Bata yarda da gaske auren za a mata ba sai da aka saka ta lalle gidansu ya cika da mutanen na bangaren Baba da Mamanta, sai dai duk wanda ya ganta ya kuma san yanayinta ya san bata maraba da auren ganin irin damuwar da ta shiga wanda ta haddasa mata rashin iya cin abinci, sai yawan kuka da tagumi, idan aka tambaye ta tace babu komai bata, babu yadda kanen mahaifiyarta ba su yi ba, akan ta fada musu idan bata son aure amman ta ki tace komai, Tumba kam sai karew take har da fadin wai ita ta kawo shi da kanta tace tana sonsa. Kudin da ya bata yace a siya mata kaya sai ta siyo mta atamfar roba 5 sai talkama da yan tarkace kamar budurwar kauye.
Tana jin yadda yan uwan suke labarin gyara gidan da suke je suka gani wanda za a kaita sai yabawa suke suna fadar ya gyara mata abunta ba laifi, suna ta saka masa albarka saboda yace baya son komai, gashi yayi duk wani kokari da ake na al'ada daidai gwargwado, sai dai abun da ya bawa kowa mamaki cewar da yai baya son tai walima a nan sai washe garin ranar da ta tare, wani abun da ya kara bawa Falmata haushi da bakinciki ko ganinsa sau daya tai be sake zuwa ba, sai dai yace yana gaisheta. Sai wasu mutanen da suke zuwa da sunan danginsa kana ganinsu ka san su ma ya ku bayi ne, masu neman a gurin Allah.
Ranar yau ta kama friday ranar da ake daurin aurenta, irin ranar da wasu mata sa'o'in suke jira suke dakon zuwanta, sai dai ita a gareta ta zama kamar ranar mutuwa ce, tana jinta kamar ranar da ta fi ko wace rana bakinciki ce a gurinta, tana jin cewar zata bar wata wahalar ne ta fuskanci wata, taya zata yi rayuwa da tsoho? Samun kanta tai da kuka tun safe ta kasa karyawa da komai har sai da Tumba ta jata gefe tana mata masifa.
鈥淲ai Falmata so kike ace auren dole aka miki ne? So kike a fara zaginmu ni da mahaifinki? Me ke damunki wai? Kina ta kuka kamar wance aka cewa ga mutuwa? Aure ai abun so ne, kamata tai ki yi murna ki yi farinciki Allah ya kaiki gaba, kuma wata kila ma b dadewa zaki ba ya mutu tun da ya tsufa, idan kika tonawa babanki asiri ke da shi ne ni ba ruwana鈥�
Jin haka yasa Falmata ta dago ta kalli Tumba.
鈥淯mma da gaske auren min zaku min?鈥�
鈥淕ashi kina gani anjima za a daura aure? Ko so kike a fasa? Tsab Malam zai iya tsine miki Wallahi鈥�
Falmata ta share hawayenta wasu na sauko mata ta bar Tumba a gurin tsaye ta nufi dakinsu, guri ta samu can karshen shimfidarsu ta kwanta tana ta hawayen da bata san ta ina suke zo mata ba, miyasa ranar yau zata zame mata haka? Why rayuwa ta zabi jefata a irin wannan halin? Me ta aikata duniya ta mata juyin masa? Hannayenta ta saka ta rumgume kirjinta tana jin wani irin ciwon kirji da ba zata iya misaltawa ba.
Ana saukowa daga sallah jumma'a aka daura aurenta, yan daurin aure na dawowa gida ya cika da guda sai ta rufe ido ta dukule cikin hijabi tana amsa sallamar da hawaye ke mata, Daman abun da take tsoron jin kenan gudar aurenta gudar da take jin sautin mutuwa zai fi sosuwa a kunnenta fiye da ita. A dolen dole aka cilas mata yin wanka ta saka sabon tufafinta, da mayafi aka kira wata local mai makeup tai mata makeup aka bata 500.
Misalim 5 na yamma tana zaune a dakin ta saka abinci a gaba ta kasa ci, kawarta Khadija ta shigo, tun daga bakin kofar Khadija ta fashe da kuka, Falmata ta fara nata kukan tun tana yi a hankali har ya ci karfinta, Khadija ta zo ta rumgume ta, tana jin kamar ace akwai abun da zata iya yi ta hana auren domin Falmata ta labarta mata komai, gashi bata son rabuwa da kawarta.
鈥淜i yi hakuri kin ji wata rana sai labari鈥�
Khadija ta fada tana rike da hannayen Falmata, suna ta kuka aka rasa mai rarrashin wani, sosai Falmata ta ji sanyi har ta samu sha zobon da aka aje mata, sai ta kwanta jikin Khadija tana jin kamar ace mahaifiyarta na raye.
Abun da Falmata bata sani ba, shi ne kuka be shirya raga mata ba a wannan ranar da ya kamata ace ta zame mata ta farinciki amman ta zo mata a haka, cikin kuka da bakinciki.
A lokacin da motoci su kai layi bakin titin unguwar ne mutane suka fara tambayar diyar waye za a dauka, Falmata kam tana cikin dakin Baba da Tumba sai nasiha suke mata tana kuka, tun tana kukan na hankali har ta fara bawa mutane tausayi, ana kokarin fitar da ita daga gidan tana riko mutane tana kuka, har sai da Tumba ta saka hijabinta ta kama hannunta suka fita tare, dayan hannunta na rike da kawarta Khadija. Tafiya kawai take tana jefa kafarta a duk inda ta samu tana kukan da babu sauti har suka isa bakin titin yaran unguwar suna biye da su da sauran yan biki suna ta guda, abun ka da Amarya mai farin jini.
A lokacin da suka isa bakin titi sai kallo ya koma sama, Tumba ta saki ido tana kallon mayan motocin da aka jera na alfarma har kusan guda goma sha biyu.
鈥淛ama'a ina motar mu?鈥�
Ta tambaya gabanta na faduwa, Sai yan bikon su ka ce
鈥淪u ne nan ai, amman ga motar da Amarya zata shiga can鈥�
Sun nuna wata kafirar mota mai kyau fara sol kana ganinta ka ga sabuwar mota, a take kallo ya koma sama, daga Tumba har yan biki suka koma mamaki, ba ma kamar ita ta take ganin kamar mafarki take. Fitilar hannunta ta haska fuskar matar da ita dan kara tabbatarwa.
鈥淭o鈥�
Ta fada cikin kunya, da tsoro, wata zuciyar na raya mata cewar wata kila arosu yai ko kuma abokansa ne manyan mutane suka yi masa kara. Kamar hawainiya haka ta nufi motar da aka bude musu ta shiga sannan aka shigar da Falmata da kawarta Khadija wanda ita ma mamaki ya kusa kashe ta.
鈥淪hiyasa Tumba ta dage sai an yi, ashe saboda ta san mai kudi ne ta ci duniya鈥�
Khadija ta raya a ranta, haka aka cika motocin har wadanda ba da su ba a bikin sun samu gurin shiga, unguwa ta dauka cewar Falmata ta auri wani hamshakin mai kudi, wasu na fadar wai ai hakurin da tai ne wasu kuma su ce Allah ya sa na kwarai ne. Tumba kam ciki ya duri ruwa ta rasa wane tunani zata fara yi. Ita dai tana ciki motar ana tafiya har suka shiga wata sabuwar unguwa ta manyan mutane, a zatonta wucewa za ayi, ba ta ankaro ba ta ga an kunna kai cikin wani katon gida. Mai bala'in kyau da daukar hankali, fentin gidan fari sol ga haske kamar rana, idan sama ne mai hawa daya an kawata ko'ina da fulawoyi.
鈥淜ai malam gidan Malam Mu'azu za ku kai mu fa? Ya muka ga nan kuma?鈥�
Tumba ta sauko daga motar tana fadar haka, gabanta sai faduwa yake.
鈥淣an ne gidan ai Inna鈥�
Daga daga cikin matan da suka zo biko ta amsa ta.
鈥淜e Ta dela wannan ne gidan da kuka he kuka gani?鈥�
Wacce aka kira da Dela ta girgiza kai.
鈥淎a ba wannan ba ne鈥�
鈥淚nna an canja wacan ne shiyasa, daman saboda ga a yi ma wannan fenti ba ne yasa aka ce a akaita can, sai gashi kuma an gama kamin lokacin鈥�
Numfashim Tumba ne ya fara rawa ta ja kafa kamar wata marar lakka suka doshi cikin gidan dake ta kamshin turare. Bata raina kamta ba sai da suka nas kafarsu cikin falon da za a iya kira da aljannar duniya. Sanyi ac da katon tv ga manyan kujeru farare masu kawata ido da rudarda makiya suna musu marhabun...
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Jirginsu na sauka direban Shattima na isowa, duk inda suka bi sai an kalli Shattima dake cikin shiga ta manyan kaya ga kuma Bappa da Kawu dan iroro dake biye da shi cikin shigarsu ta fulanin kauye, kana ganinsu ka ga fulanin ruga. Kawu dan iroro sai washe baki yake ganin a jirgi suka sauko abun da be taba tunanin zai faru, tun kam su karaso gurin motar Baba Adamu ya fito ya bude ma Shattima gidan baya a tunaninsa baya zai zauna kamar yadda ya saba. Sai ya ga sabanin haka ta hanyar nuna ma su Bappa mazaunin baya.
鈥淏ismillah Bappa ku shiga mota鈥�
Shi kuma ya bude front seat ya shiga ya zauna, Baba Adamu ya fisge motar kamar yadda ya san Shattima na son tuki. Bappa be tabbatar da Shattima babban mutum be ne kuma dan Babba mutum har sai da suka shiga masarauta, a nan suka rika kallon kallo shi da Kawu. Shattima da kansa ya sa a kira masa sarkin gida, sai ga shi ya zo da gudu ya zube gaban Shattima yana kwasar gaisuwa.
鈥淎llah ya taimake ka, Allah ya kara maka lafiya鈥�
鈥淪arkin gida ba bakina nan a basu masauki mai kyau鈥�
鈥淎n gama dan sarkin da yafi wani sarki, an gama babbar giwa, Allah ya kara maka lafiya rai ya dade yai karko鈥�
Uffan Shattima be sake ce musu ba, ya wuce abunsa bangaren Ammy, Bappa da Kawu kuma suka bi bayan sarkin gida kowa ne fuskarsa dauke da mamaki.
Kamar wani bako haka Shattima ya shigo cikin falon Ammy ya zauna yana dagawa Jekadiya hannu alamar amsa gaisuwarta da tai masa. Sai da ya fara kallon tv kamin ya kalli dakin yaransa, a idan ya shigo sai ya fara zuwa ya duba su wani lokacin ma sakawa yake a dauko masa su a gidansa dake wajen masarauta. Ba karamin sosuwa zuciyarsa tai ba tunawa da babu yaran a yanzu. Mikewa yai tsaye ya saka hannunsa daya a aljihu ya nufi dakin Nana, kamar yadda ya zata haka ya tarar Fadime na dakin zaune kasa hannunta a plate tana cin tuwon alkama da miyar ganye, kana ganin yadda ta bata fuska kasan bata son cin abincin.
鈥淲aye a nan?鈥�
Ta tambaya kamar an mata dole tana turo baki gaba. Samun kansa yai da murmushi sai farinciki da annashuwa suka baibaye masa zuciya. Sakin kofar yai ya fara takawa zuwa inda take.
鈥淪hattima鈥�
Ta fada tana washe hakora, sai ya tsaya cak yana kallonta a tunaninsa ta ji saitin tafiyarsa ne.
鈥淕a kamshin turarenka nan Wallahi kai ne鈥�
Ta fada da dariya. Hakan yasa shi dariya shi ma ya karasa kusa da ita ya zauna a kasa kamar ita.
鈥淢e kike ci?鈥�
鈥淵eeee na gane kai ne, ina Bappa?鈥�
鈥淣a saka a kai shi masauki ya huta a bashi abinci tukuna sai na sadaku鈥�
鈥淎a dan Allah ka kai ni yanzu, dan ina son na ga Bappana鈥�
鈥淕ani?鈥�
鈥淣o ji ina son na taba shi na ji鈥�
鈥淵anzu muka shigo ki bari na huta su ma su huta鈥�
鈥淎a dan Allah鈥�
Ta fada tana kokarin saka masa kuka. Sai ya kura mata ido, daman ya san za a rina, wai an saci zanen mahaukaciya. Kamin yace komai har ta mike tsaye tana mika masa hannunta.
鈥淲anke min hannuna鈥�
Ya daga kansa yana kallonta da dan mamaki irin mamakin yadda take masa abubuwa, wata kila soboda idonta na rufe ne ko kuma saboda halinta ne oho.
鈥淲a yake wanke miki hannu idan kin ci abinci?鈥�
鈥淣i nake wankewa鈥�
鈥淭hen why yanzu kika ce na wanke miki?鈥�
鈥淪aboda ka zo mana, kasan ai ina jindadinka鈥�
鈥淩eally?鈥�
鈥淵es鈥�
鈥淭o je ki wanke sai na saka a kaiki鈥�
Ta fara takawa tana lalebe, ganin hakan yasa shi mikewa tsaye ya kama hannun nata suka nufi toilet din Nana. Da kansa ya kunna fanfo ya tara hannunsa ya saka nashi hannun yana murza mata a hankali.
鈥淲annan gidan na ku mai kyau ne sosai ko? Fanfo har a bandaki mu a kauyenmu ba mu da fanfo ma sai rijiya鈥�
Be ce mata uffan ba, har ya gama wanke mata hannun, sai ta mika masa dayan.
鈥淲annan ma ya taba tuwon鈥�
Ya rika hannun ya wanke mata yana mamakin kansa, ko kadan baya son yi mata musu, baya son tai requesting abu ya hanata, sannan baya son ya ga ranta ya bace.
鈥淪arautar nan gidan Babba ce ko? Ko karama?鈥�
Be dai ce mata komai ba, surutun da take ne yasa Nana ta bude kofar bandakin ta leko sai ta hango Yayanta rike da hannun Fadime yana goge mata da tawul. Tsaye tai tana kallonsa da mugun mamaki shi ma kallonta yake kamin ya kamo hannun Fadime su fito daga bandakin.
鈥淵aya...鈥�
Nana ta fada tana masa kallon mamaki. Sai ya kalleta.
鈥淣ana me kika gani?鈥�
鈥淣o ban ga komai ba鈥�
Ta amsa masa tana zaro ido, sai ya juya sai kuma ta sake kiransa.
鈥淵a na ga kana wankewa Fateema hannun鈥�
Juyowa yai yana kallonta fuska ba yabo ba fallasa.
鈥淶an iya sirri da ke?鈥�
鈥淏a zan fadawa kowa ba, i mean ban ga komai ba鈥�
鈥淕ood鈥�
Ya juya ya nufi kofa sai ta bishi da kallon mamaki har ya fice hannun Fadime na cikin nasa. Sai da suka fito sannan ya saki hannunta.
鈥淏i yo ni鈥�
Saurarawa tai ta fara bin inda take jin takunsa har suka iso cikin falon.
鈥淛ekadiya ki kai yarinyar gurin mahaifinta, sarkin gida zai fada miki inda yake鈥�
Yana fadar hakan ya mike zuwa dakin Ammy. Jekadiya ta mike tsaye da sauri bayan ta amsa ta kama hannun Fadime suka fice zuwa neman Sarkin gidan, sauko suka downstairs tana rike da hannun Fadime har suka fita gate din zuwa inda ta san Sarkin gidan yana zama. Jurry na tsaye jikin motarta tana waya idonta sanye da bakin gilashi ta hango Jekafiya da Fadime sun wuce, da sauri ta sauke wayar ta cire gilashin idonta ta kwalawa Jekafiyar kira.
鈥淛ekadiya鈥�
Jekadiya ta juyo da sauri tana amsawa, juyowar da tai sai ta juyo tare da Fadime da take rike da hannunta, tun kam su karaso inda Jurry take hankalinta yai mugun tashin, ganin Fadime. Tana ganin fuskarta ta gane ta kuma ta tuna inda ta taba ganinta duk da kasancewar wacan mai gani ce wannan kuma makauniya.
鈥淚na Ina zaki je?鈥�
Ta tambaya numfashinta na rawa.
鈥淩anki ya dade aike zan isar鈥�
Fadime na jin ance ranki ya dade sai ta saka duka hannayenta ta kama hannun Jekadiya ta rike.
鈥淥kay wacece wannan?鈥�
鈥淭o nima dai bana ce ba, domin ko sunanta ban rike ba鈥�
鈥淜e ya sunanki?鈥�
鈥淔ateema鈥�
Fadime ya fada, sai jurry ta gyada kai.
鈥淥wk Fateema kawai鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淥kay ku tafi kawai鈥�
鈥淕odiya muke鈥�
Jekafiya ta fada sannan ta ja hannun Fadime suka wuce, Jurry ta juya da sauri ta koma cikin gidan tana gudu kamar zata fadi, kamin ta isa dakin Hajiya har hakki take idonta ya cika da hawaye saboda tashin hankali, da karfi ta tura kofar dakin ta shiga wanda ya saka Hajiya yi mata wani kallo na mamaki ganin ta yi abun da bata saba ba.
鈥淛uwairiyya?鈥�
鈥淗ajiya na shiga uku na lalace, asirina da naki ya tonu, Hajiya na ga yarinyar nan da Kausar take fada, Hajiya ashe ita ce a gurin bokan nan, yarinyar da muka gani gurin bokan nan tana tare da wani saurayi da ba shi da riga a lokacin da muka je, Hajiya ita ce Fadime da ake fada, yanzu na ganta tare da Jekadiya na tambaye ta tace sunanta Fateema, na shiga uku Hajiya na shiga uku...鈥�
Ta fadi kasa tana buga hannayenta kamar wata mai aljannu.
鈥淪hiyasa take cewa a boyeta karki ganta Hajiya ta fada musu komai, ni ban ma gane kan wannan abun ba wayyo Allah na, na shiga uku idan Mai Martaba ya ji wannan abun tsine min zai yi, kuma masarautar ta karya da ni, garin Yola zai gagareni zama wayyon Allah na, ko mijin aure sai ya min tsaye Hajiya鈥�
Hajiya ta kankance ido tana kallon Jurry, sai kokarin taro maganar take tana fassarawa da halshen da zata iya ganewa, domin yaren ya mata nauyi.
鈥淏an gane manufar wannan bokon ba, shiyasa be fada mana wacece Fadimen ba? Yarsa ce ko kuma me? And taya ta zo gidan nan? Ko kuma bokan Hajiya ne muka je gurinsa ba mu sani ba?鈥�
Jurry ta kara fashewa da kuka.
鈥淗ajiya ba lokacin yin wannan tambayar ba ne, dan Allah ki tashi muje wani gurin tun abun be gama girma ba鈥�
Hajiya ta mika hannu ta dauki wayarta ta kira Hajiya Talatu, Hajiya Talatu na yin picking Hajiya Babba tace.
鈥淜ina ina Hajiya Talatu?鈥�
鈥淚na gida, lafiya dai?鈥�
鈥淏a lafiya ba, asirinmu ya tonu, ki aika yanzu yanzu nan a dauko matar nan, gani nan zuwa鈥�
鈥淚nnalillahi miya faru?鈥�
鈥淏a maganar waya ba ce, sai na zo鈥�
Hajiya ta katse kiran sannan ta sauka kan doguwar kujerar da take ta nufi inda mayafanta suke ta dauka wanda yai kala da tufafinta ta yafa.
鈥淭ashi share hawayenki, ki shiga mota zan yi magana da Mai Martaba yanzu sai mu tafi gidan Hajiya Talatu鈥�
Jurry ta zabura ta shiga bandakin Hajiya da gudunta ta wanke fuska ta fito tana gogewa da mayafinta ta fito falo a firgice, kana ganinta kasan bata cikin natsuwa jikinta sai rawa yake irin na barawo da mai kaya, tana isa gurin motarta tai ta bude motar ta shiga tai ribas, kamin Hajiya ta nemi izinin Mai Martaba ta fito har Jurry ta fara jikewa da gumi duk da kasancewar ac motar a kunne yake.
Gidan baya Hajiya ta shiga fuska a daure tamau kamar wanda akai wa bushara da shiga wuta, Jurry kam ido sai cika yake da kwalla, gaba daya ta bi ta rude, domin ta san wannan abun har ita zai taba. Kamar ta sato mutum haka ta rika gudu da motar tana sharar kwalla.
鈥淜i shiga natsuwarki mana, zaki tonawa kanki asiri鈥�
鈥淎sirina ya gama tonuwa Hajiya, indai har ta fadawa kowa to ba abun da ya rage min, kowa zai rika kallona a matsayin yar da take son ta kashe mahaifinta, kuma ace ina budurwa yar sarauta har na san bin bokaye? Wallahi babu wanda zai aure ni Hajiya kuma Mai Martaba tsine min zai yi鈥�
Ta fashe da kuka tana duka sitiyarin motar da karfi, bata taba shiga tashin hankali irin na yau ba, duk wani abu da take tunani a da sai ya tarar na yanzu ya ci uban bata shiri ya zama har da tsonon asiri da bata suna da kuma lalata mata rayuwa gaba daya. Ta yi horn ya kai sau biyar kamin mai gadin gidan Baba Waziri ya bude mata gate ta shiga, part din Hajiya Talatu ta faka motarta ta bude ta fita, ta bar Hajiya a ciki, iyakar kokarin da tai na boye fuskarta ne ta wuce dakin Hajiya Talatu ba tare da ta yi magana da yaran Hajiya Talatu da suke falon ba, cikin har da Haroon wanda dawowarsa kenan daga Abuja, kallo daya yai mata ya dauke kai ya maida gurin Hajiya Babba wanda ta shigo rike da waya tana dannawa.
鈥淗ajiya barka da wuni鈥�
鈥淎h Ah Haroon sukar yaushe?鈥�
鈥淏an dade ba, ya gida ya Mai Martaba da jiki鈥�
鈥淛iki Alhamdulillahi鈥�
Ta nufi dakin Hajiya talatu cikin taku na alfarma da kokarin danne damuwarta. Da waya makale a kunne ta shiga tana fadawa Kausar ta rufe mata dakinta ta manta ta fito bata rufe dakin ba. Tun kamin ta zauna Hajiya Talatu ta saka salati tana dora hannu a kai saboda abun da Jurry ta fada mata
鈥淢un shiga ukun mu, Allah ni kaina idan Waziri ya ji wannan maganar aurena ya kare kenan, ba zai dubi yaya ko shekarun da akai a tare ba, akan Mai Martaba da Ammy baya jin asss bale kuma ya ji zance har da neman kisa? Gashi na je nemawa Mai jidda maganin hana auren? Wallahi kenan nan tawa ta karewa鈥�
Hajiya ta tabe baki.
鈥淭a mu ta kare zaki ce, ni kina tunanin idan Mai Martaba ya sani zama zai yi da ni? Korani zai yi ya barwa Ammy gida ita kadai, daman abun da take nema kenan, sannan na shiga a bakin duniya...鈥�
Kamin Hajiya ta karasa Jurry ta jarba tana kuka.
鈥淣i kuma ba zan samu mijin aure ba, kuma Mai Martaba tsine min zai yi, na zama zakka a gidan nan鈥�
Hajiya Babba ta kalli Hajiya Talatu zuciyata da mugun nauyi.
鈥淣a fada miki ki aika a dauko matar nna yau yau ba sai gobe ba, ta zo nan ta yi mana duk abun da ya kamata, haka mu kai wasa a baya har Falmata da Sardauna suna mana tsaye a wuya, domin su na su duk mai sauki ne ba kamar wannan ba鈥�
Hajiya ta ce.
鈥淎i kina kirana na kira matar da ta san gurin na ce ta bar abun da take ta dauki shatar motar kasuwa taje ta dauko ta, domin idan na aika tare da direba wani karin tonon asirin ne, amman gaskiya wannan bokan ya iya munafurci, ta ya zai mana haka? Daga neman taimako?鈥�
Jurry dai sai kuka take Hajiya Babba kuma ta nutsa a duniyar tunani tana ganin abun kamar ba gaske ba.
FADIME POV.
Sai da suka wuce take tambayar Jekafiya.
鈥淲acece wanda ta tambaye ni?鈥�
鈥淏a ki santa ba鈥�
Jekakadiya ta amsa mata a takaice haka take mata a duk lokacin da ta tambaye ta, ba ma ita kadai ba har wasu da ba Ammy ko Shattima ba idan suka tambaye wani abun gudun laifi ko ace ka yi sai ta ba shi takaitacciyar amsa, hakan da Jekadiya tai ba karamin kufula Fadime yai ba, daman ta lura a duk lokacin da ta tambaye ta wani abun sai ta amsa mata kamar bata son amsarwa ko kuma ta takaita, cikin bacin rai Fadime ta bi ta har suka isa inda Sarkin gida yake ta gabatar masa da sakon Shattima, sai ya zabura da sauri ya ya shiga gaba suna binsa a baya har suka isa gurin da ya sauke su Bappa, shi da kansa ya shiga karamin falon da sallama suka amsa masa, suna bata cikin hakkinsa. Fadime na jin muryar Bappa ta fara kokarin sakin Jekadiya tana kiransa.
鈥淏appa...鈥�
Kamin ya fito har Jekadiya ta kama hannunta ta shiga da ita cikin falon, ganin Fadime yasa idon Bappa cika da kwalla ita kam tu ni nata hawayen suka fara zuba sai hannu take mikawa ta taba shi.
鈥淏appa... Kai ne鈥�
Ta fada cikin kuka da shauki, sai ya amsa mata da yaren fulantanci yana kama hannunta.
鈥淔ulani...! Har nan kika kawo mu? Fulani baki jin magana dubi yadda kika koma?鈥�
Sai ta fashe da kuka tana taba fuskarsa.
鈥淒an Allah Bappa ka yafe min, na yi dana sani kuma ba zan sake ba, Bappa idona na ya rufe bana ganin komai tun ranar idon be bude ba har yanzu, Bappa ba dadi bana ganin kowa, sai dubu kullum komai zan yi sai dai na yi lalabe鈥�
Ta kara fashewa da kuka sosai, sai lalaben fuskar Bappa take, Jekadiya na ganin haka ta juya ta fice tare da Sarkin gida.
鈥淎i rashin jinki ne ya ja miki, daman wanda be ji bari ba zai ji hoho... Ko ina ke ce Fadime ke ko tsoro baki ji鈥�
Cewar Kawu dan iroro cikin fada yana tsude hannu, Fadime na jin haka ta kama Bappa ta rike tana kokarin rumgume shi.
鈥淏appa dan Allah karka min fada, ka ga bana gani yanzu, dan Allah kar ka ga laifina, zan fada maka gaskiyar komai da komai Wallahi na rantse鈥�
A gurin da take tsaye ta zauna ta fara labarta musu abubuwan da suka faru na gaskiyar inda ta san ta yi karya sai ta fashe da kuka tace Bappa ya yafe mata ita ma ba da son ranta tai ba, duk abun da ta fada kwatankwacin abun da Wasim ya fada musu ne, sai karin wasu abubuwan da Wasim be fada ba domin ita zai ta fede daga biri har wutsiya, sai da ta kai karshe sannan ta tsaya tambayar Bappa tambaya mai nauyi.
鈥淏appa zaka bar ni na auri Wasim?鈥�
Kamin Bappa yace komai Kawu ya kwatseta ta hanyar daka mata tsawa yana zaginta da hannu kamar tana ganinsa.
鈥淜e arrrr Fadime, kina abu kamar ba ki sha nonon Fulani ba, duk wannan abun da ya faru da ke be isa ya saka ki natsu ba, ki yi hankali? Ke wace irin yace? Rashin kunya kiri kiri har kina tambayar aure? To shi Wasim din musulmi ne aka ce miki? Kuma mutumen da danginsa suka miki haka kina tunanin za su yarda ki aureshi ne? Tsafe ki za su yi ko ma su kashe ki gaba daya鈥�
Ta dafa zuciyarta da karfi tana zare ido.
鈥淣a shiga uku... Bappa ai zai iya musulunta kuma dan sarauta ne baka ga yadda ke masa ba鈥�
Ta fada da iyakar gaskiyarta, domin ta gani da idonta irin yadda ake bawa Wasim girma a garinsu saboda yana dan sarki abun da ya kara mata son sa kenan a ranta, tana jin ita idan ta aure shi haka za ayi mata. Bappa ya sauke ajiyar zuciya yana kallon yarsa, gaba daya ya rasa a wane muhalli zai saka Fadime, tunaninta har yanzu be bata ta fara jin tsoron ta nisanta kanta da Wasim ba sai neman aurensa take, kuma kai tsaye take fada masa haka abun da ya tabawa al'adarsu ta fulani.
鈥淔ulani natsu ki saurareni, kin girma ya kamata ace kina da hankali da tunani kamar sa'o'inki, ke yanzu mutumen da zuwa garinsu kadai ya maida ke haka har zuciyarki take miki shaa'war aurensa? Ki fara bari ki ga idon idan ya bude tukuna kika sani ko a haka zaki zauna har abada? Sanadinayar abun da kika aikata Allah kadai ya san halin da kika jefamu, Shatu har da ciwo tai ke kuma kin zama a haka ni da Kawu da ba mu taba mafarkin zuwa yola ba gamu a gidan babba sarki a yola saboda ke, to ya isa haka nan idan kina yin hankali da tunani ki fara tun yanzu idan kuma ba zaki yi ba, ni na san maganinki?鈥�
鈥淢enene maganina Bappa? Ai shi Wasim din ba zama zai yi a garinsu ba, zan fada masa ya dawo garin mu ya zauna tare da mu, Bappa dan Allah鈥�
Bappa ta ji kamar ya dauke ta da mari sai kuma wata zuciyar ta hana shi ganin halin makantar da take ciki.
SHATTIMA POV.
Yana tura kofar dakin Ammy suka yi ido biyu da Baba Waziri, wani irin abu Shattima ya ji kamar ya fasa ihu ko kuma ya juya ya koma amman ba hali, yanayin yadda ya ga Ammy na murmushi ya san ba zai wuce zancen aurensu da Maijidda ba.
鈥淲aziri samun dan'uwa irinka abu ne mai wahala a wannan zamani, kwata kwata kai ta kanka kake ji ba ta dan'uwanka鈥�
Cewar Ammy tana kallonsa da murmushin irin yadda yake nunawa mai martaba da yayansa kulawa abun har mamaki yake bawa Ammy. Baba Waziri yayi murmushi.
鈥淎mmy kenan, irin mu suna nan da yawa, ai ko'ina akwai mutanen kwarai, kuma rayuwar duniyar nan idan ba ka yi dan Allah da zumunta ba dan me zaka yi? Mu na yi saboda yaranmu su ma su gani su koya daga garemu, a can ba mu san kanmu ko yayan mu sai yayan yan'uwa su ne namu na mu kuma su ne na su鈥�
鈥淎llah ya saka da alheri ya kara hada kanku kuma ya hada kan zuri'ar gaba daya鈥�
Sai da Baba Waziri ya gama magana da Ammy sannan Shattima ya mika masa gaisuwa yana kallon Ammy domin ta hanyarta yake gane labari mai dadi ko akasin haka, tsoronsa daya kar ace zancen aurensa ne Baba Waziri ke yi, tun da ya sanar masa tun a waya cewar ya fara shiri, Baba Waziri ya duba Shattima duba bana wasa ba, irin duban nan na babba da yaro ya soma magana cikin dattijantaka.
鈥淪hattima ka yi hakuri, ban nemi shawararka ko izininka ba na tsayarda rana karshen watan nan, na san idan na tsaya neman shawararka zaka fara kawo wasu kabli da ba'adi ne, kuma ina jin na isa da kai shiyasa nai haka鈥�
Shattima yayi shiru be ce komai ba, sai dai har ga Allah be son wannan hadin da Baba Waziri yai tsakaninsa da Maijidda, ya san tana tsoron ta aureshi ta mutu kamar sauran matan, kuma ko da babu mutuwa ba lallai ne a samu kwanaciyar hankali a tsakaninsu ba, domin shi be taba kawo ta a ransa ba, ita ma kuma bata taba kawo shi a ranta ba, ko da ma ace sun taba irin yadda Hajiya Talatu taka kin Ammy abu ne mai wahala ta bar su su yi zaman lafiya balle kuma ga wannan jarabawar da take tare da shi.
鈥淏a ka ce komai ba鈥�
Baba Waziri ya fada jin yayi shiru ya kasa furta komai, ga fuskarsa bata nuna jindadi ko akasin haka ba. Shattima ya dago ya kalli Ammy sannan ya kalli Baba Waziri ya ce.
鈥淏aba ita Maijidda ta amince? Idan har bata amince ba dan Allah kar ayi mata dole, ni akwai wanda zan iya nema a hadamu...鈥�
Ammy ta watsa masa wani kallo mai kama da harara, Baba Waziri ma kallonsa yake.
ZAINAB POV.
Cikin abun da be fi kwana biyu ba, ta rame ta koma kamar marar lafiya, ko da yake za a iya kiranta da marar lafiyar amman ta zuci ba na jiki ba, damuwar da take ciki ya mata yawa, idan ta fara tunani sai ta rasa ta ina zata tonke. Ta ya zata tuna cewar mahaifiyarta ce ta kashe mijin da zata aura ta ji sanyi? Ta ya tunaninta zai tsaya akan abun da mahaifiyarta ta aikata na kashe mutanen da basu mata komai ba face kyautawa hankalinta ya kwanta? Ta ya zata tuna yadda rayuwa ta zo mata a birkice a haife ta bata hanyar sunna ba kuma ta jidadi? Anya farinciki zai sake kusantarta? Sai a yanzu ta gane darin dukiya da kyau ko isa ba shine farinciki ba, kuma a yanzu ta yarda ba komai kudi suke iya siya ba, domin da ace kudi suna siyen komai da ta siye wata uwar ta canja iya, da ta siye wani uban ta canja wacan da yai cikinta a tasha wanda ko sunansa ba ta sani ba.
Barin jikin window tai ta saka hannunta ta share hawayen da suka zubo mata, sannan ta nufi kofar dakinta ta bude ta fita, a falo ta samu Iya tsaye tana gyaran zane da alama fita zata yi domin har ta sanya hijabi.
鈥淚na zaki je?鈥�
Zainab ta tambaya daga jikin kofar dakinta da take tsaye, sai Iya ta dago ta kalleta.
鈥淯nguwa鈥�
鈥淯nguwa gurin me? Shekaranjiya kin fita jiya ma kin fita kullum sai kin fita, amman wannan fitar da alama mai muhimmanci ce shiyasa kika saka sabon kaya鈥�
Iya ta daura zanenta tana kallon Zainab da mamaki.
鈥淎 da can baki min irin wannan sa'idon, ke da na haifa kike da damar fita ki yi yadda kike so balle kuma na haife ki? Ni ce uwarki fa karki manta鈥�
鈥淣a san ke ce uwata ai, na san ke kika haife ni haihuwar da bata min rana ba, enough is enough Iya! Ki bar Ammy da iyalanta su huta, ki bar Shattima yayi rayuwa kamar kowa, mutanen nan ba su miki komai ba sai karamci da kyautatawa, idan ma tsoron kike asirinki ya tonu miyasa kika aikata tun farko? Wallahi idan baki kyale su ba Iya sai na aikata abun da baki taba tunani ba鈥�
Ta karasa cikin kuka mai karfi hawaye na sauko kamar dan ta kadai akai yi su, juyawa tai da sauri ta koma dakinta tana kukan da ita kanta ba zata iya fadar na wanene a cikin danuwarta ba, kamin ta karaso gurin gadonta ta hango Wasim tafe sanye da kananan kaya kamar wacan karon, banbancin wacan dress din da wannan wacan black ne wannan kuma red T-shirt da blue jean sai hular sanyi da ya rufe fuskarsa da ita ma red ce.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Tumba ta ja da baya da sauri tana rike da hannun Falmata.
鈥淎a indai Malam Mu'azu ne da aka daurawa aure dazun tare da Falmata ba wannan ne gidan ba鈥�
鈥淚nna nan ne gidan fa鈥�
鈥淎a鈥�
Tumba ta jata ta tsaya a waje ita ala dole ba gidan ba ne, domin a iya ganinta tsohon da aka aurawa Falmata be da tarin wannan arzikin, mutumen da yake kamar maroki ma taya ya samu wannan uban arzikin kato gida haka komai a tsare falon ma a kawatashi kamar na yar minister, sai da ta gama kallon ko'ina harabar gidan. Sannan ta ciro wayarta ta kira line Baba, wayar bata dade tana ringing ba ya dauka yana sallama. Ko amsawa ba taba tsaya yi ba ta ce.
鈥淢alam ka kira mutumen ka tambaye shi ina za a kai Falmata, motocin da ya aiko sun dauko mu sun kawo mu wani katon gida da ni na san ba na shi ba ne鈥�
鈥淲ani gida kuma?鈥�
鈥淓h ba gidan da muka je muka gani ba, wani gidan ne na dabam, ka kira shi ka tambaye shi inda za a kai yarinyar鈥�
鈥淭o shikenan鈥�
Ya kashe wayar, Tumba ta saka wayar a cikin zanenta tana kallon yan'uwan Baba da sukai cirko cirko.
鈥淣i sam ban yarda gidansa ba ne, domin be da irin wannan arzikin da zai samu wannna katon gida, idan ma yana shi to boye mana yai kuma ba na halal ba ne, wannan irin abu haka鈥�
Ana nan dai wasu suka saka na su baki, suka taya ta wasu kuma su ka kama bakinsu su kai shiru, Inna laure dai na tsaye da tunani biyu a ranta, domin a yanzu ta gane dalilin kukan da Falmata take yi, bata son auren ne, ita kuma Tumba ta tsaya mata akan auren ne saboda ta sha wahala sai gashi ta ga abun da ba tai zato ba hakan yasa ta rudewa tana fadin wani ba gidan ba ne. Suna nan tsaye Baba ya kira Tumba jiki na rawa tai picking.
鈥淭umba yace nan ne za a kaita indai Unguwar 300 House's ne鈥�
鈥淯nguwar ne Wallahi, amman Malam ba wacan gidan da muka je muka gani ba ne鈥�
鈥淏abu komai tun da har yace nan ai sai ku kaita kawai鈥�
鈥淭o Amman Malam baka ga gidan ba, abun tsoro ne kar sai mun bada baya ya yanke mata kai鈥�
Inna laure na jin haka ta kada baki ta ce.
鈥淲ane irin magana ne wannan Tumba? A maimakon ki jidadi ki yi mata fatan alheri sai ki fara wani magana marar dadi鈥�
Ta fisge hannun Falmata ta jata zuwa ciki.
鈥淶o mu je, mu da zuciya daya muka aurar da ke, kuma muna miki fatan alheri fatan na gari, yi bismillah ki shiga da kafar dama鈥�
Falmata ta yi bismillah sannan ta shiga da kafarta ta dama kamar yadda Inna Laure ta umarta, Inna Laure ta shiga da sallama mata biyun da ke ciki suka amsa mata.
鈥淢ashallahu鈥�
Ta fada sannan ta kai Falmata saman doguwar kujera ta zauna. Sauran yan'uwa da yan unguwa suka shiga sauran dakunan da kitchen suna dubawa, dakuna uku ne a upstairs din na farko ya bi na biyun kyau na biyun kuma ya fi na ukun kyau, sai dai kowane daki fararen kaya ne, kicin din ma an cika shi da kaya ga abinci kala kala a store din. Khadija ce ta zo ta zauna kusa da Falmata ta kama hannunta ta rike, tana ta murmushi kamar ba ita ce ta gama kuka ba a dazun, ganin gidan da irin kayan dakin da aka zuba a gidan ga gidan ya hadu iya haduwa. Nasiha sosai Inna Laure tai mata ciki har da ta addu'a.
鈥淜arki kuskura wasa da addu'a kuma kar wani ya kawo miki wani abu yace ki baw mijinki ko ki amfani da shi da sunan kayan mata ki karba, kin ga Tumba nan ki yi hankali da ita, ki san abun da zaki fada ko ta baki ki karba, sannan ki yi ta hakuri zaman aure sai da hakuri, idan kin samu ki taimaki babanki mamanki kuma ki bita da addu'a da sadaka Allah ya ba ku zama lafiya鈥�
Khadija ce ta amsa da Ameen, sannan Inna Laure ta saki hannunta ta hau sama ta duba dakunan ta sauko tana ta sanya albarka. Tumba dai na tsaye bakin kofar dakin ta kasa shigowa, gaba daya kanra ya dau zafi ga zuciyarta kamar zata fashe take sai tukiki take mata, gaba daya ta rasa ma kalar tunanin da za ta yi, cikinta har murdawa yake.
Tana a bakin kofar har su Inna Laure da matan da suka musu rakiya suka fito sannan ta juya ta bi bayansu ta kasa cewa komai har suka shiga motar aka juya da su, sai gidan ya rage daga Falmata sai Khadija sai kuma sauran kawayenta da yan'uwa da suke sa'aninta. Khadija ta bude mata mayafi.
鈥淏ude fuska ki ga gidanki, duba ki ga inda Allah ya kawo ki Falmata鈥�
Falmata ta dago kadan tana kallon falon, sai ta ji kamar ba gaske ba daman ranar yau ta zame mata kamar a mafarki. Jan mayafinta tai ta rufe kanta, a yanzu bata sna me zata yi ba kuka ko murna? Idan murna ne anya ya dace tai murna da auren tsoho ko da ace ya tara mata wannan uban dukiyar. Sai da aka maida su Inna Laure da Tumba sannan motocin suka je dauko ango.
Kawayen Falmata na jin tsayawar motoci suka fara gyare gyaren jiki, Falmata kuma ta kara maida kanta kasa.
Abun da ya bawa mutane mamaki ganin abokan ango yara amman angon tsoho da har da hurhura, yana sanye da mayan kaya har da babbar riga shaddaraa sai shinning take. Kusa da Falmata ya zauna yana ta kamshin turare kan ganinsa ka ga sabon ango. Duk wani abun da ake fada be ce komai ba iyakarsa murmushi, abokansa ne suka bawa yan matan da suke tare da Falmata kudin siyen baki har 200k, ba karamin mamaki ne ya cika su ba, har tsoron karbar kudin suka yi, sai Khadija ce ta karba har tana fadar wai a karo amaryar mai tsada ce, ita ce ta fara yin addu'a tana bada shawarwarin zaman lafiya, wani abokin ango ma yai nasa sannan suka Fita tare da kawayen amaryar domin aje su gidansu, sai da suka fice sannan ya mike tsaye ya isa bakin kofar falon ya rufe ya shiga kicin ya dauko cup da plate ya dawo kusa da ita ya aje a kasa.
鈥淎marya...鈥�
Ya furta ta ainahim muryarsa, dan dagowa Falmata tai jin kamar irin muryar Sirleem, sai dai bata dago ba.
鈥淒ago ki kalli angonki mana鈥�
Ya sake fada yana murmushi, hannu ta saka ta dafa zuciyarta ta lumshe ido tana kara jin kamar mafarki take. Zaunawa yai kusa da ita ya kai hannunsa ya dage mayafinta yana kallon fuskartaz fuskarsa dauke da murmushi, janye mayafinta yai baya ya sauke shi kasa, ya kai hannunsa ya dago fuskarta, har lokacin idonta a rufe ya ke. Matsawa yai kusa da fuskarta ya hura mata iska a idon.
鈥淏ude idonki Teema鈥�
Jin irin sunan da ya kirata da shi yasa tai saurin bude idon zuciyarta na bugawa da mugun karfi. A zatonta za ta arba sa Sirleem ne sai tai arba da tsohon nan, sai dai a yau yana da haske sosai ga shaddar jikinsa sai kyalli take, tsabanin ganin da tai masa na farko da yake sanye da tufafi masu datti kuma da dauda a jikinsa.
鈥淭eema...鈥�
T kasa amsawa kuma ta kasa ce masa komai kana ta kasa dauke ido a akan fuskarta, wadansu siraran hawaye ne suka sauko mata, ta hade yawu ta sake hadewa.
鈥淭eema... 鈥�
A nan ma ta kasa amsawa. Mikewa yai tsaye yana murmushi ya cire babbar rigar jikinsa ya aje gafe, sannan ya kai hannu a fuskarsa ya fara cire furfurar dake fuskarsa. Mikewa tai tsaye da sauri ta zaro ido tana girgiza masa kai.
鈥淎a鈥�
Ya sakar mata murmushi yana kokarin kai hannunsa ya rikata sai tai saurin ja da baya hawaye na sauko mata sosai.
鈥淎a鈥�
Ta sake furtawa tana kara yin baya. Can kuma ta kai hannu ta fara murza idonta, domin gani take kamar mafarki take, matsawa yai kusa da ita zai taba ta sai ta fashe da kuka ta kara ja da baya tana kuka mai karfi.
鈥淥hhh.....鈥�
Ya furta yana kallon yadda hawaye ke sauko mata. Ta saka hannayenta ta rufe fuskarta tana kuka mai karfi.
鈥淭eema...鈥�
Ya sake kiranta a karo na hudu yana matsawa kusa da ita. Bata amsa ba sai kuka take, hannayensa ya saka janye hannun da ta rufe fuskarta da shi yana kallon fuskarta.
鈥淔almata kukan ya isa haka鈥�
Ta bude idon tana kuka.
Sai ya jata jikinsa zai rumgume tai saurin juya masa baya tana kuka gaba daya ta kasa gane komai duniyar ma gaba daya juya mata take. Rumgume ta yai ta baya.
鈥淜ina mamaki ne?鈥�
鈥淣i ba kai aka aura min ba鈥�
Ta fada daker saboda kukan da ya ci karfinta, sai yai murmushi ya juyo da ita ta rumgume ta.
鈥淣i aka aura miki, ta sigar da babu wanda ya san ni din ne鈥�
Falmata ta dago kai ta kalli fuskarta sai ta ga shi din ne dai ba wani ba. Take ta girgiza kai.
鈥淭a ya? Ya ya? Ko dai mafarki na ke?鈥�
Dogowa yai ya hade hancinsa da nata ta saita bakinsa saitin nata ya kama lip dinta na kasa ya fara sotsa a hankali sai ta lumshe ido tana kokarin baya amman yaki bata dama, sai ma hannunsa daya da ya saka ya tallafo kunkurunta tai sama.
鈥淲ow...鈥�
Ya furta bayan ya cire bakinsa daga nata yana kallon fuskarta, ita kam ta rufe ido sai sauke numfashi take a hankali har lokacin zuciyarta bugawa take da karfi, ga jikinta sai wani yanayi yake bata na dabam.
鈥淵anzu kin yarda ni aka aura miki?鈥�
Ta girgiza kai alamar no, sai yai murmushi mai sauti ya ja zuwa kan kujera suka zauna, ya rumgumeta jikinsa tsantsan.
鈥淒aman na san ba lallai ne ki yi aurin yarda ba, domin ba ki zato ni ne wannan tsohon ba right?鈥�
Ta yi shiru bata ce masa komai ba, sai y sake yin murmushi ya rumgume ta da kyau yana jinta har cikin ransa.
鈥淏an taba haduwa da wata halitta da nake tausayi ba, kamar ke kin shiga taskun rayuwa kala kala, abun da nake miki fata shine ki samun jindadi鈥�
Yayi shiru yana shafa bayanta a hankali.
鈥淣a san idan na je neman aurenki a matsayin da kike ba za a bani ke ba saboda ba a son ki huta, hakan yasa na samu mai kwalliya ya lalata min jiki, na saka furfura kuma na je har kofar gidanku na yi sallama da step mother dinki, na fada mata na ganki a hanya kuma na bincika ance nan ne gidanku鈥�
Yayi murmushi yana kokarin dago Falmata ya kalleta.
鈥淎nd i got lucky ina rokonta da neman ta shige min gaba sai ta amince tana ta jindadi, na bata number wayata akan ta kirani idan mahaifinku ya dawo sai ta karba tana ta murna, daga lokaci ne ma kara gane cewar baki da gata, sai tausayinki ya kara kamani鈥�
Ya karasa yana jan hancinta.
鈥淏abanki ya tambayi waye ni sana'a sai na fada masa, ina cin kasuwar kauye ne, ina siyo dabboni na siyar a kauye, kuma matana da yayana suna can, amman ke idan na aureki a nan zan aje ki, sai ya fada min na nemi so a gurinki, bayan mun yi haka sai na kirata a waya na fada mata, sai tace kar na damu an bani yarinyar, haka ya kara tabbatar min cewar baki da gata, i tot ko wasa take sai gashi mahaifinku ya kira yace ya bani ke, kin san irin dadin da na ji a irin wannan lokacin?鈥�
Ya saka hannunsa ya cire dankwalin da ke kanta ya sumbanci kitson dake kanta.
鈥淣a yi murna sosai, irin murnar da ban yi zato ba, kuma idan aka tambaye ni a wannan lokacin ba zan iya fadar dalili ba, maybe saboda ina jin zan taimaki wata ne, ko kuma saboda ban tana neman aure da kaina an ba ni ba ne i can't tell鈥�
Ta sake dagowa ta kalleshi har lokacin ji take kamar mafarki ne. Bakinsa ya kai ya sumbanci hancinta.
鈥淚 cant believe halalina nake tabawa, ashe abun yake da farinciki, so haka angwaye suke ji, ina jindadi sosai, tun da aka daura aurena na samu kaina cike da farinciki, duk da yake Hajiya ta bata san na yi auren nan ba鈥�
Falmata ta tashi zaune tana raba jikinta da nashi.
鈥淏an gane ba? To mutanen da ka tura fa?鈥�
Ido ya kura mata yana ta kallon kyakkyawar fuskarta.
鈥淏iyansu nai, da mutanen da na gabatar a matsayin iyayena da yan uwana duka siyensu na yi, just saboda na tsirarta dake dga halin da kike ciki, da kuma halin da Momy take kokarin jefaki鈥�
鈥淣i...?鈥�
Ta nuna kanta, sai da ya sumbanci goshinta sannan ya ce.
鈥淜e fa, ke ba zaki sani ba ne, amman na ji abubuwan da Momy take fada a lokacin da kuke kicin, zuciyata ta raya min cewar Momy zata iya miki dashe, saboda haihuwa ne abun da kadai take nema a yanzu, idan ba shi ba miyasa zata ce wai tana fatar idan ta bukaci wani abu daga gareki ba zaki hanata ba, and zargina ya kara tabbata ne a lokacin da na ji tana kokarin inganta rayuwarki.
I know Momy tana da kirki da karamci, amman miyasa zata miki duk wannan cikin kankannen lokacin da bata gama shakuwa da ke ba, and na ga irin tashin hankalin da ya same ta a lokacin da na sanar mata aure za a miki, har take so hadaki da Ameer? Why? Maybe saboda ta samu cin ma burinta, a iyakar tunanina ya bani cewar idan ban aureki ba, rayuwarki zata shiga matsala, wa zaki aura? Me zai faru kamin aure duk babu wanda ya sani, domin a lokacin da naje neman aurenki da ace wani ne ba ni ba haka za a aura masa ke, a jefa rayuwarki cikin matsala, kowa burinsa yayi amfani da ke, ke kuma abun da kike bukata a yanzu shi ne kulawa karatu da kuma ingantacciyar rayuwa, na daukarwa kaina alkawarin aurenki, sai dai bana da tabbacin kina so na ko akasin haka, iyakar abun da na sani shi ne auren zai fitar da ke daga kangi kuma zan tallafawa rayuwarki, sai dai na miki wani alkwari guda daya鈥�
Sai yai shiru har sai da ta tambaya.
鈥淢inene?鈥�
鈥淣a miki alkawarin ba zan taba cilastaki ba, ba zan taba miki abun da rai ki baya so ba, idan har baki so na, ko baki bukatar zama tare da ni, ba zan taba cilastaki ba, zan baki damar duk da kike so, daman dai na yi hakan ne saboda na tsiratar da rayuwarki鈥�
Ya karasa yana kallonta har lokacin tausayinta yake ji. Ita ma kallonsa irin kallo na ban yarda a farke nake ba. Can kuma ta kalli jikinta.
鈥淣a kasa yarda komai gaskiya ne, na kasa yarda cewa kai na aura, na kasa yarda cewar nan din gidan aurena na ne, har yanzu ina jin kamar mafarki na ke, na yi zaton tsohon zan aura da gaske, na yi zaton rayuwa zata zo mi a wahale ne鈥�
Ta lumshe ido hawaye a sauko mata.
鈥淏an cancanci zama matar babban mutum kamar kai ba, duk da na san ka yi ne saboda ka taimake ni...鈥�
鈥淜in cancanci auren wanda ya fini ma Teema, kina tarbiya ga hakuri kowa wane namiji mai mutunci zai so yayi dace da ke a matsayin mata鈥�
Ya kai hannu ya kama hannunta ya rike yana murza yatsunta a hankali.
鈥淜ina da kananan shekaru amman kina da tunani da hakuri kamar babba, rayuwarki na burge ni, a yanzu ma kin yi zaton ni din tsoho ne amman a haka kika zabi zama da ni ki rumgumi kaddararki, hakan yasa na kara jin kin kwanta min a rai fiye da da鈥�
Ya saka dayan hannunsa yana share mata hawaye.
鈥淜uka ya kare, bana son kina saka kanki a damuwa yanzu鈥�
Ta bude idon still tana hawaye, shi da kanshi ya tayar da ita tsaye sannan ya suka ya dauke ta cak.
鈥淎she ma amarya ta bata da nauyi鈥�
Fashewa tai da kuka, har lokacin bata jin ta koma daidai ba. Sama ya haye da ita ta zaunar da ita akan katon gadonta ya sumbanci goshinta.
鈥淜ina da alwala?鈥�
鈥淎a鈥�
Zai sake wata maganar wayarsa tai ringing, sai ya saka hannunsa aljihu ya ciro wayar ganin number Hajiya yasa gabansa faduwa.
鈥淗ello Hajiya?鈥�
鈥淪irleem kana ina?鈥�
Ya dan yi jimm yana tunanin ko an labartawa mata wani abun ne, duk da ya san be fadawa abokansa ba balle wani ya fada har Hajiya ta ji, sai amininsa shi ma dan yana da tabbacin ba zai fada ba ne.
鈥淚na gidana, kaina ne yake dan ciwo a nan zan kwana鈥�
Yana jin lokacin data sauke ajiyar zuciya sannan ta amsa masa da.
鈥淎llah ya kara sauki, for now on bana son kana kwana a waje, kasan na saba fada maka wannan ba sau daya ba鈥�
鈥淣a sani Hajiya, amman ba abun da kike zargi ba ne鈥�
Ya fada yana kashewa Falmata ido daya, Hajiya bata son yana kwana wajen masarautar ne saboda Mansura, a tunaninta idan ba ya kusa da ita to yana kusa da Mansura ne, duk kuwa da sanin cewar ba a Yola take ba, sai dai ta san wani lokacin tana zuwa Yola gurinsa, saboda Hajiya ta hana shi yin komai a Kaduna yanzu ba dan komai ba sai dan ya daina haduwa da Mansura.
鈥淪higa ki yi alwala bari na dauko mana kazar mu鈥�
Ya fada yana jefar da wayar kan gado.
鈥淪irleem鈥�
Ta kira shi sai ya juyo ya kalleta fuskarsa na ta annuri.
鈥淗ajiya Nana take son ka aura, kuma Mansura ma tana sonka, kuma yanzu ka aure ni鈥�
鈥淵eah...鈥�
Ya furta sai kuma yai shiru ya dawo kusa da ita ya zauna.
鈥淢aganar gaskiya, haduwar da nai da ke yasa na ji ba zan iya auren Mansura ba, saboda tana da bad habit, na yi iya abun da zan iya na raba da samari na kasa, na san tana so, amman tana mu'alama da wasu mazan, a iya tunanina idan na aureta ba zata daina ba ni kuma ba zan samu aminci da ita ba, and every good man yana son ya samu mata mai tarbiya kuma yar gidan mutunci kamar ke...鈥�
Ta yi masa da kanta.
鈥淣ana fa?鈥�
Ya tabe baki tare da daga kafadunsa.
鈥淣a taba fada miki cewar hadin Hajiya ne?鈥�
Ta dago tare da daga masa kai.
鈥淚 don't think ina son Nana a raina, ina mata dai so ne irin na kanwa da yaya, amman bana soyayya ba, kawai dai na bi umarnin Hajiya ne, ita kanta Nana a yanzu idan aka tambaye ta za ta ce bata so na鈥�
鈥淎mman idan Hajiya ta ji, Ammy da Shattima da Mansura da Nana zan shiga uku...鈥�
Ya dora yatsansa a kan bakinta.
鈥淪hiiii you talk to much, ki manta da kowa a yanzu, duk wata matsala da rigima ni ne zan shiga ba ke ba鈥�
Ya mike tsaye.
鈥淏ari na dauko abu downstairs鈥�
Yana juyawa sai Falmata ta mike tsaye ta rumgume shi da baya.
鈥淲ata kila idan na rumgume ka zan yardar kai ne, kuma zan yarda ba mafarki na ke ba鈥�
Ta fada tana lumshe wasu hawayen da bata san na minene ba su ka sauko mata. Murmushi yai ya juyo ya rumgumeta.
鈥淜in cancanci fiye da haka Teema na鈥�
Sakinsa tai tunawa da abun da tai da kanta na rumgumarsa abun da bata taba ba, murmushi yai ya fice daga dakin.
***
Hajiya ta sauke wayar tana kallon kular tuwon dake gabanta.
鈥淢e yace?
Jurry ta tambaya.
鈥淏aya jindadi a waje zai kwana鈥�
鈥淥kay鈥�
Ta dauki plate din abincin da ta gama ci tare da mikewa tsaye har zata fice sai kuma ta juyo tana fadin.
鈥淵auwa Hajiya, na manta wai Kausar tace min lokacin da taje kai su Hajiyar Zariya Gaisuwa a gurin Ammy ta ga wata yarinya makauniya tana fadar a boyeta kar Iya da Hajiya Babba su ganta, ina son na fada miki sai na manta鈥�
Hajiya Babba ta juyo tana kallonta.
鈥淵aushe? Wacece?鈥�
Wallahi ni ma ban sani ba, ranar da aka kai su Hajiya dai su yi mata gaisuwa.
鈥淜o wannan yarinyar ce Falmata?鈥�
鈥淣i ma haka nai tunani, amman kuma Kausar ai ta san Falmata鈥�
鈥淜ira min Kausar din鈥�
Hajiya ta fada tana tashi zaune da sauri. Jurry ta amsa da to sannan ta fice rike da plate din. Bata dade ba ta sake dawowa dakin tare da Kausar tana dake ta danna waya suka zauna a kasa.
鈥淜ausar鈥�
鈥淣a'am Hajiya鈥�
Ya amsa mata idonta na kam waya.
鈥淜alle ni nan ki aje waya鈥�
Kausar ta aje wayar tana kallon Jurry kamin ta kalli Hajiya a tunanin wani laifi tai.
鈥淲a kika gani a dakin Ammy?鈥�
鈥淲hen?鈥�
Ta tambaya domin ita ta manta da zancen ma. Sai Jurry ta dafa kafadarta.
鈥淩anar da kika je kai su Hajiyar Zariya ba kin ce kin ga wata yarinya ba har tana fadar a boye ta kar Hajiya ko Iya su ganta鈥�
鈥淥h Eh me aka yi?鈥�
鈥淜in san yarinyar ne? Ko Falmata ce?鈥�
Hajiya ta tambaya.
鈥淎a ni ban taba ganinta ba, kuma ita fara ce sosai har ta fini haske Falmata kuma ai baka ce, kuma wannan bata gani har tana cewa wacece ni鈥�
Hajiya ta yi shiru tana nazari.
鈥淒uk yadda akai yarinyar ta san ni, idan ba haka ba, me zai saka ta ambaci sunana? Ko kuma Ammy ce ta fada mata wani mummunan abu a kaina?鈥�
鈥淢aybe, to amman kuma ai har da Iya ta ambata. Hajiya kin san yadda za ayi? Bari na tashi na je na kaiwa Nana lace sai na dubata daga can鈥�
Cewar Jurry tana kallon Hajiya. Sai Hajiya ta daga mata kai.
鈥淥kay鈥�
Jurry ta mike da sauri ta nufi wardrobe Hajiya ta bude ta dauko wani tsadadden lace sannan ta maida Wardrobe ta rufe ta nufi kofa.
Kamin ta isa bangaren Ammy har da hadawa da sauri kamar wanda aka cewa jeki gata a can ki gani, door bell din daya kamata ta danna sau daya ko sau biyu ta danna sau ba adadi kuma ta hada ta knocking. Cikin rashin sa'a Nana ta bude mata kofar, sai tai tsaye kamar hoto tana kallon Nana, Nana na ganin hakan ta juya ta dawo cikin falon hannunta rike da apple daman can ba jituwa suke da Jurry ba, dama dama Kausar ko Karima amman Jurry bata shan inuwa daya da Nana. Shigowa tai cikin falon kamar yadda ta saba ba tare da sallama ba, ta nufo kusa da inda Nana take zaune ta zauna tana ta rabon ido, babu kowa a falon sai Nana sai wata yar cousin din Ammy dake zaune dinning tana cin abinci. Tunani ne ya zo mata Rahila ce bakuwar da Kausar take fada ko kuma ita ta zo tare da wata? Amman a iya tunaninta ai Kausar ta san Rahila, kuma ta ce wacan makauniya ce.
鈥淩ahila yaushe kika zo?鈥�
Cewar Jurry a kokarin ta na tantancewa, daga Nana har Rahila da aka kir juyowa suka yi suna kallonta, domin Nana ta san halinta ganin mutum tai masa magana ba nata ba ne, sai idan kawayenta na na kusa ko kuma wasu na bangaren Hajiya, Jurry tana da wani irin hali na ji da kai ko ta sanka zata iya yin banza da kai ko kuwa ka mata magana ne.
鈥淵au Anty Jurry ina wuni?鈥�
鈥淟afiya Kalau ya gidan ke kadai kika zo?鈥�
鈥淓h鈥�
鈥淥wk Ammy na ciki?鈥�
Ta tambaya tana kallon Nana.
鈥淣o tana bangaren Mai Martaba鈥�
Nana ta fada sannan ta mike tsaye ta nufi dinning din.
鈥淎m Nana ga lace in ji Hajiya tace a baki鈥�
鈥淜i aje nan na gode鈥�
Ta fada a cikin yanayin da bata saba ba, ada idan Hajiya tai mata kyauta da sauri take zuwa ta karba tana murna d tsalle.
鈥淜uma tace a kira ki wai kin daina zuwa bangarenta鈥�
鈥淜i ce ina gaisheta, makaranta bata barina zama yanzu shiyasa鈥�
Da mugun mamaki Jurry take kallon Nana, sai da ta isa dinning din ta zuba ma kanta abinci ta fara ci, sannan Jurry ta aje lace din ta fice.
Na jiya 馃憜 anjima zan bada na yau inshallah
03/12/2021, 18:56 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
SHATTIMA POV.
鈥淲annan wane irin zance Shattima? Waziri na iyakar kokarinsa kana son gujewa abun da yake shirya maka? Dan Allah ka kwantar da hankalinka babu abun da zai sake faruwa Inshallah鈥�
Ammy ta fada sannan ta kalli Baba Waziri ta ce.
鈥淲aziri a cigaba da shirye shirye, karka biye masa, domin na gane manufarsa ya cigaba da zama a haka鈥�
Baba Waziri yayi murmushi irin na su na manya.
鈥淎mmy kenan, ai Shattima ko be auri Maijidda ba, dole zai auri wata, na zaba masa Maijidda ne saboda na san a halin da ake yanzu yana wahala ace ga wanda yake so, kuma Inshallah babu fashi duk wani shirye shirye da ya kamata na fara shi, kuma yau zan yi magana da mahaifiyarta Inshallah鈥�
Shattima yayi shiru yana saurari kamin ya dago kai da zimmar yin magana sai Ammy ta hana shi da ido, hakan yasa shi yin shiru har sai da Baba Waziri yai ma Ammy sallama ya fita, sannna Ammy ta kalli Shattima cikin damuwa ta ce.
鈥淎bun da kake be kamata ba, na san ba lallai ne ace kana son Maijidda ba, amman ko dan darajar Waziri da irin yadda yake maka tsaye a komai ya kamata ace ka amince, idan tsoro a ranka ka cireshi, indai har da gaske iya ce take cinye maka mata, zan tabbatar kuma zan yi magana da Hajiya Talatu da kaina鈥�
鈥淜i yi magana da ita kuma? To ai za ki jefa rayuwar Fadime ne a hadari, aa gaskiya kar a cutar da ita, tana fama da makanta a kara mata wani鈥�
鈥淪ai na fada maka zuwa zan yi na fada mata cewar wata ce ta zo ta fada min? Kamar baka san wacece ni ba? Kowa ya ji haka a ba zai dauki abun da gaske ba鈥�
鈥淣o Ammy bana son yarinyar ta shiga matsala, karki yi magana da Hajiya Talatu, ni nasan abun da zan yi鈥�
Yana fadar hakan ya tashi cikin rashin jindadi, ya fice daga daki. Ammy da bishi da kallo har ya fice sannan ta dauki wayarta ta kira jekadiya.
鈥淜i shigo ina nemanki鈥�
Ta aje wayar ba tare da ta jira abun da Jekadiyar zata fada ba. Cikin yan dakiku Jekadiya ta shigo dakin da saurin ta bayan ta yi knocking Ammy ta mata izinin shiga.
鈥淩anki ya dade gani鈥�
鈥淛ekadiya ina son ki samo min hantiti, da tsakin kuka, sai bushenshen kashi, ki hade su guri daya, idan an samu ki fada min, sai na aika kiran Iya, idan zata shigo nake son ki turara shi a falo鈥�
鈥淭o ranki ya dade za a nemo da yarda Allah鈥�
Ammy ta dauko 3k ta mika mata, duk da ta san hantitin ne kawai abun da zta nemo domin tsakin kuka bushesshe da 茩ashi ba abu ne mai wahalar samu ba.
SIRLEEM POV.
Shi ya fara shiga yai alwala ya fito sannan ya rika hannunta ya shiga ta ita bandakin, kusan rabin alwalar duk shi yai mata sannan ya sakota gaba suka fito da kansa ya shimfida katuwar carpet ya shiga gaba ita kuma ta tsaya daga baya tana yafe da mayafin da aka kawo ta da shi ta kabbarta tana binsa a baya, raka'a biyu yai ya sallame sannnan ya dora da addu'a kana ya juyo ya kama kanta ya karanta addu'a, sai ya ji wani irin natsuwa da nishadi yana sauko masa, duk da kasancewar yana a halin da shi kansa ya san ba son Falmata yake ba, sai dai yana tausayinta kuma kuma yana jin idan har ya aurenta yayi dacen mace mai hakuri da tarbiya kuma zai taimaki rayuwarta.
Sai ya ji wani girma da dattijanta ta kama shi, look at him wai shi ne mai aure a yanzu kuma matarsa ce a gabansa abu kamar a mafarki. Naman da ya siyo ya dauko ya aje gabanta ya fara cira yana kai mata a karamin bakinta, sai ta kasa karba saboda kunya da nauyinsa da ya kamata, tashi yai ya koma kusa da ita ya zauna ya jata kusa da shi sosai ya kwantar da kanta a kirjinsa, sannan ya kai mata naman a baki, a hankali take taunawa tana jin wani irin kunyarsa ya cika mata ido, bata wani ci da yawa ba tace masa ta koshi, sai ya zuba lemun ya bata ta sha shi ma kadan, sannan ya hada komai ya maida gefe.
鈥淭eema...鈥�
鈥淣a'am鈥�
Ta amsa ba tare da ta kalleshi ba, hannunsa ya kai ya kama hannunta ya soma mata magana a natse.
鈥淣a san kin saba da kalubalen rayuwa, kin saba shiga abubuwa kala kala, ina son ki san rayuwar yanzu da kika shiga da ta baya ba daya ba ne, ada can ke budurwa ce yanzu kuma matar aure, matar auren ma matar Sirleem, mutumen da ya aureki a boye, na fada miki wannan ne saboda kin san cewa akwai kalubale a gareki nan gaba, ban ce zaki shiga wani tasku na rayuwa ba, amman na san kamin ki sha da dadi a gurin Hajiya zai kin fara karbar azaba, so ina son ki daure saboda mahaifiyata ce, ni kaina a yanzu ta hana yin waka, ba abu ne mai sauki a gareni ba, amman a haka na tattara komai na aje, saboda na bi umarninta, na san idan ta sani ranta zai bace sosai, shiya saka ko dangin mahaifina ban labartawa ko wa ba, domin na san maganar zata koma a kunnenta, saboda akwai shakuwa da fahimtar juna a tsakaninsu dole za a samu wanda zai labarta mata, ba daga Hajiya kadai ba har dangin mahaifina na san ba lallai ne su karbe ki da wuri ba, kuma ba lallai ne su nuna miki so kamar sauran matan yan'uwa ba, saboda banbanci matsayi da kuma yanayin yadda na auro ki, ina son ki saka a zuciyarki cewar kina da kima da daraja mai yawa a gurin mijinki, kuma duk wani abu da zai bata miki rai zan yi kokarin kiyayewa domin a yanzu farinciki kike bukata, ina son na fada miki wani abu wanda be zama lallai yai miki dadi ba, idan har Hajiya ta cilasta cewar sai na auri Nana ko wata, ba zan bijirewa umarninta ba, sai dai hakan ba yana nufin na wulakanta ki ba...鈥�
Yana soma fadar hakan sai jikin Falmata yai sanyi, tabbas ta baro wata wahalar zata fuskanci wata, ta san a yadda take ba kowa ba idan Hajiya ta ji ya aureta sai ta sha wahala da wulakancin a duk familynsa, bayan ta laka mata sata a lokacin da babu hadin komai a tsakaninsu balle yanzu da danta ya aureta, a take ta nemi farincikin auren Sirleem din ta rasa, zuciyarta na raya mata kara wacan da wahalar da wannan da zata fuskanta.
鈥淏a ina fada miki wannan ba ne saboda hankalinki ya tashi, ina tunatar da ke ne abun da ke gaba wanda be zama lallai ya zo kusa ba, wata kila sai nan da shekaru鈥�
Ya fada yana murza tsiraran yatsun hannunta a hankali yana kallon fuskarta.
鈥淜arki min kuka fa come here鈥�
Ya kara janta jikinsa ya kwantar yana shafa kanta zuwa wuyanta.
鈥淜o da wasa wata ta tambaye ki waye mijinki karki fada mata鈥�
Ta gyada kai, sai ya sumbanci kanta.
鈥淕ood girl鈥�
Ya rada mata saitin kunne sannan ya tsotsa kunnen kadan, wani irin yarrrrr ta ji har cikin kanta tsigar jikinta ta tashi. Sai yai murmushi jin yadda take rike hannunsa da yake kokarin saka mata yatsan a baki, hakan ya bashi damar kama lips dinta yana wasa da shi, dayan hannunsa kuma rike da hannunta sai murza yatsunta yake.
鈥淔ada min yanzu idan step mother din ki ta ji cewar ni kika aura za ta yi?鈥�
鈥淏a zata jidadi ba, domin bata son na samu cigaba ko kadan鈥�
鈥淗mmm鈥�
Ya fada yana zira yatsansa ta cikin rigarta ta sama, tana jin haka sai komai nata ya tsaya cak ciki har da numfashinta. A hankali yana kara zira hannun yana goge mata fuskarsa a kanta, sannan ya saka dayan hannunsa ya sauke zip din rigarta, saurin barin jikinsa tai jikinta na ta rawa, na rawa na tsoro ba rawa irin na bakom al'amari ya ziyarce ka.
鈥淶an ...zan kwanta鈥�
Daker ya daga ido ya kalleta da idonsa dake ta lumshi har wani ruwa ya fara taruwa ciki.
鈥淵eah ni ma bachin nake ji ai鈥�
Ya mike tsaye ya kama hannunta.
鈥淶o mu wanke baki sai mu kwanta鈥�
Kamin tace komai yaja hannunta zuwa bathroom din, sai da ya fara wanke mata nata bakin da brush sannan ya wanke na shi suka fito. Sakin hannunta yai ya cire rigar shaddar dake jikinsa, sai tai saurin yin kasa da kanta tana jin wani irin kunya ya kamata gabanta ya shiga faduwa da karfi, murmushi yai.
鈥淣i bana bachi da riga, komai sanyi sai dai na lullube鈥�
Ita dai bata ce komai ba kanta na kasa, gaba daya kwarjinsa ya kara kamata, yadda ya cire rigar nan sai ta ji ya mata girma sosai kamar ba shi ba. Ya nufi wardobe ya bude ya dauko kamin wando.
鈥淛uya karko fara tsorona kuma鈥�
Ta juya da sauri kamar daman abun da take jira kenan, sai yai murmushi ya cire wandon shaddar ya saka boxer sannan ya dauko wani karamin boxer na maza da vest dinsa ya nufo inda take.
鈥淪aka wannan, gobe zan siyo miki na ki kayan bachin鈥�
Ta juyo sai kuma tai saurin rufe ido ganin har lokacin babu riga a jikinsa, zuwa yai ya kashe wutan dakin ya dawo kusa da ita ta fara cire mata rigar da kansa, amaimakon ya saka mata wata sai ya tsayar da hannayensa a kirjinta yana aikin da ya dade yana jiran zuwan ranar shi, jin abun da yafi karfin kwakwaltar yasa ta fara kokarin zame jikinta.
鈥淪irleem鈥�
鈥淪hiiiiiiii鈥�
Ya dauke ta cak ya kwantar saman gadon sannan shi ma ya hau ya daga ta ya kwantar a kirjinsa ya lumshe ido yana jin yadda kirjinta ke taba na shi, a hankali yake maida numfashi yana shafa bayanta.
鈥淏an saka rigar ba鈥�
Ta fada tana jin kamar ta fashe da kuka, abun ka da wanda be saba ba, sai wani abu take jin na rashin dadi da kuma kunya.
鈥淜i fara koyon bachi babu riga daga yau, wannan al'adata ce鈥�
Ya fada cikin rada sannan ya mirginota ya kwantar ya rage tsayensa ta hanyar yin kasa ita kuma tai sama, sai ya dora kansa a kirjinta ya lumshe ido.
鈥淗mmmmm i miss alot鈥�
Ya fada cikin rada kamin ya kai hannunsa gurin Skirt dinta... Ganin d gaske yake yasa ta fara kokarin tashi da sauri tana jin kuka na rashin dalili yana zo mata.
鈥淭saya ka ji鈥�
鈥淏abu abun da zan ji, bana jin komai a yanzu, na dade ina jiran zuwan wannan ranar, na y iya kokarina wajen hana kaina haram, yanzu kuma na samu halal sai na hana kaina? No way鈥�
Ya fada yana kai bakinsa ajikinta, light kiss yake aika mata hannayensa duka biyu suna mika mata sakonsa, akwai tsoro sosai a tare da ita na sakon da jikinta ya kasa dauka balle ya sakewa kwakwalwarta, sai dai ta samu natsuwa sosai a lokacin da yatsunta da na shi suke tarayya...
Ya so ya saurareta, sai dai ko kadan zuciyarsa bata kusanto masa ta tausayinta ba ta wannan fannin, ko da wasa zuciyarsa bata raya masa yayi kusa ba, kamar yadda yake ganin safiyar ta yi masa saurin wayewa, a lokacin ne ya tabbatar lallai shi ango ne, kuma ya dade da barin abun da ya kamata ace ya san muhimmanci tun da dadewa, ita kanta Falmata ta san ba karamin jihadi tai ba na barin jikinta ya karbi bakon lamari da be taba ba, ta yi kuka sai dai kuka tai irin na masu hakuri da danne cuta a zuci, bata bar ihunta ya fito ya cika dakinta ba, babu abun da take ambato sai Allah zuci da baki. A daren ranar Falmata ta san me ake kira da aure, ta gane banbanci ta da da, ba kasanta kadai ba ko kirjinta da be gama nina ba ciwo yake mata sosai. Idonta biyu har akai sallah asuba tana jin lokacin da ya shiga bandakin yai wanka ya fito ya kabbarta sallah asuba, bayan ya gama sallah ya nufo inda take ya kai hannunsa ya shafa fuskarta. A zatonsa bachi take domin idonta a lumshe suke, bakinsa ya kai ya sumbanci goshinta yana jin kamar yaja bukatar kari, sai da ya san ba zata iya ba, shi kansa ya sha wahala kamin Falmata ta maida shi cikakakken namiji.
HAJIYA BABBA POV.
Suna zaune a gidan Hajiya Tatula har kusan magariba, sannan matar ta iso tare da bokanyar a cikin motar kasuwa. Kofar Kicin Hajiya Talatu ta bude musu suka shigo sannan ta shigar da su wani dakin da bata cika amfani da shi ba, kana ta shigo dakinta ta sanarwa Hajiya Talatu da Jurry isowar matar.
Kamin Hajiya Babba tai wani yunkuri Jurry har ta kai tsaye domin hankalinta a mugun tashe yake, ko da Hajiya ta isa dakin ta samu Jurry da Hajiya Talatu a zaune gaban matar sua gaisawa, kallo daya zaka mata ka san akwai manyan kuma gawurtattun aljanu a kanta. Idonta a tsaye yake ga tufafin jikinta ma ba irin na mata ba ne, wando da riga ne na maza sai hijabin da ta dora akai, tana tare da wata katuwar jaka a gafe sai warin turaren aljanu take.
Hajiya da kanta ta mika mata gaisuwa, ta amsa tana wani gyatsa kamar wanda ta sha lemu mai gas.
鈥淏aiwar Allah, ina cikin matsala....鈥�
Tun daga a har za sai da Hajiya Babba ta labarta mata komai na zuwan da sukai garin su Wasim da abubuwan da aka fada musu da kuma abubuwan da suke gani.
鈥淜udi ake ba ni ko naira biyar ce a miko min sai na dubo muku abun da kenan鈥�
Hajiya Talatu ta tashi da sauri taje ta dauko dari biyu ta mika mata, sai ta karba tana gyatsa, ta bude jakarta ta dauko kwalbar turare ta madara ta kurba kadan ta shafa kadan a kudin ta mursa a hannunta sannan ta dauko goro ta tauna ta cire hijabin da ke jikinta, ta dauko wani abu mai kamar duba da wasu yan duwatsu a ciki tana kadawa.
鈥淕aishe dai nake Inna kirarinki nake, inna mai uwa da da, inna mai cin uwa ta ci danta, jini na ki dan mutum na ki, idan kin ga dama ki cinye kafar yaro ko hannunsa, doguwa matar kure, jini na ki tsoka ta bayinki, inna gwarzuwa kowa yayi kira sai ya ganki...鈥�
(Irin wannan aljanar ita wasu suke kira da Inna, wasu kuma su ce mata doguwa, wasu kuma su ce mata uwa, idan ana son kashe mutum ko yi masa wani mummunnan aiki ita ake kira, wasu mutanen ma da ita suke maita, ko kadan bata da tausayi ba bata da imani, idan tana tare da uwar yaro zata shanye kafarsa ko hannunsa ko ta juya kwakwalwarsa haka take yi ma yaran mace idan tana tare da uwar, kuma jini take sha, ko da wasa kai mata kirari ka kirata sai ta zo sai dai be zama lallai ka ganta ba, Allah ya tsare mu)
Bata gama kirarin ba jikinta ya fara rawa, ta fara gyatsa fiye da ta dazun, sai lausayar da kai take can kuma yawu ya fara mata zuba, muryarta ta canja.
鈥淕a ni ma iso, mai shiga kogo in hau tsani, in ci sha jinin mutum in bar tsaka, ga uwa mai ciwa ta ci danta, kashe ta kuke son ayi?鈥�
Hajiya Talatu da Hajiya Babba sun kalli juna, sai jurry ta girgiza kai.
鈥淎a a dai mata wani abun dabam, ba kisa ba鈥�
Ta furzar da goron da ke bakinta.
鈥淚dan ba a kisa ba a rike hannu ko kafa, idan ba jini za a sha ba, ku bar kiran Inna Inna mai hadari ce, wannan aikin sai duna bakin iska...鈥�
Gaba daya tsoro ne ya kama su, jurry ta ja baya. Cikin dakiya Hajiya Babba ta ce.
鈥淚na zamu ga duna?鈥�
鈥淵anzu zan turo muku shi鈥�
Ya fara wani rangaji tana birkice ido, sosai jikin matar yai tsami saboda fitar inna. Fita tai daga jikin matar sannan bokanyar ta farka ta dauko wani turare binta sudan tare da danduwala ta hada guri daya ta murza a hannunta tashaka, take muryata a sauka jikinta ya amsa kiran Duna wanda wasu suke ki kira da junnul ashiq, duna gawurtaccen aljanine ga sauri da karfi ta keta, ba ko wane aljani ke iya karawa da shi ba, hakan yasa idan ya shiga jikin mace kamin ayi mata maganinsa sai ta sha wahala sosai, ayoyi ne kadai abun da ke nisantar da shi daga jikin dan'adam, idan kuma akai aiki da shi yana da wahala mutum yayi saurin warwarewa sai an kira shi an bashi kwatankwacin abun da wadancan mutanen na farko suka ba shi sannan ya rabu da mutum, aikinsa kuma sha yanzu ne magani yanzu matukar an bashi abun da yake so, sai dai komai karfin aljani yana tsoron bakara da ayatul kursiyo, matukar mutum na karanta su basa kusantarsa idan ma suna tare da shi za su nisanci mutum indai har an dage, domin idan aka karanta baqara har kashe a gida sai gidan yayi wata daya aljani ko wani abun cutarwa be kusanci gidan ba, amman sai idan ba a shan waka ko wani abun da baya haduwa da kur'ane.
Sai da yai ma kansa kirari yai gyatsa yana kankance ido fuska babu annuri sannan yace.
鈥淶a ku siye kwaryar zuma, ku siye bakaken zakaru guda ba bakwai, sannan ku siye bakin sa, kuma ku samo dutsen tsakar hanya鈥�
鈥淚na zamu iya neman wannan abun, idan aka ga muna nema, ai sai asiri ya tonu ace wani abun muke shirin yi, ina laifin mu bada kudi a nemo idan zai yiyu鈥�
Cewar Hajiya Talatu ta sigar roko, ya daga idonsa kadan ya kalleta.
鈥淶aku biya dubu dari uku har kudin aiki鈥�
鈥淏a matsala, ni dai a ayi aiki kar asirinmu ya tonu鈥�
Hajiya Babba ta dora da nata sai ya maida dubansa gurinta.
鈥淎n gama, gobe gobe aiki na babbatuwa in dai kun biya kudi鈥�
鈥淵anzu nan zan saka aje a ciro kudi a bata da yardar Allah mun gode鈥�
Ya rufe ido yana wani fisgar jiki, sai ta fadi kasa kwance baki na fitar da kumfa. After like 5 min ta bude ido ta tashi zaune.
鈥淪annu鈥�
Duk suka ce mata sai ta amsa tana yamutsa fuska tana gyara. Jurry ta mike tsaye.
鈥淏ari na je na ciro kudin na kawo鈥�
Kamin hajiya ta amsa ta ta nufi kofar ta bude ta fita da sauri, sai da ta kawo kudin sannan matar ta tafi, Hajiya da Jurry kam ba su bar gidan ba sai da aka kira sallah isha'i.
TUMBA POV.
A daren ranar kasa bachi tai, tunani kala kala ya zo mata a rai, tsohon ne da gaske ko kuma wani ne yai siffar tsofin? Idan na tsohon ne indai har arzikinsa yayi yawa be kamata Falmata ta aure shi ba, Naja ta dace da shi duk da kasancewarsa tsoho. Abun ta tarar da kuma abun da ta gani be mata dadi sam. Idan har akwai wanda ta cancanci wannan uban dukiyar to yarta ne, miyasa ya boye cewar yana da arziki shi ne abun da yafi tsaya mata a rai. Wanene shi ma ai ya kamata a sani tun farko.
Kusan bachinta rabi ne, rabin duk tunani ne da nazari, washe ta kasa karyawa da komai, sai samun Baba tai a can gefe tana tsegunta masa.
鈥淢aganar gaskiya Malam a kara bincike a kan yarinyar nan, kar ya zama mun aurar da ita ga mutumen banza, tsakani da Allah ni dai zuciyata bata kwanta da shi ba, ka ga irin dukiyar da na gani a gidan nan? Da Wahala idan ba yankan kai mutumen yake ba, idan ba haka ba miyasa tun farko be kai mu gidansa na gaskiya ba ya ka mu wani shegen gida, kuma jiya ina jin su Ramatu na fadin wai har 200k ya abokansa suka ba su na siyen baki duba ka gani har fa dubu dari biyu Malam鈥�
Baba yayi shiru yana nazarin maganar ta, tana da gaskiya in dan gaskiya domin mai gaskiya baya boyo, be kamata ya boye komai.
鈥淣i kaina na yi wannan tunani, amman wai gidan babba ne sosai鈥�
鈥淢alam kasan gidan tsohon ciyaman? To wane shi wannan ya ci ubansa, ga haske ko'ina kuma kare da karau wannan ma fa gidan sama ne, ga wasu manyan kujeru, anya mutumen kwarai mai tarin dukiya kamar wannan sai yarda ya auri yar talakawa irin Falmata? Ai sai dai yar manyan mutane鈥�
A take hankalin Baba ya tashi, tsoro ya kama shi kar dai ace siyar da yarsa yai, duk da kasancewar ba wani barin kudi Malam Mu'azu yai musu ba.
鈥淒ole ne a sake bincike, ba mu san halinsa ba鈥�
鈥淣i ma shi ma gani, kamata yai ace ta dawo gida ya zauna har sai komai ya daidaita tukuna鈥�
Baba yayi mata wani wawan kallo da bata taba tsammani daga gare shi ba.
鈥淭umba? Ta dawo gida kuma? Yarinyar da aka akai jiya jiya sai ace ta dawo gida a yau saboda kawai muna zargi akan mijinta? Ina ce ke kika shige masa gaba wajen neman auren nan?鈥�
鈥淢alam ni Tumba kake fadawa haka?鈥�
Ta nuna kanta da mugun mamaki.
鈥淎m fada miki! Uwata ce ke? Kullum cikin tsagwamar yarinyar nan kike, bata tana jindadinki, yanzu kuma ta daga ta samu inda zata raba ta ji sanyi sai ki fara jefanta da mugayen kalamai da mummunan zato? Babu abun da ba ayi ma Fulani a cikin gidan nan ke ki mata kuma ki saka na mata, a haka take ta hakuri har abinci sai da na hana mata, haba haba haba abun nan ya isa haka ya isa haka...鈥�
Ya fada idonta na cika tab da hawaye yana jin kamar ya fashe da kuka tunawa da abubuwan da yake yi ma yarsa ta cikinsa. Tumba kam mamaki ya hanata kara cewa komai, a yau Baba ya bata abun be taba ba, musa mata akan abun da ta fada har yana gada nata da watsa bayan a da ko kallonta yai sai ya ji tsoronta ya kama shi kamar uwarsa.
鈥淭oooo haka yau abun ya zo min?鈥�
Ta fada a ranta, kana ta dora.
鈥淏an ga ta zama ba鈥�
Ta juya da sauri ta bar turken awakin ta nufi dakinta, sai da ta wuce sannan Baba ya saka hannun rigarsa ya share hawayensa. Tana shiga ta bude kwanon samirarta ta dauko kudinta ta saka a karamar jaka ta dauki hijabinta ta saka ta dauko talkaminta na fita ta saka ta fito tana kiran Naja.
鈥淣a'am Umma ga ni鈥�
鈥淣aja karki kuskura bar min daki a bude, ki zauna a ciki ga bakin nan har na dawo, kuma kowa ya tambaya ki ce na tafi kai kudin na karbo gara鈥�
Tumba ta fada tana jadadda mata, Naja ta amsa da to, sannan Tumba ta shiga cikin dangin mahaifiyar Falmata da dangin Baba ta fada musu cewar zata je ta kai kudin gara.
鈥淏a ance yace baya son komai ba?鈥�
Inna Laure ta tambaya tana kallonta sai Umma tai dariyar yake.
鈥淎llah yasa ga Laure, dan yace baya so sai a ki yi masa? Ai ba a haka, duk wannan Hidima da yai ai sai mu kuma mu bashi yar gara saboda rabawa baki, ba wai gara ta abincin ba, yar dibilar nan da cincin ai zai samu na ba abokai da yan'uwa, ita sai ta samu na ba kawayenta鈥�
鈥淓h gaskiya haka ya kamata, kina da gaskiya kowa yana son kyautata wa鈥�
Tumba ta ji dadin da Indo ta taya ta.
鈥淪hine ai ko mutunci da girma ai sai mu fi yi a gurinsa鈥�
Kowa ya goya mata baya, ban da Inna laure, ita ganin take idan ma ta yi ba dan Allah tai ba dan kunya ne da neman gindin zama. Da haka ta sa mu damar barin gidan cikin aminci ba tare da kowa yayi tunanin gurin wani mugun abun za ta je ba. Tana fitowa ta fara uban sauri kamar zata tashi sama, mamakin abun da Baba yai mata ta ci uban abun da ta gani a gidan Falmata, ance mai kidan kare ya ji kidan kura. Kamin ta iso titi duk ta matsu, ganin neman Napep zai bata mata lokaci yasa ta nemi achana ta hau, bayan ta fada masa inda zai sauke ta. Tsakanin unguwar da zata je da kuma unguwar da take tafiya ce mai nisan gaske, domin unguwa ce da take bayan gari, su kuma suna cikin gari ne.
Mai achaba na aikinsa hankalij Tumba yana can gurin abun da Baba yai mata, ko a mafarki ba tai tunanin Baba zai musa mata ba balle har ya furta mata haka ba, sai a yau ta yarda magani dan kwana arba'in ne domin a yau kam ta ga zahiri, kamar a mafarki ta ji an yi sama da ita an buga jikin wata motar, sai kuma ta ji wani abu ya fado mata kamar karfe.
鈥淲ayyoooooooooooooooo鈥�
Ta furta iyakar karfinta tana jinta a wata duniyar mai zugi da radadi tare da gusar da hankali.
SARDAUNA POV.
Washe garin ranar da Ammy ta masa magana ya fara hada takardunsa cikin murna da jindadi, ba shi kadai ba Anti Rabi ma ji tai kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha, tsabar jindadi domin ta san abun da kanenta ya dade yana nema kenan cigaba da karatu, gashi a yanzu ya samu ba ma a Nigeria ba a waje.
鈥淎nti ban fada miki ba, haduwata da yarinyar nan alheri ne gashi kin fara gani鈥�
鈥淎mman da farko ai wuya ka sha鈥�
Yayi dariya yana kade takardunsa.
鈥淭o ai dadi baya zuwa cikin sauki, kuma wani lokacin sai anjarrabeka kamin a baka abun da kake bukata鈥�
鈥淗aka ne, kuma in da hakuri sai ka ga komai ya zo ya wuce kamar ba yi ba, na jidadi sosai da ta saka maka da wannan, amman tafiyarka ba zata min dadi ba domin zaka yi nisa da ni鈥�
Ya karasa da muryar da ke nuna har a ranta abun ya taba ta, dan murmushi yai irin murmushin nan na rashin jidadi.
鈥淣i kaina ba zan jidadin tafiya na barki ba, amman Anti wannan ce kadai damar da ke da ita, idan nai karatu na samu result mai kyau, sai na samu aiki da zan iya daukar nauyin kaina da kuma na ki 鈥�
鈥淎llah ya baka iko kuma a taimake ka, ita kuma Allah ya saka mata da alheri ya nisanta da dukan shari鈥�
鈥淎min ya rabb, bari na tafi na kai mata takardun, wata kila ma idan ta gan ni ta tuna da zancen gidan da tace zata baki鈥�
鈥淎llah ya sa mu samu, aiko da mun gode, wannan sai a saka shi haya ana ajewa yara kudin saboda gaba鈥�
鈥淶amu ma samu Anti tun da Nana ce tai maganar kuma ita da kanta Ammy sai da tace zata fadawa Mai Martaba, kin ga ko ta manta Nana zata iya tuna mata, ni Wallahi jin nake kamar yar'uwar mu ce, matar nan akwai kirki sosai, ni Wallahi har kunyar ta nake ji鈥�
Anti Rabi ta yi dariya tana cigaba da tankaden garin dan wakenta, sai ya rufe jakar takardun ya maida daki ya dauki na sannunsa ya saka a wata jakar sannan ya kara fesa turare ya fito.
鈥淏an ce ka labartawa kowa ba, ka bar abun sai ya tabbata sai kawai mutane su ji zaka je鈥�
鈥淎nti ban da abun ki wa zan fadawa, ni kaina ai sai komai ya tabbata sannan jindadi zai kara tabbatuwa a gareni, Allah yai ya bude mana kofafin alheri鈥�
Anti ta amsa da Ameen. Yana ma ta sallama ya fice cikin jindadi da zumudi.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Juyowa tai ta fito daga dakin tana share hawayenta, da sauri ta nufi kofar fita daga falon ta bude sai ta gashi tsaye jinkin kofar yana kallonta. Wani irin faduwa gabanta yai a lokacin da idonta ya sauka cikin na shi.
鈥淚na Fadime?鈥�
Ya tambaya yana cire hular kansa wanda hakan ya bawa gashin kansa fitowa ya sarara.
鈥淏ana son jin sunan yarinyar, ita ce silar wagaza farincikina, zuwanta ta zo min da bakaken abubuwa i hate her鈥�
Ta fashe da kuka tana sakin kofar da zimmar faduwa kasa sai ta ji saukar hannayen Wasim a kafadarta. Mikar da ita yai tsaye ya ya girgiza mata kai, sannan ya matsa da shoulder sa ta dora kanta.
鈥淏a laifinta ba ne, laifinki ne ke da kika nemi kulla alaka da ita tun farko, da baki je garin ba da duk haka be faru ba, har halin da take kokarin shiga a yanzu da bata shiga ba鈥�
Ta dago kanta hawaye na mata zuba.
鈥淜asan iya abubuwan da ta sanadiyarta na ji?鈥�
鈥淣a sani...鈥�
Ya amsa mata calmy.
鈥淏a ni da komai a yanzu, ta bata min komai na rasa farincikina, ba ni da kowa sai uwar da bata da tausayi鈥�
鈥淜ina da ni...mu yan uwa ne kin tuna?鈥�
Ta fada yana kallon cikin idonta holding her hand tight, fashewa tai da wani irin kuka wanda hakan ya bashi damar yi mata masauki a kirjinsa. Ya dora kansa saman nata nasa idon na cika da kwalla.
鈥淣a san yadda kike ji, ina jin makamancin abun da kike ji, Baba ya fada min ba zai bar Fadime ta samu idonta ba har sai na yanke alakar da ke tsakamina da ita alaka ta har abada鈥�
Dagowa tai ta kalleshi sai ta ga hawaye a idonsa.
鈥淗akan na nufin sai ka rabu da ita sannan zata samu lafiya鈥�
Ya daga mata kai.
鈥淢iyasa ba zaka iya rabuwa da ita ba then?鈥�
Ya lumshe ido, can kuma ya bude ya kalleta.
鈥淢iyasa kika bari aka kaita inda zata kara cutuwa?鈥�
鈥淏an gane ba鈥�
鈥淲aya dauke ta? An kaita inda za a cutar da ita, miyasa kika bari aka tafi da ita? Miyasa kika musguna mata? Bayan duk kyautatawar da tai miki? Ko kin manta saboda ke take cikin wannan hali? Zan miki uzuri ne kawai saboda kina cikin wani kunci...!鈥�
鈥淚na da tabbacin ba za ta cutu a can ba, ina jin ba za a mata koma a inda ta tafi ba, kuma ba da izini na ta tafi ba, ta bi shi ne saboda ta yi tabargaza鈥�
鈥淶ata cutu, kakana ya fada min akwai wanda zata cutar da ita a gidan, na yi iya kokarin na ganin ya hana faruwar hakan, shi ma ya ki amince min har sai na bi umarnin mahaifina鈥�
鈥淏a zaka iya rabuwa da ita ba na sani, rabuwa da abun da kake so akwai ciwo sosai鈥�
Zainab ta fada tunawa da yadda ta rasa Auwal, kamin ta zare hannunsa daga nata ta juyo ta shigo cikin falon, binta yai da kallo kamin shi ma ya taka kafarsa zuwa cikin falon. Bayan duk wannan bakincikin hango mata yake wanda zata shiga a gaba.
鈥淪ako na zo na baki...鈥�
Ta juyo har lokacin tana kuka.
鈥淒uk abun da zai sake ta, ki fada musu kar a mata maganin asibiti, musamman idonta kar a taba su, kuma ki bata wannan鈥�
Ya ciro sarewar da yake busawa ya mika mata, sai da ta kalli sarewar ta kalleshi sannan ta tako zuwa inda yake ta mika hannu ta karba.
鈥淚ndai har kana sonta da gske, wata rana kai da kanka zaka bukaci rabuwa da ita saboda samun lafiyarta da kuma farincikinta, wani lokacin dole ne mu sadaukar da farincikinmu saboda wanda muke so ya samu farinciki, ba dan haka ba da yanzu na nisanta kaina da Iya, da ni da kaina zan kasheta saboda ta kashe masoyina鈥�
Ta fadi durkushe a gurin tana kuka, gaba daya sai Wasim ya manta da tashi damuwar, tausayin Zainab ya nemi guri a zuciyarsa ya shiga yai lamo. Zuwa yai gabanta ya tsaya yana kallonta.
鈥淲ani lokacin ba ma iya zabe daga kaddarar mu, sai dai kaddara ta zaba daga garemu, da ace zabin kaina ne da Fadime bata kasance a halin da take ba a yanzu, da ace ina da iko da karfin yin wani abu da na canja mahaifiyarki, na dawo da masoyinki kuma na siya miki wani abun, hakan kadai ya ishe ki ishara, ina da tabbaci wata rana zaki samu wanda ya fi saurayin da kika rasa, wata rana zaki nemi labarin Iya ki rasa, wata rana komai zai wuce, yaushe zai wuce? Yaushe komai zai zama tarihi shi ne ba mu sani ba鈥�
Dagowa tai ta kalleshi da hawaye shabe shabe a fuskarta, kamar ta yi magana sai kuma ta gagara ce masa komai, har ya mike tsaye.
鈥淚ya na san kina jina, na san kudirinki akan Fadime, kina da damar ki yi mata yadda kike so, amman tabbas ba zan kyale kowa ba, ina nufin kowa, zan tafi ban sani ba dawowata kusa ne ko nesa, amman tabbas ba zan dawo ba sai idon Fadime sun bude...!鈥�
Ya juya rike da hularsa a hannu ya fice daga falon. Zainab ta mike tsaye da sauri ta isa bakin kofar falon ta tsaya tana kallonsa har ya fice daga gate din Mai Gadi na rike da gate din yana mamakin fitarsa bayan be ga shigowarsa ba.
Lumshe ido tai wasu hawayen suka sauko mata, tausayin rayuwarta take, samun wanda zata so ko ya so ta a yanzu abu ne mai wahala, ba dan komai ba sai dan saboda asalinta. Ta dade a tsaye bakin kofar falon sannan ta juya ta koma dakinta cikin rashin kuzari da walwala.
Iya na cikin dakinta dafe da zuciya, bata samu natsuwa ba har sai da Wasim ya bar gidan, wani irin tsoron Wasim take ba dan komai sai dan tsoron aiken da Babanta yace zai mata, sannan ta san yadda tsafin gidansu yake ba ya haduwa da maye ko kadan. Duk da kasancewar ya fita bata fito cikin dakin ba sai hudu, shi ma saboda Mai gadin ya turo kofar dakin ne yana sallama, sai ta fito ta tsaya daga bakin kofa.
鈥淲aye ne?鈥�
鈥淗ajiya, wai wasu ne suka zo, dogarawa a mota, wai sun ce na sallamo ki鈥�
鈥淣i鈥�
Ta nuna kanta gabanta na mugun faduwa, ko ba a fada mata ba ta san daga inda suke, sai dai ba kiran ba ne abun tsoro, dalilin kiran ne abun firgitarwa, what if Fadime ta fada musu wani abu ne suka nemi a kirata? Ko dai minene bata isa ta hana kanta zuwa ba, hakan yasa ta share gumin daya karyo mata ta koma ta dauko mayafinta ta fito tana tafiyar kamar bata son fita yadda gabanta yake faduwa sai ka rantse da Allah zuciyarta zata fasa kirjinta ne ta fito, sai da ta kai bakin kofar fita sai kuma ta ji kamar fitsari ya cika mata mara ta juyo ta dawo dakinta da sauri ta shiga bandakin tai fitsari, sannan ta fito cike da tunani kala kala ta fita. Bata raina kanta ba sai da tai arba da dogaran tsaye jikin wata 406 su biyu suna jiranta, abun ka da an saba sai ta sakar musu murmushin karfin hali tana sama gaisuwar da suke mata.
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淚nshallahu lafiya kalau ne, Jekadiya ta ce mu dauko ki Ammy na son ganinki鈥�
鈥淚kon Allah Ammy da kanta? Ya akai kuka gane gidan?鈥�
鈥淛ekadiya tai mana kwatanci, duk da haka ma sai da mu ka yi tambaya sannan muka gane鈥�
Dayan ya bude mata kofa sai ta nufi motar ta shiga kamar ba komai, sai dai zuciyarta na ta zillo gumi sai karyo mata yake, babu abun da take hararowa sai Fadime, gashi gidan Sarauta ne asirinta na tonuwa kowa zai ji. Take ta nemi natsuwarta da dakiyar zuciya ta rasa, suna isa cikin masarauta ta sake jin mararta ta cika da fitsari, sai dai bata iya cewa komai ba ta nufi bangaren Ammy tana tafiya kafafuwanta na mata nauyi ga wani uban naso ta da saka fuskarta a gaba. Ta dade a tsaye bakin kofar kamin tai jihadin kai hannunta ta kwankwasa kuma, kamin a bude mata ta share gumi ya kai sau hudu, da ace tana da hawan jinin da tun a lokacin yayi azalinta. Jekadiya da kanta ta bude mata kofar falon, tana ganin Iya ta washe mata hakora tana dariya kamar ba komai.
鈥淎a Iya har an iso, shigo Ammy ke son magana da ke鈥�
Ta wangale mata kofar dakin, Iya ta yi mata murmushin yake tana cira kafarta ta nasa cikin falon, babu kowa a falon sai tv taku daya biyu Iya ta ji wanin abun da ke hana mayu da macizar da aljanu zama lafiya, wato hantiti da tsakin kuka da kuma 茩ashi, a rikice ta juya da wani irin sauri ta fice daga falon tana toshe hanci.
鈥淜ai kai yau dakin Ammy ne yake wannan warin haka?鈥�
鈥淢e kika ji?鈥�
Jekadiya ta tambaya tana mata kallon mamaki domin Ammy ta fada mata komai. Tambayar da Jekadiya tai mata yasa ta dawo hayyacinta har ta tuna abun da ta furta, gaba daya sai ta ratsa natsuwarta, ta rika jin warin yana biyota har waje, daman maye baya zama idan irin wannan hayakin yake.
鈥淛ekadiya ki fada Ammy zan je na dawo鈥�
Kamin Jekadiya tace komai Iya ta juya da sauri ta fara sauko kasa sai wani abu take kamar mahaukaciya gaba daya notin kanta ya kwance, duk yadda Jekadiya ta so tsayar da ita sai ta ki saurarenta, gaba daya jin tai bata bukatar zama a cikin gidan ma, sai da ta fita waje ta tari napep ta hau sannan hankalinta ya so ma kwanciya jin ta fara shakar iskar unguwarsu, sai a lokacin ne wani tunani ya zo mata, wata kila Ammy ta yi haka ne saboda ta gasgata zancen Fadime, saboda ta gano idan da gaske ita din mayyace ko kuma a a, kuma yanzu ta san dole ne zata yarda tun da har ta kasa shiga cikin falon balle har ta isa dakin Ammy.
Wani irin bakinciki da bacin rai ne ya kusanceta, bakincikin da ko mutuwa bata kai shi 蓷aci ba a gurinta.
鈥淎mmy ta yi haka ne saboda ta gane ko?鈥�
Ta furta a fili tana jin wani tukikin bakinciki na ta so mata. Mai Napep din ya juyo ya kalleta a zatonsa ko magana take masa ne, sai kuma ya ga wani gurin take kallo rai a bace. Kunya ta zame mata biyu, ga ta abubuwan da ta aikata wanda ta san izuwa yanzu Fadime ta fada musu komai ga kuma wata karin kunyar kasa shiga falon Ammy da tai.
鈥淏a ki tabbatar ba, yanzu zan tabbatae miki, kin yi wauta na kokarin kama ni ta wannan hanyar, dole ne na yi abun da zai dauke mu ku hankali kuma kamin a kara wani abun ya kamata wannan kam na zanja salo鈥�
Wannan karon a cikin fai furucinta tana sauke kafarta kasa daga kam Napep din.
鈥淗ajiya kudinki 500 ne鈥�
鈥淭o jira ni ina zuwa鈥�
Ta juya ta shiga cikin gidan domin bata fita da komai ba, kana ganin tafiyarta kasan ba lafiya ba kamar an korota haka ta shiga cikin falon ta, ko ta can Zainab dake kwance kan doguwar kujera tana waya bata bi ba, ta wuce dakinta ta dauko jakar kudinta ta ciro 1k ta fita sai sauri take kamar zata tashi sama.
Bata ma isa gate din ba ta kira mai gadi ta mika masa kudin.
鈥淜a bawa mai Napep yana nan waje, ka karbo min canjina鈥�
Yana karbar kudin ta juyo da sauri ta dawo cikin gidan. Fuuuu ta wuce dakinta Zainab dai sai binta take da kallo, da ada ne zata iya tambayarta mi yake faruwa amman a yanzu iyakarta da ita ido, duk da tana ganinta cikin rashin natsuwa.
Iya na shiga dakinta ta maida kofar dakin ta rufe, ta zauna bakin gadonta tana mamakin abun da Ammy ta shirya mata.
鈥淭un farko ita ya kamata ace na fara kamawa, da yanzu bata samu damar yin wannan abun ba, na yanzu tana can kwance tana jinya kamar mijinta, amman saboda na kyale ta har ta samu damar yi min haka? Ta tona min asiri a cikin Masarautar nan?鈥�
Ta mike tsaye tana jin kamar ana sukanta a zaunen da take.
鈥淜o da yake ba laifin Ammy ne kadai ba, har da laifin yarinyar nan Fadime? Amman na san maganin abun鈥�
Ta fada zuciyarta na raya mata ta yanke kurwar Maijidda tun a yanzu ba sai biki ya matso ba ko kuma an yi aure kamar yadda take yi ma sauran, domin idan tai tun a yanzu babu wanda zai zargeta kuma hankalin Ammy zai koma a can, sannan bata san abun da aka shirya mata ba a nan gaba.
FADIME POV.
Wata hadimar ce ta shigo falon da su Bappa suke tana sinne kai kasa ta ce.
鈥淪hattima ya turo na tafi da Fadime idan kun kallama鈥�
鈥淜i tafi da ita ina zaki kaita?鈥�
Bappa ya tambaya, kamin hadimar ta amsa Fadime ta mike tsaye tana fadin.
鈥淐ikin gida can gurin matar sarkin, ai a can nake zaune鈥�
鈥淭o yayi kyau, kuma idan kin je ki yi musu shirme da kika saba, Wallahi ki kwantar da hankali ki san irin abubuwan da zaki fada ko ki yi, kina yin wasa Wallahi za su daure ki, kuma Wallahi kin dauro har abada, dan sarki babu ruwansa da makantarki鈥�
鈥淏appa wai sarki ne babba?鈥�
Fadime ta tambaya jin yadda Bappa yake tsoratata.
鈥淪arki ne babba, garin Yola fa gaba daya, kamar ace sarkin Katsina鈥�
Ta zaro ido tana jin wani irin kimar Shattima da kwarjininsa suna kankwaro mata, sai a yanzu ta gane ya sarautarsu ta ci uban ta su Wasim da take gani da girma, sai a yanzu ta gane dalilin da ya saka baya son yawan magana kuma yake dadewa kamin ya bata amsa wani lokaci.
Ta mika hannunta ta inda take zaton hadimar na gefen.
鈥淢u tafi鈥�
Hadimar ta kama hannunta suka fice daga falon Bappa sai nanata mata yake ta bi a hankali da yaren fulatanci. Suna tafiya Fadime na tuna abubuwan da suka faru tsakaninta da Shattima, ita ma ai ya kamata ta gane babbar Sarauta ce tun daga jin gidan sama da suke da kuma yadda suke da yawan hadimai, kuma ga sanyi ac da kayan dadi a ko'ina.
Har cikin fadar Ammy Hadimar ta shiga ta ita sannan ta saki hannunta.
鈥淚na za ki je?鈥�
Bata samu damar amsa mata ba sakamakon hannun da Shattima ya daga mata sai tai saurin ficewa ta tare da tace da Fadime komai ba.
鈥淜e ina kika kawo ni鈥�
鈥淲ani guri鈥�
Ta ji muryar Shattima daf da ita, shiru tai kamar ba ita ba tana jin girmasan da kwarjininsa na kamata, sai ta ji ta kamar yar wata kudan zuma a wata duniyar babbar duniya, gabanta ya shiga bugawa da karfi abun da bata saba ba.
鈥淜in ga Babanki?鈥�
鈥淓h Ranka ya dade鈥�
Ya wara yana murmushi.
鈥淣i ne ranka ya dade a yau kuma?鈥�
鈥淒an Allah ka yi hakuri da duk abubuwan da na yi maka鈥�
Ya juyo da ita tana fuskantarsa duk da kasancewar bata ganinsa.
鈥淢e kika min?鈥�
鈥淎bubuwa da yawa ba za su kirgu ba鈥�
鈥淏aki min komai ba, na san ai ba ki san komai ba, kuma ko kin sani rayuwarki ki simple ba lallai ne komai ya burge ki ba鈥�
Shiru tai ta natsu sosai tana saurarensa kamar ba ita ba.
鈥淚na son nai miki sallama ne, na siya muku ticket jirginku zai tashi 7am ba lallai ne na shigo gida kamin lokacin ba, so i wanted to say goodbye鈥�
Ta yi shiru tana wani abu na rashin jindadi yana ziyartarta duk da kasancewar tana son gida kuma tana son kasancewa tare da Bappa da Inna da kauyenta, sai dai a yanzu da Shattima yai mata wannan maganar sai ta ji kewarsa da dan sabon da tai tare da Nana ga dadin da take ci kullum.
鈥淩anka ya dade, yanzu shikenan ba zan sake ganinka ba?鈥�
Ya lakace hancinta yana murmushi.
鈥淒aman kin gan ni ne?鈥�
鈥淚na nufi ba zan sake jin muryarka ba?鈥�
鈥淵es ni ma ba zan sake ganinki ba, zai je ki cigaba da rayuwarki kamar yadda kika saba, kuma i hope idonki zai bude soon i mean very soon鈥�
Ta kasa cewa komai sai saurarensa take tana jin kamar ta fashe da kuka. Ya cire agogon hannunsa ya kama hannunta ya saka mata.
鈥淕a wannan ki rika tunawa da ni, ban taba haduwar da macen da na ji bana son rabuwa da ita ba irinki, tun a ganin farko da na yi miki a Katsina kika kwanta min a rai, to be frank komai na ki yana burgeni i like you鈥�
Ya fada yana kallon cikin idonta dake cike da kwalla. Ya dade yana kallonta kamin ya kai bakinsa saitin kunnenta ya rada mata.
鈥淏ye Allah ya tsare hanya鈥�
Lumshe ido tai hawayen idonta suka sauko, kashe kunne tai tana sauraren sawun kafarsa har ya fice daga falon, sai ta rage tsawonta ta zauna a gurin ta share hawayen da bata san dalilin zubarsu ba. After like 5 min ta ji sallamar Jekadiya ta shigo gurin sannan ta kama hannunta.
鈥淭a so mu je yace za ki yi ma Ammy sallama, sai na maida ke daki鈥�
Fadime ta mike tsaye tana jin kamar a barta tai ta zama a gidan duk bata iya shaidar fuskar kowa a gidan saboda bata gani. Babu abunda take sai saurare har suka isa dakin Ammy, tana Jekadiya ta rage tsawo ita ma ta rage ta zauna kasa.
鈥淎mmy Shattima ne ya ce na kawo ta ta yi muku sallama鈥�
Ammy dake kishimgide ta dago tana dubanta tare da cire gilashin idonta tana murmushi.
鈥淵arinyar mai abun al'ajabi, ki zo mana da abubuwa zuwanki ya zama mana alheri, yaushe za ku tafi?鈥�
鈥淕obe ya ce, da karfe bakwai za mu hau jirgin sama鈥�
鈥淵ayi kyau Allah ya tsare hanya, kamin ku tafi Jekadiya zata ba ki tsabarki鈥�
鈥淣a gode ranki ya dade Allah ya saka da alheri鈥�
鈥淕odiya take, godiya take Ammy Allah kara miki lafiya鈥�
Jekadiya ta fada da dariya sannan ta sake rikon hannun Fadime suka fito daga dakin. Dakin Nana ta sake maida ita, dakin da take komai a ciki wanka abinci canja tufafi duk a dakin take, Nana ta bata kusan kala biyar duka sabon kaya da zata rika canjawa idan ta yi wanka.
A dakin ta wuni, abincin ta na dare ma a dakin aka kawo mata, sai dai bata wani ci da yawa ba, kadan ta ci ta bar sauran, ta tashi da kanta ta shiga bandaki ba tare da ta yi addu'a ba, daman can addu'a bata dame ta ba, tana tura kofar bandakin ta shiga sai ta ji wani irin iska da yanayi kamar ba a bandaki ba, juyowa tai ta zimmar fitowa sai ta ji ta taka abu kamar titi juyowa ta sake yi ta taka gaba sai ta sake jin abun, ta kara yin baya sai ta sake jin abun. Can kuma ta ji wani irin kara ya cika mata kunne gashi bata ganin komai sai duhu, tsaye tai a gurin kamar an dasata. tana ta sauraren karar da bata san ko na minene ba, sai dai tana jin sautin kamar ya mata yawa a kunne, can ta soma jin sautin bugun wani abu kamin ta fara jin sautin muryar mace.
鈥淟alalala...lafiya ...kika tsaya a tsakiyar titi?鈥�
鈥淭iti鈥�
Fadime ta maimaita tana juyo ta inda take jin sautin muryar matar, kamin matar ta sake magana mijinta ya karaso ya jata ya maida bayansa da dayan hannunsa yayinda dayan yake rike da jariri.
鈥淎 ina nake?鈥�
Ta tambaya tana jin kamar ta taba jin abun da ake kira da titi. Matar ta kalli mijinta mijin ma ya kalleta.
鈥淏ana ganin komai sai duhu dan Allah a ina nake?鈥�
Fadime ta sake tambaya, sai matar ta waiga tana karewa unguwar dake cike da haske a ko'ina kamar ba dare ba.
鈥淒aga ina kika zo nan? Waya kawo ki nan?鈥�
鈥淣i ma ban sani ba, ban sani ba鈥�
Ta fada hawaye na sauko mata.
鈥淵a sunanki?鈥�
鈥淏an sani ba, ya sunana to?鈥�
Ta dafe kai.
鈥淢iyasa na ake jin kaina kamar ba komai ciki? Miyasa bana ganin komai sai duhu a ina nake?鈥�
Ta fashe da kuka ta durshe a gurin. Matar ta kalli mijinta cike da tausayi.
鈥淲e need to help her鈥�
Wani kallo yai mata na mamaki, kana ganinsa kasan irin miskilan mazan nan ne da magana ke musu wahala.
鈥淎liyu bana son na ga mutum a cikin damuwa ban taimaka masa ba, na san yadda ake ji, ni ma babu irin wahalar da ban sha ba kamin rayuwa ta kawo ni a nan, har bara na yi, ko ka manta? Babu irin wahalar da ban yi ba babu irin wulakancin da ban gani ba, bana son na ga wani a cikin damuwa na kasa taimaka masa鈥�
Dauke kai Aliyu yai ko kadan baya son tunawa da halin da matarsa ta shiga a baya, domin har yanzu yana ganin shi ne silar komai saboda dashen kodar mahaifiyarta da akai ma matarsa uwargidansa, his late wife Rahma.
鈥淔ine idan kuma ba mutum ba ce ba? Ataa think please鈥�
Ya fada kamar ana matso maganar daga bakinsa.
鈥淒aga gani mutum ce, aljana ta yi wuri ta fito mana haka, ko isha'i fa ba a gama ba wani gurin, idan mu ka tafi muka bar ta nan zata sha wahala kamin ta samu taimako, ka san unguwar nan fa kowa na cikin gidansa, kamin ka ga wulgawar mota ma aiki ne, ko ma dai wacece mu da zuciya daya zamu yi mata taimako, Allah ba zai bata ikon cutar da mu ba鈥�
Kallonta kawai yake yana gyara takwaransa dake kafadarsa. Sai ta saka hannayenta biyu ta rike kunnenta.
鈥淧lease Hamma na....鈥�
Uffan be ce mata ba, daman can kowa ya san Aliyu ya san magana ma wahala take masa, juyawa yai ya koma gurin motar ya bude mata back seat alamar ya aminta kenan.
鈥淵auwa dan wajen Mama Fulani i love you鈥�
Cewar Ataa tana dariya, shi kuma sai yai murmushi ya zagaya side dinsa. Ataa ta leki fuskar Fadime.
鈥淭a so mu je鈥�
Fadime ta dago tana kallon Ataa kamar tana ganinta.
鈥淪u waye ku?鈥�
鈥淣i sunana Aisha amman ana kirana Ataa, mijina kuma sunansa Aliyu, cutar ki zamu yi ba taimakonki zamu yi鈥�
Yunkurawa tai ta mike tsaye sai Ataa ta kama hannunta suka nufi gurin motar, sai da tai addu'a sannan ta saka ta a motar ta rufe, ta bude front seat ta shiga ta zauna.
鈥淜a wo Haidar din鈥�
鈥淜yale shi bachi yake鈥�
Ya fara tuki da hannu daya yana fadin.
鈥淶a mu fara zuwa police station鈥�
鈥淲hy? Ni fa ka san na tsani police, saboda Doc Asim mutanen nan suka rufe ni a cell kwana na biyu a ciki, bayan kuma ni ke da gaskiya, sanadin haka na rasa Lukman the one and only brother da nake da shi鈥�
鈥淢iyasa kike ta kokarin sai kin tuna min da abubuwan da suka faru a baya ne Ataa? Kin san zafin da nake ji? Yanzu ai komai ya wuce ya kamata ki manta鈥�
Ta furta cikin muryar da ke nuna ransa ya bace, kallonta ta kwantar da kanta jikinsa.
鈥淚m sorry鈥�
He kiss her front head sannan ya cigaba da tukin. Lokaci zuwa lokaci take juyawa ta kalli Fadime da ke bayan motar duk da bata ganinta sosai saboda duhun motar sai dai ta gane kuka take saboda yadda take ja majina.
Fadime dai sai hawaye take tana ta sauraren tafiyar motar da take jin kamar ta taba jin irinsa amman ta kasa tunawa idan tai kokarin zurfafa tunaninta sai ta ji kamar an mata yaki a cikin kai.
___________
Ba mu da nepa jiya shiyasa ban samu na yi typing ba. Sai yau da safe aka kawo I'm sorry.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Ta yi shirin bachi cikin kayan bachinta ba dan tana da tabbacin bachin zai dauke ta ba, sai dan ya zame mata al'ada saka kayan bachi a kowa ne dare. Kwance take a dakinta hannunta rike da waya tana ta kallon sakwannin dake shigowa ta kasa amsa ko daya kuma ta kasa kashe datar gaba daya duniyar wani irin take mata, tun daga lokacin da abubuwan da suka faru suka faru ta saka komawa daidai kamar da. Har kusan 10:30pm bachi be dauke ta ba, sai da ta gaji da rikon wayar ta kashe data ta aje tana kokarin sauka ta leka bandakinta ta ji karar bude gate, hakan yasa ta nufar windows dakinta ta bude lalulen ta leka waje, sai ta hango mota ta shigo cikin gidan, kamin tai tunanin komai Jekadiya ta bude ta fito tare da dogarai. Barin jikin window tai ta bude kofar dakin ta fito falo kamin ta karasa gurin kofar ta bude har gabanta ya soma faduwa, domin ta san ba lafiya ba, ganin Jekadiya a irin wannan lokacin cikin gidanta. Jekafiya na kai hannu ta kwankwasa Zainab ta bude kofar.
鈥淟afiya?鈥�
鈥淏a lafiya ba, Shattima ne ya turo mu bincika wata yarinyar Fateema makauniya鈥�
鈥淎 nan?
Ta tambaya da mamaki, Jekadiya bata sake ce mata komai ba ta kunno kai cikin falon, mutanen da take tare da su ma suka shigo kowa ya hau aikinsa, har karkashin kujerun falon sai da Jekadiya ta leka duk da tana da tabbacin ba za ta iya boya a gurin ba. Zainan dai na tsaye tana kallonta da mamaki da kuma tunanin inda Fadime ta tafi, wata kila ta sake bin wani ko kuma ta fito gurin karanbaninta wani yayi gaba da ita. Iya ma fitowa tai bakin kofar dakinta ta tsaya tana kallon ikon Allah ba dan ta ji Fadime ake nema ba da tace bincike aka zo mata, ita kanta mamakin yadda akai Fadime ta bata take. Sai da suka bincike dan madaidacin gidan kaf har da harabar ba su ga wani alama na an boye mutum ba. Sai da za su tafi sannan Zainab ta biyo bayan Jekadiya tana fadin.
鈥淛ekadiya ki fadawa Shattima idan an ga yarinyar, Wasim ya ce kar a kuskura a taba idonta, kuma yace akwai masu kokarin cutar da ita, komai zai same ta kar a taba ta ko a ce za a mata magani鈥�
Jekadiya ta juyo tana kallonta kamin ta gyada kai ta dan saci kallon Iya dake tsaye bakin kofa sannan ta juya ta cigaba da tafiyarta har ta isa gurin motar ta bude ta shiga, hankali be kwanta ba sai da ta ga sun bar gidan, har ga Allah da ba umarnin Shattima ba ne babu abun da zai saka ta zuwa gidan mayya har tai mata bincike bayan kuma ita Ammy ta saka tai mata turaren nan ko dan shi kadai ya isa ya saka ta kame mata kurwa, hakan yasa tun da suka kamo hanya take ta addu'a.
Bayan sun wuce Zainab ta dawo cikin falon tana ta mamakin batan Fadime? Daman abun da Wasim yake nufi kenan da cewar za a cutar da ita? Ko kuma dai wannan batan nata ne na kanta daga baya cutarwa zata zo? Ko kuma wani abun ne dabam? Tana ta kokarin kawar da abun da zuciyarta take son raya mata akan mahaifiyarta na ganin kamar tana da hannun a batan Fadime idan ma ta bata din da gaske. Dakinta ta nufa tana kara nitsawa cikin tunanin, ko dai Wasim ne ya dauke ta? Ko kuma Iya ce tai wani abu?
鈥淜o dai minene ita ta sani can, ai ita ta jawa kanta鈥�
Ta furta tana zaunawa saman gadonta, mamaki da tunanin da ya bijiro mata ya saka ta manta da zancen fitsarin da take ji, babu abun da ta hango a abun da akai musu sai cin zarafi da zubar da mutunci wanda take ganin Iya ce ta haifar da komai, domin da ada ne ko wani ne ya ce zai yi musu haka hanawa zai yi saboda yana ganin kimarta da kuma ta Iya sosai, amman a yanzu Iya ta barar musu da komai.
Ba ta yi waya daya da kwantawa ba ta sake jin an bude gate din, saurin tashi tai ta leka window sai ta sake hango motar dazun, daman ta san indai ba daga Masarauta ba ne babu yadda za ayi mai gadinta ya bude gate a irin wannan lokacin. Kamar dazun haka ta sake fitowa ta bude kofar falon da kanta sai dai wannan karon tsoro ya cika mata zuciya, sama da dazun da mamaki ne kawai da tunanin dalilin zuwan.
鈥淪hattima yace mu ta ho da ke?鈥�
鈥淣i..?鈥�
Ta nuna kanta.
鈥淎kwai wanda take tsaye a gaba ne bayan ke?鈥�
Jekadiya ta amsa mata ta sigar da ba ta yi zato ba, daman can basa jutuwa ita da jekafiya saboda tana da dagawa da ji da kai wanda 80% din mutanen gidan suka tsaneta da shi musamman wadanda suka san asalinta. Bata ce komai ba ta juya ta koma ciki, Wardrobe dinta ta bude ta dauko after dress dinta ta dora kan rigar bachi, bata damu da saka mayafi ba daman can rufe jiki ba al'adarta ba ce, tana daf da isa kofar falon gurin da Jekadiya take tsaye Iya ta bude dakinta ta fito.
鈥淟afiya ina zaki je?鈥�
Jeakdiya ta fara karanto addu'a tana dan kawar da kai wai dan kar ta ga kurwarta.
鈥淪hattima ne yake nema鈥�
Zainab ta amsa mata kamar bata son magana, ba dan tana a halin da bata isa tai fada da kowa ba da sai ta fadawa Jekadiya maganar da har ta mutu ba zata manta da ita ba. Wannan karon Jekadiya ta riga fita sannan Zainab ta biyo baya, mota daya suka shiga, zuciyar Jekadiya na raya mata wata kila ita ma Zainab din tana yi, take ta cigaba da addu'a babu kakkautawa. Har suka isa masarauta ba ta kalli gefen da Zainab take zaune ba kuma ba ta fasa addu'a ba.
SHATTIMA POV.
鈥淎mman ka aika gurin mahaifinta a sanar masa halin da ake ciki ba sai gobe ba yana tunanin tafiya da ita鈥�
Ya mike tsaye.
鈥淒a kaina ya kamata na yi magana da shi...鈥�
Ammy ta kalleshi da mamaki.
鈥淒a kanka...?鈥�
鈥淵es Ammy ba ki san yadda na ke jin yarinyar nan ba鈥�
Ya fada kamar ya manta cewar a gaban Ammy yake, a karo na biyu ta sake masa irin kallon dazun, sai ta dauke kai yana jin kamar be fadi daidai ba.
鈥淎mmy ba ki irin sadaukarwar da tai mana ba? Ko tantama bana yi saboda mu ta bata idan ma ta bata din da gaske鈥�
Ammy bata sake ce masa komai ba bayan kallonsa da take, shi kuma ya juya ya fice daga dakin, kamar yadda ya fada da kansa ya isa bangaren da akai wa su Bappa masauki, tun kan ya isa hadiman gidan kd faduwa kasa suna kwasar gaisuwa sai dai be kula ba har ya isa. Wani hadimin ya saka ya sallamo masa Bappa da kawu suka fito, su ma masa suka fadi suna kwasar gaisuwa kwarjinin Shattima ya cika musu ido sosai. Hannu ya daga musu alamar su tashi tsaye ko wannensu ya ki suka maida kai kasa ko kallon inda Shattima yake basa iya yi.
鈥淎m... Daman tafiyar da na ce za ku yi gobe...鈥�
Sai kuma yai shiru kamar mai nazari ko fargabar abun da zai fada.
鈥淚na tunanin za a daga ta har zuwa wani lokaci.. Saboda Fateema mun nemeta a cikin gidan ba mu ganta ba sai dai a gama bincike ba...鈥�
Wani irin abu ne ya soki kahon zuciyar Bappa, sai ya ji abun kamar almara, ya san ko a kamanni da sura Shattima ba zai iya shimfida muau irin wannan karyar ba dan kawai ya fadar musu da gaba ko ya tsorata su ba, balle kuma ga sarautar da ta isar ta sanar da ko wane talakawa cewar dan sarauta da sarki basa karya musamman wandanda suke jigo a sarautar, sai dai abun da Bappa be fahimta ba shi ne cewar Fadime ta bata, ta bata ta fita zuwa wani guri ko kuma ta bi wani ko sace ta akai? Ko kuma Shattima ne ya canja shawarar tafiyar? Lokaci daya Bappa ya jero ma kansa wadannan tambayoyin da ba shi da amsar su, gashi kuma yana jin be isa ya daga ido ya kalli Shattima ba balle har ya sake yi masa wata tambayar.
鈥淜u kwantar da hankalinku za a ganta Inshallah鈥�
鈥淭o to ranka ya dade mun gode鈥�
Kawu ya fada, Bappa kam be iya cewa komai ba har Shattima ya bar gurin Bappa be iya tashi daga duken da yake ba, gaba daya sai ya ji kamar ba shi da lakka, dan kuzarin da zai saka ya mike tsaye sai ya neme shi ya rasa.
鈥淜a gani ba, wannan Fadime ban san wani irin hali take son saka mu ba, yanzu kuma wa ta bi ga gudu? Ko kuma shi din ya sake sace ta? Ni Wallahi da Shi Mai Martaba zai yarda da ya bar mu mun tafi gida gurin harkokinmu鈥�
Cewar Kawu dan Iroro cikin fusata da bacin rai. Bappa ya numfasa ya yunkura daker yana ambaton Allah tare da kokarin mikewa tsaye, sai ya ji kirjinsa ya rike kamar an soka masa mashi. Komawa yai ya duka yana jin wani irin zafi a kirjinsa da be taba ziyartarsa ba, duk abubuwan da Fadime take be taba bata masa rai matuka irin wannan ba, gashi sanin gaskiyarta sai Allah, zuciyarsa na ta raya masa cewar saboda yace ba zata auri Wasim din ba me yasa ta gudu ko kuma ta hada baki da shi Wasim ya sake dauketa.
鈥淲allahi yarinyar nan tana jefa mu cikin matsala, da na san abun da zai faru kenan da ban zo garin nan ba, yanzu wani garin zata sake jefa mu kenan鈥�
鈥淒aga nan ba za mu sake zuwa ko'ina neman Fulani ba, na san ita kadai ta rage min, amman na yafe ta kawu, idan ta dawo zan karbe ta idan kuma bata dawo ba ba zan sake nemanta ba, wani nawa kuma ba zai neme ta ba, Allah ya ba mu dangana鈥�
Bappa ya fada cikin wani irin bakinciki marar misaltuwa, numfashinsa har wani taushewa yake saboda nauyin da zuciyarsa tai, sake yunkurawa tai ya mike tsaye sai ya kasa, gaba daya abubuwan da Fadime take masa na bacin rai sai suka taru suka masa tsaye lokaci daya. Kawu ya dafa shi.
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淜awo ka fita ka samu wanda zai yi magana da shi Mai Martaban a fada masa muna son mu kama hanyar tafiya gobe Inshallahu鈥�
鈥淚dan mu ka yi haka ai sai yace ba mu ji maganarsa ba, mu dai hakuri mu ga abun da Allah zai yi鈥�
鈥淏a zan fasa tafiya saboda Fulani ba, komai take so taje tai, kuma komai take ganin yinsa daidai a rayuwarta na bata dama鈥�
A karo na uku Bappa ya sake yunkura sai yai nasarar mikewa tsaye, sai dai ko kadan zuciyarsa bata barshi ya samu sukunin yin numfashin kamar yadda ya saba ba. Hanyar da ya ga Shattima ya bi ya fara bi yana jin kamar baya iya cira kafarsa sosai, Kawu yayi saurin rikosa.
鈥淎a Jauro, karka ce zaka musa masa akan maganarsa, mu hakura kawai har sai yadda hali yai鈥�
Bappa ya saka hannunsa ya cire hannun Kawu dake rike da rigarsa.
鈥淎a Kawu ka bar ni magana kawai zan yi da shi, idan be yarda ba sai mu hakura鈥�
Kawu ya ja da baya yana jin mugun tsoro kamar shi ne zai tunkari Shattima da maganar. Bappa kuma ya cigaba da tafiya ba dan yana da tabbacin zai gadu da Shattima ba kuma ba dan yana da tabbacin zai hadu da wanda zai sadashi da Shattima ba. Duk wani tsoro da fargabar tunkarar masu sarauta da yake sai ya cire shi ya aje gefe saboda ransa yayi mugun baci, duk karfin halinsa da dakiyar zuciya irin nasa sak da hawaye suka cika masa ido. Kamin ya fito harabar da suke har jin yake kamar baya iya numfashi, babu abunda yake tunanin sai abubuwan da Fadime take tun tana karama har girmanta har kawowa yau da ya kamata ace ta yi hankali ta natsu, domin zuciyarsa ta fi raya masa cewar da saninta komai ya faru, idan ma bata sanin ba ai duk laifinta ne da ace tana jin magana tun farko da yanzu komai be faru ba. Can kusa da Bangaren Ammy Bappa ya hango Shattima tsaye ya maida hannayensa baya, tare da wasu mutane hudu sun zube a gabansa, a kokarin Bappa na cira kafa ta isa gurin da Shattima yake tsaye sai ya ji shi a kasa, daman tafiyar kawai yake yana jin kamar kafafuwansa basa iya daukarsa. Faduwar da yai ne ya saka mutanen da suke gaban Shattima juyawa su kalli inda yake ban da Shattma da kasaita ta hana shi, sai dai kana kallonsa ka san ransa a bace yake. Bappa ya tattara dukan karfinsa da kuzarinsa ya yunkura ta tashi ta isa gaban Shattima sai dai ya tsaya nesa da shi ya zube kasa. Shattima na ganin haka ya dagawa mutanen da suke gabansa hannu sai suka tashi da sauri suka bar gurin suna masa godiya. Takawa Shattima yai ya isa gaban Bappa da ya daga masa hannu alamar girmamawa.
鈥淭ashi mana Baba鈥�
鈥淎a ba zan tashi ba, alfarma dai na zo nema idan zaka amince mana鈥�
鈥淚na jinka鈥�
Shattima ya fada yana gyara tsayuwarsa wanda hakan ya ba wa talkamin sarautar da suke kafarsa motsawa.
鈥淒an Allah ranka ya dade kai mana alfarmar tafiya gobe, saboda akwai abubuwan yi a gaban mu, musamman ma Kawu, ni kaina na baro mahaifitarta da sana'a a can hankali ba kwance ba鈥�
Fahimta daya Shattima yai ma maganar Bappa wanda kuma ita ce gaskiya, yanayin fuskarsa da yanayin yadda ya ke furta kalaman cikin dannewar numfashi kadai ya isa ya saka Shattima fahimtar cewa Bappa fushi yai kuma ransa ya bace a kan hakan.
鈥淚dan kuna ra'ayin zuwa ba zan hana ku ba, kuma ba zan ga laifin ku ba, idan kuma kuka tsaya zan yi maraba ku na san cewa ka damu da yarka鈥�
鈥淩anka ya dade, ban so musa maka ba kuma ban isa na ki bin umarninka ba, amman tabbas yarinyar ta wuce inda kake tunani鈥�
Shattima ya dauke kai yana jin dacin maganar Bappa akan Fadime, ko kadan baya son ya ji a fadi laifinta musamman a yanzu da be an halin da take ciki ba.
鈥淪hikenan za'a sanar da direba sai ku shirya da wuri鈥�
鈥淎llah yasa dai ban bata maka rai ba, a gafarce ni idan na bata maka rai dan Allah, tuba na ke tuba na ke鈥�
Bappa ya fada, Shattima dai be ce komai ba sai dai shirun da yai ya isa ya karantar da Bappa cewar ransa ya bace. Bappa ya mike tsaye yana cire talkaminsa ya juya ya baro gurin yana jin wani irin ciwon kirji da be taba jin irinsa ba, numfashim ma idan ya fita sai yayi da gaske sannan yake dawo masa. Shattima ya bishi da kallo yana mamaki wane uba ne irin wannan da za a cewa yarsa ta bata har ya zabi tafiya ya barta ba tare da ya tsaya bincikar inda take ba.
Yana tsaye gurin motar su Jekadiya ta iso, tun da suka hangoshi tsaye yasa suka kashe fitilar motar gudun kar su haska shi, nesa da shi suka aje motar suka fito Jekadiya na gaba suna binta a baya har suka iso gaban Shattima, ta risina kasa tana fada masa cewar sun bincika ko'ina ba su ga yarinyar ba.
鈥淎mman Hajiya Karama ta ce a sanar maka, wai wani Wasim ya ce a fada maka kar a taba idonta kuma wai akwai masu son cutar da ita komai ya fara kar a ace za a bata magani ko ayi mata wani abu鈥�
Shattima ya kurawa Jekadiya ido yana mata kallon fahimta.
鈥淲aya fada miki wannan?鈥�
鈥淗ajiya Karama鈥�
鈥淛e ku ta ho min da ita鈥�
Ya fada kai tsaye sai ta mike da sauri tana fadin.
鈥淎n gama ranka ya dade鈥�
Kansa ya daga sama yana kallon bangaren Hajiya Babba a zahiri bangaren yake kallo sai dai hankalinsa yana can ya tafi wani gurin, mamakin abun da Jekadiya ta fada masa yake, sam zuciyarsa bata yarda da abun da Zainab ta fada ba, maybe tana da hannu a bacewanta ne saboda ta tona asirin mahaifiyarta, ya san yadda Zainab take da zafin zuciya da kuma rike abu a zuci zata iya yin komai akan Fadime, tun da har ta fadi wannan hakan na nufin ta san wani abu kai kenan. Sai a yanzu zuciyarsa ke raya masa cewar akwai abun da ya saka suka son kar a taba idon Fadime din ita da Wasim wata kila saboda kar ta warke ne. Ji yai ba zai iya barin gurin ba har sai an iso da Zainab, a dan yana kokarin hana zuciyarsa tsanar Iya balle Zainab amman a yau yana jin har Zainab din ya tsana balle kuma iya, a tunaninsa Zainab ta san komai akan abun da Iya take aikatawa amman bata fadawa kowa ba, ta bar mahaufiyarta tana aikata abubuwan da ba su dace ba, ciki har da cutar da shi da yayansa.
Ko kadan be ji ya gundura da tsayuwar ba balle har ya nemi gurin zama, yana tsaye sai safa da marwa yake yana tuna wasu abubuwan da su kai ta faruwa da shi, sai a yanzu ya gane hikimar Ammy na korar Iya a gidan tare da Zainab saboda ta talaka mata auren Zainab din, a yanzu kam jin yake da sanin Zainab Iya tai masa tayin auren saboda ta auri yarta.
Kamar dazun a yanzu ma nesa da shi suka aje motar Jekadiya ta saka Zainab dake sanye da rigar bachi ta dora bakar riga sama, ita kanta yadda ta hango fuskar Shattima sai da gabanta ya fadi, tana ta tunanin dalilin kiran duk da ta san ba zai wuce akan Fadine ba, sai dai bata ga ta inda ta hada da batan Fadime ba bayan ita bata masarautar.
Gabansa ta karasa ta dan risina masa tana gaishe shi.
鈥淢e kika ce a fada min?鈥�
Ta maimaita irin abun da Wasim ya fada mata.
鈥淗akan na nufin kin san wani abun akan batanta kenan?鈥�
鈥淎a ban san komai ba鈥�
鈥淏an gadi daidai ba kenan?鈥�
鈥淎a ban ce haka ba, ka gafarce ni amman baka fahimce ba, bana ni hannun a batan ta kuma ban san komai ba ka yarda da ni?鈥�
Shattima ya kura mata ido yana mata wani kalar kallo da be taba mata irinsa ba, gaba daya sai ya ji tsanarta ta cika masa zuciya.
鈥淭a ya zan yarda da ke? Kina da wani abu ne da zai saka na yarda da ke? Na san ki za ki iya yin komai dan ki cutar da yarinyar nan saboda ta tona muku asiri鈥�
Sakaka Zainab tai tana kallonsa, wani kalar muzanci da na kusantantar ta.
鈥淜o dai ki nemo inda wannan yaron yake ya kawo Fatima ko kuma ke ki fadi inda take ko kuma a tafi da ke gidan horo yanzu nan鈥�
Zainab ta kasa cewa komai sai hawaye take.
鈥淛ekadiya鈥�
Jekadiya ta matso da sauri tana kara daga masa hannu.
鈥淩anka ya dade鈥�
鈥淎 fadawa Alkali ya akai ta gidan horo鈥�
鈥淎n gama ranka ya dade鈥�
Jekadiya ta fada tana mikewa tsaye.
Zainab ta nuna kanta, hawaye na sauko mata.
鈥淣i... Shattima?鈥�
Wani kallo ya watsa mata daga sama zuwa masa.
鈥淜e din wacece?鈥�
Da sauri ta rufe ido tana jin kamar ya soketa da mashi.
鈥淪aboda an bude miki hannu an miki gata an miki maraba har ya saka kike jin cewar ke din wata ce a masarautar nan? Wani ya fada miki magana yace ki fada min ba ki ji za ki iya fada ba har sai da aka aika neman yarinyar? Na saka a miki hukunci ki nuna kanki kina tambaya ta wai ke?鈥�
鈥淭uba take ranka ya dade a yafe mata ta tuba鈥�
Jekadiya ta fada, Zainab kuma ta hade wasu kalar yawu masu daci da suka tsaya mata a makoshi. Shattima ya juya a fusace ya nufi hanyar da zata sada shi da kofar fadar Ammy ta waje. Jekadiya kuma ta saka Zainab gaba zuwa wani bangare na gidan, Zainab na tafe hawaye na sauko mata.
FADIME POV.
Ataa bata taba ta ba har Aliyu ya dawo, yana ganinta zaune a falon ya san ba lafiya ba.
鈥淎re you okay鈥�
Ta daga masa kai tana labarta masa abun da ya faru. Karasa yai kusa da Fadime ya duka yana kallonta kuka take sosai tana kallon silin dakin kamar tana gani.
鈥淪annu鈥�
Ta fada mata, sai ta kasa amsawa ta kasa ce masa komai.
鈥淶o ki kamata鈥�
Daker da addu'a Ataa ta rika hannunta domin ta tsorata sosai da halin da ta ganta a dazun. Aliyu ne ya shige gaba ya bude mata kofar dakin bakin Ataa ta shiga ta ita, Aliyu ya mika mata ledar maganin ya fita ya dauko ruwa sannan ta balla maganin ta bata, ta bata ruwa sai dai komai sai ta ce mata ta yi take iya yi. A dakin Fadime ta kwana a sai da ko da wasa bachi be kusanci idonta ba, tana zaune shiruuuu idan ta gaji da zaman sai ta kwanta, idan jikinta yai mata tsami sai ta tashi, wani irin yanayi take ji mai wuyar fassara, komai ya ki mata dadi a duniya. Misalin 9 na safe Muhseen ya iso gidan sakamakon kiran da Aliyu yai masa, sai da suka yi magana da shi sannan ya shiga dakin ya dakin a hankali. Can karshen dakin ya hango ta zaune, ta abincin karyawarta na gefe bata taba komai ba ta kurawa silin ido idonta har sun fara wani fari fari alamar amakantar na son kamata. Kusa da ita Muhseen ya karasa yana kallonta can kuma ya taba jikinta sai ya ji shi da sanyi.
鈥淚na ina jina?鈥�
Ta dawo da dubanta ta inda take jiyo sautin muryarsa.
鈥淵i magana fada min sunanki鈥�
鈥淚na son na san sunana ina son na san ni wace irin halittace, ina son na daina ganin wannan duhun, ina son na daina jin abubuwan da na ke ji, ka taimaka min....鈥�
Ta fada tana wani irin rirrike shi kamar zata shige a jikinsa sai kuka take ma ban tausayi. Juyowa yai ya kalli Aliyu.
鈥淶an tafi da ita asibiti鈥�
Aliyu ya daga kafadarsa alamar ba matsala. Daman can ba wani son shigowarsa yake a gidan ba sai idan ta kama dole saboda Ataa a ganinsa har yanzu yana nan da sonta a ransa kamar da. Mikewa yai tsaye sai ita ma ta mike tsaye da sauri ta rike shi gam tana jin kamar ta taba rike wani makamancin haka, a kokarinta na tunawa ta ji kalar dariyar jiya, da muryar yara ana ta mata dariyar cikin kwakwalwa, take ta sake shi ta dafe kan tana ihu.
鈥淲ayyo kaina wayyo ni kaina.... Ku taimaka min..... Dariya na ke ji cikin kaina.... Wayyo ni kaina...鈥�
Ta fada tana wani irin kuka mai ban tausayi hawaye sai sauko mata suke.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Har suka isa police station din suka yi abun da za su yi suka gama police su kai wa Fadime tambayoyi bata iya ganin komai sai duhu, ta kasa amsa ko wace tambaya komai jin sa take ya zame mata sabo, sai dai ta kan ji wani kamar ta taba jinsa. Bayan sun kama Ataa ta sake kama hannunta ta sakaa baya Aliyu kuma ya shiga gaba ita ta shiga front seat su ka ja motar zuwa gida.
A nan ma saurare kawai take har suka isa, tana jin karar bude gate din sai ta ji kamar ta taba jin irin karar sai dai a ina? Shi ne abun da ta kasa tunawa. A harabar gidan suka faka motar Ataa ta fita ta bude mata motar ta riko hannunta.
鈥淔ito a hankali鈥�
Ta fito tana jin kamar wani ya taba rika hannunta ta fito daga mota amman ta kasa tuna a ina ne kuma wanene. Tana biye da su har suka shiga cikin katon falon mai cike da kayan alatu, ga sanyin ac da plasma dake ta aikinta. Tana ji muryar yaran da suka yo kan Ataa da gudu.
鈥淢omy ba ku siyo komai ba?鈥�
鈥淏a mu je ba ne鈥�
Ataa ta fada sannan ta zaunar da Fadime saman kujera, zata zare hannunta daga na Fadime, sai Fadime ta jimke hannun.
鈥淢iyasa na ke ganin hudu? Bana komai sai hudu, haka ke ma kike gani? Duniyar ce a haka? Ko kuma ni ce ba daidai ba?鈥�
Ta tambaya hawaye na sauko mata, sai Ataa ta juya ta kalli Aliyu da fuskar tausayi, kamin ta sake kallon Fadime.
鈥淚na jin ko dai idonki ya samu matsala ne, amman mu na ganin komai鈥�
Ta saki hannun Ataa a hankali tana jinta a wani yanayi marar misaltuwa, hayaniyar tv da take jin sai ta yi kamar zata tuna wani abu sai kuma ta kasa. Hannayenta ta saka ta dafe kanta ta fashe da kuka.
鈥淢iyasa na ke jin abu marar dadi yana ratsa ni? Me yasa bana ganin komai kamar ku? Ina jin kaina kamar babu komai a ciki鈥�
Ta fara taba jikinta domin tantan ita din wace irin hallittace.? Ta mike tsaye sai kuma ta koma ta zauna, kamar an tsikareta sai ta sauka kan kujerar ta zauna kasa, sai kuma ta ji zaman babu dadi gaba day sai ta rasa abun da ke mata dadi a duniya, kwamtawa tai a gurin kasa ta takure kanta jikinta sai rawa yake kamar mazari. Ataa da yayanta dai sai kallon ikon Allah take, Aliyu kam har ya haye sama ya bar su a falon. Ataa ta duka kusa da ita ta kai hannu ta taba jikinta sai ta ji shi da zafi sosai hawaye sai zuba suke mata kamar ruwa.
Wani irin tausayin Fadime ne ya kama Ataa sai ta tuna ta tata rayuwar shekarun baya, wata kila ita ma wahala da azabar rayuwa ne ya saka ta a wannan halin. Mikewa tai tsaye ta nufi upstairs tana share hawayenta, kofar dakin Aliyu ta tura ta shiga, sai ta tsaya daga bakin kofar shi kuma ya dago kansa daga wayar dake hannunsa ya kalleta, be ce mata komai ba ya mika mata hannunsa alamar ta zo, sai ta karasa kusa da shi ta zauna idonta na sake cika da hawaye.
鈥淗amma zaka duba ta? Jikinta yayi zafi sosai kuma kuka take yi, and i think idonta ya samu matsala鈥�
Rumgume tai sosai ya sumbanci saman kanta.
鈥淒a ace na tsaya dubata cewa za ki yi ina kula ta鈥�
鈥淎i ita wannan bata gani bata san yadda kake ba balle ta ce tana sonka鈥�
Yayi murmushi.
鈥淚dan kuma idon ya bude fa?鈥�
Ta kai masa dudu a baya, har sai da yai yar kara kamar ya ji zafi da gaske.
鈥淣i fa ba likita ba ne balle na dubata鈥�
鈥淵eah na sani, wai ka ga halin da take ciki mana鈥�
Sannan ya sake ta ya mike tsaye, sai ta biyo shi a baya suka fito tare. Ko da suka sauko Fadime ta matse jikin kujerar sosai tana jin kamar ta shige ciki har lokacin jikinta rawa yake hannayenta kuma dafe a kanta tana ta irin kukan kamar na fita hayyaci. Dukawa yai gabanta yana kallonta yanayin da take ciki abun tausayi ma matuka, abunda ya fahimta kamar ta yi losing memory ta ne, and gashi bata gani. Hannunsa ya kai ya taba jikinta ya ji shi da zafi, sai ya mike tsaye.
鈥淏a mu da magani a gida, and i think Muhseen ya kamata mu kira ya duba ta鈥�
鈥淥kay ka je ka siyo ko kuma ka tafi da ita asibitin ya dubata鈥�
Ataa ta fada tana jin kamar ta fashe da kuka.
鈥淣o tafiya da ita asibiti zai dauki lokaci yanzu, bari da a siyo mata wanda zata samu bachi kamin gobe sai mu ga abun da za'ayi鈥�
鈥淥kay bari na kai ta daki鈥�
Ya nufi sama be dade ba ya sauko rike da keys dinsa ya fice Ataa kuma ta kama hannunta.
鈥淭a zo mu je ciki ki na kawo miki abinci鈥�
Ba musu ta mike tsaye ta bi Ataa ake rike da hannunta.
鈥淭aka a hankali stairs鈥�
Ataa ta fada mata, the way da tai pronouncing stairs sai ta ji kamar ta taba jin wani abu makamancin haka, but she cant remember when and where, sai da ta fara takawa ta sake jin abu na kokarin tuna mata baya, sai da su kai rabi sai ta soma tuna kamar an taba rike hannunta a guri irin wannan and namiji ne ba mace ba, a kokarinta na zufafa tunaninta sai ta jiyo dariya a cikin kanta kamar ta jarirai ga wani uban kara kamar ana rushe gini, da sauri ta fisge hannunta ta dafe kanta ta saka ihu da kuka a lokaci daya.
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un鈥�
Ataa ta fada har sau uku cikin dakiya tana kallon Fadime da ke yin gaba ta yi baya kamar zata fadi.
SHATTIMA POV.
After sallah isha'i ya shigo bangaren Ammy, ko kadan baya jin dadin tafiyar da Fadime zata yi, ji yake kamar sun dade a tare, tuna idan ta tafi ba za su sake haduwa ba ya fi komai taba shi. A karamin falo Ammy ya zauna, doing nothing kuma still yana jin wani irin yanayi babu dadi, and he cant tell why. Yana jin wayarsa na ringing ya ki ya daga har sai da ta kusa yankewa.
鈥淩a'ees鈥�
鈥淩anka ya dade, transfer ka ya fito an tura maka copy a email鈥�
鈥淚na suka kai ni?鈥�
鈥淕eneral hospital Yola鈥�
鈥淚 think ya kamata na bude nawa asibitin na huta fa鈥�
鈥淕askiya ya kama, amman ko ka bude ai ba zakin wannan zaka yi ba, sai ka hada biyu idan ka samu hutu kana asibitinka, ko kuma idan baka da duty鈥�
鈥淣o ina bukatar tawa ta kaina, na shiga a lokacin da na ga dama, na fita a time din da na dama鈥�
鈥淪hattima kenan a gurin aikin sai an nuna musu Sarauta, kana da right tun da kana da halin budewa鈥�
鈥淶an kira ka aje wayar鈥�
鈥淟afiya dai?鈥�
鈥淏a komai鈥�
Ra'ees ya yanke wayar kamar yadda ya bukata, Shattima ya mike tsaye yana tuna alkawarin da yai ma Fadime na siya mata kaza da yogurt, murmushi yai ya mike tsaye yana jin ya kamata ya cika mata alkwarinta, a kokarinsa na faranta masa rai zuciyarsa ta raya masa ya tafi tare da ita daga can ya siya mata wasu abubuwan na tsaraba. Fitowa yai daga falon yana wani irin takun kasaita kamar wanda baya son taka kasa fuskar nan a hade kamar be taba dariya ba. A hankali ya kai hannunsa ya tura kofar dakin Nana ya shiga, sai ya hango abinci a kasa kusa da gadon Nana yanayin yadda aka abinci aka raga kadai ya isa ya sanar masa cewar Fadime ce ta ci shi, ga kuma agogonsa da ya bata a kasa kusa da plate din shimkafar, karasa yai gurin ya duka ya kai hannunsa ya dauki agogon yana taba kamin ya dago idonsa kadan ya kalli kofar bathroom din dake bude, maida dubansa yai kan agogon yana shafa shi, ganin an dauki lokaci bata fito ba yasa shi mikewa tsaye ya nufi bandakin, hannunsa ya kai ya kara tura kofar, sai ya ga wayam babu kowa a ciki, dan mamaki yai ya juyo yana karewa dakin kallo. Yana kokarin juyawa Nana ta shigo rike da wata sabuwar jaka sai murna take.
鈥淵a Shattima yaushe ka shigo?鈥�
鈥淵anzu ina Fateema鈥�
Ya amsa mata da murmushi. Sai ta nuna inda abincin da Fadime ta ci yake.
鈥淣an na barta ta na cin abinci ko ta shiga bandaki ne?鈥�
鈥淣o bata ciki鈥�
鈥淜o ta fita? Lemmi ask鈥�
Ta aje jakar a saman gadonta sannan ta fita da sauri zuwa falo. Jekadiya da Inna wuro da wasu hadimai dake gurin ta fara tambaya duk suka ce ba su ga fitowarta ba. Sai ta dawo ta sanarwa Shattima.
鈥淜i ce jekadiya tace ta dubo ta gurin babanta ko taje can鈥�
鈥淥kay鈥�
Ta juya ta fita, shi kuma ya zauna bakin gadon ya kurawa abincin da Fadime ta ci ido, haka nan kawai yake jin rashin natsuwa. Jekadiya da kanta ta je ta duba bangaren da aka sauke su Bappa ta tambaya ko Fadime na nan suka amsa mata tun da yamma da wata hadima ta zo ta tafi da ita bata dawo ba, bata ce musu komai ba ta dawo ta sanarwa Nana, cike da Mammaki Nana ta shigo ta fadawa Shattima.
鈥淵a bata can sun ce wai tun yamma da wata hadima ta fita da ita bata dawo ba鈥�
Shattima ya mike tsaye still yana jin rashin natsuwa.
鈥淏ata dakin Ammy?鈥�
鈥淒aga can na fito fa鈥�
Shiru yai yana tunanin inda zata shiga, ba gani take ba balle yace ya fita wani gurin. Fita yai dakansa ya saka Jekadiya da wasu hadimai nemanta, wasa wasa har 10 na dare ba a ganta ba, duk inda ya kamata da inda be kamata ba duk an duba har bangaren Hajiya Babba sai da Shattima ya tura a duba ko tana can, daga baya ya koma yana tambayar waye da waye ya shigo cikin gidan. Duk wanda ya ganta da yamma nan zai fadi cewar ya ganta Jekadiya sai nanata take ita ta kai mata abinci ma kuma bata ga fitowarta ba. Sosai hankali Shattima ya tashi wata kila ko dansa ya bace ba zai shiga wannan tashin hankalin ba, babu abuj da yake ji kamar mahaifinta da ke ta shirin tafiya gobe tare da ita, me zai fada musu? Ya za su kalli abun? Ya za su ji? Anya ma za su yarda da shi?
鈥淛ekadiya鈥�
Jekadiya ta matso da sauri.
鈥淩anka ya dade鈥�
鈥淎ddress din da na baki last time, kin gane gidan su Hajiya Karama?鈥�
鈥淓h an gane ranka ya dade har an kirata鈥�
Ta amsa da sauri.
鈥淜i je da dogarai ku duba yarinyar a can鈥�
Jekadiya ta mike tsaye da sauri ta fita zuwa aikin da Shattima ya saka ta, shi kuma ya nufi dakin Ammy rai ba ce, yana shiga ya zauna a kan kujerarta yana kallon wani bangare na dakinta.
鈥淜ana tunanin za a sace ta ne?鈥�
鈥淢aybe saboda ta saka rayuwarta a hadari, kuma idan Hajiya Babba ta ji ko Iya ba za su kyale ba, ni yanzu babu wanda na ke ji kamar mahaifinta鈥�
鈥淏ana tunanin Hajiya Babba zata ji, saboda ba ayi zancen a gabanta ba, ko a gaban wani nata, Nana ma ban labarta mata ba, sai dai ko Iya ita ma kuma bana tunanin za ta iya shigowa har cikin gidan nan ta saci yarinyar, amman na san tabbas za ta ji zafin tona mata asiri da tai ga kuma abun na saka aka mata a dazun domin ganewa idan da gaske mayyar ce kuma na tabbatar鈥�
Shattima ya kalleta.
鈥淢e kika mata?鈥�
A natse ta labarta masa komai.
鈥淵eah maybe ita ta sace ta saboda ta ji zafin abun da akai mata鈥�
Ya ciro wayarsa, ya shiga neman wata number after a few seconds ya aikawa number kira.
鈥淕aladima a duba security cameras da suke gidan nan a ko'ina, a duba idan wata bakuwar fuska ta shigo yau, kuma idan ka ga wani abun da baka yarda da shi ba ka sanar min, wata yarinya ta bata bakauniya ka bincika mana ko'ina鈥�
鈥淭au ranka ya dade鈥�
Ya sauke wayar yana jin wani karin tashin hankalin na kusantarsa.
SIRLEEM POV.
Sai da rana ta fito sannan ya tashi Falmata, cikin wani irin nauyin bachi da ya cika mata ido da kuma nauyin kunyarsa ta farka ta dan daga idon kadan ta kalleta sai ta sake rufe idon. Murmushi yai ya sumbacin goshinta ta yaye bargon da ta rufa da shi ya saka hannunsa biyu ya dauke ta cak, be sauke ta a ko'ina ba sai bandaki, ita kan gaba daya ma ta kasa kwarran motsi domin jikinta har yanzu yana amsa mata ga kunyar Sirleem da take jin kamar masa ta bude ta shige ciki ta huta. Ruwan zafi ya hada ya gasa mata jikinta sannan ya zuba mata tai wanka ta daura tawul ta fito tana ta kokarin danne kukanta domin har ga Allah bayan dukan da Baba yai mata har ya kusan karya mata kafa bata taba karo da wani abu mai zafi da wahalar da mai rai ba irin na jiya. Ko da ta fito ya shimfida mata carpet ya aje mata wasu tufafinta, yanayin yadda tafiyarta ta canja kadai abun tausayi ne. Ba dan ta so ba ta bar shi ya taimaka mata ta saka tufafin da su kadan suka mata yawa.
鈥淶a ki iya yin sallah a tsaye?鈥�
Ya tambaya yana kallonta fuskarta, tausayinta yasa ya ji kamar ya yayi mata sallah. Kai ta daga masa ta kabbarta cikin karfin hali tai sallah, bayan ta gama kuma ta ji zama na neman gagararta, wani iri zafi da yaji take ji a kasanta kamar an yanka gurin, a hankali a hankali take share hawaye tana ta sauke ajiyar zuciya. Sirleem ya matsa kusa da ita ya jata jikinsa ya rumgumen yana shafata a hankali.
鈥淚m sorry鈥�
Ya fada can kuma ya tsaki yana jin haushin rashin hakurinsa. A jikinsa tai bachi sai maida numfashi take a hankali, abun da bata taba ba a jikin wani, shi ma kuma abun da be taba ba ya rumgume mace har tai bachi kamar yadda yai ma Falmata.
Fuskarta yake ta kallo yana jin wani irin tausayinta da kimarta na kara shiga idonta, yatsunsa biyu ya saka ya shafa fuskarta yaja hancinta kadan.
鈥淧retty girl鈥�
Ya furta yana murmushin farincikin da be san ta ina yake zuwa masa ba. Tashi yai tare da ita ya kwantar kan gadon ya lullubeta yai kissing din kumatunta sannan ya dauki wayarsa a hankali ya dauke ta hoto, sannan ya fice daga dakin, saukowa yai kasa yana kiran wani abokinsa.
鈥淏ilya how far鈥�
鈥淕ood ya kake?鈥�
鈥淚m good very good鈥�
Ya fada yana murmushi.
鈥淒an Allah wa ka san ta kware a iya kwalliya a duk garin Yola, kuma wanda zata iya home services?鈥�
鈥淎kwai su da yawa, Amaryar za ayi ma?鈥�
鈥淵eah yau za ayi Walima a nan, so ina son ta fito ne sosai, na yi magana da mai kaya tace yau zata kawo da rana鈥�
鈥淎mman Sirleem baka ganin Walima a gidan zai haifar maka da matsala? Za a iya gane kai ne fa鈥�
鈥淣o ai ba zan bar wata alama ba, ita ma kuma na fada mata kar ta fadawa kowa, daman dai ina son mutanen da basa son cigabanta ne su ga a inda ta tare, that's all鈥�
鈥淥kay ba matsala lemmi ask my Sis ka san su ne yan gari鈥�
鈥淥kay idan ta fada maka sai ku yi magana da ita, ta zo misalin 3pm鈥�
鈥淏a matsala angon boye鈥�
Sirleem ya sauke wayar yana dariya, kicin ya shiga dakansa ya shirya musu abun karyawa daman duk wani abun bukata tun daga kan abinci har abun sha da kayan amfani ya zuba a kicin din. Sai da ya gama sannan ya shigo ya tashe ta a hankali yana kissing dinta kama ya samu sweet, a saman gado a jera mata abun karyawa yana feeding dinta a hankali, sai ya tabbatar ta taune sannan yake saka mata wani a baki. Bayan sun gama ya shiga yai wanka ya saka kananan kaya ya zo kusa da ita ya zauna yana janta a jikinsa kamar zai shigar da ita.
鈥淶an fita yanzu, na san kawayenki za su zo ganin daki, ban da fadawa kowa wanene ni pls鈥�
Ta daga masa kai tana jin kamar tai kuka.
鈥淜i kula da jikinki idan zan dawo zan biyo miki da wani magani okay鈥�
Nan ma kan ta daga masa sannan ya sumbance ta ya fita. Hakan ya bata damar karewa katon dakin kallo tana mamakin ace wai ita ce a ciki.
ZAINAB POV.
Tana zaune falon har akai sallah magariba sannan ta tashi ta shiga cikin domin yin sallah. Iya na ganin haka ta tashi da sauri ta shige dakinta ta maida kofar dakin ta rufe har da makulli, sannan ta nufi wardrobe ta ta bude ta dauko tukunyar kasar nan mai jan kyalle ta kara bakinta tai magana da muryar da ita kadai zata iya jinta, sannan ta kara kunnenta ta saurari abun da ake fada kamin ta maida tukunyar a mazauninta. Ta duka karkashin gadonta ta dauko wayarta ta bude ta dauko kurwar daya daga cikin kurwa biyu da suka rage ta warware zaren da yake kai sai ga wata yar abu ma kamar tsokar danyen nama karami yana numfashi, rufe hannunta tai ta janyo wani bakin mayafi ta rufe hannun dake dauke da kurwa, sai kurciya ta bayyana ta cikin bakin mayafin yana ta fisge fisge alamar lafiyayya ce mai jini a jika, dukawa ta sake yi wata robar ta janyo ta bude ta dauko wata tsohuwar kaya ta saita bayan kurciyar ta bangaren hannunta na dama ta caka mata 茩ayar, take kurciyar ta zabura ta sai ta lafe, wanda hakan yai daidai da zaburar Maijidda dake zaune a dakinta tana duba wasu kayan na order da kawarta ta turo mata. Iya ta maida kurwar ta nade sosai sannan ta dauko wani karamin gwangwani ta kunna aci balbal din jiki ta kifa wani kwano ta dora kurwar a kai ta tura gwangwanin karkashin gado ta tura kwanon saitin wutar ta yadda kurwar zata azabtu, ta kara kurwar a kam wuta, sannan ta sake saka kayar ta soka ta gefen tsokar dake nade ta bangaren damanta daga kasa, can kuma ta tashi ta nufi inda tukunyar nan take ta dauko ta kar bakinta, sai da tai kirarin data saba sannan ta fadi kalar ciwon da take son turawa Maijidda.
Gaba daya sai Maijidda ta rasa natsuwarta ga wani uban zafi da ya sako ta gaba, duk ac dake dakin sai ta ji wani irin zafi ya taso mata, haka dai ta daure tana duba kayan kamin idonta ya fara cika da hawaye saboda azabar ciwon kai, aje wayar tai tana tana jikinta da yai mugun zafi kamar kyankyason wuta, ga bayan ta ta bangaren hannunta na dama sai ciwo yake kamar an soka mata abu a ciki, da zafin ya fara mata yawa sai ta gane ba daga dakin ba ne daga jikinta ne, kamar mahaukaciya haka ta fita daga dakin ta nufi kitchen ta bude firiza ta dauko kankaran ta fasa a roba ta dawo ta dakinta ta shiga bathroom ta surka kankarar ta cire tufafin jikinta ta watsa ruwan kankarar tana jin kanta kamar zai bare, daker ta daura zane ta fito da gudu zuwa dakin mahaifiyarta tana kuka.
鈥淢omy zafi na ke ji sosai, kaina ma ciwo yake kamar zai bare, kuma nan ma ciwo yake min sosai鈥�
Ta nuna bayan kafadarta, ba karamin tashi hankalin Hajiya Talatu yai ba, daman can mace ce mai shegen son yaya balle kuma Maijidda da ta fi kwanta mata a rai fiye da sauran.
鈥淪ubhanallahi, me kika sha?鈥�
鈥淏an sha komai ba, ban ci komai ba鈥�
Ta fada tana lumshe ido tsabar ciwon kan da take ji. Hajiya Talatu ta kai hannu ta taba jikin yarta sai ta ji shi ba zafi.
鈥淜uma jikinki babu zafi鈥�
鈥淎kwai zafi Momy kaina鈥�
Ta dafe kan tana kuka sosai.
鈥淵usra, duba driver waje idan baya nan ki kira Haroon yanzu muje asibiti鈥�
Daker Maijidda ta iya saka tufafinta har suka shiga motar Haroon din ya ja su zuwa wata private hospital Annuri, kamin su isa asibitin Iya ta janye kurwar Maijidda jikin wutar wanda hakan ya bawa jikinta damar karbar zafin da kurwar ta dauka, sai zafin ya maye ilahirin jikinta, Hajiya Talatu na tabawa ta ji yayi zafi sosai. Ta samu kula ta musamman kasancewar asibitin wanda ta saba zuwa ce kuma asibiti ce ta masu nera, duk wanda ka gani asibitin babban mutum ne ko kuma dan babban mutum dole a kula da kowa yadda ya dace. Gado suka bata bayan sun tabbatarwa Hajiya cewar taifot ce, allurar suka mata sannan suka saka mata drip, hakan yasa ta dan samu sauki har bachi yai gaba da ita. Sai a lokacin hankalin Hajiya Talatu ya kwanta domin da farko har ta fara jin tsoro tana tunanin ko abun da suka saka ayi ma Fadime ne ya dawo yarta, ko kuma saboda zancen aurenta da Baba Waziri yai ne da Shattima yasa it ma zata leka kiyama.
Zaunawa tai a kujerar dake dakin ta majinyata tana kiran mijinta ta shaida masa abun da ke faruwa, bayan a sauke wayar ta kalli Haroon dake tsaye ta ce.
鈥淜a tafi gida, ka farawa Yusra da Nazma su shirya komai na kwana sai ka kawo wata a cikinsu ta kawo min鈥�
鈥淎 nan zaki kwana?鈥�
鈥淒ole ai, maybe gobe su sallame ta idan ta samu sauki, ka tafi kawai ka fada musu an ba mu gado鈥�
鈥淥kay鈥�
Ya fada sannan ya juya ya fita, fitarsa tai daidai da shigowar kiran Hajiya Babba a wayar Hajiya Talatu, da muryar da za ta karantar da Hajiya Babba damuwarta tai picking call din.
鈥淗ajiya Talatu? Haka aljannun nan suke aiki kamar yankan wuka? Yanzu nan Shattima ya turo a duba masa yarinyar wai ta bata a ganta ba鈥�
Hajiya Talatu ta zaro cikin wani irin jindadi take ta manta da wani damuwar ciwon yarta.
鈥淎lhamdulillahi abun nema ya samu, dauke ta su kai kenan? To ai haka ya fi ba ganta ba balle wata maganar ta fito鈥�
鈥淲allahi ni ma haka na ce, amman fa tsorona daya kar ta dawo ko kuma ta fadi masarautar nan a dawo da ita鈥�
鈥淎a haba Hajiya, ai ke ma kin san maganin biri karen maguzawa, ai ba za su kaita inda zata iya dawowa ba, tun da har mun fada musu asiri ne ba ma son ta tonu dole su san yadda za su yi da ita, ni ai murna ta zo min a wani yanayi ga ni a asibiti Maijidda ba lafiya wai tafot ne鈥�
鈥淪ubhanallahi Allah ya bata lafiya, agaishe ta da gobe zan shigo na dubata鈥�
鈥淎min Amin Hajiya na gode sosai鈥�
Ta sauke wayar cikin wani irin farinciki marar misaltuwa.
***
Hajiya Babba na aje wayar ta kalli Jurry da ita ma murmushin jindadi take za ta yi magana sai ga Sirleem yayi knocking kofar sannan ya turo ya shigo. Hakan yasa Jurry saurin mikewa tsaye ta fice ba tare da ta gaishe shi ba, domin ita har yanzu fushi take da shi saboda marin da yai mata kwanakin baya akan Falmata.
Shi dai be kula ta ba ya zauna gaban Hajiya Babba dake ta yakar hakora kamar wanda akai wa gafara.
鈥淪irleem sai yanzu鈥�
Ta fada tana kallon yadda fuskarsa ke ta annuri kamar ba shi ba, har wani kyalli yake.
鈥淏arka da dare Hajiya鈥�
鈥淵auwa, ya jikin?鈥�
鈥淎lhamdulillah鈥�
鈥淜a je asibiti?鈥�
鈥淓h sun ba ni magani鈥�
Ta yi shiru har na wani lokaci shi kuma sai sake saken yadda zai shera mata wata karyar yake so that ya samu ya sake kwana a gidan amaryarsa.
鈥淎lhaji Kabir ya kira ni, ya ce ka same shi da maganar ka na son a mika maka ragamar mahaifinka a hannunka鈥�
Ya dan shafa kansa.
鈥淓h tun kwana bayan nai masa magana, yace min na jira ayi a gaban kowa kuma yace zai hada wasu takardun ya hannata min, ya ma ba ni wasu and i think yanzu ya kamata na rika natsuwa ina duba komai yadda ya kamata, jiya a gidan na wuni duba su sai gashi dare ya zo da fever鈥�
鈥淎yyah, dole ai saboda baka saba ba, amma da sannu komai zai zama kamar an saba din, ya fada min zai tara kowa saboda a zama shaida, kuma yace na saka ranar da nake ganin ya dace a yi launch din new manager a babban kamfanin mahaifinka, na saka karshen watan nan鈥�
Sirleem ya kalleta da sauri.
鈥淗ajiya karshen watan nan be yi wuri ba? Sai kace abun da za a gudu?鈥�
鈥淢e ye abun sauri a dukiyarka? Shekarana nawa suna juyawa? Sai yanzu da lokacin karba yai za a ce an yi sauri? No karshen watan nan ya wadatar ayi biki a mika maka ragamar kamfaninka a hannunka da ma sauran kamfanonan da gidanjen da komai ma鈥�
鈥淭o Allah yasa hakan shi ne mafi alheri, kuma ya bani iko kula da ita yadda ya dace鈥�
鈥淎meen haka na ke son ji, Allah yai maka albarka鈥�
鈥淎meen鈥�
Ya fada yana mikewa tsaye.
鈥淣i zan koma can, Hajiya na fi jin zakewa a gidana gaskiya, ko ba komai zan samu na maida hankali kan abubuwan da suke gabana鈥�
鈥淩antse min ba Mansura ta zo garin nan ba鈥�
Kamar abun wasa sai ya fara dariya.
鈥淲allahi Hajiya bata zo ba, Mansura tana Kaduna Wallahi鈥�
鈥淪hikenan Allah ya tsare ka kula da kanka鈥�
鈥淎meen sai da safe鈥�
Ya fice cikin jindadi, Hajiya ta bar shi ya tafi ne kawai saboda ita ma tana cikin wani farincikin, kuma tana son ya maida hankalin kan abubuwa da ke gabansa kamar yadda ya fada, ba dan haka ba babu abun da zai saka ta kyale shi ya kwana a gidansa shi kadai.
TUMBA POV.
Ko da aka isa da ita asibiti bata cikin hayyacinta, gaba daya hankalinta ya bace, duk wanda zai ga halin da aka shigo da ita sai yayi tasbihi ya kawar da ido, domin kafar da babur ya buga gaba daya ta cire a hannu a ka iso da ita, ga naman fuskarta ya kwaye gaba daya baka ganin komai sai fatar can ciki mai jini wanda bata da kyau gani, hannunta na dama ma ya karye sai dai shi be cire ba sakamakon motar dake bayansu da bugu babur dinsu ita da Mai babur din sukai sama ita ta fada jikin wata motar, wanda hakan ya sa wani mai babur din ya bugeta babur din kuma ya fada kanta, shi kuma mai babur din da ta hau ya fada gefe, sai yai hanzarin tashi da jimuwar da yai, ganin yadda ta Tumba take sai ya saka ya manta da na shi ciwon, da taimakon wasu mutane da kuma jama'in dake kula da titi aka kawo su asibiti, ba dan suna da tabbacin ita Tumba din tana da rai ba, Likitocin ne suke tabbatar da tana da rai sai dai tana cikin mawuyacin hali.
A take aka hau neman yan'uwanta cikin mutane da suka kawo ta, kowa yace be santa ba, yar jakar kudinta ma an dauke tun a can gurin da hatsarin ya faru balle a binciki wayarta ko wani abu da zai bada shaidar inda take, a dole aka koma gurin mai achaban ana tambayar inda ya daukota.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
Sai da ya koma cikin gidan sannan ya shiga cikin gidan da tunanin Hajiya Babba tana nan har lokacin amman be tararda ita a falon da aka bari a bude, dakinsa ya shiga ya dauko kudi ya sallami mai Napep din sannan ya sake kowa ya dauko makullinsa motarsa ya fito ya shiga motar, sai da yai mata key sannan ya fara tunanin da wani ido zai kalli Hajiya? Me zai fada mata? Taya zai fara mata bayani? Anya ma zata fahimce shi? What if ta cilasta masa sakin Falmata? Haka ya bar motar kunne ya rasa abun yi tafiya ko zama, can dai ya ja motar ya fice daga gidan yana tukin kamar wanda baya son tafiyar.
Tsakanin gidansa da masarautar tafiya ce mai dan nisa amman sai dai a yau sai ya ji tafiyar ta masa sauri sosai, a maimakon yai fakin a inda ya saba sai yai fakin daga bakin gate din kamar wani bako ya fito yana tafiya gumi na keto masa kamar wanda yai sata, sai a yanzu yake jin cewar ya aikata wa Hajiya Babba laifi, sai dai ya san ida ya fada mata ba zata amince ba, a ganinsa shi mijin mace hudu ne zai iya auren Nana da wata ma.
Kamar wani marar gaskiya haka ya shigo cikin katon falon na Hajiya, idanuwansa duk sun wani fito kamar wanda aka ciro daga rame, ganin babu kowa falon yasa ya nufi dakin Hajiya Babba, yana turawa sai ya samu Karima da Kausar a zaune saman kujera sun kurawa Hajiya Babba ido. Ita kuma tana zaune saman gadonta har lokacin tana yafe da mayafinta da jakar da ta fita da ita duk suna hannunta har talkamin ba ta cire ba, Wardrobe dinta kawai take kallo, ko kyabta idon ma sai an dade take yi. Sirleem ya karasa kusa da ita ya duka a kasa, Kausar da Rima kan kallon mamaki kawai suke masa, Rima ba dan ta ji da kunnenta ba kuma ta gani da idonta ba da ba zata yarda ba ko waye zai fada mata haka karyatawa za ta yi.
鈥淗ajiya....鈥�
Sirleem ya kirata sai ta juyo a hankali ta kalleshi. Shi kuma ya sunkuyar da kai ya rasa abun da zai fada mata.
鈥淵aya ba a yanzu ya kamata ace ka gane ka aikata kuskure ba, tun kamin ka aikata ya kamata ace ka gane kuskure ne kake kokarin aikatawa, fisabilillahi me zaka yi da yarinya kamar wacan? Kuma ka san Hajiya ta zaba maka Nana a matsayin matar aure? Ko da baka son Nana be kamata kai aure a boye ba, mahaifiyarka tana raye mu ma kanenka muma nan danginka kowa yana nan...鈥�
Karima ta fada cike da jin zafin abun da dan'uwanta ya aikata. Sirleem dai be ce komai ba kuma be dago kansa ba, gaba daya ya rasa abun da zai yi. Murmushi Hajiya Babba tai irin murmushin da kana ganinsa ka san ba na farinciki ba ne, wasa wasa ya kwashe kusan 3 hours a dakin, tun yana jin nauyi da kunyar yi mata magana har ya kai yana rokon tai magana.
鈥淗ajiya ki ce wani abu mana, ki furta wani abun, na san ban yi daidai ba ki fada min ki ce Sirleem baka kyau ba鈥�
Ya fada idonsa cike da hawaye domin har ga Allah ya san ya saka mahaifiyarsa a damuwa. Haka ya gaji da rokomta ya gaji da magiya ya mike tsaye ya fice tana ta innalillahi.
Cikin motarsa ya koma ya zauna ya dafe kansa ya rasa abun da zai yi, ya rasa inda zai saka ransa ya ji, ya rasa abun da zai yi ya samu sassauci. Kunna motar yai ya juya kanta ya fice daga gidan gaba daya.
Sai da ya fita sannan Hajiya Babba ta tashi ta fito daga dakinta ta zauna a falo, ta maida hankalinta gurin tv tana kallo, ba dan babu plasma a dakinta ba, sai dan jin da tai dakin ma ta fita daga kanta gaba daya, gashi ta kasa cire talkaminta ta kasa aje jakar balle kuma mayafi komai da ta fita da shi yana nan jikinta.
Plasma take kallo sai dai ina damuwar da take ciki ta hana ta gane mutane ne a tv ko aljanu ko kuma cartoon? Kallo kawai take saboda ta gusar da abun da ya tsaya mata a zuciya, amman ta kasa abun ya shiga zuciyarta sosai ya danne mata komai ciki har da kalamai da take jin kamar ta kai wa'adinsu.
鈥淗ajiya ga ruwa鈥�
Kausar ta mika mata ruwa a kofi cike da damuwa. Hannu Hajiya ya mika ta karbi ruwan ta kai bakinta kwarara ruwan tai cikin bakinta da zimmar sha sai ta gagara hadewa tana zubawa a bakin suna dawo mata suna jika tufafinta.
鈥淚nnalillahi wa'inna ilaihirraji'un Anty Karima zo..鈥�
Kausar ta fada tana fashewa da kuka. Sai Hajiya ta kalleta irin duban nan na me ya faru? Is like kamar bata san ta yi ba. Karima ta karaso gurin da sauri tana kallon Hajiya.
鈥淢e ya faru?鈥�
鈥淩uwa na bata ta sha yadda ta sha haka yake dawowa a jikinta鈥�
Kausar ta fada cikin kuka da tashin hankali.
鈥淚nnalillahi Hajiya鈥�
Hajiya ta kalli Karima amman ta kasa amsawa.
鈥淭aso mu je daki鈥�
Karima ta rika hannunta sai Hajiya Babba ta mike tsaye kamar wata yar yarinya ta bi Karima zuwa dakinta, Karima ta zaunar da ita saman gadonta ta cire mata takalmin yayinda Kausar ta karbi jakarta ta da mayafinta ta aje a muhallinsu.
鈥淗ajiya ki kwanta鈥�
Da sauri Hajiya ta kwanta kamar mai jiran umarni. Karima ya fito cikin tashin hankali ta nufi dakinta ta dauko wayarta ta kira yar'uwarta Jurry ta fada mata abun da ya faru, cikin mintunan da ba su fi talatin ba Jurry ta iso gidan sai wani huci take tama fusata tana karawa.
鈥淗aba ai dole Hajiya ki shiga wannan yanayin, yanzu fisabillahi Ya Sirleem da kansa zai dauki wuka ya daba miki? Da kansa zai jefe ki a wannan halin鈥�
Jurry ta fada tana zaune kusa da Hajiya, Kausar kam sai rusar kuka take, Karima ce mai gaya ta ita ma tana hawaye.
鈥淲allahi Ya Sirleem be kyauta ba, yanzu ai ya ji dadi mahaifiyarsa tana cikin damuwa, ban san abun da suka gani a jikin yarinyar ba, kuma ko zai aureta ai ya kamata ya fadawa Hajiya ni na san ba zata hana shi ba鈥�
Jurry ta juya ta kalli mahaifiyarta.
鈥淗ajiya ta shi ki ji鈥�
Hajiya ta tashi zaune kamar mai jiran umarni. Hakan da tai ba karamin mamaki ya ba yayanta ba.
鈥淗ajiya karki sa wannan abun a ranki, ki kyale shi ki cire shi daga jerin yayanki, ki manta da rayuwarsa, ki na da mu kuma mun isheki da yardar Allah, na san dole za ki shiga damuwa ace danka ne zai maka haka鈥�
Jurry ta fada hawaye na cika idonta, Hajiya ta kalleta har lokacin bata iya cewa komai bakin ya mata nauyi a gurin kalami, ko numfashi da ace ta baki take yinsa da bata samu damar fitar da shi ba.
FALMATA POV.
Karasawa tai gaban hoton ta kai hannu ta ta shafa fuskar matar da ke jikin hoton idanuwanta na cika da kwalla, sai kuma ta juyo tama karewa dakin kallo, can kuma ta sake maida dubanta gurin hoton hawaye na sauko mata, miya kawo hoton mahaifiyarta a nan? Ta tambayi kanta tambayar da bata da amsar ta, mikewa tai tsaye wanda hakan yai daidai da shigowar Momy a dakin cike da tunani kala, domin ta kasa natsuwa tana son ta ji abun da yake faruwa, hakan yasa ta zabi tambayar Falmata, domin zuciyarta na raya mata ba a daura auren ba Sirleem. Maida kofar dakin tai ta rufe da makulli. Falmata ta juyo tana kallonta hawaye na mata zuba.
鈥淲ai me ya faru ne? Su waye za su zo da Sirleem yace idan sun zo kar na bada ke?鈥�
Falmata ta nuna hoton mahaifiyarta tana hawaye.
鈥淲aye kawo hoton nan a nan?鈥�
Momy ta dan leka bayan Falmata ta hango hoton.
鈥淢e ya faru?鈥�
鈥淢ahaifiyata ce鈥�
鈥淢a ma..ma...Mahaifiyarki?鈥�
鈥淢ahaifiyarki?鈥�
Momy ta sake maimaitawa.
鈥淒uba hoton dai da kyau ki gani鈥�
鈥淢ama ta ce Momy, babu inda zan ga mahaifiyata ban gane ta ba, ni ma ina da irin hoto鈥�
鈥淎nya dai? Mahaifiyarki Falmata ko dai kamanni? Wannan ai Safiyya ce鈥�
Falmata ta daga kai tana hawaye.
鈥淓h ita ce... Mamata ce鈥�
Momy ta sake kallon Falmata da duba na mamaki da al'ajab.
鈥淲annan fa mahaifiyar Ameer ce... Dan mijina, wannna matar mijina ce ta biyu wanda ya aura tun da dadewa su ka rabu....鈥�
Falmata ta lumshe ido hawaye na sauko mata. Momy ta karaso kusa da ita ta da fa kafadunta tana girgiza ta.
鈥淭a ya zan yarda da ke? Ta ya zan yarda mahaifiyarki ce?鈥�
鈥淪unan da kika fadi sunanta ne, kuma ina da irin wacan hoton, mahaifiyata ta ce ta ba ni, ta ce tun tana budurwa ta dauki hoton, a lokacin da samari su ke bawa yan mata kudi su ce su je su yi hoto, ta fada min hoton guda gudu ne wanda ya saka ta dauki hoton mijinta ne na farko ya rike biyu ya bata biyu, kuma tabbas mahaifiyata ta auri wani namijin kamin ta auri Babana, har ta haifi yara biyu da shi mace da namiji macen Maryam da sai namijin Usman wanda ya bata, Maryam din kuma ta rasu...鈥�
Falmata ta fada idonta a rufe cikin kuka mai karfi, lokaci daya Momy ta dauke hannayenta daga jikin Falmata tai baya baya tana kallonta kamar wanda tai arba da wani abun tsoro, tabbas abubuwan da Falmata ta fada haka ne, domin mijinta ya fada mata ya haifi yara biyu da ita dayar ta rasu kuma sunanta Maryam kuma ya fadawa Ameer yadda aka dauki hoton a lokacin da Ameer yake tambayarsa wacece ta jikin hoton da mahaifinsa ya ba Momy yace ta aje masa, sanadin hakan yai kai aka kara gyara masa hoton aka maida shi babba ya saka a dakinsa.
鈥淗akan na nufin ke da Ameer ....鈥�
Momy ta kasa karasawa sai nuna Falmata take, jin hakan ya sa Falmata ta bude idonta da su kai ja saboda kuka ta kalli Momy.
鈥淲ane Ameer din?鈥�
鈥淒an...dan...mijina... Allah sarki Ameer... Ashe baka da rabon ganin mahaifiyarka a fili?鈥�
Falmata ta dafa zuciyarta tana tuna waye Ameer din, the first thing da ya fara zuwa mata after tuna shi shi ne lokacin da zai je makaranta ita kuma Sirleem ya shigo da ita cikin gidan, irin maganar da yai mata da kuma yadda ya labarta mata batan mahaifiyarsa da fatan ganinta da yake. Sauri daga kai tai tana kallon katon hotonsa da ke manne a bango ta saka dayan hannu ta rufe bakinta da sauri hawaye na sauko mata. Momy ma hawayen take sai ta juya dafe da zuciyarta ta fice daga dakin, Falmata kan kurawa hotonsa ido tai sosai yayi murmushi yana sanye da suit red, sai a yanzu take ganin kamanin mahaifiyarta a fuskarsa da bakin fatarsa wanda ita ma shi ya haska fatarta.
Tana tsaye a dakin Sirleem ya shigo, yadda yake tafiya kadai da yanayin fuskarsa ya isa ya sanar maka cewar a yau kam ya amsa sunansa na maraya. Karaso yai kusa da Falmata ya saka hannayensa ya jata jikinsa ya rumgume, sai ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi jikinta na karkarwa, abubuwa biyu sun zo mata a lokaci daya, shi ma lumshe ido yai yana maida numfashi a hankali sai hawaye masu zafi suka sauko masa.
IYA POV.
Ganin tai kamar be kamata ta aikatawar da wannan aikin a yanzu ba, bata da tabbacin burinta zai cika ko aa, idan har Shattima be auri Zainab ba ko da ya zama sarki aikin banza ne a gurinta domin ba zata mori komai ba gashi yanzu ma ta bar gidan.
Daukar zare tai ta nade kurwar ta dukawa ta maida kurwar cikin kwaryar ta sannan ta maida kwaryar karkashin gado, ta gyara komai yadda yake, kana ta dauki kuwarwar Maijidda ta fito da ita daga dakin, kicin ta shiga ta dauko wata robar ta saka ta tabarar a ciki ta fara fige gashin jikin tantabarar da hanunta, bayan ta gama ta kunna risho domin ta fi gane yin girki da shi sama da gas.
Sai da ta yanka naman tantabarar sannan ta zuba shi a tukunya ta zuba mai kadan ta dora tukunyar a risho, bayan yayi zafi ta soma soyawa, sai da ta soye abun ta rumus yadda take son naman sannan ta kwashe ta sauke tukunyar ta kashe rishon ta dauko namanta ta zuba a wata kula ta rufe ta dawo dakinta ta boyeshi a karkashin gado. Sannan ta koma kicin din ta juye man da tai soyar da shi a wani karamin roba ta gyara kicin din ta wanke komai kamar bata taba ba. Kwankwasar kofar falon da ta ji ana yi ne yasa tai saurin fitowa daga kicin din ta je dakinta ta boye man sannan ta fito ta bude kofar, ganin Zainab ba karamin mamaki tai ba.
鈥淜in dawo kuma?鈥�
Zainab bata ce mata komai ba ta raba gefenta ta wuce cikin falon, Iya ta rufe kofar ta juyo tana fadin.
鈥淵a akai wai miyasa ya aka rike ki?鈥�
Sai da Zainab ta isa bakin kofar dakinta sannan ta juyo ta kalli Iya a jigace.
鈥淪aboda ke ne, duk abun da ya faru da halin da na ke ciki saboda ke ne Iya, saboda zargin da Shattima yake yi akan mu ya rufe mu a dakin horo, dakin da ko dabba ba zata iya zama a ciki ba, haka na kwana cikin sauro babu abun shimfida balle na rufi, ban taba tunanin zan wulakanta kamar haka ba, ban taba tunani wata rana zata zo da rayuwa zata zame min haka ba, a yau na yi nadamar haihuwata da kika yi, ba ni da dangi, ba ni da kowa ba uba, ga uwa ta zame min wata kala, da wanne zan ji?鈥�
鈥淐e masa akai ke kika dauki yarinyar nan?鈥�
Zainab ta share hawayenta ba tare da tace komai ba ta wuce dakinta wasu hawayen na sauko mata. Ko kadan Iya bata jidadin abun da Shattima yai ma yarsa ta, cikin bacin rai da tunanin irin abun da za ta yi masa ta shiga nata dakin ta zauna bakin gado tana mamakin yadda Shattima da kansa zai taba mata ya, duk abun da take yi bata taba tunanin taba shi ba, bata taba tunanin yi masa komai ba sai dai taba matansa ko yaya saboda tana masa fatan samun Zainab amman a yanzu ta kaita karshe shi da Ammy, domin a yadda ta fahimta abu ne mai wahala wata mu'alama mai karfi ma ta sake shiga tsakanin Zainab da Shattima, ita kuma a yanzu zama a masarauta yayi mata wahala, ba m masarautar ba har mutanen cikinta a yanzu dole wadanda suka san sirrinta su yi mesa da ita, hakan na nufi ita da Zainab din ba su da makoma. Sauko tai kasa ta zauna ta janyo kular namanta ta bude ta fara ci.
鈥淪hegiyar kurwa ko mai babu鈥�
Ta fada tana cin nama cike da jin haushi, bata tashi ba sai da tai ma naman kat ta cinye komai..
HAJIYA TALATU POV.
Maijidda ta shari bachi iya bachi bata barka ba sai kusan asuba, kamin ayi sallah ta shiga bandakin dake asibitin tai fitsari tai alwala ta fito ta zauna bakin gadonta. Hajiya Talatu sai murmushi take mata tana jindadin lafiyar da ta samu duk kuwa da kasancewar bata da wani sukuni sosai.
鈥淵a jikin na ki?鈥�
鈥淎lhamdullah na ji sauki鈥�
鈥淎llah kara lafiya, ni ai da farko na tsorata sosai Wallahi, ko da muka kawo ki asbitin nan ba ki san inda kan ki yake ba鈥�
Ta dan yi murmushi tana kallon yatsun hannunta. Hajiya Talatu da kanta ta tashi ta hada mata tea da kayan tea da aka kawo mata tun da dare, ka dan ta sha ta zauna jiran sallati, ana yin kira ta karbi hijabin Hajiya Talatu ta saka ta gabatar da sallah azuba, bayan ta gama ta mikawa Hajiya Talatu sai ita ma ta gabatar da tata sallah. Misalin takwas aka kawo musu abun karyawa, a nan Hajiya ce tai hidimar zuba mata ta bata a plate sai tea a wani karamin kofi ta mika mata. Gaba daya sai ta Maijidda ta ji komai ya fita a ranta dan kwan kawai ta ci ta sha ruwan shayi kadan ta aje.
鈥淟afiya? Ko wani abun kike so a girka miki鈥�
Hajiya Talatu ta tambaya
鈥淎a bana jin cin abinci ne, jikina ina jinsa kamar ba nawa ba鈥�
鈥淐iwo kike ji?鈥�
鈥淏ana jin ciwo komai kawai dai ina ta jin wani yanayi na dabam鈥�
Hajiya Talatu ta aje kofin shayin da ke hannunta.
鈥淜amar ya?鈥�
鈥淏an san ya zan misalta ba, ina ta jin kewarku Momy, ina ta jin kamar zan tafi na barku鈥�
Ta fada idonta na cika da hawaye har wani ya fara sauko mata, bata taba jin irin yanayin da take ji a yanzu ba bata taba jin kewar kowa kamar yanzu ba, gashi ta rasa yadda zata misalta yanayin da shi ba na ciwo ba ba kuma na lafiya ba, ba na dadi ba ba kuma na bakinciki ba.
鈥淜in gani Jidda bana son maganganun nan na banza, daga ciwo sai ki fara wani zancen mutuwa wane irin magana ne wannan dan Allah?鈥�
鈥淲allahi Momy ina jin wani yanayi na dabam, ni dai dan Allah ki yafe min ko da na mutu鈥�
鈥淏a ma za ki mutu ba, sai kin yi aure kin haifi yayanki na gani da yardar Allah, Allah dai ya baki lafiya ya yaye miki ko minenen鈥�
鈥淎meen鈥�
Ta amsa tana kwantawa saman gadon sai kallon dakin take, ta yi shiru kamar ba ita ba, motsin ac da hayaniyar mutane da take ji a waje sai ya zo mata a wani yanayi na dabam, can kuma ta juyo ta kurawa Hajiya Talatu ido tana ta kallonta irin kallon na bankwana, irin kallon nan da kake ji kamar kar ka tafi ta bar komai na ka. Hajiya Talatu kam hankali ya tafi gurin wayar da take sai dariya take.
Misalin 9am da yan mintuna Hajiya Talatu ta fita waje saboda masu gyara dakin da suka shigo su yi mopping, kamar fitar Hajiya Talatu ake jira sai wani bachi mai dadi ya fara kewayar Maijidda tun tana hamma har ta fara jin jikinta ya zama very weak ko hannunta ta gagara dagawa, nan da nan bachi yai gaba da ita bachin da babu farkawa, bachinta na karshe a idan duniya, bachin daga shi zata farka ta ji a dakinta na gaskiya.
Mai shara ta yi tai gama tai mopping ta fita ta rufe dakin, Hajiya Talatu bata dawo dakin ba sai da Haroon ya shigo tare kanwarsa.
鈥淏achi take鈥�
Hajiya Talatu ta fada ganin tana jan numfashi tana maidawa a hankali, har zata tashe ta sai Haroon ya hana ta.
鈥淜i kyaleta kawai idan na shigo anjima sai na dubata鈥�
鈥淭au ba matsala鈥�
Sama sama su kai fira da Hajiya sannan ya fice ya bar kanwarsa Hajiya na Fadin.
鈥淎llah yasa da sun zo su sallame mu, tun da tace jikinta ba ya mata ciwo komai yanzu zaman Asibiti ba dadi鈥�
Ta fada tana gyara zamanta, wani irin zabura Maijidda tai daga cikin bachin da take ta matse hannunta tai wani abu kamar zata tuma sama daga kwance da take sai kuma tai lamooooo babu motsi.
鈥淪ubhanallahi jidda鈥�
Hajiya Talatu ta fada tana mikewa tsaye ta isa gaban Maijidda din, hannu ta kai ta taba ta tana kokarin tashinta.
鈥淛idda Jidda...鈥�
Haka Hajiya Talatu tai ta kiranta tana motsata, amman bata motsa ba, kuma ba ta amsa kiran ba, sai Hajiya Talatu ta kwantar da kanta jikin Maijidda tana sauraren numfashinta. Nan ma bata ji alamum tana numfashi a razane ta dago tana kallon Afra.
鈥淎fra je ki kira likita yi sauri鈥�
Sai tai rasa akan gaba domin tana rufe baki, likita ya turo kofar dakin ya shigo tare da nurse yana dariya da alama wata maganar suke. Tsakanin Hajiya Talatu da Afra sai ka rasa wane ya fi saurin sanarwa likitan abun da yake faruwa, da sauri likitan ya karasa inda Maijidda take kwance yana dubata, fita yai da sauri ya kira wasu likitocin biyu suka shigo cikin hanzari suka hau bata taimakon gaggawa amman ina mai kira yayi kira rai yai halinsa Maijidda ta bakunci lahira...
Dayan likitan ne ya fitar da Hajiya Talatu waje ita da Afra, sai ta tsaya bakin kofar tana kuka hankalinta a tashe, gaba daya ta rasa abun yi ko zama ta gagara yi. Bayan wadansu mintuna likitoncin suka fito ko wanensu fuska babu annuri hakan ya sanarwa Hajiya da Afra cewar sun rasa Maijidda rashi na har abada, Maijidda ta yi bachi da babu farkawa a duniya, ta tafi inda ko wane mai rai ke tsumayin zuwa.
鈥淗ajiya... Ku yi hakuri鈥�
鈥淏an gane na yi hakuri ba likita kamar ya na yi hakuri? Me kake nufi?鈥�
Ta tambaya cikin kukan tun kan a sanar mata.
鈥淗ajiya kin san duk mai rai mamaci ne, ki yi hakuri Allah ya karbi abarsa鈥�
鈥淟a'ilaha illahu innalillahi, wayyo ni Allah na Maijidda鈥�
Cikin wani irin fitar hayyaci da ihu da kururuwa Hajiya Talatu ke fadar hakan ta nufi dakin da Maijidda take ciki sai likitan ya riketa, Afra kuma ta zube a gurin tana ta borin iska, aljanunta na son tashin.
FADIME POV.
Misalin sha biyu na rana direban Mama Fulani ya isa da Fadime asibitin da Muhseen ke aiki. A harabar asbitin ya fara motar sannan ya fito ya zagayon bangaren da Fadime take ya bude mata ya rika hannunta ta fito, sannan ya rufe motar yaja ta su kai gaba, ita dai tafiya kawai take tana sauraren hayaniya da kuma irin hanyar da suke bi, idan ta ji wani tunanin zai zo mata sai tai saurin kawar da shi.
鈥淜ai dan Allah duk kana ganin mutanen nan?鈥�
Direban ya kalleta sai ya ji tausayinta ya kamashi sanin cewar bata ganin komai, a lokacin ne ya gane lalli ga ni da ji wani babban ni'imace da Allah ke ma bayinsa.
鈥渋na gani diyata鈥�
Sai tai shiru ta cigaba da saurare tana ayyana yadda surar kowa take a ranta, a haka har suka shiga office din da Muhseen din yake. Ba su tararda shi cikin ba hakan yasa dole sai da suka dan jira ya dawo.
鈥淪ai yanzu tun dazun na ke ta jira fa, likitan ma ya kusan tashi鈥�
Muhseen din ya fada yana karasa gaban teburinsa.
鈥淚na kwana?鈥�
Fadime ta fada sai ya wara ido da mamaki.
鈥淲ow gaisuwa dai?鈥�
鈥淓h ita wannan da kace mamata ce ita ce tace na rika gaishe da mutane, wanda ka ce dan'uwana ne ya zo tace na gaishe shi, kuma na gaishe da matarsa duk na gaishe su, tace ina kwana ake cewa da safe da rana ina wuni...鈥�
Kai tsaye ta labarta masa wannan tana kallon saitin inda yake tsaye kamar tana ganinsa, kara bude ido yai da mamaki, sai ya ji ta burgeshi. Ya kalli direban
鈥淎m za ka iya tafiya, idan an gama zan maida ita gida ko na kira ka kawo ka dauke ta鈥�
鈥淭o ranka ya dade鈥�
Direban ya fada sannan ya juya da sauri ya fice daga office din. After ya fita Muhseen ya dauki wayarsa ya kira likitan ya fada masa ga yarinyar an kawo, yana dagowa sai ya ga tana kallonsa baki bude ta gwalo ido waje kamar zata yagasu, a hankali ya sauke wayar ya baro tebur din ya karaso kusa da ita yana yawo da hannunsa a fuskarta sai ya ga tana bin hannun da kallon sai kara fito da ido take. Wani irin ihu ta saka tai cikinsa ta rumgume shi da mugun karfi, kamin yai wani yunkiri ita da shi sun kai kasa...!
Ina mata wadan da suke son sayen kaya kamar su laces, atamfa, materials,shadda lace, normal shadda, atamfa lace, veil's, shoes and bags, da sauransu kuzo ga MAMAN AHMAD tazo dan tashare hawayenku kudai kunemeta ta wannan number 08032350261 banan kadai tatsayaba tanada kayan order kama dana kitchen,tufafi,kuma order ta Bata dadewa ,tana saida kayan gyara kamar su Al'ajabu,shu'umar humra wannan inbakida aure Bama saida maki,hadin kaza me yasin,akwai na mallaka wanda wannan ana rubuta shi atafin hannu ke zakiyi wannan,turaren wuta,kulacca,da sauransu
Mazauninsu nanan a samaru Gusau Zamfara state
Muna aika kaya kowace jaha da wajen kasar nan cikin aminci da yardar Allah kunememu kusha mamaki
https://wa.me/qr/MYY56BH3RMFDG1
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: Ina mata wadan da suke son sayen kaya kamar su laces, atamfa, materials,shadda lace, normal shadda, atamfa lace, veil's, shoes and bags, da sauransu kuzo ga MAMAN AHMAD tazo dan tashare hawayenku kudai kunemeta ta wannan number 08032350261 banan kadai tatsayaba tanada kayan order kama dana kitchen,tufafi,kuma order ta Bata dadewa, akwai turaren wuta,kulacca,da sauransu
https://wa.me/qr/MYY56BH3RMFDG1
*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*
鈥淎bun kamar na Iska鈥�
Ataa ta fada.
鈥淒amuwa ma na saka haka鈥�
Cewar Muhseen yana kai hannayensa biyu ya rika kanta, sai tai tsit kamar ba ita ba.
鈥淜ina na saurarena?鈥�
Ta yi shiru.
鈥淚dan kina ji ki daga min kai ba sai kin yi magana ba鈥�
Sai ta daga masa kai idonta a rufe.
鈥淜i daina kokarin tuna komai kin ji?鈥�
Nana ma kam ta daga.
鈥淜i dauka wacan matar da mijinta da suka tsince ki yan'uwanki ne, ni Sunana Muhseen likita ne ni, zan rika kula da ke ina baki magani, so kina son ki dauke ni a matsayin yayanki and daga yau sunanki ....Yasmin鈥�
Ya fada bayan dogon nazari.
鈥淒a zarar kin ji ance Yasmin to da ke ake sai ki amsa, kin ji? Kuma idonki ma zai bude kin ji?鈥�
Ta daga masa kai a hankali tana kokarin kwantar da hankalinta.
鈥淵asmin鈥�
Ya kirata murya kasa kasa, da farko sai ta ji kamar ba da ita yake ba, can kuma sai ta amsa.
鈥淣a'am...鈥�
鈥淕ood girl鈥�
Ya juya ya kalli Aliyu da Ataa dake tsaye bakin kofar dakin.
鈥淶an tafi da ita asibitin idan ta kama a kwantar da ita zan kwantar da ita a can, idan kuma dawowa zan zan dawo da ita nan鈥�
鈥淣o ka kaita gidan Mama Fulani kawai鈥�
Aliyu ya fada, sai Muhseen ya hanye hannunsa daga rikon kanta da yake, ya kama hannunta. Ya fito da ita dakin zuwa motarsa, har gurin motar Aliyu ya bi shi ya fada masa.
鈥淒uk abun da ake bukata ka fada鈥�
Muhseen dai be ce komai ba ya bude mata gidan gaba ta shiga sannan ya zagaya ya shiga mazauninsa yaja motar. Daga gidan be tsaya da ita ko'ina ba sai asibiti, farkon abun da ya fara bincika shi ne kwakwalwarta, a tunanin idam hankalinta y dawo zata iya bayanin yadda akai ta rasa idon ko kuma irin maganin da take kai. Hotuna ya rubuta mata har guda hudu kuma masu tsada ya saka wani ya kaita aka dauki hoton abun da ke cikin kanta, akai mata gwaje gwaje, at first what he thought is ko ta yi hadari ne ta rasa tunaninta da idanuwanta domin hatsari babu abun da be saka wa, daga ya fara tunanin ko an dura mata kokin ne, kamin ya fara tunanin wata kila damuwa ce tai mata yawa.
Sai dai abun da ya bashi mamaki a duk hotunan da aka dauka da kuma bincike da yai be ga wani abu da zai iya sakata haka ba, komai na kanta kalau yake.
Amman saboda ya tabbatar yasa yai magana da wani kwararen likitan kwakwalwa, sai dai be samu dubata a ranar kasancewar yamma ta yi sosai, ya dai yi alkawarin dubata gobe idan ya shigo asibitin. Sai da Muhseen ya gama komai da yake a cikin asibitin sannan ya sakata mota ya nufi gidan Mama Fulani da ita. Gidan yana nan a yadda yake kamar da a tsari da fasali, sai dai an canja fenti da furnitures. A harabar gidan yai fakin sannan ya bude motar ya fito ya zagayo ta bangaren da Fadime ta ke ya bude mata ya fito da ita.
鈥淵auwa ya ma sunanki?鈥�
鈥淵asmin鈥�
Ta fada a hankali.
鈥淵auwa na kawo ki gurin Mamana kuma mamankin daga yau ita ce mamanki, kuma a nan gidan za ki zauna kamin ki samu lafiya kin ji ko?鈥�
鈥淭oo鈥�
Ya riko hannunta suka nufi kofar shiga falon Mama Fulani. Door bell din falon ya danna, babu bata lokaci mai aikin ta bude masa kofa.
鈥淏aaba鈥�
鈥淣a'am Alhaji an shigo鈥�
Tsohuwar ta fada tana yar dariya.
鈥淓h me kika girka mana?鈥�
鈥淎a ban girka da kai ba, ban san zaka zo ba ai鈥�
鈥淢ama na ciki?鈥�
鈥淭ana sama ina ga ko bachi take ne鈥�
Ya shigo cikin falon yana rike da hannun Fadime, karasawa yai da ita gurin da set din Kujerun falon ya zaunar da ita.
鈥淏aaba a kawo mata abinci da abun sha, idan ta gama a fada mata yadda za ta yi sallah please, sai dai bata gani鈥�
鈥淭o Likita yanzu kuwa鈥�
Baaba ta fada tana kallon Fadime. Muhseen ya nufi dakin Mama Fulani yana cire rigarsa suit dinta. Sai da ya kwankwasa sannan ya tura ya shiga, zaune ya same ta gaban laptop idonta sanye da farin gilashi tana duba wasu laces na manyan mutane. Shigowar Muhseen yasa ta cire gilashin ta kalleshi tana murmushi.
鈥淵au kuma?鈥�
Ta tambaya domin ta manta when last su shigo gidanta da sunan sun dawo aiki shi da Aliyu, ba kamar da ba da kullum suna nan.
鈥淏akuwa na kawo miki鈥�
鈥淏akuwa kuma?鈥�
鈥淵es danki ne ya tsintota kin san shi da tsince tsince, kuma ya laka min ita鈥�
Ya fada yana kokarin zama.
鈥淎liyu kuma? Ban gane ba鈥�
A natse Muhseen ya fada mata komai, sai ta cika da tausayinta kamar ba Mama Fulani ba.
鈥淎llah sarki ai ba a wulakanta mutum, baka san ko shi waye ba, wani lokacin ma har shi zai taimake ka, ina yarinyar take?鈥�
鈥淭ana kasa, gobe za a kaita asibiti ko ban biyo ta nan ba zan kira sai ki saka a mota direba ya kaita鈥�
鈥淭o ba matsala, Allah sarki...鈥�
Ta fada tana sauka daga kan gadon ta nufi kofar fita, Muhseen ya mike tsaye ya shiga bathroom, ita kuma ta sauko kasa tana kallon Fadime dake zaune a kasa Baaba na bata abinci a baki.
鈥淗ajiya an sauko鈥�
鈥淓h abinci ake bata ne?鈥�
Mama Fulani ta amsa ma Baaba tana zaunawa.
鈥淓h na ga zata bata jikin ne shiyasa na soma bata da kaina鈥�
鈥淎llah sarki baiwar Allah ya sunanki?鈥�
鈥淵asmin, wannan yace na Yasmin ne sunana kuma yace ke ce Mamana鈥�
Mama Fulani ta rausayar da kai tanawa da Ataa.
鈥淓h haka ne ai da na kowa ne, sannu Yasmin sannu kin ji Allah ya baki lafiya鈥�
Fadime ta daga kai tana tauna abinci. Sai da ta ci ta koshi sannan Baaba ta dauke plates din ta bata ruwa ta sha, ta kama hannunta suka shiga dakinta ta zuba ruwa a buta tai mata alwala ta yadda zata fi fahimta sannan ta saka ta tace tai da kanta, da ido rufe ta kokarta ta yi yadda Baaba tai mata tana ta son ta tuna minene alwala sai ta soma jin abun irin na dazun, take ta kawar da tunanin kamar yadda Muhseen ya fada mata. A gurin sallah kam Baaba daga mata hannu take tana nuna mata yadda za ta kabbatarta sallah, a gurin ruku'i kuma sai ta rikata ta lakwasa yadda zata gane.
BAPPA POV.
Tun da Bappa ya doro gidan ba tare da Fadime ba, Inna ta gane akwai abun da ya faru, sai dai bata masa magana ba duk kuwa da son ganin Fadime da take, sai da ta ba shi abinci ya ci ya koshi ta ba shi ruwa ya sha ta zuba masa wani yai wanka ya gabatar da sallah la'asar sannan ta zauna a inda ya gama sallah tana ta kallonsa kamar ta tambaya ina yarta kuma tana fargabar irin abun da zata ji. Bappa na ganin irin zaman da tai ya san cike take da son ta ji labarin komai. Tunanin ta inda zai fara bata kabarin ya fara, daman ya tafi ya barta ba dan lafiya ta ishe ta yanzu kuma idan ya labarta mata abun da ya faru ya za ta ji?
鈥淜o dai wani abun ya same ta n Malam?鈥�
Sai da Bappa ya tattaro dukan kuzarinsa sannan ya iya labartawa Inna abun da ya faru, take ta fashe da kuka tana masa magana da yalshen fulatanci.
鈥淜a ce min kawai na rasa Fulani, damn ita kadai ta tsaya a cikin yayan yanzu kuma na rasata...鈥�
Kuka ta saka sosai wanda ya saka jikin Bappa sanyi wanda har ya ji ina ma ya tsaya a can a bincika ko za a ganta, shi kansa ba wai baya son Fadime ba ne, bacin rai ne ya saka shi haka bacin rai da har yanzu be bar zuciyarsa ba.
鈥淪ai da na ce maka karka je, wata kila zuwan ku ne ya saka ya dauke ta ya kaita wani gurin, babu yadda ban yi da kai ba akan karka je garin nan amman baka ji ba, yanzu ga shi nan ka saka ya sake dauketa wa san inda zai sake jefata? Gashi ba gani take ba鈥�
Bappa ya ja tsaki.
鈥淎i duk laifinta ne, yarinya bata jin magana kom...鈥�
Be kai karshe ba Inna ta rufe shi da fada tana mikewa tsaye.
鈥淓h kullum ai daga ni sai ita ne masu laifi a gidan nan, kullum cikin fada kake da ita, dan abu kadan ka ce zaka dake ta, shiyasa har take boye maka bata fadar komai saboda ta san dukanta za ka yi, ni Wallahi sai ka nemo min ita, ka tashi ka tafi garin mutanen nan ka nemi Wasim ka bashi hakuri ya kawo min Fulani, wollahi in ba haka ba sai da na abar maka gidanka, ban zama gidan babu da babu jika, wacan bakar mata ta cinye yayan yanzu kuma yar wannan da ta rage za ka ce ta bata wollahi ni kam ban yadda...鈥�
Bappa ya daga kai yana kallon iko Allah, shi be dora mata laifi ba sai ita ce zata dora masa laifi.
鈥淎radun Allah ba ni kai kaina ga halaka, sai dai ki tahi duk inda za ki, amman ba ni zuwa wacan gari in mutu鈥�
Ta fada cikin fusata har yana cire rawanin dake wuyansa, Inna kuma ta fashe da kuka mai karfi tana jin kamar ta rasa Fadime ne gaba daya.
IYA POV.
Shiru shiru Zainab bata dawo ba, tun tana sauraren dawowar Zainab har ta gaji ta kwanta da tunani kala kala. Zuciyarta ta fi raya mata cewar an ga Fadime wata kila ta fadi wani abu akan wanda hakan yasa aka kirata.
Bata yi wani bachi kirki ba ko kadan hankalinta be kwanta ba, saboda tunanin tafiyar da akai da Zainab daman tsakanin uwa da da sai Allah. Washe gari tun da ta tashi ta wanke baki bata damu tai sallah ba ta shiga kicin, daman can sallah bata dame ta tana kokarin yi ne kawai idan ta ga idom mutane, musamman a lokacin da take a masarautar saboda ayi mata kallon mutuniyar kirki.
Dumamen shimkafar da ta dafa jiya tai ta fito falo ta zauna tana turawa ba dan tana jin son cin ba domin gaba daya hankalinta ba a kwance yake ba, kadan ta ci ta aje plate din ta mike tsaye ta nufi dakinta hannunta ta wanke sannan ta cire tufafin jikinta ta dauko wasu ta saka ta saka hijabinta ta dauki jakarta ta dauki makullinta ta rufe dakinta ta fito ta leka dakin Zainab, sannan ta nufi kofar fita. Sai da ta kai bakin gate sannan ta kira mai gadin.
鈥淢un fita, karka budewa kowa gidan nan ya shigo ka ji ko鈥�
鈥淭o Hajiya Allah ya tsare鈥�
鈥淭o Ameen鈥�
Ya bude mata gate din ta fice, tafiya tai mai nisa kamin ta samu abun hawa, daman sabuwar unguwa irin wannan ba a ciki samun abun hawa da wuri ba. Sai da ta fada masa inda zai kaita sannan ta hau. Suna daf da isa ta fara jin tsoron zuwan, zuciyarta ta soma raya mata cewar wata kila an rike Zainab ne saboda ana son ta zo waya sani ko wani abun aka shirya mata, take ta tuna da kalaman da Zainab tai mata cewar idan ba ta daina abun da take ba zata bata mamaki wata kila ta fadawa Ammy ko Shattima wani abun ne, wani bangare na zuciyarta kuma yana raya mata ba haka ba, domin jikinta na bata yarta na cikin matsala. Kamin su isa masarautar ta tsayar da mai achaban ta sauka ta dauko kudinsa ta mika masa, ya karba ya bata canji sannan ta karasa masarautar da kafa.
Tana daf da shiga gate din masarautar sai kuma ta ja ta tsaya tana tunanin idan ta shiga zata iya jefa kanta a matsala. Daga nesa ta kira wani police dake gadin masarautar daman tana mutunci da shi sosai, domin yana girmamata. Shi kanshi yayi mamaki da bata karaso a inda suke ba kamar yadda ta saba sai ta tsaya can nesa da su sai dai ba sosai ba ta kira shi.
鈥淗ajiya Iya lafiya dai?鈥�
鈥淟afiya kalau Jekadiya na ke son gani鈥�
鈥淗ajiya Iya ganin Jekadiya ai baya miki wahala ke da kika fi mu gata cikin gidan na, ko dai akwai matsala ne鈥�
Ta yi dariyar karfin hali.
鈥淎a babu komai Wallahi, sauri na ke ne ina son na tafi wani guri kuma ka san gidan sarauta idan ka shiga dole ne sai ka shiga ka gaishe da kowa idan ba haka ba kai laifi, shiyasa bana son asan na zo鈥�
鈥淭o a kira miki ita?鈥�
Ta dan yi shiru tana tunanin idan wani abun aka shirya mata, idan Jekadiya ta zo ta ganta a nan ba tsira tai ba.
鈥淎a kira min ita a waya ma鈥�
鈥淭o鈥�
Ya ciro wayarsa yana fadin.
鈥淎i ni ranar na ke samun labarin wai kun bar masarautar nan鈥�
鈥淓h Hajiya Karama ce ta matsa ta matsa, dole na bita tun da ba a kyale mace ta zauna ita kadai a gida ba鈥�
鈥淗aka kam ai kara da kika koma kam鈥�
Ya shiga neman number Jekadiya tare da aika mata kira, wayar bata dade tama ringing ba ta daga sallama, sai yai saurin mikawa Iya.
鈥淕ashi ta dauka, sai dai bata san ni ne ba domin ni kadai na ke da number ta bata da tawa鈥�
鈥淭oo鈥�
Iya ta karba ta matsa can nesa da shi inda ba zai ji maganar ta ba tana sallama.
鈥淛ekadiya..Iya ce, na ce Hajiya Karama har yanzu bata dawo ba鈥�
鈥淥h daman yanzu nan Shattima ya shigo yace a fada miki ba zata dawo yanzu ba鈥�
A take gaban Iya ya fadi.
鈥淪aboda me? Me ya faru?鈥�
鈥淭o be fada min ba gaskiya ya dai ce a fada miki an kaita gidan hoto鈥�
鈥淗oto? Ita Zainab din?鈥�
鈥淓h sai anjima鈥�
Jekadiya ta kashe wayar tun kamin Iya ta sake fadar wani abu, domin har ga Allah tsoronta take kuma tana gudun tai wata maganar da zata sabawa abun da Shattima ya fada mata. Iya ta gyada kai yana jinjina lamarin.
鈥淎n kaita gidan horo? Saboda batan yarinyar nan? Ko kuma saboda wani abun na dabam? Amman ko minene ai be dace Ammy tai mata haka ba!鈥�
Tana tafe tana wannan maganar har ta iso inda Police din yake tsaye ta mika masa wayarsa.
鈥淎miru na gode sosai鈥�
鈥淎i ba komai, kin fi karfin nan Iya鈥�
Ita dai bata sake ce masa komai ba, domin tashin hankalin da take ciki ya dauke mata hankali.
鈥淜o kuma saboda ni za su hukunta ta? Shattima ne da wannan aikin ko Ammy? Ba mamaki Ammy ce domin ita ta saka aka min turaren nan kuma ta fi kowa bakin hali a gidan ai鈥�
Tana tafe tana magana da kanta har ta isa babban titi ta tari napep ta hau.
鈥淢alam million quarters za ka kai ni鈥�
鈥淭o kudinki dari uku鈥�
鈥淢u tafi鈥�
Ta fada tana ta tunani, yana tafe tana kallon ababen hawaye zuciyarta kuma cike fal da tunani kala kala. Har bakin gate ya sauketa ta ciro dari hudu ta ba shi ya bata naira dari sannan ta juya dama da hadu ta ga idan babu wanda ya biyo ta, sai da ta tabbatar ita kadai ce sannan ta kwankwasa gate din. Mai gadin ya leko yana tambayar waye, ganin ita ce yasa ya bude mata ta shiga, ko sannu da zuwa da yake mata bata amsa ba tsabar hankalinta baya jikinta. Sai da ta shigo cikin falon ta zauna sannan ta samu yar natsuwa ita ma kadan, gaba daya hankalinta ya tattara ya koma kan Masarautar, sai neman dalilin kama Zainab din take ta rasa tudun dafawa idan ta kulla wannan ta kwance wacan. Mikewa tai tsaye ta isa gurin kofar falon ta rufe da makulli sannan ta dawo ta bude dakinta ta shiga ta maida kofar ta rufe. Hijabinta ne farkon abun da ya fara cirewa sannan ta aje jakarta ta nufi gurin da take aje tukunyarta ta bude ta dauko tukunyar tai magana a cikin sai kuma ta maida tukunyar ta aje, ta nufi karkashin gadonta ya janyo kwayar nan da take ajiyar kurwa a ciki, ta bude ta dauko kurwar Maijidda ta warware zaren jiki taka bakin mayafin dake saman gadonta ta lullube kurwar da shi. Tana cirewa sai ga kurciya a hannunta fuska a hade ta kama wuyan kurciyar ta murde iya kar karfinta har sai da jini ya fito ta tabbatar da ta kashe ta sannan ta saka a wani karamin kwanon, ta dauko dayar kurwar ta warware ta saka bakin zanen ta lullubeta, tana budewa sai wani tsohon zakara marar lafiya ya fara motsawa.
鈥淵anzu idan masarautar ta girgiza sai mu ga waye kuma za a dorawa laifi? Sai na ga yadda za ki yi ke da yayanki鈥�
Iya ta fada tana zaro manyan idanuwanta masu mugun ja da mummunar fuskarta da bata da kyau gani.
WASIM POV.
Ya mike tsaye yana kallon Kakansa.
鈥淗ar tsawon wane lokaci za ka dauka kamin ya bar yarinyar can ta samu lafiya?鈥�
鈥淎 kullum fata na ke mata na samun lafiya, ku dai zan tambaya sai yaushe za ku kyaleta ta samu lafiya?鈥�
鈥淪ai ranar da k yardar ka bi umarnin mahaifinka, kuma ina mai tabbatar maka tana daf da rasa idonta gaba daya, domin mutumen da aka hannatawa ita daf yake da taba idonta, kuma ka san makomar hakan matukar ya taba idon ba za su taba dawowa ba, hakan kuma ba zaka mu bar ka ka aureta ba, domin ba zaka taba auren wanda ba jininmu ba鈥�
Wasim ya koma ya zauna hankalinsa a tashe, domin ya san dukan abun da Kakansa ya fada masa abubuwan da ya riga ya gani ne.
鈥淜ana wahalar da ita ne kawai, domin tuni ta taba hannun wacan dan Sarautar da yake haukan nemanta kuma ta ji sanyi鈥�
Wasim ya dafe kansa da mugun karfi kamar zai cire kan daga jikinsa, zuciyarsa ta shiga bugawa da karfi, daman abun da yake gudu kenan shiya saka shi kasa taba hannunta tun a wacan lokacin, tsoronsa daya kar ya taba bata ji sanyi ba. Ya daga kansa ya kalli kakansa hawaye masu zafi na sauko masa.
鈥淜aka ka sani ina son ta鈥�
鈥淜ana sonta kake bari tana cutuwa? Ka nisanta da iyayenta? Ka kaita inda aka gusar da hankalinta? Kuma ka saka take kokarin rasa idonta? Wanda kake so za kai masa fatan samun farinciki ko kuwa farincikinsa na nufin bakincikinka ne鈥�
Ya lumshe ido yana jin wani irin kalar yanayi da be taba jin irinsa ba, yana tuna kalaman Zainab.
鈥淲ani lokacin dole ne mu sadaukar da farincikin mu saboda wadanda mu ke so su samu farinciki...鈥�
Kansa ya daga sama sai ga hawaye sun sauko masa ta gefen idon, wani irin zafi da radadi yake ji idan yai yunkurin tunanin rabuwa da Fadime.
鈥淩abuwa da Fadime ba shi yake nufin na auri Liya ba, kuma ba zan taba barinta ta samu farinciki ba鈥�
鈥淜ana da damar auren wanda kake so matukar jininmu ce, amman wacan yarinyar idan za ka kashe maza dubu ka zata yi mu'amala da su, ba za ta taba aurenka ba鈥�
Hannunsa ya daga sama ya daki tsakiyar kansa da dukan karfinsa ya rufe ido yana girgiza kai. Mikewa yai tsaye yana wani irin huci kirjinsa har wani sama yake kamar sai yi tsalle.
鈥淶an rabu da ita, amman sai na taba mutanen da suka taba ta, sai sun shiga kunci fiye da ita鈥�
鈥淲annan kuma aikin duna ne, zan zan nemo shi... Na ka aikin ka tafi gurin shugaba ka fada masa ka yarda da dokinsa, ni kuma zan bude idanunta鈥�
Kakansa ya fada da yarensu, sai Wasim ya kalli inda Fadime ta ke yawan zauna a lokacin da ta zauna dakin kakansa. Matse hannayensa yai yana jin rabuwa da ita kamar fitar rai ne daga jikinsa, kai ya girgiza ya koma ya zauna.
鈥淏a zan iya ba, wata kila ka fada min haka ne saboda ku cin ma burinku a kaina鈥�
Kakan yayi murmushi.
鈥淟allai kana sonta sosai tun da har ka iya karyata ni, amman bari mu gani daga nan zuwa jibi idanuwanta za su bude ne ko kuwa za su tabbata har a bada a rufe? Amman ka sani daga lokacin ni da kai babu abun da zamu iya yi domin dawowa da idanuwanta....鈥�
HAJIYA BABBA POV.
鈥淎min wa'alaikissalam鈥�
Ta amsa sallamar da Hajiya Zariya tai mata a yayinda ta kara kunnen a wayarta.
鈥淗ajiya ina yini ya gida ya Mai Martaba da jikin鈥�
鈥淎lhamdulillahi鈥�
Ta amsa cike da kasaita kamar ba yar'uwarta ba.
鈥淗ajiya na ce ko Sirleem yayi aure ne ba a fada mana ba鈥�
鈥淲ane Sirleem kuma?鈥�
鈥淪irleem dai na ki, na wuce ne jiya ta gaban gidansa da yake nan kusa da mu na ga mutane na fitowa na tambaya aka ce min walima ake wai Amarya aka kawo, shi ne abun ya ba ni mamaki na ce to ko anyi bikin ne ba a sanar mana ba鈥�
Hajiya Babba ta aje farantin dankalin jos dake hannunta.
鈥淎a ai ke ma kin san ba zai yiyu ba, Sirleem yai aure ba ki sani ba, ko da ba a fada miki ba ai duk garin nan sai ya dauka, shi kadai ya rage min fa namiji, kuma aurensa da yar sarautar ai dole ne ma duniya ta sani鈥�
鈥淣i kaina na yi mamaki, tun jiya abun ya tsaya min a rai ina ta son na kira dai ban samu dama ba, mutanen ma da na ga suna fitowa daga gidan ba wasu na azo a gani ba ne, ko dai haya ya bada gidan ne?鈥�
鈥淣o gidansa da ke kusa da unguwarku ai yafi ko wane gida nasa kyau da tsaruwa, ba zai bada hayarsa ba, kuma bana jin zai arawa wani, Amman kin shiga cikin gidan kuwa?鈥�
鈥淎a wannan dabarar bata zo min ba, ban yi wannan tunanin ba鈥�
Shiru Hajiya Babba tai tana nazari.
鈥淶an bincike shi idan ya shigo鈥�
鈥淭o Hajiya sai an jima a gaishe da su Kausar鈥�
鈥淶a su ji鈥�
Hajiya ta sauke wayar cikin tsananin mamaki, anya ma kuwa gidan ne? Ta tambayi kanta sai dai bata jin Hajiyar Zariya za tai kuren fahimta domin ta san gidan ba ita kadai ba ma yawancin mutanen unguwar sun shaida gidan saboda tsaruwarsa gashi farin gida mai bakin gate sai daukar hankali, sai dai ba kowa ya san cewa na Sirleem ba ne sai daidaikun mutane yan'uwa da kuma wadanda suke kusa da shi sosai.
Tunawa da tai da zancen da yai mata shekaranjiya na cewar zai kwana a can saboda baya jin dadi da kuma jiya da yace mata yana son komawa can so that ya samu damar maida hankali kan harkokinsa yasa gabanta mugun faduwa. Har ta dauko wayarta ta kira shi sai kuma wata zuciyar ta hana ta, da sauri ta mike tsaye ta nufi inda mayafanta suke ta dauko farin gyale ta saka ta nufo gurin da aka jekara takalminta ta saka ta dauki jakarta tare da wayarta ta fito falo.
鈥淛uwairiyya鈥�
鈥淛urry bata nan鈥�
Karima ta amsa.
鈥淜e tashi ki kai ni gidan Sirleem da ke 300 houses yanzu nan鈥�
鈥淥kay, amman Hajiya lafiya?"
鈥淚ta na ke son na tabbatar鈥�
Ganin yadda hankalin mahaifiyarta yake a tashe yasa tai saurin dauko mayafinta ta fito rike da makullin motarta, har suka saukon ta shiga motar mamakin abun da ya faru take, ko dai minene ta san abu ne da yake son sirri shiyasa ta zabi ta kaita a maimakon direbobinsu da suke gidan.
Suna isa unguwar Hajiya ta saka tai bakin nesa da gidan sannan suka fito suka taka da kafa har gaban gidan, Karima ta kwankwasa gate din sai mai gadin ya leko. Karima za tai magana Hajiya ta tari numfashinta
鈥淎marya na nan?鈥�
鈥淓h suna nan Hajiya Bismillah ku鈥�
Ya bude musu gate din, suka shiga ciki hango motar Sirleem da Hajiya tai ya fi komai kayar mata da gaba, Rima kam tana gefenta da mamakin jin abun da Hajiya ta fada, suka nufi hanyar shiga falon zuciyar Hajiya sai bugawa take kamar zata fasa kirjinta ta fito, sai da ta fara tura kofar ta ji ta a rufe bata ko tsaya duba inda door bell din yake ba ta kwankwasa. Jin shiru ba a bude ba yasa ta sake kwankwasawa. Sirleem ne ya bude kofar yana sanye da jallabiya milk color.
鈥淗ajiya....鈥�
Ya fada kamar wanda ya rude. Tura kofar falon tai ta wuce ciki falon, sai tai arba da abun da bata yi zato ba, wato Falmata tana sanye da doguwar rigar atamfa hannunta rike da dankwali, daga bakin Hajiya har hancinta da idonta kallon Falmata yake with shock, can kuma ta juyo ta kalli Sirleem baki sake ta nuna shi da yatsa, sai kuma ta kasa magana, ta sake juyowa ta kalli Falmata ta daka mata tsawa idonta na cika da kwalla.
鈥淢e kike yi a nan?鈥�
Falmata ta kasa cewa komai jikinta sai rawa yake, Sirleem yayi saurin nufar inda take yana kallon Hajiya.
鈥淪irleemmmmmm.....鈥�
Hajiya ta kira sunansa daker sannan ta ce
鈥淒adiro kuke yi?鈥�
鈥淣o Hajiya Subhanallahi, she's my wife鈥�
Wife wife wife wife wife wife wife wife wife.... Haka kalmar tai ta maimaita kanta a kunnen Hajiya, nuna shi tai ta nuna Falmata sai kuma ta nuna kanta kamin ta fadi kasa zaune saman tile din. Sirleem na ganin haka yai saurin kama hannun Falmata suka fice daga falon cikin sauri, motarsa ya nufa da ita Rima ta bi su da kallon mamaki ido bude. Sai da ya taba motar ya ji a rufe, sai ya rasa yadda zai yi baya son komawa ciki saboda zuciyarsa na raya masa Hajiya zata iya cewa sai ya sak Falmata a take. Hannunta ya kama be ko kula da dankwalinta dake hannunta ba suka fice daga gidan gaba daya, Falmata kuka kawai take jikinta na rawa kamar mazari. Suna fita su kai sa'a da Napep, cikin sauri Sirleem ya tare Napep din dake tare da wata mata suka shiga, yana fada masa inda zai kaisu.
Sai da suka bar unguwar sannan Falmata ta lulluba dankwalin da ke kanta, mai Napep kam sai mamakin wanda ya dauko yake a zahiri dai fuskar Sirleem yake gani fitaccen mawaki sai dai ba shi da tabbacin shi din ne ko waninsa. A gaban gidan Momy ya sauke su Sirleem ya fito yana fadin.
鈥淛ira ni ina fitowa鈥�
Ya buga gate din gidan mai gadin na budewa yaja hannun Falmata suka shiga ciki, yana isa bakin kofar falon Momy ya buga kofar da mugun karfi, hakan yasa Momy tai saurin budewa hankali tashe. Ganin Sirleem da Falmata ya bata mugun mamaki.
鈥淪irleem鈥�
鈥淢omy dan Allah ki boye min yarinyar鈥�
鈥淟afiya?鈥�
鈥淒an Allah ki boye min ita yanzu yanzu, zan dawo ki saka a daki ki kulle dan Allah kowa ya zo karki fito da ita鈥�
Momy ta nuna Falmata da mamaki.
鈥淲annan ba Falmata ba ce?鈥�
鈥淚ta ce Momy please ki boye min ita鈥�
Ya fada cikin tashin hankali, saurin kama hannun Falmata tai ta shiga da ita ciki shi kuma ya juya ya koma, upstairs Momy ta nufa da Falmata da ke kuka ta bude dakin Ameer ta saka ta ciki ta rufe ta makulli ta sauko kasa da mamaki kala kala.
Bakin kofar dakin Falmata ta zauna ta fashe da wani irin kuka marar misaltuwa, sai ta ji kamar bata taba fuskantar tashin hankali irin wannan ba, kuka take sosai tun tana yi ba sauti har sautinta ya fara fitowa, kuka tai bana wasa ba har sai da idanuwanta suka fara kumbura, hawayen suka daina zubo mata. Mikewa tai tsaye tana goge idonta da dankwalinta, kamar ance mata juyo ki kalli gefe, tana juyowa sai tai arba da wani tsohon hoton mahaifiyarta, an fadadashi har ya kusan tsawonta, an ajeshi a tsaye yana fuskantarsa, mutuwar tsaye tai tana kallon hoton with shock.
_________
Ina mata matan kwalisa Matan da suka ansa sunansu na Mata? Ina wadanda ke cewa mun yi mun yi bamu ga amfaninshiba? Hmmm to ku zo ga Yar gidan Maifata ta zo maku da Al ajabu, dan tsugunno, gumba da tsimi da Zuma daban daban, maganin sanyi na maza da Mata. Ga kuma garurruka irinsu mallakau sabuzu kuwa, sa bahaushe saibi, Dan hubbare kafi malam aiki, ke kadai ke da miji, dahuwar kaza, tattabara, ciccibi da dai sauransu. Ba anan kayanmu suka tsaya ba, muna hadin amare na musamman turaren sutura turaren tsugunno turaren wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number聽 09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
03/12/2021, 18:59 - 馃馃馃馃: *Khadeeja Candy*
Da farko ya tsorata sosai zuciyarsa ta raya masa aljanunta ne suka taso, a hankali ya kara karanta mata ayatul kursiyo yana tofa mata a kai a hankali, sai ta zabura ta mike tsaye tana ta kalle kalle baki har kunne can kuma sai ta rufe idon tana dariya.
鈥淵asmin?鈥�
Ya kira sunanta a hankalin bayan ya mike tsaye, sai ta bude idon ta juya bayanta ta ga wanda ake kira da Yasmin din, ganin babu komai a bayanta sai gina yasa ta juyo kalletashi, sai ya sake kiranta.
鈥淵asmin鈥�
A nan ma juyawa tai kamar dazun ta duba bata ga kowa ba, sai ta juyo tana ta taba jikinta da fuskarta, A tunaninta ko ta canja kamanin ne.
鈥淎 ina nake?鈥�
Ta daga kai tana karewa dakin kallo, a nan ta fahimci asibiti take.
鈥淭aba min idon akai? Ai dai Wasim yace kar a taba idon, yace idan aka taba ba zai bude ba har a bada na shiga uku鈥�
Ta fara kirkira kuka, a tunaninta aiki akai mata idon ya bude, shi dai Muhseen kallonta kawai yake ba dan ya fahimci yarenta ba, ba wai hausar ce baya ji ba, no the way da take maganar ne be gane komai ba.
鈥淲aye kai? Waya kawo ni asibiti?鈥�
Ta tambaya tana jin kamar ta dade tana bachi. Ya nuna mata kujera.
鈥淶auna鈥�
Sai ta zauna tana murzar idon dake mata kaikayi, kuma tana jin kamar haske ya mata tawa.
鈥淵a sunanki?鈥�
鈥淔adime a kauye, a birni Fateema鈥�
Dan mamaki ne ya kama shi sai ya gane da gaske a hayyacinta take, amman abun mamakin dawowar tunaninta da idanuwanta a lokaci daya kuma a take kamar abun aljanu.
鈥淚na ne garinku?鈥�
Ta yi shiru tana kallonsa, sai kokarin tuna abun da ya faru take.
鈥淟aaa na tuna daga na gama cin abincin zan wanke hannuna sai na gan ni a nan me ya faru to? Waye kai? Ina Shattima da Bappa?鈥�
Ya daga kafadunsa yana mata kallon ban fahimce ki ba.
鈥淒aga wani kike?鈥�
鈥淜atsina, a katsina a kaita, a kaita a garin, kaita a bandalo, amman wani sarauyina Wasim wadan yake a garin Garuk ya kawo ni a garin Yola gurin wata mayya yace ta ga ajiya nan na kawo miki idan kin ga dama ki cinye idan kin ga dama ki aje....鈥�
Shi dai kallonta kawai yake ba dan ya fahimce wani abun ba, sai ta sake komawa can baya ta dauko asalin yadda komai ya faru ta fada masa har zuwan su Bappa da tafiyar da za su yi a gobe.
鈥淪o Shattima na Yola kike magana kenan? And Iya mahaifiyar Hajiya Karama kenan?鈥�
鈥淎a ba Hajiya Babba ba, ita wacan Zainab ne sunanta ai鈥�
鈥淓h haka ake kiranta鈥�
鈥淜uma na je zan wanke hannu sai kawai na gan ni a nan, amman dai wani abun kuka min nai bachi ko?鈥�
鈥淎a wani brother na ne ya tsince ki a titi yana tare da matarsa, Aliyu da Ataa鈥�
鈥淢inene Ataa? Tsuntsu ne?鈥�
Ta tambaya a bakin gaskiyarta domin ita bata fahimce mutun ne Ataa ba. Muhseen be san lokacin da dariya ta zo masa ba.
鈥淢atarsa ce, sunanta Aisha Ataa i think sunan buzaye ne鈥�
鈥淥kay to yanzu kenan ba waya kawo ni asibitin?鈥�
鈥淣i ne鈥�
鈥淭o ina Shattima?鈥�
鈥淣an ba Yola ba ne, kina Abuja ne, and you got lucky Shattima is my cousin鈥�
鈥淎buja kuma? Na shiga uku? Waya kawo ni Abuja kuma? Innalillahi Wa'inna Ilaihirraji'un鈥�
Ta dafe kanta.
鈥淭o ko Wasim din ne ya sake kawo ni? Ina ne Abuja ma?鈥�
Kamin Muhseen ya ce mata komai wayarsa tai ringing, sai ya nufi wayar dake saman tebur ya dauka, at first ya dauka Mama Fulani zata tambaye shi ya jikin yarinyar sai dai yana picking sai ya ji wani mummunnan labari.
鈥淢uhseen yanzu aka kira ni, wai Maijidda ta rasu鈥�
鈥淲ace Maijidda?鈥�
鈥淵ar wajen Waziri Diyar Hajiya Talatu鈥�
鈥淚nnalillahi Wa'inna ilaihirraji'un, yaushe?鈥�
鈥淵au, ni ma yanzu Ammy ta kira ni sai kuka take鈥�
鈥淎llah ya mata rahama, yaushe za ki je?鈥�
鈥淕obe tun da safe Inshallah鈥�
鈥淎llah ya kai mu, ni ma gani nan zuwa yanzu鈥�
Ya sauke wayar cikin rashin jindadi daman can sanarwa mutuwa ba ta yi ma mai hankali dadi.
鈥淒an Allah ka kira Shattima ka fada masa ya fadawa Bappa ina nan su zo su tafi da ni鈥�
鈥淩asuwa akai musu ba zan iya kiransa a yanzu ba鈥�
鈥淲aya rasu? Allah yasa ba Iya ba ce ta sake cinye wani鈥�
Muhseen ya mata kallon tsaf ita ko ta sako masa ido tana son jin amsarsa idonta kamar za su yi magana.
鈥業t can be possible, kai no... Be kamata ya yarda da zancen yarinyar nan ba, daga ganin yadda take da surutun nan za ta yi karya鈥�
Ya fada a ransa.
鈥淒an kawai kin ji labari haka sai ki ce Iya mayya ce kin san shekarunta a idan nan?鈥�
鈥淜o ma dai wacece Wallahi mayya ce, kuma ka tambayi Shattima idan baka yarda da ni ba shi ya yarda da ni鈥�
Be ce komai ba ya zauna yana ta kallonta wata zuciyar na raya masa duk yadda akai aljanu ne suke dawainiya da ita ko kuma ma aljanar ce maybe. Baya son kiran Shattima a irin wannan lokacin amman ya zame masa dole ba dan ya labarta masa komai ba sai dan ya tambaye shi. Few seconds wayar tai tana ringing ya daga ba tare da yace komai ba, domin har ga Allah yana cikin damuwar da idan ma ya dauki wayar be san abun da zai fada ba.
鈥淪hattima鈥�
鈥淢uhseen鈥�
Ya kira shi yana shafa fuskarsa cike da damuwa.
鈥淚 know mun rasa Maijidda be dace na zo da new thing ba yanzu, amman tambayarka kawai zan yi鈥�
Shattima yayi shiru be ce komai ba, wanda hakan ke karantar da Muhseen cewar ya ba shi izinin magana kenan.
鈥淲ata yarinya muka tsinta day before yesterday, tace sunanta Fateema kuma ta... 鈥�
Muhseen be gama ba Shattima ya mike tsaye da sauri rike da wayar.
鈥淎 ina kuka ganta? Tana kusa da kai? Bata wayar鈥�
Shattima ya fada har kalaman na hade masa, Muhseen ya saka wayar a speaker ya mikawa Fadime, sai ta ta so ta amsa ta kai a kunnenta.
鈥淗ello Assalamu Alaikum鈥�
Shattima ya lumshe ido tare da saka hannunsa yana taba hancinsa.
鈥淪hattima Fadime ce...鈥�
A hankali ya hade yawun bakinsa sannan ya ce.
鈥淔ateema ina kika je?鈥�
鈥淣i ma ban sani ba, shi wannan mutumen...鈥�
鈥淢uhseen鈥�
Muhseen ya katseta tare da fadar sunansa.
鈥淢uhseen ya ce wai ina nan Abuja kai ka kawo ni?鈥�
鈥淏a ni na kawo ki ba鈥�
鈥淎mman ai yace shi dan'uwanka ne鈥�
鈥淏a ni a kawo ki ba, nemanki kawai mu kai mu ka rasa but Alhamdulillah鈥�
鈥淜uma idona ya bude ina ganin komai har wannan mutumen da ke tsaye gabana ina ganinsa鈥�
鈥淒a gaske?鈥�
鈥淲allahi kuwa amman a asibiti muke, ban sani ba ko ya taba min idon ne, kuma Wasim yace idan aka taba min ido a zai bude ba鈥�
鈥淗ey... Karki sake maganar wani Wasim ko Hajiya Karama ko Iya, mutanen nan ina tunanin suna da hannu a abun da yake samunki, and now babanki yayi fushi ya tafi, sai kuma aka tsince ki Abuja? Wannan wane irin abu ne?鈥�
鈥淏appa ya tafi?鈥�
Ta tambaya tana shirin fashewa da kuka.
鈥淶an kira anjima鈥�
Ya katse kiran wanda hakan yayi daidai da saukowa hawaye a idon Fadime. Muhseen ya karbi wayarsa yana kara yarda cewar ta san Shattiman da kuma labarin da ta ba shi na Iya da Zainab.
Fashewa tai da kuka marar sauti tana ta sharar hawaye, shi dai be ce mata komai ba ya fita ya barta a office din.
Sai da ya gama abun da zai yi sannan ya dawo ya dauki abun da zai dauka ya ce mata ta ta so su tafi.
Sai da ya ga tana bin hanya daidai sannan ya mara tabbatar da tana gani, ko a gurin motarsa ma ita da kanta ta bude ta shiga ta zauna, sai dai bata daina hawayen ba har ya fara tuki.
鈥淜i daina kuka idan aka maida ke gurin Shattima sai ya saka a kaiki gurin mahaifinki ai鈥�
鈥淭o鈥�
Ta share hawayenta, tana bin titin da kallo.
鈥淎 ina kuka tsince ni a kasa?鈥�
Sama sama ya labarta mata abun da Aliyu ya fada masa, suna isa gidan Mama Fulani ta fara bude ido tana kallon katon gidan.
鈥淣an ne gidan ka?鈥�
鈥淕idan Mamata鈥�
Ya amsa mata yana bude motar ya fita, sai ita ma ta bude ta fito tana mamaki kato gida kamar wannan ga tsari da kyau kamar gidan minister. Yana gaba tana binsa sai kalle kalle take gaba daya ta zama bakauya har da kai hannu ta shafa fentin da take ganin yana ta wani haske. Bata kara raina kanta ba sai da suka shiga cikin falon, kamar yar gida haka ta zama domin ta riga Muhseen isa gurin kujeru sai dai bata zauna a kai ba ta zauna a kasa ganin manyan kujeru ne na alfarma, Muhseen kuma ya zauna a daya daha cikin kujeru kamin yai mata magana yace ta taso ta zauna akan cushion dina, har ta mike tsaye ita ta zauna akai tana kallon fuskarsa ta ga ko hanata zai yi ko kuma yace ta sauka, haka ta daga kai tana ta kallon falon mamakin duniya ya cika ta, irin gidan da bata taba gani ba yau ga ta a ciki.
鈥淜u nawa ne a nan gidan nan?鈥�
Ta tambaya tana mamakin katon gida kamar wannan ace na mamansa ne, Muhseen ya nuna mata Mama Fulani da ke saukowa rike da tissue da alama hawayen mutuwar yar kanenta be tsaya mata ba har yanzu. Fadime na ganin Mama Fulani ta san ba irin iyayen nan ba ne masu daukar nonsense ga ta da jikin dake nuna arzikinta a fili tufafin jikinta ma kadai sun isa shaida. Saurin sauka tai ta zauna a kasa tana gaishe ta tun kan ta karasa saukowa.
鈥淪annu da zuwa Ina wuni鈥�
鈥淟fy Kalau Yasmin鈥�
Mama Fulani ta amsa sannan ta nufo kusa da Muhseen ta zauna, har lokacin bata kura Fadime na gani ba, domin hankalinta be kai kanta sosai ba.
鈥淎n dubata ta?鈥�
鈥淏a zancen dubawa yarinya ta tashi鈥�
鈥淜amar?鈥�
Ya nuna mata ita, tana kallon Fadime sai Fadime ta sakar mata murmushi, Mama Fulani ta kalli Muhseen ta sake kallon Fadime.
鈥淭ana gani kenan?鈥�
鈥淏a gani kadai ba har komai ta tuna鈥�
鈥淢agani kuka bata?鈥�
鈥淎a...鈥�
Ba karamin mamaki ne ya kama Mama Fulani ba, da Muhseen ya labarta mata abun da ya faru, can kuma ya tsakuro daga labarin da Fadime ta bashi ya samman Mama Fulani inda be yi daidai ba Fadime ta gyara masa, daga nan ya sakar mata linzamin ta labartawa Mama Fulani komai. Kamar almara haka Mama Fulani ta ji abun mamaki da al'ajab suka rufeta lokaci daya.
鈥淎she ita take cinye mana zuri'a? Ba sididi ba sadada daga gamon tsintsiya da zagga? Ban zumuntar uwa ba ta uba take mana wannan sherin ba duk abun alherin da aka mata?鈥�
鈥淚ta da yarta mayyu ne, har yar mayya ce鈥�
Fadime ta fada tana tsina fuska domin ita har ga Allah ta dauka Zainab mayyace.
鈥淟allai kuwa ai biri yayi kama da mutum, tana zaune a gida tana cinye mana zuri'a ko wannan ma waya sani ko ita ta cinye ta tun da Waziri ya fada min ya bawa Shattima ita? Tabbas ita ce ita Ammy ma take ne Fisabilillahi? Wace iri mata ce wai? Ta san da wannan ta zuba bata yi komai ba? To Wallahi ba zata sabu ba bindiga a ruwa, Allah ya kai ni Yola gobe lafiya Na rantse da Allah sai Iya ta bar garin nan, ta koma can inda ta fito, ba dan ma guduna alhaki ba ba zan barta da rai ba鈥�
鈥淎she ma ba ma yar garin ba ce amman yarta har wulakanci take wa mutane tana cewa kar a hau mata a kujeru ta barin mutun ya kwanta ba ko abun lullubi鈥�
Fadime ta fada tana tuna abun da Zainab tai mata. Sai Mama Fulani ta biye ta kamar mai fira da sa'anta.
鈥淏a yar nan ba ce, waya san ma inda ta fito wata kila maitar tasa aka rokota ta zo nan ta lake har suke mata gata, amman shi Mai Martaba ya san da wannan zancen?鈥�
鈥淲ai daman shi Sarkin yana da rai? Ai na dauka ya mutu saboda wannan matar Hajiya Babba ta tafi tace a kashe shi kashe Shattima...鈥�
Fadime ta fada tana kallon Mama Fulani da ta mike tsaye tana nuna ta, Muhseen ma gyara zama yai yana mata wani kallo.
鈥淜eeee idan kika min karya sai na saka an yankaki an daddatsa namanki an zubar ni nan Fulani ba uban da isa yai komai鈥�
Fadime ta sako mata ido hantar cikinta na kadawa, Mama Fulani dai ba tai mata kama da mayu ba, duk da kasancewar gidan yana mata kama da na masu yankan kai, to amman me ya kawo maganar yanka da daddatsewa daga bada labari, ta fara kuka.
鈥淣a shiga ukuna鈥�
鈥淏a wani kin shiga uku fada min gaskiya, ta ya akai kika sani...?鈥�
鈥淶an dafa miki qur'ane kuma na yarda ki kira Shattima ki tambaye shi Wallahi ba karya zan fada miki ba鈥�
Maman Fulani ta koma ta zauna tana kallon Muhseen da ke kallon Fadime. Tun daga salsalar zuwa garinsu Wasim har zuwan su Hajiya Babba da duk abubuwan da suka yi har kawowa zuwanta gidan da yadda ta labartawa Ammy komai sai da ta fadawa Mama Fulani. Mama Fulani bata san lokacin da ta daki kirjinta ba ta sake daka har sau uku.
鈥淒an'uwan nawa za a kashe? Ita Hajiya Balki rashin imaninta har ya kai haka? Akashe shi a kashe Shattima? Yanzu ita Ammy ta ji duk wannan abun amman ta share take zaune ta saka musu ido? Ko kuma ita ma asirin suka mata da bata iya komai? Ba zan dauka ba, na san dai na yi rashin mutunci a baya ammn ban yi rashin imani kamar na wannan matar ba, mijinta na sunna? Saboda Sarauta? No wonder ciwo yai ma Mai Martaba yawa, Mata ta yi yan'uwa su yi jamar'ar gari su yi, ba ma wanda zai fi kamar n matarsa tun da dole ne ta bashi ya ci, ai dole ne gobe Mai Martaba ya ji wannan maganar kuma dole, za ki iya maimaita wannan maganar a gaban kowa ko?鈥�
鈥淓h Wallahi zan iya鈥�
Fadime ta fada with full confidence. Mama Fulani ta mike tsaye ta nufi upstairs sai bala'i take.
鈥淜uma Wallahi Nana ba zata auri danta ba, muguwar mata kawai mai bakar zuciya...鈥�
Sai da ta wuce Muhseen ya baro inda yake zaune ya motsa kusa da Fadime ya kai hannunsa ya kama lebenta yana ja.
鈥淜in gani wannan bakin na ki, zai kai ki ya baro, daga ganin ki na san zaki yi surutu, i wonder how Shattima ya zauna da ke shi da baya son hayaniya, kin ga yanzu kin takalo wata fitinar Mama Fulani ba zata kyale wannan maganar ba, kuma at end idan karya kike kin jefa kanki a matsala ko ma da gaske ne, za su iya wanke kansu ke ki kwana a ciki, kin san waye Hajiya Babba kuwa? Wannan bakin na ki wata rana sai ya yanka ki, wata kila shiyasa akai miki wani asirin aka kawo ki Abuja aka mantar da ke komai鈥�
Wani tsoro ne ya kama Fadime jikinta ya fara rawa.
鈥淜enan yanzu ni za a jefa a matsala?鈥�
鈥淏an ce kuma, amman ki san irin maganar da kike fada, kin ga Mama nan bata saurarawa kowa kan nata, ina tunanin ma yanzu waya ta je ta kira, kin ga kin ta da rigima a gidan Sarauta, sai an zo gurin magana ganki yar ficika ba wani auki鈥�
Fadime ta taba jikinta tana jin wata zababbbiyar yunwa na taso mata.
鈥淣i yunwa ma na ke ji鈥�
鈥淲ato har yunwa kike ji? Duk baki ga abun da kika yi ba hankalinki kwance ko?鈥�
鈥淭o ni wai ina ruwana ba su suka je suka yi ba, dan na fada kuma sai ya zama laifi, ma na Taimakawa Mai Martaba ban ai sai a karramani鈥�
Ta fada tana turo baki gaba, tsoro dai kam ta ji shi, amman sam bata ga laifi a abun da tai yi ba. Muhseen yayi murmushi yana kallonta kamar yadda take kallonsa da fararen idanuwanta.
0 comments:
Post a Comment