Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Tuesday, September 19, 2017

ANAL Part 12 (THE END)

 September 19, 2017     ANAL 1-END     No comments   

*** ANAL PART 12 ***
******KARSHE******

.
Yace Ai duk kice kike axabtar dani toh natubah kar allah yakamani muje kayi wanka tasakamai ruwa yanafito tashafamai mai yakallita bantaba tunanin akwai ranan nan zatazo anal I love u soo much yayana nima haka toh tashi muje kace abunci yanace sunata hira yaya sai dasafe ninatafi yace Allah yakaimu tanashiga tayi wanka tasaka wata doguwar riga iya gwewa tayi addua takwanta acikin barci taji kamar anashafata tatashi furgit taga yayane, yaya wai mayi haka yayi murmushi yace bari kigani yafara kissing dinta ina yana hango dukiyar fulaninta ina yafara sarrafata inah anal tatsure sai ihu takeyi bata ankaraba saidataji wani mugun zafi Wanda saidayasa tayi wani karah, hmm su yaya anji indararon niimah ina hankalinsa bayakansa sai sumbatu yakeyi baibartaba sai 2 yatashi ya hadamata ruwan xafi duk babu laka ajikinta takallisa cikin muryar kukah yaya dettol yace anal baidace aci kuna amfani da dettol ba saboda shi dettol yana kashi duk kwayoyin cutani kinga inkikasaka saka a gabanki zai kashi duk kwayoyine masu KYAU damarasa kyau! Yagasata tayi wankan tsarki takasa tashi yashigo ya daukita yasamata kaya ya gyara gadon, bacci yadaukita bayan sallar asuba yacemata zaikara bata hanasaba haba suyaya saisubatu dasafe yadinga shimata albarka........
...    
Ta dafamusu abunci tayi sallah wannan mujin nata yanada shaawa akalla arana saiyayi sai 4, anal sai yadda tayi dashi Don yananu namata so gakulawa suna xauni sai amai tadinga a mai sukatafi asubuti asaida aka karamata ruwa daganan likita yace cikine daitah wata 3 murna gurin yaya ba'amagana tana tashi takalli yaya tace yayana goyane yace toh kawai sai taji muryar ABBA yanacewa baza agoyaba kakus tace mairuwanka kai goyata shida matarsa yaya yaji kunya yafita aka sallami su babu wuya agurin Allah yau anal takusa haihuwa.........
....  
  Suna zaune suna hirah anal tace sweeryna yace naam lyfe tace as die yace daina kiranta bayanxuba sukasaka yace kinsan mai tace aa idan kika haihu namiji muhdsani, zansaka in macece kuma kizaki zaba tace tohm in allah yasaukine lafiya bazan manta da antytaba inufin anty hajiyayye sunan yarta zansa wacce tarasu yarinya mai hankali danutsuwa da hankali kuma yarinyar nasona yace gaskia yakamata asaka tace MAIMUNA za'asakamata amma MINAL zaadinga cimata yaya yace suna mai dadi allah yajikanta itakuma allah ya bata wacce tafita anal tace ameen. Yau akafara bikin atikah anal tanachan suna ta tsokanarta mai ciki zaatafi dinner sunyi kyau anal tafito tashiga motar yaya yakallita matata please karkije dinner nan karkiji nakuda takamaki kuma aitakallimun ki tace tunda bakaso naji nahakura mijina yauwa mutafi gida ko tace aa anan zankwana yace yace toh kakus tace jikalli maiyadawo dake tace nafasa kakus kokifa tahau sama takwanta karfi biyu taga sun kwanta akasa tatashi tayi alwalah tayi sallah tayi adduo'inta ta daga hannu tana rokon allah ya ubangiji kajikan musulmai kahaskaka musu kabarinsu, ya allah kasauki masu ciki lpya, marasa lpya kabasu lpya, ya ubangiji katsare mun mijina ka daukakasa kaxaunar damu lpya ya ubangiji kasaka mai sona da kaunata karkabashi damar wulakantani, taji umma tace ameen takallita anal allah yayimuke albarka yasaukeki lpya kin burgena adduar damata dayawa yakamata suyi amma basayi kukasance masuyiwa mazajinku addua...........
.
Allah yayimuku albarka anal tace ameen anal inafata kinacin Dabino; saboda ita haihuwa abune wanda yake motsa jiki sosai yakan wahalarda mace, shikuma wannan wahalar qona energy yakeyin to abinda yake dawo da wannan energy nan taake shine gaudan dabino, idan taci tana gamaci agurin zai dawo mata da abinda tarasa tanaci yana maida gurbin, sannan kuma yana wanke ciki, domin duk abinda yake cikin na datti, zaqi da sauransu kashesu ike nanda nan zai rabata dasu, yakan kuma samarda magani sinadari amahaifa, wanda xaisa mahaifa ta dausashe, shima shan ruwa yana taimakawa sosai wajen wannan, shisa asbiti sai ace ansawa mace ruwan naquda, saboda wannan ruwandaxe shiga jikinta nanda nan yake sauqaqa hanyar haihuwa, to idan tasha ko aka dura mata shikenan sai allah yasaukita lpya. Anal takalli umma yanzu umma damai zan godemuki umma tayi murmushi ki ya'tace in banga yamukeba waxan gayawa hakane umma.      Hakane umma, kuma anal Sannan Annabi SAW yace idan xa'a haihu akwai batun akarantawa mai naquda alQur'ani, dan haka Nana Fadima R.A daxata haihu, Annabi A.S yatura biyu daga cikin matansa sukaje suka karanta mata ( inna rabbakumullahul lazi kalaqassa mawati war arda fi sittati ayyamin summastawa alal arsh, yugushillailann ahara yadlubuhu hasissawwash shamsa wal qamara wannujuma musakkaraatin bi amrihi, ala lahul kalqu wal amru, tabarakallahu Rabbul alamin (54) ud'u Rabbakum tadharru'awwa kufya, innahu la yuhibbul mu'utadin (55) wala tufsidu fil ardi ba'ada islaahiha wad'uhu kaufawwa dama'a, inna rahmatAllahi qareebun minal muhsinin(56), cikin suratul a'araaf, da kuma falaq da nasi) inma matan baxasu iya wadannan ayoyi na suratul a'araf to suna iya karanta mata falaq da nas dan korar shaidanu, mala'iku xasu xama sune awannan guri saboda idan Dan yaxo xa'a samu sauqin galabar shaidanu akansa. Sannan ana haihuwarsa in an yanke masa cibiya, an masa wanka, abinda akeda buqata maxa maxa ai masa shine ai masa huduba akunnen dama da hagu, domin kiran Allah yariga shiga xiciyarsa kafin na shaidan yaxo, shisa akeso amasa kiran sallah akunnensa kuma arada masa sunansa, sannan atada iqama akunnensa na hagu, akuma gayamasa sunansa nan take, ko na shaidan yaxo baxe samu gurin shiga ba, Danhaka Yi kokari kumai huduba da suna mai ma'ana sannan a samu zuma ko dabino a lasa mai abaki. Ubangiji yasaukike lafiya anal tace amin nagode umma.........
.....    
Takoma barci saida asuba suka tashi sukayi sallah da alazkar suka sakko kasa umma tace anal gawayarki yaya yanata kira ta'ansa tagaidashi sukayi brkfst gida yacika karfi 10 akadaura auren Atikah da mukhtar akan sadaki dubu 70, Atikah baki harkunni don muryana kamar fiddausi sani ayage lokacin dabikinta yakusa kamartakai....... Da yamma akakai atikah gidanta karfe shida anal taruke cikinta tanata salati sai akatafi asubuti su yaya hankali yatashi basufi 30mins ba akafito acemusu tahaihu baby girl murna gurin yaya ba amagana yashiga ciki yakalli anal sannu matata tayi murmushi yayiwa babyn kiran sallah yayimata huduba, ya tauna dabino yasa kamata abakinta dadashe, ya lasamata zuma, aka sallamesu sukatafi gida kakus taji taxauna mata anyi suna ranar jumma'a inda karadawa yarinya maimuna wacce akekiranta da (minal) ansha buduri ...........    
.
Yauda gobe bubu wuya agurin Allah yau shekarar minal biyu aduniya inda akasakata amakaranta , Atikah tazo da tumbulilin cikinta sunata hira sai ga minal tadawo takalli atikah tace inayini anty tace lpya lou minal , ummi nadawo ga jaka barinayi sallah ko nace abinci, ataci ahh ANAL mayi sirrin raino ANAL tayi dariya shiraino wani abuni abunda yatashi yagani dashi zairayuwa minal tatashi taganni ina yawan ibada haka kuma babanta tuntana shekara daya taki kokarinyin abunda nayi karkisabawaa dayarki da kallo ko jin wakye wakye ki saimata digital tatashi dashi ki koyamata karatu kafin kisamata amakaranta ahaka kwakwal warta zatatashi kidinga karanta mata adduo'in alazkar safe da yamma tuntana jaririya idan tagirma Zatanaimu taiyah , atika tace inshaa Allah natafi toh kigaida gida, ba adadibah atikah tahaihu, Allah yabunkasa kasuwancin Yaya yazama abban mutum sunkacegab dazama shi da matarsa cikin so da kauna.............
.
ALHAMDULILAH!!!
.
Anan nakawo karshen littafina ANAL!!! UBANGIJI ALLAH:- katsaremu kakaremu daga sharrin shaidan da aikin danasani, Allah yakara mana imani da hakuri, yahanemu dabin mushirikai yayafemana zanubanmu .
.
MATAN AURE:- ubangiji Allah yakaramuku soyayya damazajinku yazaunar daku lafiya .

AMARE:- Allah yasa zakushiga a saa yabaku ikon yin biyyayya ga mazajenku.
.
YANMATA:- ubangiji Allah yabaku mazaje nagari masu sonku kuma masu kaunarku ubangiji yabaku masu addini.
.
Jinjina ga marubucin wannan littafi wato Aliyu Ultimate-3mc
,
Sai kuma ni Abdullahi Yahaya Saad da nakawo muku nake cewa sai mun hadu a wani littafin
,
CALL or SMS
07066508080
.
Whatsapp
07066656752
.
BISSALAM!!!

Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* 👉🏻1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaɗo se kuka takeyi,prince kasa...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part ɗin nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai ƙamshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam