Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Sunday, August 20, 2017

SURBAJO Part 6

 August 20, 2017     SURBAJO 1-END     No comments   

SURBAJO Part 6
.
Yace tazo falonshi yanason yayi magana dasu yana gama fadamata bejira amsartaba yabar dakin yakoma falonshi inda surbajo kezaman jiranshi

Bejima ba Aishan tashigo ko sallama babu. Surbajo seda ta tsorata da ganinta Dan ita bata dauka yanada wata matarba

Guri Aisha tasamu tazauna Tana girgiza kafa Tana cika Tana batsewa
.
Alameen ne yafara magana bayan yabude taro da addua sannan yafara yimusu nasiha akan su zauna lafiya bayason rigima da tashin hankali agidanshi
Bayan yagama jamusu kunne sannan yace kwanakin girki kuma yaraba kwana biyu kowacce zata dungayi. Daganan yatambayesu akwai me magana  surbajo girgiza Kai tayi Dan ita tsaron katuwar matarnan tashi takeyi
Aisha ko cewa tayi sannu bakin munafiki wato har kanada bakin magana yanzu Wlh kaji kunya karasa wacce zaka aura se yar cikinka kuma har ka iya kwanciyar aure da ita Wlh kaide Dan akuyane kuma tashin hankali yanzu zaa farashi acikin gidanka Wanda besan ciwon kansa ba ace ayi mutum sekace bunsuru ....
Bata karasa metakeson fadiba taji anwanketa da Mari kamin tawartsake Ankara kifamata wani agigice takai dubanta gurin Wanda yamaretan bakowabane face surbajo
Mamakine yarufe Aisha da alameen kamin Aisha tayi wani yunkuri surbajo taci damara da gyalenta taje taci kwalar Aisha tace ke jakar inace dazaki tsaya gaban kado kina kiranshi bunsuru ke baa cemiki akuyaba shine kike kiran wani.ya auri yar cikinnasan ubankine yabashi kudin auran dahar zakimasa gori. Aradun Allah baki isa kizagi mijina nakyalekiba kibar ganinki katuwa Wlh dukan tsiya zanmiki.hannu Aisha tadaga daniyar kaimata duka carab alameen yarike hannun yashiga tsakiyarsu tafi yafarayi yana dariya kallon Aisha yayi wacce hawayen Bakinciki suka taru a idonta yace how do you feel now? yanzu Don Allah bakiji kunya ba wallahi Aisha kinyi asara ni mijinki bani dawata daraja a idonki to alhmdllh nasamu me ramamin duk rashin mutuncin dakikemin kuma Wlh bazan taba taka mata burkiba harse ranar dakika gyara halinki
Afusace Aisha tadaga hannu zata kaima surbajo duka dake bayanshi rike hannunta yayi yanunata da yatsa yace kul karki kuskura kitabamin mata ke inbada sakarci irinnaki ko kudi aka baki seki sa hannu kidaki wannan kyakkyawar surar to wlh baki isaba kinsan nawa farashin wannan kyakkyawar fulawar yake agurina kuwa inkika sake hannunki yasauka akan Zahra Wlh aranar zaki gane waye aminullah

Aisha cikin kuka tace Wlh baku isaba dukanku senayi maganinku kaikuma Allah se ya sakamin azzalumi kawai
Jikake dum surbajo takaiwa bakin Aisha naushi sabida takira mijinta da azzalumi
Fitowa tayi daga bayansa nanfa dambe yakaure tsakaninsu sosai Aisha taci duka a hannun surbajo Wanda tuni bakin Aisha yafashe jini nafita Dan surbajo cemata tayi matukar zata zagar mata miji ita kuma seta daketa sede kome zefaru yafaru

alameen dakyar yajanye surbajo akan Aisha yajata suka wuce dakinta se haki takeyi ita ala dole anzagar mata miji
.
suna shiga kulle kofar yayi yatsaya yana kallon surbajon shi dariya ma abun yabashi wato tasan darajarshi kenan shiyasa bazata Bari azageshiba
karasawa kusa da ita yayi rungumota yayi jikinshi ay kamar jira take kawai seta rushemasa da kuka dakyar yasamu tayi shuru se ajiyar zuciya takeyi ruwan sanyi yabata tasha sannan yadaukomata night gown fara yabata yace tacire najikinta tasa wannan
amsa tayi tashige bayi Tana shiga takulle kofar sannan tacire najikinta wanka tayi sabida tayi gumi gurin dambe da Aishan Tana gama wanka Wanda da temakon Allah tagano yadda ake kunna shower din
goge jikinta tayi da towel sannan tasa rigar kallon kanta tadunga Yi a mirror din cikin bayin
kunyace takamata Dan gaskia bazata iya fitowa ahakaba kado yakalleta

tajima atsaye abayin takasa fitowa ta bude kofar Amman fitowar tagagara Dan leko wa tayi taga kado nacikin dakin
wuf taji ankamota ihu zata sa dasauri yahada bakinshi da nata hakanne yasa tagane kadone ya dauketa be ajiyeta akoinaba se kan gado itako se wutsiwutsil takeyi nason yasauketa
kashemusu wuta yayi sannan yakara rungumota jikinshi
muryarta narawa tace kado Don Allah ka sakeni kafita daga dakinnan kasan bakyau namiji da mace su kwana aguri daya
alameen hankalinshi yasoma barin jikinshi sabida taushin jikin surbajo Wanda shi har mamaki yakeyi itada ba abirni ta tasoba Amman ko yan birnin albarka

shafota yakeyi very gently Amman ita ina hadashi take Da Allah akan yakyaleta ko jinta bayayi sannu ahankali yacire rigar jikinnata kuka tasamishi jin yana surking din breast dinta
kuka sosai surbajo takeyi tunbe kulata harde yadan sassauta mata yadago yana kallonta yace cikin dashewar murya baby na mekefaruwane cikin kuka tace nide banason abinda kakemin Wlh babu kyau wuta zakasa asamu
shafo kanta yayi yace mu ay munyi aure baby kuma inmukayi lada zamu samu Wanda daza mu mutu aljanna zaa samu kuma kece Yanzu idan kika hanani Allah zekonaki ke karshentama kamin safiya kin mutu.
.

Ido surbajo ta kwalo jin ance zata mutu kamin gari yawaye
Alameen yacigaba dacewa amma tunda bakyaso bari na kyaleki kimutum tunda naga alama kinfison mutuwar yana gama fadin hakan ya yunkura ze sauka akanta
Dasauri tarukoshi tana kuka tace haba kado yazakamin haka yanzu kai kafison namutu dazufa har tare maka fada nayi yanzu Inna mutu waze tarema nide Don Allah kayi hkr aradu banason mutuwa naamince kayi din

Murna alameen yayi dajin zancanta bebata lokaciba yaci gaba da sarrafata
Itade surbajo jiki se Bari yakeyi kukanma takasa yi

Sanda alameen yakusa cika burinshine yaji surbajon amatse take sosai kuma yasan inyace zeshigeta da karfi ze iya yimata lahani tausayintane yakamashi ganin tarufe ido tana addua jikinta na rawa
Fasa kusantarta yayi ya koma gefe yana maida numfashi
Surbajo jin tadena jin radadin data soma ji shiyasata bude idonta ganinshi tayi akwance agefe
Yalumshe ido dakyar tabude baki tace kado Don Allah menamaka kakeson ganin na mutu nace nayarda kayi gudun kar inmutu Amman shine kafasako tafadi Tana yin kuka
Dakyar yasa hannu yajawota jikinshi yace baby bazaki mutuba nayafe mikine yau dama innace banyafebane zaki mutu to yanzu nayafe zomuje namiki wanka kizo kiyi baccinki kinji yanmatana

ajiyar zuciya surbajo tayi duk da de bata gama gamsuwa da zancannasaba sakko da ita yayi shima yasakko
dukansu bakaya ajikinsu kunna hasken dakin yayi ay surbajo idonta nasauka akansa ihu tasaki tafadi kasa sumammiya
arazane alameen yayi kanta yadagota yana girgizata Amman ina ba numfashi atattare da ita dasauri yaje kitchen yadauko ruwa yazo ya yayyafamata jimawa kadan taja doguwar ajiyar zuciya amma tarintse idonta sosai yayi yayi tabude amma taki se kuka take masa jikinta narawa

Ganin tafarko ne yasa yadauketa yayi toilet da ita yayo musu wanka amma har lokacin taki bude ido har suka fito bata Dena kukanba 
.
Rigar bacci yasamata shima yasa nasa Gado yanufa da ita yakashe musu haske yarungumota jikinshi yana shafa mata baya Dan yagano me ya firgitata har ta sume Sabida bata taba ganin namiji babba ahaka bane shine dalili har yanzu kuka take masa akunne yace mata baby meyasa kike kuka ne nace bazaki mutuba amma kinki kwantar da hankalinki ko wani Abu kikeso
Cikin kuka tace kadon Don Allah kar ka kuma  nunamin macijin dazu Wlh yabani tsoro sosai ni bantaba ganin maciji irinshiba agarinmu akwai macizai amma babu irin wannan

dariyace taso kubcewa alameen Amman se yacije yace wayace miki ni na kawoshi ay zuwa Yayi da yasareki ki mutu shine nace masa ay nayafemiki shinefa yatafi

kara shigewa jikinshi surbajo tayi Dan ta tsorata dajin zancennasa can kasan makoshinta tace ngd kado

********

abangaren Aisha kuwa suna barinta agurin dakinta tawuce tana kuka ranta kamar ze fita tunda take baa taba cimata mutunci irinna yauba   tana shiga daki wayarta tadauka takira aminanta   cikin kuka tashaida musu duk  abinda yafaru hakuri suka bata tare da bata tabbacin gobe zasu zo gidan su hadu suyima surbajo dukan tsiya takwantar da hankalinta kawai dasu suke magana

sosai hankalinta yakwanta dantasan aminan nata basa mata karya kuma Tana da tabbacin se Sun ramamata kwanciya tayi ranta fes Dan tasan gobe kashin surbajo yabushe

Damisalin karfe hudu naasuba karar wayar alameen yatashesu abacci da kamar baze daukaba cande yadaure yadauka jin wayar se kira akeyi sunan oganshi yagani akan wayar dasauri yakwantar da surbajo yadauki wayar gaisheshi yayi cike da girmamawa kamar yana kallonshi dagacan bangaren ogan yace
alameen duk abinda kakeyi kaajiyeshi ka komo office gobe jirgin daze daukoka is ready by 7:30am katabbatar kana airport sabida wani aykine yataso nasauri Wanda your attention is needed so am sorry nasan bazakaji dadiba amma kadaure de
ran alameen besoba Amman bashida zabi Danhaka yacema ogan don't worry sir consider it has been done
godiya ogan yayi sannan sukayi sallama yaajiye wayar
bekoma bacciba sabanin surbajo dake ta aykin bacci dakinshi yaje yadauko duk wani abu daze bukata yasa a trolley yadawo dakin surbajo itama yahada mata abinda yasan zata bukata acikin trolley din wanka yayo yadauro alwala doguwar riga yasa sannan yatashi surbajo dakyar ta tashi toilet yarakata yace tayi wanka tayi sallah kamin yadawo bata musa ba sabida ya hadamasa ruwan wankan
jamata kofar yayi yawuce masallaci koda zefita kulleta yayi tawaje Dan yasan abinda tayiwa Aisha jiya ba hakura zatayiba

karfe shida yadawo daga masallaci surbajo tuni tayi wanka tayi sallah Tana zaune akan darduma Tana lazimi
.
ganinshine yasa ta kudundune fuskarta ahijabin jikinta wai kunya takeji
murmushi yayi yakarasa inda take yace baby na kunya ta kikeji kuma yanxu kinga tashi maza inshiryaki anguwa zamu dasauri tamike Dan surbajo kafar yawo gareta Waldorof yaje yadauko mata wata doguwar riga yar kanti fara har kasa yadauko su pant da bra da gyale da boy friend jacket tsaf yashiryata har makeup shiyamata amma simple one yamata surbajo ko duk kunya tagama cikata kallon kanta tayi mirror taga tayi kyau sosai ita kadai take Ta murmushi  ba abinda yafi burgeta irin acuci mazan daya mata da gashinta yakuma yimata rolling din gyale ja akanta takalminta lowfas ne shima ja se boy friend jacket baka gaskiya tayi kyau
dakinshi yaje yashiryo cikin kakinshi na soja dakin Aisha yaje Tana bacci kobaa fadamasaba yasan ko sallah batayiba tashinta yayi dakyar tamike tace meyakawoka dakina yanzu murmushi yayi yace uwargida sarautar mata Allah huci zuciyarki zankoma gurin aykine nazo naji mekike bukata
wani dadine yakamata wato zasu Jidadin cin uban surbajo dakyau cikin sakin fuska tace babu abinda nake bukata se kudi dubu dari hudu yabata taamsa yace to senadawo kikula da kanki
adawo Lfy tabashi amsa daga inda take alameen yayi mamakin yadda tamasa adduar yadawo Lfy abinda batayimasa
dakin surbajo yadawo mamakine yakamata gamida tsoro ganinshi sanye cikin kakin soja
yaganota amma seya basar jakarsu yadauko yaja hannunta yakulle kofar suka fice daga falon suna fitowa wani soja yataso yaamshi kayan yasa aboot suka shiga direba yajasu zuwa airport yayinda excode dinshi ke take bayansu
suna zuwa ba bata lokaci suka shige jirgi kamin jirgin yatashine yakira iyayensa awaya yamusu bayani albarka suka samasa musamman dasukaji da surbajo yatafi hakuri yabasu gameda rashin zuwa yamusu sallama lokacine zewuce shiyasa bakomai suka bashi amsa Allah de yamasa albarka Godiva yayi yakashe wayar gaba daya
surbajo ko inbanda zare ido baabinda takeyi rungumota yayi jikinshi bayan yadaura mata belt jirginsu yadaga zuwa rivers state.

.

Dan misalin karfe Tara nasafe su  Ruky suka dira gidan Aisha lokacin ko sallah batayiba

Tana ganinsu wani farincikine ya lullubeta kai tsaye dakin surbajo suka nufa Dan suna da tabbacin alameen bayanan

Dukan  kofar suke iya karfinsu kamar zasu karyata
amma shuru baalamar zaazo abude can suka fara dura mata zagi gamida cewa inhar taisa tazo ta bude kofar jin shurun yayi yawane yasa sukace bari sutambayi masu gadi ko tafitane duk da suna tantamar hakan

Duka su ukun sukaje gurin megadin Aisha ce ta tambayeshi ko Amarya daaka kawo jiya tafitane
Baki yawashe yace ah madam you are so lucky oga yatafi da Amarya rivers state dazu Dan su Sunday ne ma suka rakasu airport

ihu Aisha ta kurma tafadi agurin Tana kuka fadi take alameen kacuceni shine katafi da amaryarka ni kabarni agida nashiga uku  nalalace ina zansa rayuwata
.
Dakyar su Ruky suka jata zuwa cikin gidan hkr suka shiga bata itako ina kuka take kamar ranta zefita ita ba bakincikin rashin rama dukanta takeyiba bakincikin surbajo tarigata sanin gidan alameen nacan

har azahar Aisha bata Dena kukaba gaba daya tarasa meke mata dadi aminannata se hkr suke bata gamida zugata akan tamasa rashin mutunci karta yarda da wannan wulakancin
Ranarde Aisha basallah bare salati daga ita har aminannata

*********

Karfe goma nasafe su alameen suka sauka a patacot
Motocin excode dinshi nacan yatarar suna jiranshi
Yana rungume da surbajo suka shiga mota aka jasu zuwa gidanshi dake gra din garin

Tunda suka isa gidan kan surbajo kusan juyewa yayi sabida tsabagen haduwar gidan

gudun karta kunyatashi agaban yaranshi yasa yayi sauri yajata zuwa cikin gidan
Tafiya gagarar surbajo tayi sabida kallon datake alameen daukarta yayi yahaura da ita Sama dayake gidan six bedroom ne duplex

daki yaajiyeta sannan shima yazauna itako zaman yagagareta sabida zabar kauyanci har bangon gidan shafawa ta dungayi da hannunta
jawota jikinshi alameen yayi yace to madam surbajo Kalle kallen yaisa haka zomuje namiki wanka kici abinci Dan ni office zanwuce ana nemana

Harara tawurgamasa sannan tace nifa kado banason abinda kakemin ina laifinma kace inje inyi wankan amma katuwa Dani kace zaka dunga yimin wanka ni aradu naiya wankana tafadi gami da murguda masa baki
Murmushi yayi yace to shikenan naji muje inhadamiki ruwan wankan ba musu tabishi
atoilet dinma seda sukasha daru Dan ita wai tsaron toilet din takeji sabida gabadaya glass ne toilet din gashi gurin wanka Jacuzzi ne

dakyar de tayarda tashiga shima seda tayi addua sannan tashiga

.
kulle mata kofar yayi yafito yabata guri
wayar kukun gidan yakira yace yashiryamusu dinning gasunan zuwa
yana gama wayar dakinshi yaje shima yayi wankan yasauya wasu kakin yanufo dakin surbajo
atsaye yasameta daure da Towel Dede gwuiwa ta rufo wani kuma akanta

tana ganinshi tajuya da gudu Zata koma toilet din gudun karyaganta ahaka aytana fara gudun towel din data dauro yakwance yafado kasa  ihu tasa itama tazauna agurin

habawa alameen mezeyi inba dariyaba gefen gado yazauna bayan yadauke tawul din dayafadin dariya yacigaba damata

surbajo kuka tasamishi akan yabata tawul din amma alameen ko ajikinshi dariyarshi kawai yakesha nakanta tacire daniyar daurawa wuf shima alameen yakwaceshi

ay surbajo kwanciya tayi agurin rub da ciki Tana kuka
.
dakyar alameen yadena dariyar kuma shi bakomaine yabashi dariyarba se ganin ita megudun karyaga cinyoyinta segata tayi tumbur kuma agabanshi
karasawa inda take yayi daukota yayi cak yadorata akan gado dasauri surbajo tanade jikinta da zanin gadon
kukanta taci gaba dayi ita ala dole taji haushin ganinta dayayi tsirara niko nace inbanda shirme irinna surbajo ay gado ba bakon tsirarabane dazata dunga damun kanta

trolley din kayansu yanufa yaciro mata wasu English wears riga da wando pink color wandon three quarter ne yahado da pant da bra

Man shafawa yadauko agaban mirror yazo inda take gadon yahau yadagota kuka tasamishi ita yakyaleta murmushi yayi sannan yace surbajo wai meyasa kikeson mutuwane haka
dasauri surbajo tafito da kanta daga cikin zanin gadon tana kwalo ido waje bakinta narawa tace kado wayacema inason mutuwa aradu banasonta Tunda inmutum yayi ta baya dawowa duniya inason ganin innata amma ance tamutu bazan taba ganintaba shiyasa banason namutu gudun karnima nawa yaran sutashi sunason ganina ace musu namutu takarasa zancan Tana kuka
.
tausayintane yakamashi amma seyadake yace ayko inde bakyason kimutu to dolene kidunga Bari ina ganinki ko bakaya ajikinki kuma kidunga bari ina wasa da wannan yashafo kirjinta, kuma inna dawo daga office kizo da gudu ki rungumeni ki tsotsi bakina kamar yadda nake Miki, Kuma karki dunga yimin musu innace kiyi abu, kuma dole in ina gida bakida gurin zama se jikina
inde kika kiyaye wainnan tokeda mutuwa se in kwanankine yakare

wani sanyine yaratsa zuciyar surbajo harda ajiyar zuciya jin kado yabata sirrin dawwama aduniya har cewa take aranta yoto ita kowanka kado yace tamasa inde zehanata mutuwa aradu kullum setamasa so dari

cike da murna ta Kalli alameen tace kado nagode maka aradu bansan dawanne baki zanyimaka godiyaba kayimin taimakon da har abada bazan mantaba Tunda har ka bani sirrin dawwama aduniya kado dame zansakama

dariyace taso kwacemasa amma seya daure yace basekin godeminba duk yiwa kaine kawai dazaran kinji tsaron mutuwa kizo ki tsotsi bakina shikenan kin tsira
tsalle surbajo tayo daga inda take tafada jikinshi bakinshi ta lalubo tafara kissing kamar yadda taga yanamata

alameen hankalinshine yasoma tashi ayshima biyemata yayi seda yatuno anajiranshi a office ne yasamu dakyar yakwace Kansa agurinta
dasauri yashiryata surbajo bawani jin kunya tatsaya yamata komai anatse
hannunta yaja suka sauka gurin dinning sukaci abinci yarakota daki yace takwanta tayi bacci Bari yaje office yadawo rikeshi tayi tace kado kana ganinde bazan mutubako

Kai yadagamata yace ay inde Zaki jure duk abinda nasaki bake ba mutuwa
murmushi tayi masa Wanda yakara bayyana kyanta tace toshikenan Seka dawo
kangado taje takwanta Tana masa bye bye
fita yayi shima yana dagamata hannu  yanufi office

.

Tundaga wannan rana surbajo tamaida bakin Alameen sweet dinta ita ala dole batason mutuwa

Alameen lallabata yakeyi Dan bayason damuwarta kokadan kuma duk abinda yasata batamasa Musu

Yauma kamae kullum yagama shiryawa zetafi training dakinta yashiga Tana kwance
Yace baby zanfita Kije dakina kigyaramin duk abinda yayi kura kitabbatar kinwanke kingoge Kinji ko kuma kiyi hanzari yanxu zandawo ba jimawa zanyiba
.
To tace batare da damuwa ba tace Adawo lfy Allah yatsare

Murmushi yayi najin dadin adduar data masa sannan yajuya yafice

Mikewa surbajo tayi tanufi dakinnashi Tana shiga tafara gyarawa kamar gaske tagama gyaran dakin kan table din da su laftop da wayoyin shi suke tanufa Tana zuwa taga suma suna bukatar atsabtacesu danhaka batayi kasa agwuiwaba takwashesu takaisu toilet takunna fanfo ta tarasu akasan ruwan tafara wankesu soso da subulu seda tamusu sabi uku uku gudun kar yace basu fitaba

Tana gama wankesu Tazo kan table din takifesu su tsane

Cigaba tayi da gyaregyaren dakin wani tayi dede wani kuma tayi barna
.
Koda Tazo falonshi zata gyara rasa yazatayi tadauki plasma din falon tayi Dan so take Itama tawanketa soso da sabulu
Ganin tarasa abinyine yasa tafita garden din gidan tadauko tiyo din daake ba fulawa ruwa tashigo dashi dakin Tana zuwa kai tsaye toilet tashiga dashi tasa ajikin fanfo tajawo sauran zuwa falon kunna ruwan tayi habawa ruwako yafara zuwa da saurinsa  soso tadauko bayan takada omo da hypo a roba Tazo gurin plasma din tafara dirjeta intayi kumfa tasa ruwa ta dauraye Itama sabi uku tamata sannan takoma kan su home tiaters suma tawankesu daya bayan daya Tana gamawa tanufi su leather sit dake falon suma tamusu barin ruwa da omo Tana kan wanke floor din falonne Alameen yashigo dakin cike da mamaki Dan tundaga falon kasa yaga ruwa na gangarowa ta step

Tsananin mamakine yakamashi ganin irin taasar da surbajo tamasa kasa magana yayi itako ko ajikinta tadago tace kado sannu dazuwa Aradu yau sekamin kyauta dubafa kaga yadda nake gyaramaka dakinka ay nayi kokari sosai ko kado

Alameen dakinshi yashiga nabacci ga mamakinsa shibata jikamasa da ruwaba komai tsaf yake tagyarashi yadda yadace juyowa yayi zefito idonshi yasauka kan table din dasu laftop dinshi suke da wayoyi dasauri yakarasa gurin
Hannu yadora akai yanata salati ganinsu dayayi suna digar ruwa kobaa fadamasaba yasan suma wankan tamusu

.
Afusace yafito daga dakin yanufota surbajo naganinshi bata guduba Dan ita batasan tayi laifiba
Yana zuwa gashin kanta yadamko yace uban wa yacemiki haka ake gyaran daki waike se yaushe zakiyi hankali kullum Kina girma amma iskancinki segaba yakeyi wayacemiki kijikamin daki

Cikin kuka tace haba kado wannan wanne irin zalincine har dakifa kabini kace nazo Nagyara maka daki abinda naga yayi datti nawankema shine yanzu zakacemin wayasani dubafa kaga yadda na wankema abin dakake kallon mutane fes se Kyalli yakeyi amma duk da haka banyi gwanintaba

Dasauri yakai dubansa kan TV din wani takaicine yasake kamashi ganin shima ruwa nadiga daga cikinsa surbajo Tacigaba dacewa kuma Aradu sabi uku uku namusu ina kwaramusu ruwa inda banida gaskiya ay daya Zanyi ince Ma ukun danhaka Nide kasakarmin gashina

Takaicine yacika Alameen yarasa mezemata yahuce aykawai sungumarta yayi yanufi kan gadonshi da ita
Romance dinta yashigayi kota koina kuma very hot one Wanda suka gigitata danbe taba yimata irinsuba
.
Hankalinta tuni yabar jikinta Dan Alameen basauki kayan jikinshi yacire sannan Itama yacire mata yanata yafara hawa internet
Surbajo kuka take Tana neman agajin ubangiji amma ina Alameen shima besan metakeyiba yadukufa gurin biyan bukatarshi
Surbajo bata hanashiba sabida gudun karta mutu amma azabar datasha dauka tayima mutuwarce Tazo mata

Alameen besaurarawa surbajo ba seda yakwashe tsawon awa uku yana abu daya

Koda yayi releasing beiya dagataba danjin kanshi yayi yana yawo asararin
Samaniya

Seda hankalinshi Yadawo jikinshine yalura bata numfashi agigice yadagata yakamota zuwa jikinshi idanuwanta sunyi sama se fari yake gani gashi gabanta yabaci da jini akidime yatashi yasa kayan jikinshi Itama yasamata nata yadauketa da gudu yanufi mota yakwantar da ita abaya yashiga mazaunin direba dasauri megadi yabudemasa get yafice

Gudu yake akan titi bana wasaba yana share hawaye adduar sa Allah yasa bakashemusu yarinya yayiba
Gidan Usman yanufa Dan matar Usman din doctor ce kuma akwai asibitin ta agidan datake duba marasa lafiya.

Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* 👉🏻1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaɗo se kuka takeyi,prince kasa...
  • MIWASMITI Page 31 to 40
    Kuka ta Kuma saki gamida kamo hannushi ta matse a tsakiyar qirjinta Dan jin wani irin suka da yake mata Ga jiri da takeji gaba daya bata gan...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam