Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Sunday, September 17, 2017

ANAL Part 10

 September 17, 2017     ANAL 1-END     No comments   

*** ANAL PART 10 ***
.
Kidakko hijjabin ki ABBA yace ki koma yanzu tana kukah tahau sama tadakko mayafi ya dakamata tsawa hijjabi nace ba mayafi ba taje tadakko suka tafi suna zuwa tatarar da ya teema kakus dawasu yan uwansu tana shiga tafada kan kakus tana kuka kakus tace haba jikalli tun yanzu kukah kiyi shiru kinji shi zaman aure gaba daya hakurine acikinsa to kada ki bayyanar da sirrinsa, kar kuma ki saba umarninsa, saboda idan ki ka bayyanar da sirrinsa ba ki san irin kafar ungulun da zai yi miki ba, idan kuma ki ka saba umarninsa za ki sa masa kunci a cikin kirjinsa. Sannan yake ‘ya ta kada ki dinga farin ciki idan yana bakin ciki, ko kuma bakin ciki idan yana farin ciki, saboda yin farin ciki lokacin da yake bakin ciki rashin sanin ya kamata ne, idan kuma ki ka yi bakin ciki lokacin da yake farin ciki to za ki gurbata masa farin cikinsa. Kuma duk lokacin da ki ka fi girmama shi, to lokacin zai fi kimanta ki, duk lokacin da ki ka fi yin abin da yake so lokacin zai fi abokantakarki. Kuma ki san cewa ba za ki samu abin da ki ke so ba, face sai kin fifita yardarsa akan yardarki, cikin abin da ki ke so ko kuma ba kya so, Allah kuma ya kare ki. Sai aka kai ta wajan shi ta zama mai kima a wajan shi kuma ta haifar masa manyan mutane. Danhaka dole kiyi hakuri duk dadi duk rashinsa kixauna dashi kishiyarki baruwanki daitah hakuri shine nake kodaza ta cuceki kiyi hakuri ki fawwala wa Allah zaimuke maganin komai kiyawaita yin adduar ADDU'AR NEMAN KARIYA DAGA AZZALUMAI Idan kana tsoron cutarwa daga wani mutum, ko kana fuskantar cin mutunci daga gareshi, ko daga Jama'arsa, to ga addu'ar da zaka karanta domin samun kariya daga Allah. Kuma aniyarsu zata koma kansu in sha Allah. Ga addu'ar nan kamar haka:
.
ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺭَﺏَّ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﺍﻟﺴَّﺒْﻊِ، ﻭَﺭَﺏَّ ﺍﻟْﻌَﺮْﺵِ ﺍﻟْﻌَﻈِﻴﻢِ، ﻛُﻦْ ﻟِﻲ ﺟَﺎﺭﺍً ﻣِﻦْ ‏( ﺍِﺳﻤُﻪ ‏) ﻭَﺃَﺣْﺰَﺍﺑِﻪِ ﻣِﻦْ ﺧَﻼَﺋِﻘِﻚَ، ﺃَﻥ ﻳَﻔْﺮُﻁَ ﻋَﻠَﻲَّ ﺃَﺣَﺪٌ ﻣِﻨْﻬُﻢْ ﺃَﻭْ ﻳَﻄْﻐَﻰ، ﻋَﺰَّ ﺟَﺎﺭُﻙَ ﻭَﺟَﻞَّ ﺛَﻨَﺎﺋُﻚَ، ﻭَﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻟَّﺎ ﺃَﻧْﺖ
.
Allaahumma Rabbas-samaawaatis-sab'i, wa Rabbal-'Arshil-'Azeem, kun lee jaaran min (Sai ka ambaci sunansa), wa 'ahzaabihi min khalaa'iqika, 'an yafruta 'alayya 'ahadun minhum 'aw yatghaa. 'azza jaaruka, wajalla thanaa'uka, wa laa 'ilaaha 'illaa 'Anta. Ki yawaitayi yi Allah zai tsareki zai karike inshaa allahu tohm kakus godiya dubu Allah yakara girma babu komai jikalli Allah yayi muke albarka tace amin ya teema inayini lafiya ANAL yagida lafy to nema dai abunda zancemuki bashidayawa KARKI DAUKI WAYANNAN DABI'UN WANDA WAWAYE DAGA CIKIN MATA KIYI: 1. Akwai wacce take daukar Miji tamkar wani abokin gaba.. idan ya kyautata a kyautata masa, idan ya munana mata wai sai ta rama.. (Ka ji sokuwa! Sai kace ita ta auroshi) 2. Akwai wacce take kwashe Sirrin mijinta ta kai ma Iyayenta da Qawayenta. ta gaya musu laifukansa, ta zubar masa da mutuncinsa awajensu. (Ta manta cewa Mutuncinsa shine nata, kuma shine Uban 'ya'yanta). 3. Akwai wacce duk abunda mijinta yayi mata ba zata nuna godiyarta abakinta ba, ballantana a aikace. Sai ta raina masa, ta nuna masa bai iya ba. (Kaji Butulu) 4. Akwai wacce kullum sai ta nuna ma Mijinta cewa ita 'yar masu wadata ce, wai gidan iyayenta yafi nasa.. (Don me baki yi zamanki agidan iyayen naki ba, har abada?). 5. Akwai mai tsananin Kishi, sai dai babu kyautata ma Miji.. Kullum tana zarginsa. (Idan kin hanashi Qaro aure, ai ba zaki hana zuciyarsa tunanin wasu matan ba. tunda baki da kirki). ki kula ANAL abunda zancemuke kinan Allah yabaku zaman lafiya amen ya teema......
....  
Allah yabaku zaman lafiya anal tace ameen yaya teema, kakus takallita waccan itace faiza yargidan hashim ce anal tace inayini anty faiza, tace lafiya lou anal Allah sanya alheri nema ganawa gudum mawar anal tace inajinki anty faiza:MAGANIN NI'IMANE zakiban labari inkikayi Abubuwan da zaki nema: 1. Dabino dan agadas mai kyau. Rabin kofi. 2. Aya busasshiya. Kofi biyu. 3. Garin Zogale cokali 7. 4. garin hulba cokali 5. 5. Nono fresh idan ba zai samu ba anemi chukwi ko madara 'yar kanti. YADDA AKE YI Ki bare dabinon ki ciccire kwallon ki tsaftaceshi. Sannan ki Qara shanya shi ya bushe sosai. Sannan ki daka shi aturmi har ya zama gari lukwi. Sannan ki dauki wannan busasshiyar ayar ki tsince duk wata tsakuwar da take ciki. Sannan ki nika da dutse ko a turmi. Sai ta zama gari. Sai ki hadata guri daya da wannan garin dabinon, ki gauraya su tare da wannan garin zogalen. Ki tankadesu tare da garin hulbar. A kullum da la'asar sai ki dauko wannan garin abubuwan ki zuba Chokali 3 acikin madara kisha tare da zuma ko sukari. INSHA ALLAHU kafin kwana 3 zaki fara ganin chanji da Qarin ni'ima a yanayin jikinki. Hatta fatar jikinki zata Qara sheqi da haske. Toh anty faizah nagode, kuma ANAL kisane Babu Abunda ke karawa mace Test kamar ZUMA DABINO MAZARKWAILA Babu abin dake karawa mace ni ima kamar kankana gwanda Apple musanman ki hada da madara Abun dake matse mace kuwa sai sassaken magarya Wallahi yar uwa kika riki wannan kingama. Ya teema taci ai wannan ba anal kawaiba harsumu sukasaka dariya Ya teema tace wai mayi matsalar zubewar nono daga haihuwa amma wallahi ba ki ga yadda nono nuwan wasu matan yakomaba Duk ya yamutse don Allah ki taimaka kifade hadin da zamu dinga ya ciko ya yi kyau kinji anty faiza. Toh fatima Ga wannan hadin kigwada.....
.
1. Ki samu albasa madaidaiciya ki yanyanka sai ki saka a tukunya da ruwaki ta fasa shi sosai har sai ruwan ya koma baki, sai ki juye ruwan ki sami zumar ki mai kyau inda yi daya, garin gero ludayi daya, madarar PEAK na gwangwani daya na ruwa sai ki juye su kan ruwan tafasashen albasan nan ki sha, amma fa kar ki bari ya wuce a wa 24 baki shanye ba, in Allah ya yarda in za a samu biyan bukata. Allah Ya sa mu dace. 2. Ki sami aya, gyada, ayaba (plantain) da alkama sai madara, zaki wanke ayarki sai ki hada da gyadarki ki markada su ki tashe, already kin yanyanka plantain dinki kin busar kin yi gari da shi kin tankade sai ki rika diban garin plantain din kina hadawa da ruwan ayaba gyadarki kina sa madarar PEAK ta ruwa kina sha, zai gyara nono da yardar Allah. Toh mungode sosai AMFANIN KANIMFARI GA LAFIYA

1. Yana maganin ciwon hakori. Zaka iya amfani da man-kanimfari (clove oil) ga hakori mai-ciwo ko kuma kanimfarin (dakakke) , a jikashi kadan da ruwa a lika wajen hakori mai-ciwo. Idan mai ( clove oil) kake amfani dashi sai asamu auduga a zuba man kadan a lika wajen hakori mai-ciwo (ka danne da hakora).

2. Za’a iya amfani dashi a matsayin abun wanke baki. Yana maganin warin baki (a tafashi a yawaita wanke baki dashi sau 2 ko 3 a rana).
.
3. Yana hana zubar hanci ga masu mura. A tafasashi da citta/jinja (ginger) a sha shayi.
.
4. Yana maganin cututtuka (infections caused by bacteria, fungi and virus ) na cikin jiki ko na bayan fata, kamar kuraje (spots and rashes), makero (ring worm) da kyanda (measles).
.
5. Yana maganin zawo da amai da zazzabin cizon sauro.
.
6. Yana saukake narkewar abinci a ciki.
.
7. Yana maganin ciwon kai. A shafa man kanimfari a goshi.Yana taimakawa wajen ciwon kai da mura kan jazawa.
.
8. Yana kara karfin mazakuta idan aka shafa mansa kadan ga mazakuta. Da sauransu. Nidai sai da safenku.....
....
.
Anal tatashi tayimusu saida safe tana hawa sama tayi wanka tasaka kaya tayi adduointa takwanta, kakus takalli umma tace gaskiya naji dadin auran nan kodan anal tasha riwa yaya hawaye na wannan jarababbiyar aisha ace mace bataiyah komai maiba haba wannan jika nawa yana hakuri wallhi, ya teema tace aibakisan wani abuba kakus rannan wai nakejin wannan zancen agurin balaraba wai aisha kibata lamari idan yaya zai kwanta daitah sai yabada kudi, umma tace subhnlhi amma wannan da dazurfin ciki yaki ubangiji yayimai albarka kakus tace ameen umma tace aibabu abunda zansakawa dayaran nan sai auramai yata danayi kuma inshaa allahu saita shari mai hawaye ya teema tace Allah yasa nidai saida safe sukace Allah yakaimu kakus takalli umma tace asa momin ganyan magarya danye ba bushsheba tare da miski maikyau sai sabolon mata ahade su adaka matasu tadinga wanke gabanta dashi kuma tana gama alada tasamu miski tasamu auduga tagoga sai tayi wankan tsariki intagama sai ta dafa ganyan magaryar tashiga ciki , kigyamata jinkirin wankan alada yana haifar damatsala agaban mace sosai umma tace toh zangyamata kakus tatashi ni toh natafi sai da safe umma tace Allah yakaimu.......
.....     
Kakus tatashi tace ninatafi sai dasafe umma tace Allah yakaimu, da asuba umma tatashesu sukayi sallah tare da alzkar ya teema takalli anal shiga wanka nibari naje nadaura breakfast tasakko tanufi kitchen tadaurah tagama komai tadaura akan dinn anal tasakko sanyi dawata duguwar riga tagaida su ABBA tazauna tana karyawa yateema tace bari naji nayi wanka kamun mai gyaran jikin tazo, umma tace sai kuyi sauri bata dadi ba tasakko suka tace inda sukaji gurin sumayya tayimata lalle jada baki Mashaa Allah anal tayi kyau yateema tace gaskiya anal kidinga kunshi duk bayan 3weeks kinga yadda yayimiki kyau aidole kiriketa yaya sukasaka dariya sumayya tace aiko Dan kishiyar ta tadinga yi yateema tace aikuwa karfe 2 akagama ta wanki sukaba wa sumayyah 15k suka huce denxou saloon inda akafara yiwa anal kitso Mashaa Allah dama gata da gashi gakuma baki kitson yayi maana Dan harda heart ajiki baagamaba sai 3:30 suka huce gurin aleeyah ta bata wani maganin mata na turare tace tayi anal tagama akayi gyaran jiki sai wani sheke takeyi sukace abinci anal tace zatayi fitsari ina tana xuwa da kyar tayi fitsari saboda gaba daya wannan turaren ya mannitah tafito tanata mita aleeya tace lpy anal, anal tace aikin kawai kunji kunbani wani magani zaku kashine sukasaka dariya aleeyah tace ke anal kwantar da hankalinki aibari ingyamiki gwara namiji yajiki a tsuke koina yana shiga ciki yaji niimah to fa daganan kin mallakishi wallhi sai yadda kikai dashi ke dai kidage da shan fruit akoda yaushe ki'iyah kissa, kwalliya, tsafta, tattali hmmm aibasai na karasaba wlhi sai yadda kikayi dashi, kinga dai namu mazajin yadda muke dasu komai yimana suke harwasu sunatunanin ko........
....   
  Har wasu mutanen suna tunanin ko asiri mukai musu wallhi babu daya anal sirrin shine aduk lokacin da zasu sadu damu mu nafaranta musu niimah koina toh anan famuke samarwa kanmu Ince kiga muji ka marzai goyake Dan murna kidai kidinga shan kankana da madara akai akai kinga kwanda walhi sirrin niimah nacekinta, idan Allah yabaki miji mai muguwar shaawa tohfa karki kosa dashi domin yanada cikin hanyar mallakar miji kinji yaruwa, anal takallita to anty aleeyah nagode da shawararki ya teema tashimu tafi karfi 5 fa sukadau hanya sai gida suna'isah umma tace tafada wanka ta nafitowa tashaka sharaton wadda akaimata dinkin ctlace tayi kyau wata alkyaba da ABBA yasiyomata gaba dayanta stone ne ajiki tayi adduo'inta aka sakko daitah akakaita gurin umma taimata fada anal nasanki kimai hankalice dahakuri banason fada kuxauna lpya da kishiyarki Allah yayimiki albarka, Aisha da mumynta sunata hira acikin dakinta mumy tace yaushe zakisaka layarnan Aisha tace aisai nan da kwana hudu ko mumynta tace ainaji labarin wani sabon boka gobe kishirya zamuje tace toh yanxu zasukarasu, Anal saikuka take akakaita gurin ABBA yayimata fada sosai anal yaya yayimin biyayya yaso abunda naso inaso ingayamuke duk ranar dakika batamai kokika tozartashi kidauka nikekayiwa kuma nayanki alakarsa daki tafashe dakukah ABBA yace Allah yayimuke albarka suka fita akasa anal a mota sai............

Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* 👉🏻1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaɗo se kuka takeyi,prince kasa...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part ɗin nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai ƙamshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam