijinta, sunansa ma irin naka ne har da mai irin sunana鈥�
Ta fada tana tauna kashin, daman tun da ya fada mata sunansa take ta tunanin inda ta taba jin irin sunan bata tono ba sai yanzu da ta ji naman kaza a bakinta dadinsa na ratsa kwakwalwarta. Shi dai be ce mata komai ba har ta ci ta koshi tai gyatsa.
鈥淚na Yogurt din?鈥�
Tashi yai ya karasa gabanta ya dauki kopin ya kai mata a baki, ta fara kwankwada sai da ta shanye tass sannan ta janye bakinta tana lashi gefen bakin.
鈥淜ai ba zaka ci ba?鈥�
鈥淣a koshi鈥�
鈥淜a aje min ragowar har gobe ko anjima鈥�
鈥淕a wata nan ma zan saka miki a firji da safe sai ki ci鈥�
Ya kama hijabinta ya goge mata inda bakin ya bace da maski da yogurt.
鈥淶an kaiki ciki ki yi wanka sai na saka yarona ya shiga kasuwa ya samo miki wasu kayan, kin yarda?鈥�
鈥淓h Wallahi, na yarda daman ina son nai wanka tun ranar da na zo garin nan ban yi wanka ba, amman ba zan saka sosonka ba, da sabulu kawai zan yi鈥�
Yayi murmushi finally ya hadu da mai kyamarsa.
鈥淪hikenan bari na kira shi鈥�
Ya mike tsaye ya fara tafiya sai ta kira shi.
鈥淪hattima...鈥�
Ya juyo ba tare da ya amsa ba. Ita ma bata jira ya amsa din ba tace.
鈥淣a gode sosai, da wacan Zainab ce ba zata min haka ba, bata taba bani nama ba, ko ranar da na zo ina jin Iya tana soya nama amman bata bani ba, ina ta jin kamshi, sai cewa take tantabarun nan suna da mai, amman bata ba ni ko man ba鈥�
Shattima yayi murmushi ba tare da yace da ita komai ba ya haura sama, kudi ya dauko sannan ya sauko ya fita waje, Zubairu na ganinsa ya taso da sauri ya nufo inda yake.
鈥淩anka ya dade, Allah kara maka lafiya wani abu za ayi?鈥�
鈥淵eah so nake na shiga kasuwa ka samo doguwar riga medium ta manya da hijabi, ba dole sai mai tsada ba鈥�
Ya mika masa 30k din hannunsa, Zubairu ya saka hannu ya karba yana amsawa da.
鈥淭o an gama yanzu kuwa鈥�
Shattima ya juya ya koma cikin falon, wannan karon ya samu Fadime tsaye a inda ya barta tsabanin dazun da take zaune a kasa. Karasawa yai kusa da ita ya kama hannunta suka nufi upstairs din.
鈥淪ai kin taka a hankali鈥�
鈥淭au bismillahi鈥�
Ta fara takawa a hankali.
鈥淏an taba hawa gidan sama ba鈥�
Be biye surutunta ba ya saka hannunsa ya dauke ta sama ya haye da ita. Rike shi tai sosai har sai da ya shiga cikin dakin ya sauke ta sannan ta sake shi.
鈥淐ikin bandakin ne ka kawo ni?鈥�
鈥淎a鈥�
Yaja hannunta zuwa bathroom din ya bude ya saka ta ciki, ya kai hannunta a a inda zata aje kayanta.
鈥淎 nan zaki dora kayanki鈥�
Ya dauki sabulun ya mika mata a hannu ya ya kunna mata shawa.
鈥淭au fita鈥�
Ya juya kamar yadda ta fada sai ta kai hannunta tana lalaben bayansa shi dai ban da murmushi babu abun da yake har ya fita ta ji ta rika kofar ta rufe da kanta.
鈥淵i magana na ji鈥�
鈥淕ani a nan ba zan shigo ba鈥�
Sai da ta tabbatar ta ji muryarsa a waje sannan ta juyo da lalabe ta karaso gurin da ya kaita ta cire tufafinta ta aje ta karasa gurin shawar ta tara jikinta tana ayyana yadda bandakin yake, sai da ta duka kasa ta taba tile din ta taba jikin bandakin sannan ta cigaba da wankan tana jin dadi ruwa na sauka a jikinta, abun da bata taba ba.
Sai da ta gama wankan ta dauki tufafinta ta saka ta maida hijabin sannan ta fara kiran sunansa.
鈥淪hattima.... Na gama鈥�
Ta fara takawa tana tafiya, har ta isa gurin kofar ta fara lalabe ta bude ta fito tana tafiya a hankali.
鈥淪hattima...鈥�
Ta kwara masa kira, sai ya amsa yana zaune kan gadon.
鈥淣a'am鈥�
Tsayawa tai a gurin bata sake ce masa komai ba, shi a be ce mata ba, sai tunanin karfin halinta yake yadda ya fada mata be da mata kuma ba kowa a gidan sai ita da shi amman bata jin tsoro ta sake jiki babu wata fargaba, gashi kuma ba gani take ba.
鈥淶o ki zauna鈥�
Ta fara takawa ta nufi inda take jin muryarsa sai da ta karasa sannan ta lalaba ta zauna kan gadon.
鈥淪anyin Ac鈥�
Ya kalleta tufafin ma a birkice ta saka su, ya dauke kai ya mike tsaye ya nufi kofar fita, tana jin fitarsa ba hakuri bata ce komai. After like 30 min ya dawo dakin ya warware rigar, ya kama hannunta ya saka mata rigar.
鈥淶an fita sai ki saka, inda kike jin stone nan ne gaba, wannan dankwalin ne, ga kuma hijab鈥�
鈥淭au na gode鈥�
Ta fada da murmushi a fuskarta tana jin dadi duk kuwa da kancewar bata ganin komai. Juyawa yai ya fita yana jindadin ya farantawa wani rai. Sai da ta ji ya rufe kofar ta kwala masa kira.
鈥淪hattima鈥�
鈥淣a'am鈥�
Ya amsa mata da karfi yana juyowa.
鈥淭o tafi daman dan na tabbatar idan ka fita ne鈥�
Ta mike tsaye ta fara cire tufafinta, sannan ta dauki rigar ta saka ta saka hijabin. Be dawo dakin ba sai bayan sallah magariba. Yana shigowa ta fara tambayarsa wai ta yi kyau, da taimakonsa tai alwala ya shimfida mata abun sallah tai sallah.
Bata kwanta ba sai da ya sake bata naman na kaza ta ci sannan ta hau gadon ta kwanta ta.
鈥淎mman ka kwanta a kasa, idan ka bar ni ni kadai zan ta maka ihu鈥�
Yana kallonta yasan zata iya tsab.
鈥淜ina firgita da dare ne?鈥�
鈥淎a amman dai nan ina jin tsoro, ba zan iya kwana ni kadai ba鈥�
鈥淭o ki yi addu'a kamin ki kwanta鈥�
鈥淭o zaka kwanta a kasa din?鈥�
鈥淜e ki kwanta a gado?鈥�
鈥淓h mana, a ba zamu kwanta a gado daya ba Allah ya tsare, in Bappa ya sani zai ya kusa kasheni鈥�
鈥淥kay鈥�
Ya fada yana murmushi, bargo ya dauko ya shimfida a kasa ya saka filo, ita kuma ta kwanta saman gadon ta zuro hannunta kasa ta yadda zata rika jinsa ta tabbatar a kasa yake kwance.
Washe gari da asuba ya farka kamar kullum bayan yayi sallah ya tasheta tai sallah sannan ya fasa sabon brush ya rika fuskarta ya wanke mata baki ya fito da ita ta dauko mata ragowar kazarta ta cinye da yogurt, shi kuma ya hada tea ya sha.
Bayan sun gama mai gyara ya shigo ya gyara ko'ina a gidan sannan ya fita.
鈥淶an biya dake ta wani gida, na yi ma Ammy sallama sannan mu wuce airport鈥�
鈥淎mmy kuma...鈥�
Tana ta tunanin inda ta san sunan can kuma ta tuno da zancen airport.
鈥淛irgi zamu shiga kenan?鈥�
鈥淓h鈥�
Ta dafa zuciyarta tana dariya wani shauki na ziyarta ta.
鈥淭soro kike ji?鈥�
鈥淎a dadi dai? Jirgi fa zan hau, dan ma bana gani, wayyo Allah鈥�
Yayi murmushi ya riko hannunta suka fito, sai da ya saka ta cikin motar sannan yaje ya rufe kofar falon ya dawo ya shiga motar ya saka key din ya murda motar ta ki motsawa ko wuta taki dauka, ya murda ya murda ta ki tashi fita tai daga motar ya bude gaban motar ya duba be ga komai ba, ya dawo ya sake tadawa ta ki tashi. Fita yai ya koma cikin gidan, ya dauko key wata mota ya nufeta ya kunna sai ta tashi, dawowa yai ya cire Fadime a motar farko, ya saka a wanda ya kunna Fadime na shiga motar ta mutu.
鈥淥h Wow....鈥�
Shattima ya furta yana cike da mamaki.
ZAINAB POV.
Tana shiga cikin dakin ya fada kan gado ta rushe da kuka, bakincikin abubuwan da Fadime ta fadawa Shattima ya saka taji kamar ta kashe kanta, da wane ido zata kalle gashi ta hada karya da gaskiya ta fada masa, har abun da Iya ba tai ba. Bata dauka Shattima zai dauki Fadime su tafi ba har sai da ta ji tashin motarsa ta sauko saman gadon da zimmar zuwa tai ma Fadime dukan mutuwa sai ta samu falon babu kowa, tsaye tana tana karewa falon kallo kamin ta nufi dakin da fadime take kwana ta duba ganta ba, ta shiga dakin Iya ko zata same ta a ciki nan ma bata ciki, fitowa tai harabar gidan ta tambayi mai gadinta ya tabbatar mata da tare ya fita da yarinyar, sai ta dawo cikin falon tana mamakin abun da Shattima yai wanda be taba ba, me ma zai saka ya tsaya kulata? Or Maybe saboda tana makauniya ya ke ganin tausayinta. Ina zai kaita? Gashi bata isa ta kira ta tambaye shi ba, indai har masarauta ya nufa da ita ta san Fadime sai ta fadawa kowa cewa Iya mayya ce. Fashewa tai da kuka tana jin ina ma ba a kawo Fadime gidan ba. Tana cikin kukan Iya ta shigo rike da leda tana ta sauke gajiya da alama wani gurin ta fito. Jin Zainab tana kuka yasa ta kalli inda take xaune cike da faduwar gaba.
鈥淜ai Subhanallahi lafiya dai?鈥�
Zainab kamar mai jira ta dago tana duban iya hawaye sharaf a fuskarta.
鈥淚na lafiya Iya? Kin ja mana abun kunya, kun yi komai a gaban yarinyar nan yanzu ta kwashe ta fadawa Shattima, ba ke kadai ba har ni sai da tasa, tace ni da ke duka mayu ne, yanzu ya dauke ta ya tafi da ita Allah kadai ya san wanda zata fadawa a masarautar nan, gashi ta kiri karya tace kin ce rayuwar wani kike bibiya wai kin cinye matansa kina cin yayansa wane irin abu ne wannan?鈥�
Ba shiri Iya ta saki ledar hannunta.
鈥淚ta yarinyar ni zatai wa lazafin maita?鈥�
鈥淏a gaske bane? A gabana Wasim ya fada miyasa baki karyata shi? Bakinciki abun da na ji ne ya saka na kyale ban miki magana har yanzu, amman yanzu ina bukatar sanin komai asalina wacece ni, ina mahaifina i need to know, Wasim ya fada min saboda Maita aka koreki daga garinsu kuma na san ba zai min karya ba, miye dalilinki na daukar maitar nan Iya? Why?鈥�
Gumi ne ya fara kemowa Iya ta ko'ina, jikinta na rawa ba abubuwan da Zainab take tambayar ne ne ya daga mata hankali ba, zancen Fadime ne ya tsaya mata a rai. Sai dai hakan be hana zuciyarta dakewa bakinta ya amsawa Zainab tambayarta ta ba ta sigar da kwararun mayu suke yi.
鈥淜arya ne fa, ke kin taba ganin maita? Babu maita ko a kur'ane, idan ana son bata maka sunane ake maka wannan abun, karki sakawa zuciyarki shakku akan mahaifiyarki鈥�
Zainab kallonta take tana tunanin karyar da take zargin Fadime ta yi wanda tai daidai da abunda yake faruwa a zahiri wato mutuwar matan Shattima da kuma yayansa.
鈥淭aya akai yarinyar nan ta san haka har tai karya a kai?鈥�
鈥淢e kenan?鈥�
Zainab ta yi shiru bata ce komai ba, sai ma juyawa da tai ta nufi dakinta. Iya ta kara bata mummunar fuskarta tana jin bakincikin abun da Fadime tai duk da masancewar ba a gabanta tai ba.
鈥淚n ban da sakarci irin na ki taya zaki bar shi ya tafi da ita?鈥�
Ta tambaya kamar Zainab din tana kusa ta amsa mata.
鈥淲allahi bana son irin mutanen nan sam, miyasa Wasim zai kawo min ajiyar?鈥�
Ta furta mayu basa son mutun marar jin magana da mafadaci kurwarsa na da wuyar ci.
鈥淒ole ne na bi bayanta dole ne sai na taba ba, idan ba haka ba zata bata min suna a gidan nan kuma ta tona min asiri, ni ko da nai kunya biyu kara na yi guda鈥�
Ya duka ta dauki ledar ta nufi dakinta ta aje sannan ta fito ta saka makulli ta rufe dakin sannan ta fice da sauri gabanta sai faduwa yake tana tunanin kalar surutun da Fadime zata zuba a gidan gashi ta ji komai.
***
Tun ranar da suka kai rahoton abun da ya faru, suka dukufa da addu'a ba dare ba rana, musamman ma Inna da tafi jara'a akan cewar aljanune suka sace ta, washe gari kuma Bappa kuma ya koma asibitin domin jin ko an samu wani abu a can din. Wannan karon shugaban asibitin da kansa ya kira shi yana masa bayani cewar ya dage da addu'a kuma yai har hakuri tun da an saka cigiya a ko'ina a gashi kuma likitan da abun ya shafa an masa rasuwa sai ya nemo ya daga masa kafa har nan da kwana hudu zuwa biyar ko sati. Su kansu za su taya su nema, har ya bukaci idan akwai hotonta a kawo masa sai saka a media ko Allah zai saka a dace, da wannan Bappa ya baro asibitin ya nufi gurin police duk da kasancewar ya bada number wayars cewa idan aka same ta ko aka ji wani abu a sanar da shi. A can din ma da ya tafi babu labari har ya taka yaje har gidan redio da aka kai ciya duka dai maganar daya ce ba a ganta ba.
Kamar wani marar lafiya haka ya dawo gida gaba daya wunin ranar be tafi kasuwa ba, ko ya iso ya samu Inna ba lafiya, har wani yayansa ya dauko mai allura yayi mata guda biyu.
A gefen tabarma da take kwance ya zauna yana mata sannu, shi kanshi ji yake kamar lafiyar bata ishe shi ba. Be wuce minti ashirin zuwa ashirin da biyar da zama ba, wata matashiyar budurwa ta shigo gidan tana sallama, makociyar Inna ce dake gyara gida ta amsa mata.
鈥淗auwa ce?鈥�
鈥淚nna Ramla ina wuni?鈥�
鈥淟afiya kalau鈥�
Budurwar da ba zata wuce sa'ar Fadime ba ta juya gurin Bappa tana mika masa gaisuwa da yaren fulatanci, bayan ya amsa ta fada masa ana masa sallama a waje.
鈥淏appa wani ne a waje yace a sallamo ka, yace ace Wasim na maka sallama鈥�
Ta fada da yaren fulatanci.
鈥淲asim?鈥�
Bappa ya maimaita jin sunan wani iri da be tana ji ba, sai kuma ya yunkura cike da gajiya ta mike tsaye yana hamdalla ya nufi kofar gida.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Da tunani kala kala Iya ta isa masarautar, domin ta san ita Fadime zata fara fallasawa kamin ta fadi kowa, tabbas indan ta fadi abun da Zainab ta fada mata kowa zai gane kuma za a yarda da Fadime, sai da ta kusa isa gate din Ammy sannan ta tuna gargadin da Ammy tai mata cewar kar ta sake shigar mata falo, idan wani abun take so ta fada a sanar da ita. To idan ma ta shiga me zata yi? Ai dai ba zata iya cewa Shattima ya bata Fadime ba, idan ma ta bukaci hakan wani tonon asirinta ne domin Fadime ihu zata saka ta fara mata ihu tana kiranta da Mayya, anya ma zata iya shiga ciki ta hada ido da Shattima? Idan tace masa Fadime ta zo dauka ai wani karin abun tonon asirinta ne. Zaune tai gindin gate din tai tagumi hantar cikinta sai kadawa take, tana ta tuke tana tauna abun duniya ya mata yawa.
鈥淚n da na san haka yarinyar nan take, Wallahi kame kurwarta zan yi na matse ta kwanta ciwo sai na ga bakin maganar鈥�
Taja tsaki.
鈥淒ai dai nai kunyar duniya kara ta kiyama gaskiya ba zan yi kunga biyu ba鈥�
Ta mike tsaye ta nufi hanyar bangaren Ammy, da tsoro ta doshi gurin tana kawar dai kai, sai dai jin yadda kowa yake mika mata gaisuwa kamar yadda suka saba yasa ta ji sanyi, ko da yake ko ta fada ai be isa ace har sauran mutanen gidan sun ji ba, sai idan ta yi kauri. Ta isa bakin kofar ta kwankwasa tana ayyana yadda zata fadawa Ammy cewar daga wani gurin ta fito ta biyo ta nan ta gaishe ta, ba dole sai ta nemi tafiya da Fadime ba ko kurwarta ta samu sa'ar kamawa ta san ya wadatar da ita.
Ta dade tana kwankwasar kofar kamin ta samu a bude mata, daya daga cikin manyan hadiman gidan nan, a take ta washewa Hadimar hakora.
鈥淩amatu ana nan鈥�
鈥淚na nan Iya ya gidan?鈥�
鈥淟afiya kalau, Allah yasa Ammy na ciki, ita dai Hajiya na gaisota tana nan ita鈥�
鈥淓h Ammy tana nan amman ta shiga dakinta kuma tace kar a dame ta鈥�
鈥淥h bachi take ina jin, to Babban Mutum fa?鈥�
鈥淎a Shattima baya nan鈥�
鈥淏aya nan? Kin tabbata kuwa鈥�
鈥淏a shi nan ai ba zan kiki karya ba Iya鈥�
鈥淗aka ne, kuma ba ku yi bakuwa ba ko? Wata yarinya haka fara yar makauniya鈥�
鈥淎n yi ta baki gaskiya masu shigowa gaisuwa, amman babu makauniya, duk ba ba lallai na san komai domin ba kullum nake zama ba鈥�
鈥淎a ita fa da yamma nan ne ko awa daya ina jin ba ayi ba鈥�
鈥淕askiya makauniya bata shigo ba, yawancin yan matan da suke zuwa wasu duk kawayen Nana ne鈥�
鈥淗aka ne, to a gaishe da Hajiya ni zan koma鈥�
鈥淚nshallah zata ji鈥�
Iya ta juya ba dan ta yarda ba, wata kila ma Shattima ko Ammy ne suka ce mata yarinyar bata nan, waya sani ko tana can tana zuba musu surutun nata. Iya ta ji kamar ya daka tsalle ta ganta a gaban Fadime, tsabar bakinciki bata san lokacin data fara kudar hakora ba tana tsatsagarsu.
鈥淲allahi sai na nunawa yarinyar nan iyakar ta, ai daman na fada duk wanda ya shigo gonata nake kawarwa, ba a taba min abun da tai min ba, babu wanda ya san sirrina sai da ta zo, babu wanda ya damu da rayuwata sai da aka ka kawo min fitina, gashi har Zainab tana kokarin ballo min wani balli, lallai wannan makauniyar sai ta san ta taba maye...鈥�
Ta yi kwafa tana jin wani irin bakinciki a ranta. Ji tai ba zata iya tafiya ba tare da ta tabbarta Fadime tana cikin gidan ba, juyawa tai ta koma ciki sai da wannan karon ta gurin dawakai ta nufa, domin tana da tabbacin a can ne kadai zata yi abun da take so ta gama ba tare da an ganta, domin ta saba shiga gurin. Sai da ta gaisa da mai kula da dawakan sannan ta shiga ciki tana fadin.
鈥淲ai dokin Babban mutum zan duba, na san yayi kewata kwana biyu鈥�
Shiga tai can kurya har ta wuce dokin Shattima ta karasa can ciki sannan ya duke kasa gurin dawakan, ta fara karanta wasu abubuwan tana tsutsar halshe, jikinta na tsama sai kafafuwanta suka fara nadewa guri daya suna yin shatin jikin kadangare irin ogan nan (Kiski a hausar ta Sokoto da Gusau) idanuwanta suka fara rikidewa ko'ina a jikinta ya dauki dumi tana ta fisga a hankali, sai da kafafuwanta suka fara zama siffar kiskin sannan jikinta ya soma dauka idanuwanta suka fara rikidewa suna kara ja daman can jajaye ne irin na mayu, har ta fara kankancewa sai kuma ta koma daidai.
鈥淥h Oh鈥�
Ta furta tana aje numfashi da karfi kamar wanda tai gudun fanfalaki. Tana ganin hakan ta san ba zata iya rikada a yanzu ba, domin rabon da ta rikida ta zama wani abu tun kamin cikin Zainab, idan har tana son ta koma tana rikida kamar da sai ta sha garin maganinsu da suke amfani da shi suna sha duk shekara wasu kuma duk sati wasu duk wata wasu kuma kullum ne, ya danganta da kalar maitar da ka dauka da kuma irin karfinta, domin wata maitar tafi wata karfi, akwai wadanda basa gashi idan sun kama kurwa a take suke cinyeta danya ba tare da sun soya ba, irin su ne suka fi kowa hadari a cikin mayu domin su kap daya suke yi wa mutum, bayan su sai masu saidawa su ma idan sun siyar basa karbowa sai wani ikon Allah, akwai kuma masu siyarwa basa ci, wasu kuma su ci kuma su siyar, irin su ne suka fi arziki a cikin mayu.
Mikewa tai tsaye ta kabe jikinta ta fito a gurin ba dan ranta ya so ba, sai dan ta san idan har ta sake yunkurin zata wahalar da kanta ne kawai, idan har tana son tai saurin riki dole ne sai ta sha maganin wanda zai suma jikinta ta taimakawa aljanin maitar da take yawo da shi. Mai kula da dawakan na mata magana bata ko kula shi ba tsabar haushi da takaici ta wuce shi kamar ana turata ta nufi gate.
WASIM POV.
Bappa ya mika wakawa Wasim hannu suka gaisa, sannan Wasim ya cire hular kansa ya kalli Bappa.
鈥淪unana Wasim, na san baka san ni ba, duk da bani da tabbacin ko Fadime ta taba labarta maka wani abu akaina鈥�
鈥淎a bata taba fada min komai ba, lafiya dai鈥�
Wasim ya gyara tsayuwarsa tare ta saka hannayensa duka biyu aljihun wandonsa na jean.
鈥淣a dade da sanin yarka sai dai bata tana sani na sai daga baya, ina yawan ganinta idan taje kiwo ko diban ruwa, amman ban taba mata magana ko nuna na santa sai daga baya, cikin kankanen lokaci muka shaku da ita, ni ne mutumen da ta bukaci na yi mata dabon maciji na yi mata ta dawo gida da maciji a tulu an yi haka?鈥�
鈥淭abbas la shakka an yi haka鈥�
Bappa ya fada yana kara kallon Wasim da kyau a take ya nemi gajiyar da yake ji ya rasa sawun giwa ya take na rakumi.
鈥淣a yi mata, bayan haka ni ne mutumen daya sauya mata murya a ranar da wani zai zo ganinta daga birni sai dai ba tare da ita din ta so haka ba, ka tuna鈥�
Bappa ya daga kai cike da gamsuwa.
鈥淣a san da wannan鈥�
鈥淣i ne mutumen daya fada mata akwai wuta maita da take bibiyarta, kuma ni ne mutumen da na kama mayyar na daki cikinta a lokacin tana cikin siffar mage, ban san iya abun da tai ba, amman ba dukan wasa nai mata ba, doka ne wanda ke taba hankali duk wata halitta mai jini da hanta, wanda n tabbatar har yanzu bata samu lafiya ba鈥�
鈥淎n yi haka, hakikanta amri鈥�
鈥淏an yi zato ba yarka ta zo tare da wata mata ta fada min cewar tana son na shiga da matar garinmu ta dauki hoto, na kaisu ba saboda matar ba sai dan saboda Fadime duk da na san garin mu gari ne da basa karbar bako, a lokacin ne muka samu akasi har mahaifina ya ganta, yasa aka kira mu ya bata naman kura yace ta ci, ta ci naman da ke saka duk wanda ba dan garin ba kaiyi a makoshi da baki, a kokarin mahaifina na horani sai yace be yarda a fitar da yarinyar daga garin ba, wanda na san yayi haka ne saboda ya san zata matsu ni ma kuma zan ji ba dadi na takurar da mahaifina yai mata, sai a nan ma na kasa bin umarninsa saboda ta matsa min da kuka cewar tana son na dawo da ita a nan, na fito da ita ba tare da izinin sarkin garinmu ba, mahaifina kenan wanda haka ne ya haddasa mata makanta, shi ma daga mahaifina ne a kokarinsa na sake min horo ni da ita, wanda ko gobe aka ce ta zo garin ko kuma ni na kaita ba zan kara ba, Kaka ne ya fada min cewar an tura mata makanta kuma kun dauketa zuwa asibiti har a inda zan same ta shi ne ya fada min kasancewarsa matsafi ne, ni na na shiga asibitin na dauke na fitar da ita daga garin da sunan zan kawo ta gurinku sai na kaita wani gurin ajiya, a inda na kaita kuma na kafeta irin kafin da ko mutuwa tai ba za a iya dawowa da gawarta har sai idan ni naje na dawo da ita...鈥�
Bappa jin yai kafafuwansa ba za su iya daukarsa, sai ya nemi guri a kusa da kofar gidan ya rage tsayunsa, wanda hakan yasa Wasim din shi ma da kansa ya rage nasa tsawo. Ban da kallon Wasim babu abun da Bappa yake, a yadda yake ganin kamala da natsuwa a fuskar Wasim da kuma ladani alamansa sam ba zaka ce zai iya yin wani tsafi ba.
鈥淜enan kai dan garin can ne da ake kira da Garuk?, amman miyasa ka dauke ta?鈥�
鈥淪aboda za a iya taba idonta a nan, idan baku kaita asibiti wata kila zaku iya gwada yi mata na hausa, wanda ko wane a cikinsu yana da illar da zai iya saka ta rasa ganinta gaba daya, bayan wannan a nan za ku yi mata fada ba zaku saurareta ba, musamman kai da kake mahaifinta, domin a kullum maganarta Bappa zai karyata ko sai ya kusa asheta, na zabi zuwa na fada muku gaskiya domin na san ba lallai ne Fadime ta fadi gaskiya ba saboda tana tsoron ku, kuma saboda na kwantar muku da hankali ku samu natsuwa kuma ku sn cewa yar ku tana nan cikin koshin lafiya, kuma da zarar idonta ya bude zan dawo da ita dawowa ta har abada鈥�
Bappa yayi shiru out of words be san abun da zai sake cewa ba for now. Abun da Fadime ta fada masa cewar aljanu ne kenan ba gaskiya ba ne? Ashe duk abun da take fada masa karya take shirya ba, sai a yanzu Bappa ya tabbatar Fadime ta wuce tunaninsa da iya tsara abu kamar ya faru da gaske. Dagowa Bappa yai yana fadin.
鈥淭o amman da ka....鈥�
Da sauri Bappa ya mike tsaye yana waige waige ganin babu kowa a gurin sai shi kadai.
鈥淪ubhanallahi鈥�
Ya furta cike da tsoro marar misaltuwa.
鈥淵a bace bat...!鈥�
Da sauri Bappa ya juya ya koma cikin gidan, a gaban makociyar su Inna ya labartawa Inna komai, a take Inna ta tashi zaune tana jin kamar ta samu lafiya.
鈥淎mman da ya taimaka ya kawo mana ita, in ya so sai mu kiyaye duk abun da ya fada鈥�
鈥淣i ma abun da na tashi fada masa kenan ina dubawa sai na ga babu mutum鈥�
鈥淜asan tsafi ne da su, wata kila yana da layar bata, layar zana鈥�
鈥淏a mamaki, amman Fulani akwai karfin hali yanzu har ta taka taje garin nan? Anya kuwa Fulani bata da aljanu gaske? Kwata kwata babu tsoro ko fargaba komai a idonta鈥�
Inna ta rausayar da kai.
鈥淔ulani kam Allah dai ya shirya, gaba daya rayuwarta ban san wace iri bace, kuma babu yadda ban yi mata gargadi ba akan kar taje garin nan amman bata ji, to yanzu ya zamu yi kenan?鈥�
鈥淗akuri zamu yi kawai, kuma gobe idan Allah ya kai mu sai na tafi na fada musu na na jany karar鈥�
鈥淏appa Fadime ai ba kara ka kai ba, kai cijiya ka kai musu, dan haka ka kyalesu kawai domin idan ka koma wata kila ma za a ce ka kawo wani abu ne, ka kyale su kawai idan ma sun ji wani abu ai za su kira tun da Shatu tace ka bada number wayarka鈥�
Cewar mamansu Ramla. Bappa ya amsa mata cike da gamsuwa.
鈥淗aka ne kuma da zancen ki, amman dai idan kana jin mu bawan Allah ka daure ka kawo mana ita, mu kuma ba zamu nema mata maganin komai ba鈥�
Inna ta daga kai tana kalle kalle kamar ance mata zata ganshi.
HAJIYA BABBA POV.
Tun rasuwar Talba Hajiya ta koma kamar wata marar lafiya, bata da kuzari walwalar duk ta gushe kullum tana dakin sai idan za ta yi wani abun sannan ta fito waje, zuciyarta ta saka sakin tunanin Talba, ba mutuwarsa take ji ba kamar rushewa al'amuranta, gashi a da tana tunanin zata fi Ammy gado ko da Mai Martaba ya rasu, saboda Talba yana a matsayin Shattima Juwairiyya da Karima kuma suna matsayin namiji daya sai Kaunar dake matsayin Nana, yanzu kuma sun za daya tun da Talba ya tafi, Sirleem kuma ba zai gaji Mai Martaba tun da ba dansa ba ne, Tunanin hakan yasa tun farko ta zo a haihu da yara a gidan amman be bata da yawa ba, sai ya bata hudu, namiji hudu mace uku.
Ga burin da take da shi na son Talba ya samu sarauta yanzu ya kau, sai abubuwan suka taru suka mata tsaye a zuciya ko abincin kirki bata iya ci. Tana zaune tana ta tunanin duniya Sirleem ya turo kofar ya shigo yana sallama, sai ta amsa masa da muryarta dake karantar da shi tsantsan damuwar da take ciki, kusa da ita ya zauna yana jin babu dadi a yanayin da ya same ta, domin duk dan kwarai ba zai so ganin mahaifiyarsa a cikin damuwa ba.
鈥淗ajiya...鈥�
Juyowa tai ta kalleshi cikin kwanakin nan naman fuskarta ya sauka fiye da da, ma'ana ta yi rama sosai.
鈥淪irleem kana lafiya?鈥�
鈥淟fy kalau ya jikin?鈥�
鈥淎lhamdulillah, magana nake son yi da kai, magana ta karshe ba shawara zan baka ba umarni ne鈥�
Tun kamin ta karanto masa abun da take so gabansa ya fadi.
鈥淢inene Hajiya?鈥�
鈥淏ana son wakar nan da kake yi, kaskanci ne a gareka da mu da kowa ma naka, bana son wakar da kake, baka rasa komai ba a duniyar, me zai kasa ka zabi waka?鈥�
鈥淲aka sana'a ce Hajiya鈥�
鈥淣a yarda sana'a ce, amman ba ga dan babban mutum kamar kai ba, mu ya kamata ace muna kyautatawa mawaka muna musu alheri muna basu dukiya, kai fa idan ana son kiranka kai kayatar a taro ko biki, ina jin zafi kuma kaskanci ne a gareka a matsayinka na a gola a gidan Sarki kuma dan former vice president, abun da ko wane dan babban mutum yake a yanzu kokarin yaga ya yi kamar ubansa ko ma ya wuce ubansa, ka yi karatu a waje kai fa engineering ka karanta miye hadinka da waka? Why? Bana so kuma ina mai umarta ka daina, kai kadai ka rage namiji a yanzu, so nake ka zama babban mutum kamar mahaifinka ba mawaki ba鈥�
Tun daga cikin kansa ya ji wani abu na taso masa yana saukowa har kasan kafafuwansa, be taba jin nauyi wani abu a duniya kamar maganar Hajiya a yanzu ba, sai yaji kamar ta dauki wni katon dutse daya fi garin Kano girma ta dora masa a kai. A duniya babu abun da yake so yake jindadin yinsa kamar waka, ya dauke a amatsayin sana'a kuma abun da ke bashi farinciki da sayyana a cikin al'umma, mahaifinsa ya bar masa dukiya da kamfanona masu yawa amman kanen mahaifinsa yake kula da komai shi kuma ya maida hankalinsa gurin wakar. Sanin kansa ne Hajiya bata son wakar tun farkon tashinsa ta kyale shi ne kawai saboda yana ra'ayin abun, yanzu kuma ta masa mai gaba daya wanda be san ta inda zai fara ba, the most painful part is tace masa umarni ne ba shawara ba.
鈥淚n dai hakan zai faranta miki rai, kuma ya saka ki koma da walwala kamar dai, na miki alkawari zan tattara duk wani abu daya shafi waka na aje a gefe, zan maida hankali gurin dukiyar da Daddy ya bar min inshallah鈥�
Ta yi murmushi daman ta san indai har ta bawa Sirleem umarni ba zai iya tsallakewa ba, ba kamar Talba ba da bata isa tai masa haka ba, har sai idan abun ya biyo da son zuciyarsa.
鈥淎llah ya maka albarka ta taimaka maka, ai kara ka maida hankali tun wuri domin nan gaba kadan kenen mahaifinka zasu iya cewa rabin dukiya ta su ce鈥�
Shi dai be ce nata uffan ba ya mike tsaye ba dan yana da tabbacin ta kare maganarta ba sai dan yana jin duniyar tana juya masa a yanzu. Da kallo ta bishi har ya fice sannan ta sauke ajiyar zuciya, ta bar shi ya tafi ne kawai saboda ta san abun da ta dora masa mai nauyi ne, ba zata bijiro masa da zancen Mansura da Falmata ba a yanzu sai hankalinsa ya kwanta, daman kuma ba fasa shiga malamai zata yi ba.
Karamar wayarta ta dauka ta aikawa Hajiya Talatu kira, sai da wayar tai daf da katsewa sannan Hajiya Talatu ta dauka tana randaga sallama.
鈥淗ajiya Talatu ban ji ki ba鈥�
鈥淵anzu yanzun nan na fito wanka Hajiya, gidan zan zo amman kamin na iso bari nai miki albishir, na yi magana da matar nan laraba tace min zata zo, kin ga sai mu je gidansu Hajiya Uwani tun da yafi sirri, idan kuma kina ganin ba matsala bace idan ta zo gida sai ta tsaya bangare mu yi duk abun da zamu yi鈥�
鈥淎a bana son zancen Hajiya Uwani, zuwa gidan ai tonon asiri ne, kara dai inda kike tun da Hajiya Mairo ba shigo miki take ba鈥�
鈥淭o ba Ba matsala sai ayi haka din鈥�
鈥淵a maganar wacan Malami kin tafi?鈥�
鈥淓h na tafi, shi ma ya duba mana yace yarinyar ma aure za ayi mata, Na Mai Martaba ma ya bada magani a kawo miki ki bashi wai a abinci ya ci, na fada masa a warware kullin, Nana kuma ya bada wata laya yace a samu katon dutse a saka karkashi idan za a saka a ambaci sunanta sau uku, ya tabbatar min da an yi haka ba zata iya fadawa kowa ba ko da kuwa an dora mata wuka a wuya ne鈥�
鈥淭o yayi kyau ba sai kin kawo min ba, ki samu dutsi a can ki yi, ko kuma ki saka wani wanda kika yarda da shi yai, ai kara a warware kam tun da mai gaba data ta afku, Allah na tuba ko mutuwa yai a yanzu ai Ammy da Jarma ne ke da harka鈥�
鈥淪hine ai, ita da su kowa wane murna zai yi tun da danta take zaton a bawa Jarma kuma kan sa zai yi wa yaki鈥�
鈥淗mm Ai indai ina da rai Wallahi Shattima ba zai yi sarauta ba, ko Jarman idan ya samu ai ba gata zai mana ba, ni Wallahi har gani nake kamar da sa hannun Jarma ko Ammy a mutuwar Talba, ko tsawa suna iya tura musu ko kuma ayi wani abun jirgin ya fadi鈥�
鈥淭sab za su aikata, musamman ma Jarma, ko da yake ita ma Ammyn ba kanwar lasa ba ce tun da gashi ta mallakewa kowa ta kama komai ta rikr sai yadda tace ake鈥�
鈥淗mmm ai wannan matar ko? Allah kadai yasan irin tsafin da take takama da shi, ke kina ganin wani abu kin san ba banza ba ne, wai ya maganar auren Maijidda?鈥�
鈥淭o har yanzu dai be sake ce min komai ba, kin san daman wannan bokan na can ya fadi cewar ba za ayi auren ba, ban sani ba ko dan an yi mutuwar nan ne ko kuwa saboda na yi yaji ne, ko kuma Ammy ta sake masa wata shawarar oho鈥�
鈥淎llah dai ya rabaki da wahala, wannan ai kisan kai ne za ayi miki da ya, Allah dai ya kyauta鈥�
鈥淎meen Hajiya sai na shigo, yanzu da na gama shiri鈥�
鈥淭o sai kin iso, daga nan ki ji yadda muka yi da dan gidanki Sirleem鈥�
鈥淎u to gani zuwa yanzu kuwa鈥�
Hajiya ta sauke wayar tana dan murmushi da be kai ciki ba.
SHATTIMA POV.
Sake fita yai ya dauko key wata motar ya saka ta tashi, har sai da ya juya kanta ta kalli gate, sannan ya fito ya riko Fadime ya fito da ita a motar da take cikin ya saka a wacan Fadime na zaunawa Motar ta mutu, zagayawa yai ya shiga driver side ya kunna ta ki tashi, haka yai juyin duniya motar ta ki tashi. Can wani tunanin ya zo masa sai ya fita ya zagaya side din Fadime ya cireta a motar ya sake zagayowa ya shiga yai mata key sai mota ta tashi.
鈥淥h... 鈥�
Ya furta sannan ya fita, a kunne ya bar ya sake zagayawa ya saka Fadime sai motar ta sake mutuwa.
鈥淢iyasa motar take mutuwa?鈥�
鈥淪aboda kina ciki ne鈥�
Ya amsa yana jinginawa da kujera yana kallonta.
鈥淲allahi ba dai ni ba, sai dai idan daman can motarka bata da kyau鈥�
鈥淒uka motacin uku?鈥�
鈥淣a sani ko mota daya ce kake juyani kana min wayo鈥�
Yayi murmushi duk da baya cikin yanayin nan.
鈥淵anzu ba wannan ba, idan tafiyar da ke ba zata yiyu ba, ki zauna sai naje na fadawa iyayenki idan ma kama na zo tare da su sai na kawo su鈥�
Ta lake kafada.
鈥淲ayonka kenan? Wallahi ni ba zan yarda ba, ka bar ni a wannan gidan Allah kadai yasan zuciyar mutum...鈥�
鈥淣i ma ba nan zan barki ba ai, masarauta ki zauna tare da mutane鈥�
鈥淢asarauta?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淕idan Sarauta kenan fa?鈥�
鈥淵es鈥�
Ta wara ido kamar tana gani har da sy bude baki jin an ambaci masarauta, sai dai tunawa da Wasim ya kaita gurin mayya yasa ta hade jindadinta.
鈥淕urin wa zaka kai ni?鈥�
鈥淎mmy鈥�
鈥淚ta ma tsohuwa ce kamar Iya?鈥�
For the first time Shattima ya daka mata tsawa.
鈥淚 will slap your mouth, and Ammy mahaifiyata ce, so control your tongue, kuma matar sarki ce karki je kina mata zuba anyhow take zaki ji mari, ba zata dauki abun da nake dauka ba鈥�
Ta kara fito da idonta waje kamar za su fado.
鈥淜ai kenan dan waye?鈥�
鈥淒an Babansa鈥�
Ta yamutsa fuska.
鈥淜enan kai agola ne ko?鈥�
Kai ya girgiza be sake ce mata komai ba, ya kai hannunsa ya murda key motar sai ta tashi.
鈥極h鈥�
Ya fada a ransa kamin yai danna horn ya nufi gate, kamin ya karasa mai gadin ya bude masa gate din. Sai da suka hau titi Fadime tace.
鈥淎kwai nisa sosai?鈥�
鈥淜o mu wuce airport din da motar ta tashi鈥�
Yana fadar hakan motar ta fara fisga tana gaba da baya, take Shattima ya fara addu'a.
鈥淎a mu dai fara zuwa gidan Sarkin, Sarki fa, gobe sai mu tafi gida, ka daina wannan abun da kake da mota bana so鈥�
Ta turo baki gaba, ya dan wara idonta yana kallonta kamin ya dauke kai yai murmushi yana cigaba da karanta addu'o'insa. Sun isa cikin masarautar lafiya kalau, a harabar Ammy yai fakin sannan ya zagayo ya budewa Fadime ya fito da ita. Sai da ya rufe motar sannan ya kai bakinsa saitin kunnenta ya rada mata.
鈥淒an Allah karki gisgani a gaban mutane kinji? Zan siya miki kaza da yogurt鈥�
Ta washe hakora.
鈥淭o...鈥�
Ya kama hannunta suka nufi hanyar shiga ciki yana daure fuska kamar ba shi ba. Sai da suka fara hawan stairs din sannan tace.
鈥淢e muke hawa?鈥�
鈥淐iki zamu je, pls ki daina yawan min magana, da tambaya any how a gida ma ina amsa miki ne saboda muna mu kadai ne amman nan akwai mutane, daman can bana son yawan magana sai dole鈥�
鈥淭soron mutane kake ji? Ko kuma magana ciwo take maka?鈥�
Ya daga hannunsa kamar ya kai mata rankwashi a ka sai kuma ya fasa, ya shareta kawai suka cigaba da tafiyar, ta kofar fadar Ammy ya shigo hakan yasa shi shiga bangaren kai tsaye, sai dai yana shigowa cikin falon hadiman dake ciki suka fara mika masa gaisuwa daman tun a bakin kofar shigowar wasu hadiman maza dake tsaron kofar suka gaishe shi. Fadime sai ta ji wani girma da kwarjini ya kamata duk da kasancewar bata ganin mutanen kuma bata san da waye Shattima ba. Bata dai ce masa komai ba har sai da taji sun bude daki sun shiga mai cike da sanyin ac ga kamshin turare kamar kamfanin turare.
鈥淒aki muka shigo鈥�
鈥淓h鈥�
Ya amsa ta dan dole.
鈥淣a ce dan sun ga Mamaka tana auren sarki shiyasa suke ta gaishe ka ko?鈥�
Shattima ya kalli Ammy dake zaune tana cin abinci ita na ta kalleshi sai kuma ta kalli Fadime, be dai ce mata komai ba har sai da ya zaunar da Fadime shi ma ya zauna.
鈥淎mmy ina kwana?鈥�
鈥淟afiya kalau an tashi lafiya?鈥�
鈥淎lhamdulillah鈥�
Yana rufe baki Fadime ta mikawa Ammy gaisuwa.
鈥淎mmy ina kwana?鈥�
Sai bayan few sec Ammy ta amsa mata tana ta mamakin inda Shattima ya samo ta daga ganinta dai bata gani.
鈥淟afiya kalau鈥�
Fadime ta dan jingina jikin Shattima tana masa rada baki bude hakora har kunne tsabar far'a.
鈥淚ta ce matar sarkin ko?鈥�
Shattima kasa ce mata komai yai sai kallon Ammy yai, Ammy ma kallonsa take, yana yunkurin magana Nana ta turo kofar dakin shigo, a dayan barensa ta zauna cike da damuwa.
鈥淵a Shattima good morning鈥�
鈥淗ow are you?鈥�
鈥淚m fine, Ya ka ce zaka yi wani abu amman shiru鈥�
鈥淣ana i said i will karki damu鈥�
鈥淎kan Sardauna ko? Ko Hajiya Babba?鈥�
Ammy ta tambaya, Nana ta juya ta kalleta.
鈥淎a Ammy akan makaranta na ne鈥�
Sai kuma ta juya ta kalli Shattima.
鈥淚na saurare dan Allah Ya Shattima, kuma Jekadiya tace na fada maka Falmata na waje tana jiranka鈥�
Ya gyada mata kai sannan ta tashi ta fice.
鈥淎mmy...鈥�
鈥淚na zuwa鈥�
Ammy ta fada sannan ta mike tsaye ta nufi bandaki, budewar da Fadime ta ji an yi sai tai zaton ko Ammy ta fita daga dakin ne.
Sai ta kai bakin kusa da Shattima.
鈥淭a fita? Wani abu zan fada maka鈥�
鈥淎a ta shiga bandaki ne鈥�
Ta yi shiru can kuma tace
鈥淣a fada maka wani abu? Wallahi na taba jin sunayen nan Nana, Falmata, Shattima, da wani namiji ko wa ko Jarumi ko waye suka zo gurin boka tare da wata yarinya da wata Hajiya ko wa? Har da sunan wannan maman taka Ammy, kuma da Nana har da Sardauna Wallahi, har aka ce ana son a rufe bakin Nana wai ko kar ta fadi me, ita kuma wannan Hajiyar dayar tace bata son ayi aurenta da wani sai bokan yace mata ai ba za ayi auren ba, har ya bata magani yace ta bawa yarta ta sha wai idan maye ya ci ta ya ci mutuwa, har da wata mai irin sunana Fadime, ita wannan matar sunanta Hajiya Babba, wai tana son a kashe dan sarkin kuma da sarkin... Har da irin sunanka a ciki Shattima na rantse da Allah kau鈥�
Ba Shattima ba har Ammy dake bandaki tana jinta kasancewar bandakin a bude yake. Shattima ya gyara zamansa yana kallonta da mugun mamaki.
鈥淒a gaske? A ina?鈥�
鈥淎 gidansu Wasim gurin kakansa boka Wallahi kuwa, har da wani wai saka shi ya so Nana, ka bani kur'ane zan rantse maka, Allah ubangiji yasa Wasim ya zo Wallahi gabansa akai zai ce maka ba karya nai ba, ba a ma dade ba ana gobe Wasim zai maida ni gida, har take cewa ko nawa ne zata kashe kuma ko miye zata yi, kuma yace mata akwai tafiyar da ba dawowa鈥�
Ammy ta fito daga bandakin ta tsaya jikin kofar.
鈥淲acece wannan?鈥�
Shattima ya kalli Fadime kamin ya kalli Ammy.
鈥淔adime...鈥�
Fadime ta sha jinin jikinta tunawa da abun da ya fada mata cewar Ammy bata son yawan surutu zata iya jin mari.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Ammy ta kofar bathroom din ta rufe sannan nufi gadonta ta zauna tana kallon Shattima, kallom dake nuna alamar ta bashi damar yai mata bayanin abun da ya tambaye shi.
鈥淪unanta Fadime, i meet her first a Katsina....鈥�
Tun a farkon ganin da yai mata a Katsina har zuwa asibitin da zuwa gidan Iya, sai dai be fadawa Ammy cewar Iya mayya ce ba, ya fada Ammy cewar dai tana tsoron zaman gidan ne shiyasa ta matsa sai ta biyoshi.
鈥淏an yi zaton zaka dauki kafarka zuwa gidan Iya ba, duk abun ka girmi shi ya kamata ace ka bashi baya.... Matsayinka darajarka ta wuce Iya da Zainab su yi fushi da gidan su bar shi kai kuma ka dauki kafarka ka taka a gidan, me zaka fada musu? Hakuri za ka ba su ko kuma rokonsu zaka yi su dawo nan da zama?鈥�
Shattima yayi shiru for seconds kamin ya hade yawun bakinsa.
鈥淎llah ya taimakeki, agafarce Ammy ban dauka abun zai bata miki rai, Ammy kin sani ni da Zainab akwai kyakkyawar alaka da fahimtar juna a tsakaninmu, na je saboda na yi magana da fahimta da ita, daga baya kuma sai na gane rabon ganin Fadime ne yake kirana shiyasa na tafi amman amin afuwa鈥�
鈥淪hattima kai fa dan Sarki, ba ina fada maka hakan ba ne saboda ya saka ka girmar kan aa, ya kamata ka nisanci wani abu ka fuskancin wanda ya dace鈥�
Fadime ta bude baki jin an ambaci dan sarki.
鈥淚nshallah Ammy, nima ai kin san ba mutum ne mai son irin wannan ba, wannan ma na yarda rabo ne ya kira ni鈥�
Ammy ta maida dubanta gurin Fadime.
鈥淚ta miye alakarta da Iya?鈥�
Fadime na jin haka ta mika hannu ta kama gefen rigar Shattima ta rike, cike da tsoron yadda ta ji yana bawa Ammy girma da ladabi a bayaninsa ta san tsoronta yake balle kuma ita da ya rabo. Ammy ta kalli rikon da tai masa shi ma kuma ya kalli hannunta sai da be janye mata hannun ba.
鈥淚 dont know maybe yar'uwarsu ce, ban dai tambaya ba鈥�
A nan bude bakin tai ta zaro ido jin abun da yake fada, gabanta ya fadi kar dai Ammy tai musu dauka daya hakan yasa ta shiga kare kanta.
鈥淲allahi ba yar'uwar mu bace ai na fada maka komai, Wallahi ajiya aka kawo ni gurinta鈥�
Shattima ya saka kafarsa ya taki kafarta kadan.
鈥淣i ka daina takina idan ban yi magana ba ai sai a dauka ko ni mayya ce kamar su...鈥�
Ta fada tana turo baki tare da saka dayan hannunta ta taba kafar. Ammy ta kalli kafar sannan ta kalli Shattima da ya rasa inda zai saka kansa, ko kadan baya son Ammy ta ji zancen nan har sai ya gama bincikensa, gashi kuma ta fada a gaban Ammy bayan ta dauko masa wani labari da be san inda ta same shi ba.
鈥淏an fada miki wacece Ammy?鈥�
Be karasa ba ta tari numfashinsa.
鈥淜a fada min kace matar sarki ce鈥�
Shattima yayi shiru be sake cewa komai ba tsabar haushi, shi kansa ya san da ba ita ba ce a yau tai masa haka da ba zata sake kai labari ba.
鈥淵a sunanki?鈥�
Ammy ta tambaya tana tattara hankalinta gaba daya ta maida a kanta.
Wannan karon sai Fadime ta juya gefen Shattima tana tambayarsa.
鈥淣a yi magana?鈥�
鈥淣a yi magana?鈥�
Ta sake tambaya jin ya shareta.
鈥淏an sani ba鈥�
Ya fada yana watsa mata harara kamar tana ganinsa. Aiko Fadime ta kame bakinta tai gum kamar ba ita ba, ala dole sai Shattima ya bata umarni.
鈥淒a alama dai akwai abun da kake boye min, wanda baka son na sani鈥�
鈥淏abu komai Ammy, gata nan ai aku...鈥�
鈥淯marninka take jira ai鈥�
Ammy ta fada sai Shattima yai murmushi.
鈥淏a ta ga damar magana ba ne dai, Fadime ba ki ji Ammy tana tambayarki ba?鈥�
鈥淎i kai kace idan nai mata surutu da yawa zata iya dukana, shiyasa nake tsoron magana, Sunana Fateema amman a kauye ana ce min Fadime, a birni kuma Fateema鈥�
鈥淢e na ji kina fada dazun?鈥�
鈥淵aushe?鈥�
鈥淎kan Hajiya Babba da Nana鈥�
Fadime ta gyara zama tana jin an tabo mata inda yake mata kaikayi.
鈥淓h Eh, a lokacin da najr garin su Wasim to a garin daman garin matsafa ne, to kakansa babban boka ne, yana bada magani kuma yana tsafi sosai, shine wata rana wasu mutane suka zo neman magani gurinsa wasu hajiya biyu dayar ce Hajiya Babba sai wata Hajiya na manta sunanta, sai wani namiji daya sunanshi Jarumi, da wata budurwa, har ina boya bayan Wasim sai na ji tana cewa wai ayi mata magani Nana ta so wani mutum, kuma ta fadi sunan Shattima da wata Fadime har tana cewa a fada mata Fadimen, kuma tace tana son a daure bakin Nana kar ta fadi magana, kuma wai a kashe Sarki a kashe dan sarkin wai kuma a kare aiki da Ammy ta yi wai tana son ta mallake komai, labarin yana da yawa da yawa ne kuma shi bokan ya bawa Hajiyar da suke tare wani magani yace a daba a nama a bawa wata ta ci, yawwa na tuni ita wannan guntuwar Hajiyar tace wai tana son a lalata auren da za ayi da yarta da wani, kuma yace musu akwai tafiyar da babu dawowa, kuma tace wai a raba wani ko waye? Na manta sunanshi da Falmata, Wallahi zan iya fada ko a gaban waye, kuma idan Wasim ya zo a tambaye aji鈥�
Gaba daya jikin Ammy sai yai sanyi, zuciyarta ta shiga bugawa da mugun karfi, Shattima ma shuru yai yana mamaki, ya san Fadime ba zata shirya karya ba, domin bata san zata hadu da shi ba, kuma abun da ta fada yayi daidai da wasu abubuwan.
鈥淛arumi ko kuma Jarma?鈥�
Ammy ta tambaya tana ta tunanin maganar.
鈥淜o ma dai waye ne, sunan da J yake farawa, har da wata yar lauka lauka marar jiki, ko ni na fita albarka, na tuna har da cewa tai tana son asa Nana ta lalace kuma wai a saka ta ta zo wani, kuma wai a taba Falmata da wani mutum, kuma akwai Sardauna a labarin, har yace ta yi latti kuma Wallahi a kira matar agabanta ma zai maimaita haka鈥�
Shattima ya kalleta.
鈥淜e kin san inda kike kuwa? Kin san wacece Hajiya Babba?鈥�
鈥淭o ina ruwana, ai gaskiya ce ko a kotu zan fadi haka, idan ba ku yarda ba ku ba ni qur'ane na rantse鈥�
鈥淏ayan wannan kin san wani abu?鈥�
Ammy ta tambaya
鈥淎a ban san komai ba鈥�
鈥淚dan kika min zan saka ayi miki mummunan hukunci鈥�
Take hantar cikin fadimr ta kada hankalinta ya tashi, ta fara lalaben inda zata samu hannun Shattima ta rike.
鈥淲allahi ban miki karya ba, gaskiya na fada Allah shine shaidata, ko Shattima?鈥�
Shattima ya kasa ce mata komai sai tunani yake, shi kansa ya tsorata da labarin bare kuma Ammy da ta kasa boye tashin hankalinta.
鈥淏ayan shi fa?鈥�
Fadime ta yi shiru tana nazari abun da zata fada jin ance za a yi mata mummunan hukunci.
鈥淎kan Hajiya Babba ko akan Iya?鈥�
Ta tambaya gudun kar ta dauko wani zance ta saba.
鈥淢e Iya tai?鈥�
Ammy ta tambaya daman bata manta zancen na dazun ba da take fadar wai kar a dauka ita ma mayya ce kamar iya.
鈥淚ya ita kuma mayya ce, kuma ita uwar Wasim ce鈥�
鈥淵a akai kika san Iya mayya ce?鈥�
鈥淪hi Wasim din daya kawo ni sai yacw ga ajiya nan na kawo miki idan kin ga dama ki cinye idan kin ga dama ki aje, kin ga kenan Mayya ce ko? Kuma yace kin ki amayar da kankarar maita kina cin mutane sai tace har yanzu bata ci kowa ba sai wanda ya shiga gabanta ya hana ta cikar burinta, tace wani mutu take bibiya ta cinye Matansa yanzu kuma yayansa take bibiya, har tana ta jin tsoro tana cewa an min aike ne yace a a, kuma har da wannan muguwar yarta tare suke maitar, kuma fa wannan Zainab din ashe ita ce na kai garin su Wasim, ta dauko hotuna saboda ita na makance fa, amman Wallahi Ammy baki ga wulakancin da take min ba鈥�
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Shine abun da Ammy take ta fada tana dafe da kirjinta sai Fadime ta kara rike kame rigar Shattima ta rike. Ammy za ta yi magana Shattima yai mata alama da tai shiru da hannunsa sannan ya rika hannun Fadime.
鈥淭ashi muje n kai ki gurin Jekadiya ta kula da ke zamu yi magana da Ammy鈥�
鈥淚ta ta kwarai ce, tsoro nake ji dan Allah karka kai ni inda zan cutu kaji?鈥�
鈥淭a kwarai ce na santa na san halinta鈥�
Yaja hannunta suka fita, falo ya fito da ita.
鈥淛ekadiya鈥�
Jekadiya ta mike tsaye da sauri ta nufo inda yake.
鈥淕a bakuwa ku zauna da ita a nan a kula da ita, duk abun da take so ayi mata鈥�
鈥淎n gama toron giwa, Allah kara maka lafiya da imani鈥�
Ta kama hannunta, Fadime ba dan ta gamsu da ita ba ta sake ta sai dan babu yadda za ta yi. Juyawa yai ya koma ciki, wannan karon a tsaye ya samu Ammy hawaye a sauko mata a ido.
鈥淪hattima yarinyar nan mutum ce?鈥�
鈥淢utum ce Ammy, zaki iya tuna lokacin da kika fadawa Ra'ees ya nemo min mata?鈥�
鈥淚ta ce yarinyar, ni ma ban san haka ba sai a haduwar ta farko, Ra'ees ya fada min ke kuma kika kara fada min鈥�
Ammy ta zauna bakin gado tana kallon danta.
鈥淪hattima muna cikin makiya, Me ka fahimta game da abun da take fada?鈥�
鈥淎 zancen Iya yayi daidai da labarina mutumen da take bibiya wata kila ni ne鈥�
鈥淏a wata kila Shattima kai ne ma, shiyasa ta tallata maka yarta, saboda ta san ita take cinye maka mata? Kenan ita ta cinye su Luma? Amman matar nan bata da imani鈥�
Ammy ta lumshe ido sai ga hawaye ya sauko mata, daman gudun shiga irin wannan halin yasa shi boye mata sai gashi Fadime ta tono komai.
鈥淎she akwai abun da Allah ya gani ya hana zuciyata natsuwa da ita, shiyasa tun farkon zuwanta na kasa samun kwanciyar da ita...鈥�
Hawaye Ammy take babu kakkautawa, Shattima ya dawo kusa da ita ya zauna.
鈥淕udun sakawa kanki damuwa yasa ban so kika ji maganar nan ba鈥�
鈥淚rin wannan abun ba a boyewa Shattima saboda abu ne na daukar mataki, kana tunanin ido za a zuba mata tana cinye matanka da yayanka a kyaleta?鈥�
鈥淗ukunta ta zaki yi Ammy? Kina da wata shaida ne akan hakan? Maganar Fadime kadai bata isa hujja ba, kiran dana ayi ma Falmata ma ina son na kara bincikarta ne, idan ta tabbata hakan na san irin hukuncin da zan dauka ta cikin ruwan sanyi鈥�
鈥淢una zagaye da makiya, daga kai sai Nana Allah ya ba ni, kuma ake son a hana mu samun farinciki a kawarmin da kai alala rayuwar Nana mi nai wa Hajiya Babba? Me na tsare mata? Miyasa zata min haka? Ba ni kadai ba har da Mai Martaba? Mijinta uban yayanta?鈥�
鈥淣ana ta fada jiya, a lokacin da aka rufe Sardauna ita sa aka juya case din zuwa kisan kai, Nana tace ta ji tana waya tana fadar sai kin shiga damuwa kuma sai rayuwarta ta lalace ba sata ba har abun da yafi sata sai ta yi鈥�
Ammy ta kalli Shattima cikin tashin hankali tana jin kamar kanta ba zai Iya daukar maganar ba.
鈥淣ana bata fada min wannan ba...!鈥�
鈥淭a ce baki saurarenta ba kina cikin fushi da ita saboda abun da ya faru, wannan kadai ya isa ya saka na yarda da maganar Fadime, tana son a rufewa Nana baki saboda kar ta fadi maganar ne, wata kila kila kuma Sirleem ne take son a saka mata soyayyarsa, ni daman na gani kuma zuciyata ta ayyana min Sirleem ba son Nana yake ba, domin baya bata irin kular da ta dace鈥�
鈥淎llah sarki Yata... Ina ta tsanarta ina jin kamar nai mata baki, saboda irin abubuwan da take, ashe ba yin kanta ba ne, ban taba mata uzuri ba, saboda tana bata min rai...!鈥�
Ammy ta fada hawaye na sauko mata, tana tuna lokacin da Nana take fada mata ta yi satar sarka kuma bata san dalilin daya saka tai ba, ta san be dace tai ba, hannunta ne yake mata kaikayi.
鈥淭ana nuna mata so kamar uwa, har Nana tana ganin kamar tafi sonta fiye da ni... Muna cikin makiya, ina tunani da addu'ar Mai Martaba ya samu sauki amman Hajiya Balki nema masa mutuwa take tare da kai? Ban taba tunanin Hajiya zata iya haka ba, na san bata so, saboda kishi gaskiya ne, nima ina kishinta, amman Wallahi babu hassadarta a raina, ban taba jin kyashinta ba, ban taba mata fatan mugun abu ba, shiyasa ban kyamace ta ba a lokacin da danta ya nemi auren Nana wata kila da wata manufar ne鈥�
Ammy ta dantse bakinta saboda kukan da yake son subuce mata.
鈥淪hiyasa tai wa yarinyar Falmata sheri? Ashe wata manufar ne? Mutum abun tsoro, ita kanta Hajiya Talatu ban zata za ta iya haka ba, balle Jarma da yake kanensa, ashe zai iya cutarda dan'uwansa har a nemi rayuwarsa saboda abun duniya mai karewa?鈥�
Shattima ya kalleta.
鈥淎mmy dan Allah karki saka damuwa a ranki, Allah yana tare da mu, kuma ya ga zuciyarmu babu wannan cutar a ciki, wata kila shiyasa ya bayyana mana komai cikin sauki kuma ta hanyar da ba mu yi zato ba鈥�
Ta rumtse idonta hawaye na sauko mata, kamar ba gobe. Shattima ya kalli agogon hannunsa.
鈥淜arfe 10 jirginmu zai tashi, ina son na koma Katsina na fadawa iyayenta halin da ake ciki, zan bar ta a nan, Ammy sai kin yi hakuri da halinta kuma Idan aka fadi wata magana a gabanta tana recording ne鈥�
Ammy ta bude idonta ta kalleshi still hawaye sun ki daina sauko mata.
鈥淎llah yai maka albarka Shattima, Allah ya kareku daga dukan shari, yai muku mafita, dan Allah ka tsare addu'a sosai da sosai鈥�
鈥淒a bana addu'a wata kila da ban kawo haka ba, bana wasa da addu'a saboda bana son nai nisa da Ubanjigina, kuma inshallah zan kara dagewa... Ammy kar a gaji da ita tana da yawan requesting鈥�
Ammy ta yi murmushi har lokacin hawaye be daina sauko mata ba.
鈥淜arka damu, ko dan abun da tai mana za a kula da ita, balle kuma na lura tana da muhimmanci a gareka鈥�
Yayi murmush ya mike tsaye, Ammy ta bishi da kallo har ya fice. Sai da ya kawo tsakiyar falon sannan ya kalli Jekadiya ya ce
鈥淔ito da ita鈥�
鈥淭o ranka ya dade鈥�
Jekadiya ta riko hannun Fadime suka fito daga falon suka bi bayan Shattima.
鈥淚na zamu je?鈥�
鈥淪hattima ne yace a fito da ke?鈥�
鈥淚na zai kai ni?鈥�
鈥淲allahi ban sani ba, baiwar Allah鈥�
Ta fadar Ammy Shattima ya bi hakam yasa Jekadiya ta bi bayansa har cikin fadar, tsaye ta same shi yana lasa waya da alama su yake jira. Jekadiya ta tsaya nesa da shi ta duka kasa tana jan Fadime ta duka.
鈥淛ekadiya tafi zan kira ki...鈥�
鈥淭o ranka ya dade鈥�
Jekadiya ta mike tsaye ta fice da sauri, Sai da Jekafiya ta fice sannan Shattima ya juyo yana kallon Fadime fuskarsa dauke da murmushi.
鈥淜ana nan Shattima?鈥�
Yayi shiru be ce mata komai sai murmushi yake yana kallonta, wani gefen ta tafi tana lalabe sai ya bi bayanta yaja gyalenta sai ta juyo da sauri ta taba shi, hannayenta ta kai har kan fuskarsa tana lalabe, shi dai yana tsaye kamar hoto sai murmushi yake sakar mata kamar tana ganinta. Yatsanta na fada bakinsa ya cigeta kadan.
鈥淎sshhh鈥�
Ta dauke hannun da sauri. Sai ya matsa kusa da ita sosai yana kallon fuskarta.
鈥淶an tafi yanzu鈥�
鈥淜arka dade ka dawo anjima鈥�
鈥淒ole sai na kai gobe鈥�
Ya fada a hankali yana kallon lips dinta. Kamar ta san yana kallon lips din sai ta mutsa su a hankali.
鈥淭au idan ka je sai ka dawo ka dauke ni ko ka zo da su ko?鈥�
鈥淓h鈥�
Ya kai bakinsa gefen fuskarta ya sumbaci kuncinta na baren dama.
鈥淏a zan yarda Wasim ya dauke min nishadi ba, kin min da abubuwa da yawa鈥�
Yana fadar hakan ya kai hannunsa ya taba tafin hannunta, a take ta sake jin sanyi, da sauri ta janye hannunta tana turo baki gaba.
鈥淣i Wallahi bana son ka, Wasim nake so鈥�
Yayi murmushi tare da kai hannun ja labban nata.
鈥淵ou cute ji labbanki鈥�
鈥淜a daina taba ni ba kyau tana matar wani鈥�
Kansa ya daga sama yai dariya marar sauti sannan ya sauke kai ya kalleta.
鈥淢e kike son na riko miki idan zan dawo?鈥�
鈥淣i dai kyale ni鈥�
Ta fada hawaye na cika idonta, maganar da yai sai ta ga kamar gaske ne, ita kuma har ga Allah Wasim take so.
Ta juya da sauri ta tana lalabe, sai ya kai hannunsa a hankali ya kama nata ya ja a hankali ya koma da ita hanyar da ta Jekadiya ta fito da ita, sai da suka kusa shiga falon sannan ya tsaya ya saka hannunsa ya share mata hawaye.
鈥淒aina kuka Kanen mahaifina yayi min mata, wasa nake miki鈥�
鈥淭au...鈥�
Ta fada tana jin sanyi a ranta, sai ya sake murmushi.
鈥淜urciyarki na burgeni, i like you serious鈥�
Ta yi dariya, da waya ya kira jekadiya ya zo ta kama hannunta. Sai a lokacin ya tuna da zancen Falmata.
鈥淚na Falmatan take?鈥�
鈥淭ana nan Falo ranka ya dade鈥�
鈥淛e ki kirata, saki wannan鈥�
鈥淭o ranka ya dade鈥�
Ta saki Fadime ta wuce da sauri, tsaye yai yana kallon Fadime fuskarsa da murmushi, haka nan yake samun kansa cikin nishadi da sakewar zuciya.
鈥淔ateema ko?鈥�
Ta yi dariya tare da saka hannayenta ta rufe idonta.
鈥淭o ba na zo birni ba鈥�
Yayi murmushi yana kallon fuskarta sai lumshe ido yake, Falmata ce ta shigo tare da jekadiya suka zube kasa, take Shattima ya hade fuska kamar be taba murmushi ba. da hannu yai ma Jekadiya alama da ta tafi, sai ta mike tsaye ta fice.
鈥淵a sunanki ma?鈥�
鈥淔almata鈥�
Ta amsa da sauri tana sanda kai kasa.
鈥淶an tambaye ki wani abu, kuma gaskiya nake son ki fada min鈥�
鈥淭o ranka ya dade鈥�
鈥淜ina ganin wata alama a gurin su Labib?鈥�
鈥淓h wani a farkon zuwana suna zabura, amman da nake musu addu'a sai suka daina har yawan kukan da suke鈥�
鈥淥kay, idan kin kaisu gurin Iya tai musu wanka kina ganin wani abun?鈥�
Kamin Falmata ta bada amsa Fadime ta zaro ido.
鈥淥h ashe yayanka ne Iya take bibiya, ashe ita take cinye maka mata kenan? Ke ma wannan Falmata kin shiga uku Hajiya Babb...鈥�
Bata karasa ba Shattima ya saka hannunsa ya rufe mata baki. Falmata kam kanta na kasa bata son kallon Shattima gudun kar tai laifi.
鈥淚na jinki鈥�
鈥淕askiya idan na musu addu'a idan na kaisu bata karba, kuma daga baya sai ya zamana kamar tana tsoron tabasu ma鈥�
鈥淪hine kawai abun da kika sani?鈥�
Falmata ta yi shiru tana tunani,tana son ta fada masa cewar ta hada goro da furen tufafi ta ci ta ga Iya na gudunta, sai dai tana tsoron kar abun ya wuce nan a kirata kotu ko wani gurin ta kasa maimaita haka.
鈥淪hikenan abun da na sani鈥�
Yayi mata alama da ta fice, sai ta tashi da sauri ta fice daga gurin jikinta na rawa sai mamakin tambayar take. Sai da ta fice sannan Shattima ya dauke hannunsa daga bakin Fadime.
鈥淔alon mu kowa na shigowa har da Iya idan ba ki iya bankinki ba zata ji, kuma Hajiya babba ma tana shigowa, kuma kin san idan ta ji zata ja miki wahala ne, dan haka ki kama bakinki ban da yawan magana鈥�
鈥淒a gaske, dan Allah kace a aje ni daki鈥�
鈥淭au
Ya fada yana murmushi sannan ya kira Jekadiya a waya ta zo ta tafi da ita. Dafe take da hannun Jekadiya har suka isa cikin falon, Jekadiya ta zaunar da ita kasa kusa da ita, Fadime ta zauna ne kawai ba dan tana so ba. Jin Jekafiya ta tashi sakamakon buga kofar falon da akai yasa ita ma ta mike tsaye tana kallon inda take jim sautin takun tafiyar Jekafiya. Jekadiya ta karasa gurin kofar ta bude ganin Kausar tare da wasu mata uku yasa ta bude musu kofar tana musu sannu da zuwa.
鈥淎mmy na nan?鈥�
Kausar ta tambaya sai jekadiya ta amsa mata da sauri.
鈥淓h tana ciki, ayi mata magana ne?鈥�
鈥淓h su Hajiyan Zariya ne za su mata gaisuwa鈥�
鈥淭o鈥�
Jekadiya ta juya da sauri ya nufi hanyar dakin Ammy ta kwankwasa mata kofa, sai da bayan minti biyar Ammy ta bata izinin shiga. Sai ta tura kofar dakin a hankali ta shiga ta sanar mata. Ammy ta amsa ba tare da ta juyo ba domin bata son Jekadiya ta ga idonta ya yi ja saboda kukan da ta sha.
鈥淚na zuwa, a kaisu karamin Falo鈥�
鈥淭o鈥�
Ta juya ta fita da sauri. Ta karaso inda suke ta sanar musu Ammy na fitowa.
鈥淏ismillah muje karamin falo鈥�
Fadime ta na jin haka ta kira sunan Jekadiya.
鈥淛ekadiya su waye suka zo?鈥�
Sai da Jekadiya ta kalli Kausar sannan ta amsawa Fadime.
鈥淜ausar ce da baki鈥�
鈥淣i dai ki dora ni akan kujera, ba Shattima yace ki kula da ni ba? Kuma ya ce ki boye ni kar Hajiya Babba ko Iya ta gan ni鈥�
Daga Kausar har Hajiyar Zariyar da Kawayenta biyu sai da suka kalli Fadime.
鈥淲acece Wannan?鈥�
鈥淲allahi ban san sunanta ba, ke amsa kina jin ana magana鈥�
Jekadiya ta fada, aiko Fadime ta kama baki ta tsuke taki tai magana.
鈥淗ajiya Bismillah ku...鈥�
Suka bi bayanta suna kallon Fadime cike da mamakin wacece ita.
NANA POV.
Littafai ne ta zube a gabanta hannunta rike da biro, ta dukufa sai karatu take saboda exam din dake tafe, tun daga lokacin da tai wa AA alkawarin zuwa makaranta ba ta taba fashi zuwa ba, and no matter how zata ga kudi Ammy ko na wani tana kokarin ta hana kanta tabawa, duk wani son kudi da take a yanzu tana kokari ta yaki abun a ranta, domin ko kadan bata son tsaba alkawarin Sardauna a iya ganinta ta haka ne zata saka masa da abun da yai mata. Turo kofar dakinta akai a hankali tana dago kai tai arba da Ammy, dan sauke idonta tai kasa tana tunanin laifin da dai, domin ba kasafai Ammy take zuwa dakin dubata ba sai dai yi mata fada ko saka ta wani aikin. Ammy ta zauna kusa da ita tana kallon littafan dake gabanta.
鈥淜aratu kike yi鈥�
鈥淓h muna da exam Monday鈥�
鈥淵ayi kyau鈥�
Ammy ta fada sai dai wannan yarta take kallo cike da tausayinta.
鈥淎mmy wani abun nai?鈥�
鈥淣o kawai na zo na duba ki ne鈥�
Nana ta yi shiru tana dan mamaki, Ammy ta kai hannu ta dauki daya daga cikin littafan tana dubawa.
鈥淣ana ba ki da kamar ni a duniyar, kina da wata damuwa ko kuma akwai abun da kike so, ki fada min kai tsaye na miki alkawari matukar abun nan be fi karfina ba zan miki shi鈥�
鈥淵aya ya ce miki Wani abu ne?鈥�
鈥淏e fada min komai ba, kawai dai na ga baki da gatan daya wuce ni, na fahimci damuwarki a yanzu, kina bukatar kulawa da soyayyar mahaifiya鈥�
Nana ta dago tana kallonta.
鈥淲ani abu ne ya faru?鈥�
Idon Ammy ya cika da kwalla ta fara kirga yatsun hannunta.
鈥淏an jidadin rashin saurarenki da nai ba, ya kamata nai hakuri na kai zuciya nesa, amman na kasa, wani lokacin abubuwa suna min yawa a akaina, na kan rasa ta ina zan samu natsuwa, kuma ban taba tunanin ki na yin wasu dabi'u ba ne saboda wasu matsalolin, a tunanina kina yi ne kawai dan ki bakanta min, amman yanzu na gane ki yi hakuri kin ji鈥�
Sai Nana ta ji wani iri ganin hawaye na saukowa a idon mahaifiyarta.
鈥淎mmy ki daina kuka dan Allah, Sardauna yace na daina bata miki rai鈥�
Ammy ta share hawayenta wasu na sauko mata.
鈥淪ardauna yaron da ya cece ki ko?鈥�
鈥淓h, Ammy...鈥�
Sai kuma tai shiru. Ammy ta kai hannu ta dago fuskarta.
鈥淔ada min matsalarki Nana, ki dauke ni kamar kawa鈥�
鈥淒an Allah ki taimaka Sardauna ya dawo, yayarsa taceba zata bari ya dawo ba, amman ni ina son ya dawo kuma shi ma yana so鈥�
鈥淪o kike ya dawo?鈥�
Ta daga kai.
鈥淶ai dawo Nana na miki wannan alkawarin, kuma zan masa gatan da baki taba zaton mahaifiyarki zata iya ba鈥�
鈥淎mmy da gaske?鈥�
Ammy ta daga mata kai hawaye na sauko mata. Nana ta rumgume ta da sauri.
鈥淭hank you so much Ammy Thank You鈥�
Ammy ya kwantar da kanta kirjinta ta rumgumeta sosai tana hawaye.
鈥淣ana ki min alkawari kullum da safe zaki yi addu'an tsari, akwai husnil muslim a dakina zan kawo miki, ki tsare addu'a safe da yamma, kuma kar Hajiya Babba ta sake baki wani abu ki ci ko ki sha ko shafawa kinji yata?鈥�
鈥淒aman Sardauna yace min na daina zuwa bangarenta ma鈥�
Ammy ta lumshe ido hawaye na sauko mata tana yaba kyautatawar Sardauna a ranta.
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Sau uku tana mika hannunta da zimmar kaiwa ta bude kofar dakinta sai ta saka saboda kukan da ya ci karfina. A bakin kofar dakinta a zauna tana wani irin kuka mai ban tausayi, da tasa irin abubuwan da Iya zata fada mata kenan da bata bukaci sanin komai ba. A yau sai ta ji ta raine kanta sai a yau ta gane ita din ba kowa bace, daukarar da take da ita ya yawan mabiya a instagram be haifar da mata da komai ba, a yau ta tabbatar da kaskantatun mutane da take rainawa wayo ma sun fita a yau, domin wasu da yawa ta hanyar sunna aka haife su, tsabanin ita da aka haifa ta hanyar zina zinar ma a tasha, sannan tai rashin dacen mahaifiya ta kwarai.
Daker ta yunkura ta tashi tsaye ta kai hannunta ta bude kofar dakin ta shiga ta bata da mu ta rufe ba ta taka har gaban gadonta ta zauna tana jin kanta na juyawa idonta na nauyi kamar zasu fito, zuciyarta na bugawa ta karfi.
A yanzu ta gane bata yi sa'ar rayuwa ba ta ko'ina, ta kwanta saman gadon tana jin tausayinta kanta, domin ta san wannan sirrin dole wata rana zai bayyana dole ne wata rana duniya zata sa wacece ita, wacece ita na asali ba na daukakar da aka riga aka santa da ita ba.
鈥淜omai ba shi da amfani a gurina asali mai kyau shine komai鈥�
Ta furta wasu hawayen masu zafi na sauko mata.
鈥淣a rasa komai鈥�
Ta sake fada tana jin wani irin tausayin kanta marar misaltuwa. A cikin kowa ce rayuwa akwai faduwa da tashi akwai samu da rashi, kuma akwai jarrabawa a yanzu kam ta yarda wannan ita ce jarrabarwata kuma jarrabarwa da tafi ko wace muni. Ta kwanta ba dan bachi ba domin har dare ya raba bachi be kusanci idonta ba, babu komai a kwakwalwarta sai tunani kala kala a cikin har na zalincin da Iya tai ma Ammy. Domin a iya ganinta be su cancanci a masu masauki a fadar ba amman aka ba su har aka jasu a jiki amaimakon ta kyautata sai ta cutar da Ammy har take bibiyar yayanta. A yanzu ta kara jin tausayin Shattima a ranta sanin gaskiyar abunda聽 yake faruwa, a yanzu ta gane dalilin da yasa Iya take cilasta mata son Shattima, a yanzu ne ta gane dalilin da ya saka Iya bata taba mata fada akan yin ibada ba, bata taba ganin ta yi wata shiga ta kusheta ba ko kuma ta nuna mata kar tai, Ammy ce ko Shattima wani lokacin suke mata fada kan yanayin shigarta, sai a yanzu ta gane dalilin da ya saka Ammy tace kar a sake bari su shigar mata falo saboda Iya ta nemi a hada Shattima da ita, Ammy ta yi gaskiya da ta fada ma Iya cewar kalar zaren ba kalar yadin ba ne. Da tunani kala kala ta washe safiya tana yin sallah asuba ta fito harabar gidan ta zauna sai ta rasa abun da ke mata dadi, ita dai ba tace bata da lafiya ba, ba ta ce lafiyarta kalau ba, haka ba zata iya bayyan yadda take ji a zuciyarta ba for now.
Tana zaune a gurim har rana ta fito tana sanye da kayan bachi tana zaune a gurin sai kallon harabar take, a zuwa yanzu bata san abunda ya kamata tai ba kuka ko dariya? Ko murna? Ko bakinciki ko kishiyarsa? Tama kasa yarda cewar wai ita ce Zainab aka samu ta wannan hanyar, duk irin jin da kanta da take sai ta ji kamar ta fi kowa kaskanci tsakanin jiya da yau.
鈥淜enan Iya ita ta cinye Auwal?鈥�
Ta fadawa kanta tana jin wani sabin hawaye yana cika mata ido, rabon da hawaye ya kusanci idonta tun jiya da abun ya faru domin ta tabbatar wani abun yafi gaban kuka, a tsakar dare neman kuka tai ta rasa. Ta lumshe idonta kana ta saka hannunta ta dafe zuciyarta tana sauke numfashi a hankali.
鈥淜omai zai wuce zai zama tahiri Zainab, zaki samu farinciki wata rana zaki tuna wannan ki ji ba komai ba, ba ki da laifi ba ki ce a same ki ta wannan hanyar ba, ba ki ce a haife ki a haka ba, ba ke kika saka mahaifiyarki ta zama haka ba...鈥�
Ta fadawa kanta a kokarinta na kwantarwa da kanta hankali. Bata taba sanin hawaye na da zafi ba sai a yau, domin hawaye masu dumi ne suke sauko mata, a take ta ji wani zafi ta taso mata ya baibaye jikinta har saman kanta.
鈥淶ainab har zuwa yaushe za ki daina wannan kukan?鈥�
Iya dake tsaye bakin kofar falon ta tambaya, ganinta a gurin zaune bayan ta duba dakinta bata ciki.
鈥淗ar zuwa lokacin da zan mutu...鈥�
Ta amsa mata ba tare da ta bude idonta ba.
鈥淣a san zaki samu kanki a damuwa shiyasa ban taba labarta miki wannan ba, shiyasa na boye miki kuma na shimfida miki wata karyar wanda zaki rayu akanta kuma jiki dadin rayuwa鈥�
鈥淜o ba ki fada min a yanzu ba, wata rana gaskiya zata bayyana kanta, dole ne za a binciko wannan abun, dole ne za a bukaci sanin asalina, domin shi n martaba ya mace鈥�
Iya ta sauke ajiyar tana jin damuwar da yarta take ciki, ba damuwar abun da ta aikata ba.
鈥淣a sani, amman dai yanzu ki manta da komai ki kwantar da hankalinki, bana son damuwarki....鈥�
Zainab ta mike tsaye sannan ta juyo ta kalli Iya hawaye na bin fuskarta.
鈥淏a ki son damuwata? Amman kina son damuwar wasu? Me Ammy tai miki kike cutar da ita? Ba mu cancanci mu taka bakin kofar falonta ba, amman ta bar mu mun rabi jikinta, sanadim mijinta da yayanta ake min kallo mace mai kima bayan ni ba kowa ba ce, ba ki auna yadda wata uwar zata ji ba idan ta rasa nata yaya? Baki ayyana yadda Ammy take ji saboda halin da Shattima yake ciki? No Iya fada min akwai hannunki a jikin Mai Martaba ko?鈥�
Iya ta daga mai kai, kai tsaye tana kallonta da idanuwanta na maita. Zainab ta yi kasa da kai tana murmushin da ya fi kuka ciwo, can kuma ta dago ta kalleta.
鈥淜e kika kashe Auwal?鈥�
Nan kam ta daga mata.
鈥淚na yin komai ne saboda ni da ke...鈥�
Zainab ta girgiza kai tare da kada mata tsawa.
鈥淏a saboda ni da ke kike ba, saboda son zuciyarki kike, wace irin macece ke? Wace irin zuciya ce a kirjinki? Baki da tausayi Iya? Baki jin be kamata ki yi wani abun ba? Miyasa zaki cutar da bayin Allah? Me suka miki? Why? Why?鈥�
Ta tambaya tana dukewa a kasa ta fashe da kuka.
鈥淣a yi nadamar haihuwata da kika yi a yau, ina ma na zo a mace, ina ma na mutu tun kamin wannna burin ya shiga rayuwarki? Kin cutar da mutane da dama, kin cutar da ni ta hanyar haihuwata ba ta hanyar sunna ba, kin cutar da Ammy da iyalan gidanta bayan ba su miki komai ba sai kyautata, har Auwal da be miki komai ba kim cutar da shi, kin maida yayansa marayu kin maida matarsa bazawara...鈥�
Iya bata ce komai ba ta juya ta koma ciki, ko kadan bata taba jin nadamar abubuwan da tai ba, bata taba jin tausayin kashe rai ba, bata taba jin tausayin cutar da kowa ba, saboda babu tausayi babu imani a zuciyar maye, shiyasa ake cewa su bada wani shakiki na su, kamar uwa ko uba ko da ko wani dan'uwa ta yadda ba za su taba jin tausayi ko fashin cin kurwar wani ba, babu komai a cikin zuciyar mayu sai keta da hassada ga rashin tausayi da rashin imani, domin sai mutum ya siyar da imaninsa sannan yake iya yin maita.
SARDAUNA POV.
Farin bokitin wanki ne a gabansa ya maida hankali sai wanke kayansa yake, yana amsawa Anti Rabi firar da su ke sama ma, da fira tai dadi ne take dauko masa zancen mutuwar da akai a gidan Sarki.
鈥淣i ma na aji, indai ta bangaren Ammy ne gaskiya ba zan ji mata dadi ba, amman idan bangaren Hajiya Babba ne Allah ya jikan musulmi, ta fi kowa a duniyar nan bakar cuta da zalinci鈥�
Ya fada yan murza wandon dake hannunsa da dukan karfinsa, Anti Rabi ta yi dariya tana saka kananan itace a wuta.
鈥淜ai ba baka a taba ka baka iya yafiya ba鈥�
鈥淲allahi na zance yafiya tsakanin da baiwar Allah nan, ta cutar da ni ina maraya na ta cutar da ni, bayan Annabi yace wanda ya taimaki maray kafada da kafada za su shiga aljanna tare da shi, amman ita neman cutar da ni take, hakam ya nuna ba karamin cutar mutanen gidan nan take ba鈥�
鈥淎i kai yanzu ka wuce maraya, ka girma ka isa tallafawa kanka fa鈥�
鈥淎a ni ban tashi a maraya ba, sai ranar da na gina kai, irin ginuwar da zan iya taimakon wasu鈥�
鈥淣i na tsorata sosai a lokacin nan, Allah ne dai ya saka abun ya zo da sauki鈥�
鈥淣i Wallahi na dauka ko akashe ni za su yi, babu imani a fuskar police din nan, dukana suke kamar sun samu kayan wanki a take suka sauya min fuska, ina da dan haskena yanzu na zama baki, jikina be gama dawowa ba鈥�
Anti ta girgiza kai tana murmushi, ashe sara sukai akan gaba, suna tsaka da zancen wani katon bafade ya sallamo musu kofar gidan. Tun daga yanayin sallamar da tsayarwar mota ya isa ya sanar musu masu sallamar na musamman ne. Sardauna ne ya sama sannan ya wanke hannayensa ya nufi kofar gidan, yana ganin mutane dake sanye da jajayen kaya ya ji gabansa ya fadi domin ya san daga fada suke, tsoronsa daya kar ace wani laifi ya sake aikatawa, dan baya tunanin Nana zata aiko masa wannan tawagar.
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淟afiya kalau dan talakawa? Kai ne Sardauna?鈥�
鈥淎a yayana ne, me ya faru?鈥�
Ya amsa da sauri numfashinsa har gargada yake tsabar tsoro.
鈥淒aga masarauta ake nemansa, ka kira shi a duk inda yake yanzu nan鈥�
鈥淎 gaskiya baya garin nan, ya tafi nijar gurin nema鈥�
鈥淏abu ta inda za a iya samunsa?鈥�
鈥淕askiya a yanzu dai baya nan, amman lafiya dai?鈥�
Ba su ce masa komai ba suka juya, sai da suka kusa kai wa gurin motarsu sai zuciyarsa ta raya masa ba lallai ne dan wahala da yi kiransa ta sake kiransa ba, idan kama sa za ayi ai da Police za a zo ba da dogarawa ba, idan kuma rabo ne yak kiransa ya ki amsawa ba, what if wani samu ne yake kwankwaso masa kofa yaki budewa.
鈥淜ai ku dakata ni ne Sardauna鈥�
Kusan a tare suka juyo suna kallonsa da mamaki.
鈥淏an san ku ba ne shiyasa na boye ina fatar dai ba wani laifin ba ne鈥�
鈥淜asan daga inda aka aiko mu kiranka har kake mana karya?鈥�
Dayan su ya fada yana nuna shi.
鈥淎yi hakuri dan Allah, ka san duniyar ce yanzu sai da haka鈥�
鈥淜ai dan talakawa ka shiga hankalinka ba ayi ma gidan sarauta karya, yanzu nan zamu koya maka hankali鈥�
鈥淕afarce ni dan Allah ayi min afuwa鈥�
鈥淪higa mota muje鈥�
鈥淥kay bari na fadawa Yayata鈥�
Ya juya da sauri ya koma cikin gidan, ko da ya shiga ya samu Anti Rabi a tsaye dafe da kirji tana sauraren abun da zai fada mata domin hankalinta be bata sallamar Allah da Annabi ake聽 musu ba.
鈥淪u waye?鈥�
鈥淒aga masarauta suke鈥�
Ta dafe kirji tana zaro ido.
鈥淢asarauta kuma? Me kai? Ko ka sake zuwa ne bayan abubuwan nan da suka faru?鈥�
鈥淲allahi ban sake ba, ni ko hanyar masarautar ban sake bi ba, amman da yanzu zan je na ji dalilin kiran鈥�
鈥淎a karka je, baka sani ba ko wani abun ne aka shirya maka鈥�
鈥淚dan ban je ba ai wulakanci za su min, kara naje na ji ko minene dai鈥�
鈥淎llah ya tsare, muna ta zancensu aje suna kan hanya da wani kiran, Allah yasa wannan kiran alheri ne, ya tsare鈥�
鈥淎meen鈥�
Ya amsa sannan ya shiga dakinsa ya canja tufafin jikinsa daga karamin wando da vest zuwa dogon wando ta jallabiya. Ya fito zuwa waje, har bakin kofar waje Anti ta bishi tana kallo tana jifarsa da addu'a kariya. Daidaikun mutanen da suke waje ne suka rika binsa da kallon ganin dogarawan sanye da tufafi har su uku kuma ga sy da mota mai kyau sun saka Sardauna a gaba. Sai da yai addu'a sannan ya shiga motar suma suka shiga mai tukin yai ribas suka juya. Ba su faka a ko'ina ba sai cikin masarautar, sai dai hankalin Sardauna ya dan kwanta ganin a bangaren Ammy suka faka ba bangaren Hajiya ba. A cikin motar suka bar shi har sai da dayan ya fita ya shiga ciki ya fito sannan ya bude masa motar.
鈥淔ito鈥�
Sardauna ya fito da tunani kala kala, sai dai zuciyarsa ta fi raya masa cewar Ammy zata masa tambayoyi ne akan abubuwan da suka faru, ko kuma Nana ce ta saka a dauko shi saboda tana son ganinsa wata kila ita ma ta yi missing dinsa kamar yadda yai nata. A dakin aje baki na musamman aka kaishi na bangaren Ammy, har ya zauna saman kujera sai kuma wata zuciyar ta raya masa ya zauna kasa kamar ko wane talaka. Cikin mintunan da ba su fi talatin ba hadimai suka jera masa kayan marmari ta soyayen namam kaza da na rago ga farfesun kayan ciki, ga jalof ta ji kayan lambu da kayan ciki sai kamshi take, a gafe daya kuma ga kayan sanyi da plates an aje masa.
鈥淎mmy ta ci ka ci abinci kamin ta fito鈥�
Dayat hadimar ta fada sannan suka fice tare da sauran, at first ji yai kamar mafarki yake, tun a kawo shi falon dake cike da kayan alatu da akai kadai ya isa ya sanar masa cewar kiran alheri ne ake masa, balle kuma yanzu da aka kawata zuciyarsa da abubuwan da take so, baki yai arba da abubuwan da suka dade ba su ga juna ba.
鈥淎mmy suke nufi ko Nana dai?鈥�
Ta tambaya kansa cike da kwankwanto, har ga Allah yana son duka abubuwan da aka jera masa sai dai a karon farko ya samu kansa da kasa taba komai, a tunaninsa a zuwa yanzu ya kamata ya rika kawar da kai akan wasu abubuwan musamman wadanda za su zubar masa da kima. Gorar ruwan kawai ya bude ya sha, shi ma saboda ya samu ya jika makoshinsa ne. Ya kusan awa daya a dakin sannan aka turo kofar dakin wata hadima ce a gaba wanda ta rikewa Ammy kofar ta shigo ta zauna a kujerar dake fuskantar Sardauna. Cikin natsuwa Ammy ta zauna tana kallon Sardauna, wanda ya sadda kai kasa ya kasa dagowa ya kalleta, sai kokarin risinawa yai yana mika mata gaisuwa irin gaisuwar da be taba yi ma wani ba.
鈥淟afiya Kalau鈥�
Ammy ta amsa masa da kanta tana dagawa Hadimar dake kokarin amsawa a madadinta.
鈥淛e ki kira min Nana鈥�
鈥淎n gama ranki ya dade鈥�
Hadimar ta juya da sauri ta fice, Ammy ta kalli Sardauna da duba irin na tsanaki ta ce
鈥淵a sunanka ma?鈥�
鈥淎hmad Abubakar, amman anfi sanina da Sardauna Hajiya鈥�
Ya amsa mata da sauri yana jin faduwar gaban da ba ta tsoro ko shakka ba face kwarjini da jin kunyar Ammy.
鈥淵ayi kyau, Nana na fada mana abun da kai, kuma na jidadi sosai na yaba鈥�
Ammy ta fada sai kuma yai shiru tana kara sanar da shi isa da izza irin ta matan sarakuna.
鈥淎kwai aikin da kake a yanzu?鈥�
Kamin ya bata amsa Nana ta turo kofar dakin ta shigo, wani irin jan numfashi tai tana zaro da sauri taje kusa da Ammy ta zauna can kuma ta ji zaman be mata ba ta rumgume Ammy tana jin kamar ta je ta rumgume Sardauna, bata tabbatar ta yi missing dinsa sosa ba sai a yau da tai arba da fuskarsa.
鈥淎a bana aikin komai a yanzu gaskiya鈥�
Ammy ta yi shiru tana karantar natsuwarsa.
鈥淜a yi karatu?鈥�
鈥淓h na yi diploma鈥�
鈥淜ana son ka cigaba?鈥�
鈥淚na so ranki ya dade, burina kenan鈥�
After some sec Ammy ta ce.
鈥淲ace makaranta kake so? Ko kuma aiki kake so?鈥�
鈥淚dan zan samu karatun na fi son sa gaskiya, kuma ba ni da zabi duk inda na samu damar cigaba da karatu zan yi farinciki鈥�
鈥淶aka iya karatu a waje?鈥�
Sardauna be san lokacin da ya dago ya kalli Ammy ba, sai kuma ya kalli Nana wanda ita ma kallon Ammy take da mamaki.
鈥淶azzzazzz.....zan iya鈥�
鈥淭o zamu bincika maka best universities da suke waje, inshallah zam dauki nauyin karatunka sai ka kawo takardunka da wuri鈥�
Da sauri Nana ta rumgume Ammy tana murna, Sardauna kam mantawa yai ya mike tsaye sai kuma ya fadi zaune kamar ta rude, i cant believe ba mafarki yake ba. Take a gurin yai ma Allah sujada godiya ya dago da hawaye a fuskarsa yana kallon Ammy.
鈥淣a gode na gode na gode, Wallahi ban san abun da zan fada ba zan san iya addu'ar da zan miki ba, na gode Allah ya biyaki da aljanna鈥�
鈥淣i ma na gode, ka cancanci komai daga garemu, bayan shi akwai abun da kake so?鈥�
鈥淜in gama min komai Hajiya鈥�
Sardauna na fada har lokacin idonsa na cike da hawaye. Nana ta yi karaf tace.
鈥淎a Ammy, ba ki gama ba, a gidan Yayarsa yake zaune kuma gidan duk ya lalace, aAmmy dan Allah ki yi wani abu鈥�
鈥淲annan kuma za a sanarwa Mai Martaba, na san zai yi wani abu akai inshallah鈥�
Nana ta sake rumgume ta tana murna.
鈥淭hank You so much Ammy na gode鈥�
Ammy ta yi murmushi, Sardauna ma murmushi yake yana kallon Ammy yana jin kamar ace yana da damar da zai rumgume ta saboda murna da jindadin abun da tai masa.
***
Kamar yadda suka tsara washe garin ranar Bappa da Kawu Dan iroro suka shirya suka tafi Katsina, bayan mota ta sauke su suka tari napep suka fada mata inda zata kaisu, wato unguwar su Shattima har ba kin gate din gidan Mai Napep din ya sauke su, sai da suka kira Shattima ya sanar musu yana cikin gidan sannan suka sallami mai napep, suna waje tsaye mai gadin ya bude gate din ya shiga da su, shi yai musu iso har cikin falon Shattima, kallon kallo Bappa da kawu suka rika da ma juna kamin su koma kallon tsarin falon da uban dukiyar da aka zuba.
Shattima ya sauko sanye da manyan kaya shadda da hula sai kamshi yake zubawa kamar wani sabon ango, da kansa ya dauko musu lemu sannan yai musu izinin zaman kan kujerar tsabanin kasa da suke zaune. Kalamai na natsuwa da mutuntawa yake musu duk tambayar da suka masa sai ya basu amsa, daga karshe ya kira Ammy video call ya ce ta saka akaiwa Fadime saboda kawai su yarda da shi kuma su samu natsuwa. Ganin Fadime a video call din ya tabbatarwa su Bappa gaskiyarsa, tana jin muryar Bappa ta hau murna tana jindadin jin muryar mahaifinta duk da kasancewar bata ganinsa hakuri ta hau bashi tana ta kuka da hawaye sai fadin take ya zo ya dauke ta.
Bayan sun gama Shattima ya karba yana ta kallon fuskarta ba tare da yace mata komai ba, sannan ya kashe wayar. Da kansa ya tabbatar musu cewar zai siye musu tickets na jirgi na zuwa can Yola din tare da shi, har waje ya rakosu ya saka direbansa ta kaisu har garin Bandalo bayan yayi musu kyauta 100k.
Cikin far'a da jindadi suka isa gida suna da godiya ta sakawa Shattima albarka da yaba halinsa. Tun a daren ranar Shattima ya siya musu tickets kuma ya kira Bappa ya fada masa cewar ya shirya da safe zai aiko direbansa ya dauke su, washe gari tun 6am direban Shattima ya kama hanyar zuwa garin Bandalo dan dauko su Bappa ko da ya isa har sun shirya, suka shiga motar ya juyo da su zuwa Katsina, maimakon a wuce da su airport sai da aka fara biyawa da su gidan Shattima suka karya da lafiyayen abincin da yai musu order sannan suka shiga wata motar ta alfarma tare da shi zuwa airport.
Ba su wuce 30 min da isa airport din ba jirginsu ya tashi zuwa Yola...
0 comments:
Post a Comment