"Wayyo Allah na" ta fada tana kwashe kayan ta, da mugun gudu ta saka bata gama saka pant din ta ba tayi waje, "Allah ya saka min azzaluma." Titilopemi ta fada tana binta da mugun kallo.
Tun daga lokacin bata kuma ganin Aina'u ba, sai dai itama ta dage da Addu'a kamar yadda Abul ya gaya mata, kuma tana jin dadin rayuwa ba kamar a baya da ta saka maganar sex a ranta ba.
Ranar Monday ta fara aiki babban asibitin Edo, cikin amincin Rabbi ta kuma yi dace da haduwa da wata nurse yar kwara, me suna Rahamatullah Obayomi Mansoor, tun daga haduwar su Allah ya haÉ—a jinin su da Titilopemi, domin Rahamatullah tana da kamun kai ga ibada, office din su daya ita take taimakawa titih da bayanin marasa lafiya.
Wani abin da ya kuma burge ta shine magana daya biyu Rahama zata kawo Allah da Annabi cikin maganar ta, sosai mutuncin ya shiga tsakanin su, gashi ita Rahamatullah ta girmi Titih.
"Aunty Rahamatullah, anan garin kike?"
"Eh mijina alkali ne aiki ya kawo shi, nima nake aiki anan"
"Ayya!" Titih ya fada tana kallon wayar ta da yake haske.
"LOVE" ta gani a rubuce.
"Hello" ta É—auka.
"Ina son ganin ki"
"Ina asibiti ne idan na gama zan kira ka"
"Ok na shigo kenan dan ina cikin asibitin" yadda yake magana a zafaffe yasa ta kwantar da murya.
"Kayi hakuri gani nan zuwa"
"Aunty bari na ga fiance Dina" ta fada jikin ta yana rawa.
"Ok" ta ce mata, dake irin mutanen nan da basu shiga abinda babu ruwan su, fita Titih tayi.
Wayar hannu ta ta shiga kiran shi da shi.
"Gani na fito"
"Zaki ga wani Bmw X30!" A hankali take baza idanun ta, har ta sauke akan motar.
"Ok na ganka ko zaka fito"
"Ba zan fito ba" ya fada a tsawace, da sauri ta isa wurin motar, tana zuwa ta bude ta shiga.
"Waye gayen da ya dake ni a Copenhagen?"
Gaban ta ne ta fadi domin wallahi ta manta batun baki daya balle Zayn din ma.
"Tambayar ki nake?" Ya kuma daka mata tsawa.
Bakin ta yana rawa ta ce mishi.
"Imaden wallah...."
Tass ya wanke ta da mari da bayan hannun shi, sai da kanta ya bugu da jikin motar, sake watsa mata marin yayi, sai da ta daina gari ya taka motar ya fita da ita.
"Ki gaya min waye shi kafin na keta alfarmar ki kuma na watsa duniya ta san wacece ke"
Bakin ta da yake zubda jini ta goge.
"In any moment tsanarki nake ji a raina, domin ke din Masifa ce tun ban aure ki ba, na fara asara?" Ya fada mata yana me tofa mata yawu a fuska, wani kebentaccen gidan shi ya kaita, ya fito da ita, sannan ya watsa ta a tsakar gidan ya rufe motar shi, kama gashin kanta yayi yana janta da shi har cikin gidan, ya bude kofar ya watsar da ita a tsakar falon.
"Ki gaya min waye shi?"
Fuskartar jike da kwalla ta ce mishi.
"Iya dan uwan shi kawai muke gaisawa da shi, bayan nan babu abinda ya haɗa ni da shi " ɓalle rigar shi yayi, tare da takowa gaban ta ya saka hannu yana me d'ago ta sai kuka take jikin ta yana rawa.
"Imaden gaskiya na gaya maka"
Marin ta yayi tare da kwashe ta da Kafa ta zube a kasa,yasa kafar shi yana take kafarta da hannun ta.
"Ki gaya min waye shi? Shi dan sandan farin kaya ne?"
"Wallahi ban sani ba" ta fada jikin ta yana rawa.
Zare Belt din shi yayi ya shiga zane ta, sosai ya fasa mata jiki, sai da yaga ko tafin hannun ta, bata iya d'agawa sannan ya cire wayar shi ya kira Aina'u.
Can kuwa tazo.
Abinda ya faru kuwa kiran Aina'u yayi da ziman ta taimaka mishi ta kawo mishi Titih.
Shine ta ce mishi ba zata kawo ta ba, idan ta kawo ta zata ce bakin su daya ba. Nan ya bata labarin abinda ya faru dake munafuka ce ta ce mishi.
"Karka d'aga mata kafa, kaci Ubanta yadda zata fada maka ai bayan tafiyar ka har fita take da su, kuma wallahi dukkan su mazan bin ta suke kamar akuya haka ta koma"
Innalillahi wa'inna alaihil raju'un dama da guntun haushin sa, shine ya kamata yayi ta dukar ta kamar jaka.
Tana shigowa yaga Titih a yashe a kasa.
"Kashe musu yar mutane kayi? Idan wani abu ka yi babu ruwa na, domin ba zan iya shaida ba. Me ka mata?"
Domin ya daki Titih na fitar hankali, jini ta hanci ta baki ganin yadda take kokarin tashi yasa Aina'u taimaka mata ta mike.
Haka jini yake diga ta hancin ta.
"Idan kai Alkhairi ne a rayuwata, Allah ya dai-dai ta mu, idan har babu alkhairi nasan Ubangiji baya barci kuma yana ganin mu shi yafi da cewa da yayi min Sakayya, a kaina kake nuna karfi idan ka cika namiji ka tafi ka nime Zayn Malik kayi da shi duka daya yayi maka, ka kwana biyar ban san wani irin duka zai maka ba idan kuka yi ido hudu"
Cikin fushi ya zabura tare da shake wuyar ta.
"Bari na kashe ki " buge hannun shi Aina'u tayi tana hararan shi.
"Kai wawan ina ne? Sake ta" shika mata wuyar yayi ta fara tari, tabbas Imaden ba son ta yake ba, kashe ta yake son yi.
Fita da ita Aina'u tayi ta dawo tana kallon shi.
"Ka kira Uban ta ka gaya mishi, kace mishi dan kayi mata magana akan Zayn shine ta nime illata, garin ka kwace kanka ne haka ya same ta. Baka yi niyyar dukan ta ba, idan ma akwai damuwa a saka auren ku kawai"
"Ok Nagode sosai" riko hannunta yayi yana kallon ta.
"Baby nayi kewar ki wallahi ki dawo ki kwana anan"
"Ok zan dawo" ta fada tana daukar hular Titih, ta fita.
Tana shiga motar ta ce.
"Irin wannan rayuwa sai kace dole? Kawai ko gayawa Baban ku ba zaki aure shi ba zai kashe ki ne kawai" yadda Aina'u ta shiga tsakanin Titih da Imaden wallahi ba zaka tab'a gane ita ke hada musu husuma ba, suna tafiya titih ta ce mata.
"Kai ni wani private hospital a min treatment akan ciwon nan, ba zan iya shiga gida da shi ba"
Ba haka Aina'u taso ba, amma babu yadda zata yida da titih, haka ta kaita aka wanke mata inda ya jimata ciwo, sai da aka mata gyaran sannan suka wuce gida, nan ta samu Babanta kamar jira yake ta dawo, Wayyo Allah yana fada kamar zai dake ta. Sannan ya gaya mata asarar da Zayn ya janyowa Imaden, ya kuma nuna mata ta rabu da abinda ya shafi Zayn domin auren tana gab da lalacewa.
Ko sau daya yaki bata damar magana, balle ta yaji abinda ya faru, saima kara nanata mata da yayi baikon su yana nan, wata biyu nan gaba anan Aina'u taji labarin wato ita ce bata san me ake ba, har an saka ranar baikon su.
Ita kuma tayi alkawarin kafin wannan ranar zata lalata kome, insha Allah. Dan haka daga gidan su Titih wurin Maman ta, ta wuce ta zube a gaban ta.
"Ashe an saka ranar baikon Titilopemi, burina na lalata Titih na yi mata zarra amma kome nayi tashi yake a banza, nayi nayi na samu kan ta amma abin ya ci tura kiyi wani abu."
A rude Mamar ta ce mata.
"Wani irin abu kike so nayi! Yaushe ne ranar?"
"Bayab festival na Voodoo"
"An gama yarinyar kirki, Sa'a yana gare ki."
Haka suka ajiye maganar zasu yi da Titilopemi, daga nan ita kuma ta wuce wurin Imaden, suka shiga masha'ar su.
Ranar Titih tayi kuka kamar ranta domin bakin ciki ya hanata sauka ta ci abinci.
**
"Malam Zainun Hajiya Umma wai ina zaka ne haka kaci uban wanka haka" cika ka bai cewa Abul ba domin tsoron shi yake ji dan iska, ya saka kai zai fita, kasancewar ranar Aunty Rukayyah da Uncle Bashir sun fita ya ce mishi.
"Da ka koma kasaka yar pant a cikin wannan jamfar billahi azim abarka tana reto" ya fada yana cin springe. Cak ya tsaya ya kuma kallo wandon shi yaga bai ga kome ba, dan haka ya juya abin shi ya dawo sama ya sauya pant ya saka me tattara kome ya fito yana hararan Abul.
"Oho Mr Malik stop glare me?"
"Dan iska a haka zaka kare, da mafarkin future daughter din ka ta aure ni"
Tab'e baki Abul yayi ya dauki jacket din shi ya biyo Zayn din.
"Indai da wannan muciyar zaka tab'a min yarinya dan Ubanka na fasa baka auren yar ta"
"Dan Ubanka kai kake niman kai da Yarka ai kai bana maka fatar ka haifi ya mace domin duk bura uban da kayi sai anyi da ita"
Shiru Abul yayi yana kallon Zayn.
Cikin sanyin murya da mugun nadamar abinda ya aikata ya cewa Zayn.
"Nanu kana ganin za a min nima ko?"
Yadda yayi maganar cikin yanayin tausayi yasa Zayn ya juya yana kallon shi.
"Insha Allah ba za ayi ba, kaiyi ta istigifari, Allah zai ji kan ka"
"Wallahi Nanu tun ranar da naga Yarinyar nan tana son lalata Aisha na tsani zina da me yin ta, don Allah ka cigaba da min addu'a, Nanu kai ma aya ne a rayuwata , domin duk halin da kake ciki kaki niman matan banza Nanu ina tsoron na mutu Ubangiji ya kamani da laifin zina"
Rike hannun shi Zayn yayi yana faÉ—in.
"Insha Allah Ina tare da bakona aminina abokin cin mushe na,.muje kaji "
"Wai ina zaka kai ni?"
"Ai ban gaya maka ba,.wai zan kai ka ne a yanke shegiyar da bata gaji da tunanin wasu yan matan"
"Zayn bana son Iskanci zan zage ka kai me yasa ba a yanke taka da take niman taimako ba a yanke ba, sai tawa sa babu ruwan ta"
"Kan Uba! Taka ce da babu ruwan ta? Lallai Iskanci ya kare a kugun ka, Abul kace taka da babu ruwan ta?"
"Zayn bana son batsa daga yau na daina batsa dan haka kai ma ka daina "
"Idan na ki fa" share Zayn yayi suka cigaba da tafiya, wasu takardu suka amso, sannan yace mishi.
"Ina shirin zuwa gida ne zaka mu tafi amma ni zan koma bakin aikina ne na dawo nan da wata hudu"
"Uncle Bashir fa?"
"Shima tare zamu tafi"
"Ok muje ina kewar Ummina naje ko Allah zai saka su aurar da ni kafin na fara bin yaran makota"
"Dama can halin kane babu wani sauyi a halin ka"
"Toh mugu" inji Abul.
"Kaji da kyau ko an baka auren yar mutane ni zan gaya mata ta rabu da kai domin kai dan iska ne"
"Na zata dan guguwa ne, makamashin wuta"
"Ai ba sai an baka ba, kana gaya min sunan Uban yar tafi na gaya mishi wallahi niman mata kake kamar taure"
"Dan Ubanka sauke ni babu inda zan bika "
"Ai baka iska ba, kuma duk na gaya musu ai kai babban dan iska ne lamba daya, kana ganin mace zaka fara rawan iskanci, asalima dick dinka a hannun ka take "
"Nanu Allah ya isa tsakanina da kai, ba zan yafe maka ba koda kabarin ka yana ci da wuta balbal"
Dariya Zayn yake yana kara kunna Abul sai auna mishi zagi yake,shi kuma yana shan alwashin ba zai taba barin shi ya auri yar mutanen kirki ba...```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇ðŸ¾ðŸ’ƒðŸ¼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* -Â Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
8/14/22, 07:18 - Maman K: Chapter-41
"Ai na gaya maka sai dai kaje ka auri yan matan da ka gama kwana da su da condom, amma yar malamai da iyayen kirki na sha alwashin na zan tab'a barin ka,ka aure ta ba, domin idan na sake ka auri yar mutanen kirki cutar ta zaka yi domin shegiyar abar ka bata jin lissafi sai ta dangwala na waje banza me kama da yan daudu"
Ya kai aya daidai sun isa gidan yana kallon yadda fuskar Abul yayi kici-kici.
"Dan iska mara mutunci!"
"Gadon ka nayi, dan Ubanka da kasa ni a gaba sai da na kwanta a gadon asibiti, ai ni nawa ba zan maka yadda zaka yi ta ce min Nanu kayi hakuri ba, kai dan Ubanka ba baby Amal ta daina kirana da Nanu ba? Akan Uban me kake kirana da Nanu banza mara aji"
"Eh na yarda duk rashin aji na ban kai dan iskan da zai kashe kan shi ba, sabida mace" ya fada yana banging kofar motar.
Daga cikin motar ya ce mishi.
"Hello Gentleman kayi a hankali karka kaya ya min mota dan baka da kudin saya dan Ubanka"
"Zayn kasan me? Zanci Ubanka"
Fitowa yayi ya kashe motar yana faÉ—in.
"Indai Ubana ne ka jima baka ci ba, kaji idan kana ganin akwai wani abu me zai hana ka tafi ka duba kaci shi sai koshe"
"Zayn na tsane ka."
"Ina son ka dan Ubanka" ya fada yana bangaje shi, aikuwa Abul ya shiga cikin gidan yana hayagagga. Kallon su Uncle Bashir yayi yana faÉ—in.
"Yaushe zaku girma? Me yasa baku da hankali ne baki dayan ku? Yanzu da a kauye kuke ai da kowannen ku yana da mata da yara uku uku ko hudu"
"Uncle kace rayuwar kauye akwai shagali don Allah ko zaka shige min gaba na tafi na dibo mata uku a can sai na hada da yar birni daya kaga na cika mata a gidana har hudu, ba batun fita ina kallon na layi, ga Jumai, lami, ladiyo, Atika. Ta bar ni.na dauko yar gayu, duk shekara suna haifa min yara dozen dozen, a lokacin wani dan iska ya ga Tsaleliyar budurwan Yarinya ta, ta Hauka ce a lokacin zan tattaro duk wani rashin mutunci na ce mishi banza mara zuciya ba zan baka Y'ata ba"
Girgiza kai Zayn yayi,.yana haurawa sama ya ce.
"Dan girman Allah Uncle kace Baffa ya aurar da Abul Billahi azim idan ba a bashi mace ba, toh tabbas duk inda zai shiga sai ya rike dick din shi a hannun shi"
"Zayn wallahi sai na maka rashin mutunci "
"Eh ka tattara fansar ka, akan Future daughter din ka ni kuma ko yawo tsirara take ba zai tab'a damun dan AbdulMalik ba"
"Banza mahaukaci"
"Sunan da ake kirana kenan lokacin da muka tafi camp."
Daga haka ya shige dakin shi, nan Abul ya baza kundin korafin shi, da iskancin da Zayn yayi mishi ba zai tab'a yafe mishi ba, wallahi sai yayi wasa da zuciyar shi.
"Idan kuka so ku cinye kanku" daga haka Uncle ya bashi wuri.
Kwanakin da suka biyo baya, suna tana harhada kayan su ne, Zayn ya samu ya tura motar shi ta jirgin ruwa da kayan gidan da na aikin gidan, sai wasu kalilin ne ya bari sabida zai dawo, sannan suma Uncle Bashir sun tura nasu.
Basu da zama kullum suna fita sayan tsaraba, kullum aikin kenan.
Rana bata karya ranar Litinin suka bar kasar kamar yadda suka zo haka suka bar kasar, abin su.
**
KADUNA STATE..
Tun daga lokacin da Hajiya da Mama suka yi magana akan Zayn, Hajiya ta kuma tattara duk wani abinda yake da alaka da Zayn ta mayar da shi ƙarƙashin ta, kome na shi hatta baban shi taki yarda ya fahimci halin da suke ciki, ga wani irin tausayin shi da yake kara cika zuciyar ta, dan haka ta kara daukar ragamar da tafi ta baya, domin kuwa sosai ta daura soyayyar Zayn sama da sauran jikokin ta.
Ana saura kwana uku su Zayn su taso. Mama ta shigo falon Hajiya, bayan sun gaisa ta ce mata..
"Naji Baba suna hanya" hannun ta dauke da calbi ta kalli fuskar Mama.
"Eh" ta ce mata a takaice.
"Toh wani shiri za ayi musu"
Murmushi irin na manyan da suka san me suke hajiya tayi tana faÉ—in.
"Ai na gama kome ba'a bukatar kome"
a hankali Mama ta durkusa akan gwiwar ta, kanta a kasa tana faÉ—in.
"Don Allah Hajiya kiyi hakuri ki rufa min asiri. Kece kika rufa min a wancan lokacin da nake niman taimakon."
"Allah dai ya rufa miki amma ai ni ban kai na rufa miki asiri ba, Allah ya rufa miki dan haka bani zaki kunya ta ba, baki kuma isa ki kunya ta ni ba, tashi ki je,"
Cikin wani irin tashin hankali, ta dubi Hajiya hawaye na zuba mata.
"Ki dubi girman Allah kiyi hakuri "
"Wallahi nayi hakuri, shi yasa ma na amshi haka a matsayin kaddara, ki je abinki Allah ya albarkaci rayuwar shi."
"Hajiya"
"Don Allah Abidah jeki kawai. Idan kina magana yana abubuwa marasa amfani a wannan lokacin "
"Hajiya " a hankali ita Hajiyar ta bar mata falon baki daya, domin idan tabi na zuciya zata iya mata abinda ba shi bane, Akan Zayn kuwa bata iya daukar kome domin zata iya abinda zai shafi kowa.
Akan idanun Hajiya Umaima Mama ta wuce tana kuka.
"Haka kawai jikin ta ya bata akwai wani abu a kasa da ke boye mata, sai dai ko zata bar gidan sai ta binciko, maganar da suke boyewa.
Hajiya umma taki bawa Mama damar haka ne domin itama ta zaunar da zuciyar ta cikin salama, dan tasan matukar ta kuma bata damar shiga al'amarin Zayn wallahi bakin cikin zata iya kusan mata wanda bata shirya ba.
Dan haka ta watsar da Mama a gefe, ta cigaba da shirin dawowar su.
Itama Mama bata daina shirin ba, domin kuwa ba karamin shiri tayi na amsar Zayn din ba, Hajiya tasa an gyara part din shi tare da na Uncle, sannan ta tura har gidan su Abul aka mishi na shi gyaran.
Idan ka ga yadda ake shirin zaka rantse da Allah biki za ayi nan kuwa tsabar farin cikin tarban Zayn ne da autar ta.
*
Kallon wata mata yayi ta wuce, ya dauke kai dan ya lura daga ita har Abul sun gama shirya yadda zasu matse juna, yana kallon ikon Allah.
"Zayn bari naje ban daki"
"Kodai wurin wancan me kama da yan ruwan zaka tafi"
"Kai Zayn me ka mai dani "
"Allah ya shiga al'amarin ka "
"Amin" wallahi bai san wani irin mutum bane Abul san baya gajiya da batun mata.
Kwanan nan yace ya tuba amma ganin mace ya kuma fadawa tarkon shaidan. Shi yasa ya tsani maganar niman mata domin bala'i ce babba, shi rabon shi da yasha whiskey tun lokacin da suka hadu da Titilopemi,.har yau bai kuma shan giya ba. Kuma ba wai ya bar giyan bane kawai ya dai ajiye ta na kwana biyu ne,
Tab'e baki yayi yana musu fatan shiriya, domin iskancin Abul ko dan taure ne sai haka.
A can kuwa ba kowa bane yayi tawa Abul wannan iskancin sai wani gardadden dan daudu, domin irin mazan nan ne da suka kware a karuwanci, musamman yadda Abul yayi ta kallon kirjin ya zata mace ne nonuwar ta suka cika kirjin ta, tam nan kuwa namiji ne, ai kuwa da mugun gudu Abul ya dawo wurin Zayn, kamar zai shige jikin Zayn.
"Nanu don Allah boye ni wallahi namiji ne don Allah karka bari ya tab'a ni"
"Wallahi ba zan hana shi ba, na kai dan iska ba."
Lokacin da gardin ya dawo sai kallon Abul yake, cikin yauki da mad'e ya ce mishi.
"Dan saurayi" wani irin fuska Zayn ya saka tare da kallon shi,.take ya shiga hankalin shi. Yayi yayi su hada Idanu da Abul amma fir yaki, gently Zayn ya kalli Abul.
"O boy baby na magana" k'amk'ame hannun Zayn yayi kamar za a kwace shi.
Nan kuwa Zayn kyale Abul yayi sai sun sauka zai ci Uban shi.
**
Edo ekiti.
Sai da tayi kwana biyu kafin ta koma aiki domin kafarta ba karamin ciwo yake mata ba, idan ka ga yadda take dingishi sai ta baka tausayi, gashi tana da wani irin hakuri ne, ba kowa ta gayawa matsalar ta ba, ko a wurin karyawa bata yiwa Mahaifin ta magana ba, sai da ya ga ta gama zata tashi ya ce mata.
"Aisha me ya same ki?"
Juyawa tayi ya kalle shi, kafin ta sake murmushi ta ce mishi.
"Na zata dan da ka haifa ya gaya maka ai" daga haka ta bar wurin.
"Baki da hankali ina tambayar ki, kina min maganar banza"
"Toh Pap ina cewa Imaden ya gaya maka ya lakada min duka sabida yana niman bayani akan Zayn? Toh me zan ce maka? Mijin da zan aura yake duka na a waje, ikon Allah toh idan na shiga gidan ko gawata ba za a gane ta ba"
Daga haka ta bar gidan, domin yanzu ba zata iya dogon magana ba, iyaye ne dai Allah ya bata sai godiyar Ubangiji.
Ta tattara kome ta watsar kamar ba ita ba, asalima ta rungume ƙaddaran ta.
Aina'u da Imaden kuwa suna can suna watsewar su, domin sosai suke durzan juna, kai kace miji da mata ne.
Alƙawari kala-kala babu wanda imaden bai mata ba, kudi kuwa loda mata yake kamar Hauka, wannan yasa baki daya ta manta da Titilopemi ta kuma mantar da shi domin ta lura ba zata tab'a samun biyan buƙatar ta a wurin Titin ba, shi yasa ta tare a jikin Shi.
A wurin aikin ta, Aunty Rahamatullah take tambayar ta me ya faru, tana son abokin hira tana niman wanda zai taya ta jajjanta matsalar ta. Dan haka ba tare da wani aufi ba, ta bata labarin irin rayuwar da take ciki, a cikin hiran take sako mata Zayn.
Kallon ta tayi tana nazarin dalilin tsanar ta da Zayn yayi.
"Kin san me yasa Zayn ya tsane ki?"
"Sabida kin bawa imaden damar cin zarafin ki a ko ina, sannan bawai ya tsane ki bane, haushin yadda kika rayuwar ki babu me gyara Miki kuskuren ki, Aisha ki nutsu ki kama kanki, kiyi ta addu'a kamar yadda Abul ya fada miki" ta boye mata illar da Aina'u tayi mata ne domin bata san yadda take jin Aina'u ba, amma ta fahimci haushin Zayn ba akan imaden kawai bane a'a har da Aina'u, domin ya lura da kamar ita take juya rayuwar titi baki daya.
Abin tambaya anan taya har Titih ta sake Aina'u ta mata illa bata sani ba?
Wannan shine tambayar da Aunty Rahamatullah tayi tayiwa kanta, sai dai ta bata addu'oi da azkar da yadda zata na kiyaye sabon Allah.
Sannan ta cigaba da mata nasiha akan iyayen ta da take jin haushin su, ta cigaba da musu addu'a.
Haka suka gama aikin ranar da shawarwarin da tayi ta bata.
Har suka rabu tana kara tunatar da ita.
*
Karfe bakwai na dare jirgin su ya sauka a garin lagos, wani hotel da yake dan gaba da airport É—in suka kama kan da safe zasu wuce kaduna, daki daya Zayn da Abul suka sauka, shi Zayn yana kan dogon kujera, Abul yana gadon. Kallon shi Zayn yayi yadda ya nutsu kamar mutumin kirki.
"Abul muminin kare" inji Zayn yana dariya.
"Sai naci ubanka" inji Abul domin wancan dan daudun ya firgita shi.
"Sai dai kuma toh ina da number shi ko na kira maka sailubar la ce"
"Wallahi Zayn xan ci Ubanka, wallahi Zayn zan zage ka"
"Toh Angon sailubar" ya fada yana juya mishi baya, ba su jima ba,barci yayi gaba da su.
5:45am
"Bani hannun ka"
"Ki tafi kawai kar su kama ki, gasu nan zuwa."
Ya fada da karfi.
"Nace ka bani hannun ka"
"Ba zaki iya ba"
"Ko zan iya taimaka muku!" Ta kai hannun ta saman nata, d'ago kai yayi zai kalli fuskar ta amma sai jin Abul yayi yana faÉ—in.
"Dan iska idan la fara haila ne ka gaya min na wuce wurin sallah"
Tashi yayi yana addu'ar tashi a barci.
"Something driver me crazy"
"Like how?"
"Few days ina wani mahaukacin mafarki wallahi na fara jin tsoro da tashin hankali"
"Kai haba? Super Man har akwai abinda zai baka tsoro naga stone heart din ka bata girgiza dan Ubanka"
"Aahhhh" ya fada yana dafe goshin shi.
"Allah ina gaya maka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇ðŸ¾ðŸ’ƒðŸ¼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* -Â Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
8/14/22, 07:18 - Maman K: Chapter -42
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜˜
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
Tadda kabbara Abul yayi domin bai zata Zayn da gaske yake ba, domin yasan ba zai wuce zolaya yake, shi yasa bai dauki maganar da mugun muhimmanci ba, yana idar da sallah ya koma gefe yana addu'a,
Yana ganin Zayn shima ya gama na shi sallah, ya kuma gefe yayi shiru. Idan har ganin Aisha da yake a mafarkin sa toh tabbas akwai wani al'amarin da yake shirin faruwa a tsakanin, rike kan shi yayi da hannu bibbiyu, ya koma saman gadon da bayan shi ya kwanta yana sauke ajiyar.
"Kai babu ma wani abu mayya ce kawai tana son kama kurwa na ne dole Hajiya Umma ta haÉ—a min kaikayi koma kan mashekiya."
"Waye zaku yiwa kaikaiyi koma kan mashekiya?" Abul ya tambaye shi a tsorace.
"Baki matambayi"
"Kai Nanu kaji tsoron Allah karka fara shirya dan wannan abinda muka yi kace zaka min kaikayi koma kan mashekiya ai lalacewa zanyi" ya fada cikin matsanancin tsoro.
"Kuma kai a duniya na rasa wanda zanyiwa kaikayi koma kan mashekiya sai kai? Banza wanda kullum bai sa buri sai na cin yaran mutane."
"Amma dai na tuba banza"
"Koma ka saka minjaye banzaye"
"Allah ya wadaran naka ya lalace" abun ya fada yana gaya kwanciyar shi a dogon kujeran shi.
"Lallai idan mayya ce sai taci kanta"
"Wacece ka samu mayya ce?" Abul ta tambaye shi a fusace dan ya fara gajiya da wannan rashin mutuncin zayn din.
"Ban sani ba kanin ubana ko zaka min baki ne?"
"Dan iska"
"Yan iska dai"
"Mtsw" ya ja mishi tsaki ya juya mishi baya, domin ya kular da Abul ya ce mishi.
"Saurayin sailuba"
"Allah ya shiga tsakanin na gari da Mugu"
Daga haka ya juya baya abin shi.
"Mutum yayi min Iskanci wallahi yana ji yana gani na hana yayi aure" Zayn ya gaya masa haka.
"Kan ka ake ji" daga haka ya cire earpies din shi ya kunna suratul baqara ya cigaba d barcin shi.
"Tunda na fahimci ba zaka bani shawara ba, ok" ya saka kai ya mike abin shi a gadon shima, Abul yana jin shi ba zai iya jarabar Zayn ba, domin yanzu yake kara gane halin Zayn bai da mutunci karamin mahaukaci ne, mara daraja, shima Zayn din ya kullace Abul ya kyale shi, bai gayawa Abul lokacin tafiyar su ba, dan haka ya share shi karfe tara ya shirya tsaf har zuwa lokacin Abul yana barci sai da ya rage saura minti biyar kacal su fita ya shirya cikin blue Black kaftani, rigar kuma men's trendy
Zipper hoodie, fari kal takalmin shi canvas na kamfanin jordan, sai turaren da ya fesa da gayya yayi ta fesawa har Abul ya bude idanun shi.
"Amma Kai dai banza ne?"
"Ina yawan gaya maka kana saka minjaye"
Daga haka ya juya yana shirya kayan shi.
"Dan Uban mutum idan ya gadama ya tashi ya wanke fuskar shi domin saura minti uku mubar garin nan"
Zayn ya fada mishi yana murmushin mugun ta.
"Amma kai dan iska ne da pjama zan tafi gida? Fisabilillah Zayn taya zaka min haka? Thank you Dan Ubanka" da sauri ya sauya kayan shi, kuma sai Zayn yaji bai kyauta mishi ba at least ai ya tashe shi koda ba zai tashi ba, shima shiryawa yayi cikin kaftani wando brown sai wani cream cheese jamfa, ya dauko bakar madubin shi ta manna yana fesa turare idan ba su zasu gaya maka Abul bai yi wanka ba karya ka fahimci haka, takalmin shi hafcover Black haka suka fito kowannen su yana da ra'ayi a lifestyle din shi.
A tare suka fito suna jan kayan su,.kuma abin mamaki take har sun shirya, Abul har da É—aukar jakar Zayn. Abul ba irin abokin nan ne me kwadayi ko son abin duniya ba, asalima Mamar shi yar Maiduguri suna da dangantaka da AY sosai, domin itama iyayenta da family din ta attajirai ne, haka bangaren Baban shi kowa yasan familyn me goro a garin kaduna domin suna da tarihin Arzikin su domin a masarautan Zazzau har sarautar Sarkin goron Zazzau kakan Abul yake da shi, that's why bai taso ya damu da abinda Zayn yake ba, wani abin burgewa shine daga Zayn har Abul kome zasu saya biyu suke saya, shi daya Zayn daya haka ma Zayn shi daya Abul daya. Wani abin da zai baka al'ajabi ko dan kamfe zasu saya toh Insha Allah kowa sai ya sayawa dan uwan shi.
Wannan halin nasu yasa ba zaka tab'a cutar daya a wurin daya ba, idan Zayn ya ce maka Abul toh insha Allah Abul zai ce maka Zayn.
Sai dai kowannen su baya saka kaya iri daya da dan uwan shi, sai dai kuma idan Abul ya saya musu kaya toh shi Zayn zai saka, shi kuma Abul ya saka wanda Zayn zai saka.
Fitowa suka yi a tare.
Kallon su Uncle Bashir yayi yana kara jin dadi Allah ya bashi yara masu albarka, cikin raha ya ce musu.
"Shediren Allah ya muku albarka"
"Amin Ya Allah, my second in law" inji Abul yana kallon Baby Amal.
"Kai dai an yi lalaltace, wallahi Allah ya wadaran" ya fada yana nufar waje.
"Amin Ya Allah, Ni dai bana boye desire's dina"
Cak Zayn ya tsaya, ya juya sannan ta ce mishi.
"Idan kai ne da yadda nake wallahi sai dai a rufe ka domin yan mata sun boni " daga haka ya ja kayan shi yayi gaba.
"Haka Allah yayi ni kuma banza ba zai sauya ni ba"
Dariya yayi abin shi ya cigaba da tafiya bai da lokacin Abul because idan ya ce zai.magana manna mishi Hauka zai yi. Yana fita ya tsaya kafin su fito ya sauya layin wayar shi ya kira Hajiya Umma.
"Hello Ben gani a ikko ikon Allah, Hajiya kunun tsamiya da alelen manja, a ajiye min yaji mara zafi me maggi Hajiya I love you "
Sannan ya kashe wayar yana kallon Uncle bashir da Abul Aunty Rukayyah tana rike da Baby Annur, da kayan su. Baby Amal tana rike da hannun Abul Uncle Bashir yana jan kayan su.
Tab'e baki Zayn yayi domin daga dariyar Aunty Rukayyah ya fahimci gulmar shi suke.
"Isashe ake Gulma" ya fada cikin jin haushi.
Aikuwa Abul ya kwashe da dariya.
"Banza dutse"
Ya fada yana saka kayan shi yana dariya.
Aikuwa Zayn ya bi ta inda yake ya kame wuyar shi ya saka a hammata.
"Zayn kai wani irin mutum ne?"
"Me kuka fada"
"Sake ni toh"
Yana sake shi, ya shiga motar dake sienna ce, dukkan su suka shiga.
Dake basu karya ba,.jirgin karfe tara suka samu zuwa kaduna dayawan fasinjojin jirgin yan kasuwa ne kayan su ya tafi su kuma zasu bu jirgi.
**
Karfe sha daya aka tafi dauko su, Hajiya ta saka an gama kome, kawai jiran su take, Allah cikin ikon shi ya sauke su lafiya. Gwanin ban sha'awa.
Abdul ya tawo daukar su
Cikin farin ciki Zayn ya rungume Abdul, yana sake shi Abul ya rungume Abdul suna dariya.
"Sannun Uncle Bashir, Baby Amal kece kika girma haka wow Masha Allah, "
Haka suka nufi motar lokacin da suka fito ne motar sojojin Kaduna suka iso.
"Dan iska gara ka kare da dammara ko zan huta da jarabar ka"
"Banza duk ranar da kazo gidana a barrack police dog zan saka su kara min kai har kofar Ummu." Shiga motar suka yi shi kuma daga nan ko gida bai nufa ba, ya wuce headquarters, lokacin da suka isa gida hajiya tana kallon su. Taga baya cikin su tun kafin su gaya mata ta ce musu.
"Yanzu ya zan yi da abincin shi? Allah sarki tallafi" ta fada cikin matsanancin tausayin Zayn din.
Kasa komawa cikin gidan tayi tana kallon bakin kofar gani take kamar yana kofar gidan ne.
"Hajiya zai dawo"
Mama ta fada mata.
"Na sani"
Ta fada tana kara kallon hanya.
--
Can kuwa suna isa headquarters din su, duk inda ya wuce sara mishi ake, har ya isa office din shugaban su, haka kawai jinin su bai hadu da Zayn ba, yana shiga ya ce mishi.
"Sir" ya sara mishi.
"Hmm! Ina aikin da kayi lokacin da ka tafi Copenhagen?"
"Ajiye ka akayi domin ka tsitsuye ni?"
"Zayn" ya fada da ƙarfi har yana dukar table din.
"Ai ni ba soja bane ko ka manta ne? Kai da kanka kace a Kore ni a military court? Yanzu kuma uwar me zan baka? Ni bana under control din military so ka shafa min lafiya" yana gama fadar haka ya juya abin shi.
"Kana wasa da wuta"
"Yes abinda nafi so kenan tun tashi na wasa da mutuwa."
"Kana da iyalai" murmushi Zayn yayi yana faÉ—in.
"I don't think Iyalina zasu iya saka naji tsoro kai da kake boye iyalan ka ban maka barazana ba sai ni zakawa barazana?"
Murmushi yayo yana juya kujeran shi.
"Zayn Malik! Kayi a hankali dan kana da goyan bayan wasu daga cikin gwamnati da jami'an tsaro kwabarka zata yi ruwa"
"Da na iya cin amanar kasa da tuni na sayar da labarin da na samu, amma ban iya ba."
Daga haka ya juya abin shi zai fita.
"Ka haÉ—a hannu da ni zaka ji dadin ka, zaka mallaki manyan gidaje zaka zama matashin soja me kudin da babu irinka"
"An haife ni ne domin kare kasata, ban san dalilin da yasa nake ji ko kalmar soja aka ambata nake jin kamar zan iya bada rayuwata domin al'umma ta ba. Dan haka ita duniyar da kake hangowa kaci kai É—aya idan ka mutu a dauke ka kai É—aya"
"Zayn"
"Idan ka kuma min magana ba zan samu da ofishin ka nake ba, zan karya kafar ka kafin na fita"
Yadda ya fada a zabure zaka dauka wani abu ne, shima kuma sojan ja da baya yayi ai yasan zayn baya aikin soja kuma idan aka ce yazo barrack yayi fada ayar tambaya za a daura akan shi dan haka ya ce mishi.
"Kayi hakuri"
Ya fada mishi.
"Kuma ka gayawa karanukar da suka dauko ni su mai dani gidan mu kafin ya yi kira a san meye a tsakanin mu"
"Muje"
Ya fada haka suka fita, aka kai shi wurin mota aka saka shi har gida suka ajiye shi, s kofar gidan su ya ga sojoji uku suna kula da gidan.
Sauka yayi yana kallon su, da sauri suka sara mishi.
"Sir Barka da hanya?"
"Zaku iya tafiya na dawo everything is ok"
"Ok sir" daga nan suka shiga cikin gidan, suna take mishi baya, Hajiya tana tsaye tana kallon bakin get din ya shigo, murmushi tayi me sanyi. A hankali yake takawa yana jin duk wani damuwa da farin ciki yau ya same shi a inda ya dace, a hankali ya isa gaban ta, ya rungume ta.
Fashewa tayi da kuka. Irin me tab'a zuciya nan.
"Zainu na"
"Hajiya na gani nan na dawo ai.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* -Â Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
8/14/22, 07:18 - Maman K: Chapter -43
"Zainu!"
"Na'am!" Haka kawai yake jin like akwai wani abu da Hajiya take boye mishi.
"Hajiya meke damun ki ne?" Ya tambaye ta Muryan shi yana shaking,
"Babu" ta fada tana kara sautin kukan ta.
"Like how? Bayan kuka kike Hajiya nayi wani abu ne? Kin gaji da gani na haka ne? Kina son nayi aure ko? Toh Insha Allah zan yi na baki damar ki zab'a min duk matar data miki kin ji Hajjos dina"
Rike rigar shi tayi tana faÉ—in.
"Allah ya maka albarka"
"Amin Ya Allah" ya fada yana me gyara tsayuwarta suka shiga cikin gidan.
Duk suna falon sai abinci suke ci abin su like babu abinda ya dame su, wani irin takaici ne ya kama shi ya ce musu.
"Kuma har kuna jin dadin cin abincin? " D'ago kai suka yi suna kallon shi, ganin yadda fuskar shi ta nuna babu alamar wasa yasa suka yi shiru.
"Don Allah baku ji kunya ba? Tana tsaye a waje ina laifin wani ya tsaya da ita? Wacce irin zuciya ce gare ku? Wannan ba rayuwa bane duk inda zaku shiga ku tuna akwai bayan da zai nime ku shima Arziki ne" daga haka ya wuce da ita dakin ta, sai da ta zauna sannan shima ya zauna,
"Dauko abincin ka kazo kaci anan"
"Toh Hajiya na" ya fita ya dauki kome na shi fari ne hatta kular da ta zuba mishi abincin farare ne, mug din da flask din fari ne, har tire din ganin yana daukar na shi Tabawa ta ce mishi.
"Uban É—akina ko zan É—auka maka ne?"
"A'a bar shi" ya fada a sanyayye ya kwashi kayan ya wuce dakin Hajiya, sauka kasa tayi dake a bakin gado take, ta zauna a kasa tana faÉ—in.
"Sannu Zainu na"
Wayar shi ne yayi kara, a hankali ya dauka.
"Yallabai"
"An hada maka kome wata sati zaka wuce Edo kamar yadda ka bukata"
"But sir"
"Wannan ba magana ta bane ta Mr President idan ba zaka ba,.ka gaya mishi"
"An gama"
"Kai mahaukaci gaya mishi zaka yi ba zaka ba?"
"Umarni ka bani idan ba zani ba na gaya mishi toh me zan yi bayan haka?"
"Allah ya shirya ka, toh don mention my name a sakarcin ka"
"Yawwa yallabai nifa ban ga abinda kace na duba karshe wasu tarkacen kayan mata na gani"
"Kayan mata kuma? A'a sai dai idan kun yi musayar jaka da wata"
"Ok ba damuwa"
"Kamar ya ba damuwa? Kasan abinda kayi missing kuwa? Maza ka nimo kayan domin akwai takardun gida anan south African na baka har biyu daya a cikin barrack daya a cikin estate din nan, sai bracelets set da na saka maka domin ka bawa budurwar ka domin nasan You fell in love, Dan haka akwai wasu abubuwan masu daraja da na kasa ajiyewa a wurina na baka shine zaka yasar me, me yasa baka dawo min da abuna ba tunda baka so? "
"Yallabai wallahi it's was accidentally ban san hakan zai faru ba, nasan wacce kayan yake wurin ta zan kai mata nata na amso nawa. Allah ya saka da ALKHAIRI Nagode sosai"
Daga nan ya kashe wayar, kura mishi Idanu Hajiya tayi kafin ta ce mishi.
"Wani abu ne ya faru?"
Yar karamar tsaki yayi yana faÉ—in.
"Wata mahaukaciya muka hadu ta ishi rayuwata wallahi sannan ta dauke min jaka ta, ta bar min nata"
Murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Mahaukaciya kuma ta ishi rayuwarka?"
"Hajiya bar zancen nan domin yar iska ce, asalima yadda kika san" daura hannun ta tayi a bakin shi.
"Ya isa idan ba zaka fadi alkhairi ba toh kayi shiru idan ka ce zaka fadi wani abu zunubi zaka samu"
"Toh Hajiya na" kallon shi kawai take, yadda yake cikin abinci, sai dai ya faÉ—a kadan.
"Zainu baka da lafiya ne?"
"Eh hajiya amma naji sauki"
Yadda yake cin abincin a sanyayye ta kuma ce mishi.
"Anya kana cin abinci kuwa?"
"Eh Hajiya" ya bata amsa a takaice,
Baki daya ta kasa yarda dan haka sai da yaci har ya ture dan kan shi sannan.ta ce mishi.
"Zainu kamar akwai abinda yake damun ka? Idan kana da damuwa ka gaya min kaji, duk duniya baka da wanda ya wuce ni, ko babu kome zan yi iya kokarina domin ka fita a damuwa."
"Laa Hajiya ba kome wallahi" daga haka ya mike yana yar dariya dan yaga yadda damuwa ta cika fuskar ta, ba abin dadin gani a wurin shi.
"Bari na shiga wurin Mama na" kallon shi tayi na wani lokaci kafin ta ce mishi.
"Hmm! Toh shi kenan"
Fita yayi cikin nutsuwa, yana jin kwayar idanun ta a akan shi, tsayawa yayi kadan sannan ya juyo yana kallon ta.
"Hajiya kina son wani abu ne?"
"A'a tsoro nake ji"
Ta fada cikin matsanancin tashin hankali.
"Tsoron me? Bayan gani ga auta ba, tsoron me zaki ji?"
"Kawai lokacin da zaka juya min baya" dawowa yayi ya zauna a gaban ta, yana jin kamar an watsa mishi ruwan sanyi.
"Hajiya" hawaye ne ya zubo daga idanun ta, ta ce mishi .
"Kar ka manta da na kauna ce ka, kar ka manta da na soka, so me tsada kowani bawa da irin tashi ƙaddarar taka me ɗauke da manyan darusa ne, Insha Allah ba zaka ji kunyar duniya da lahira ba, Zainu ka yarda bawa baya wuce ƙaddaran shi"
Wallahi ji yayi kamar kome ya tsaya mishi cak, ya kura mata ido.
"Me kike son gaya min?"
"Lokaci ne zai gaya maka haka, tashi ka je"
Haka ya mike ya fita domin ya lura bata son magana sai tura shi take tashi ka tafi.
Haka ya fita daga dakin ya samu duk sun watse,
Wucewa yayi cikin gidan, a hanyar shi na shiga bangaren Mama ne ya ga Muhideen ya matse wata yarinya da rana tsaka, har zai wuce sai yaji shashekar kukan yarinyar, shine ya tawo wurin su.
Ya janyo shi cikin fushi ta zabga mishi mari a fuska.
"Meye nayi maka? Kanwar Uwarka ce da zaka mare ni akan ta?"
"A'a ban Kanwar Uwata ba ce, amma ba zaka janyo mana abin kunya ba" ya kara kifa mishi mari.
Zai magana ya kuma kara mishi. Sagir ne ya fito,
"A'a Zayn lafiya?"
"Wallahi kawai ya matse yar mutane ne a nan sai kuka take shine na koya mishi hankali"
"Amma dai Muhideen baka kyauta ba, yar mutane zaka lalata musu?"
"Ai ba ku kuka haife ni ba, kuma wallahi sai nayi yadda nake so da ita sai dai ba zata yi aiki a gidan nan ba"
Ya fada yana barin su tsaye kamar gumaka.
"Ku mishi aure domin wallahi ya tab'a yarinyar sai na cire mishi gaba na rantse da Allah" wucewa bangaren Mama yayi ya shiga da sallama.
"Waalaikumun Salam, Zayn"
"Na'am Mama na" ya shiga ya zauna a gefen ta.
"Sannu ya hanya da karatu?"
"Alhamdulillahi"
"Allah yayi albarka"
"Amin Ya Allah" babu wani dogon hira a tsakanin su, sai ma shiru ya É—an jima sannan ya tashi ya nufi wurin Hajiya Umaima, nan ne ya tarad da bala'i kwando kwando dan ya tab'a Muhideen,.ya kuma ce mata.
"Matukar bai dai ba, wallahi sai na kwashe na bashi a hannun shi" daga haka ya bar falon, daga nan ya nufi wurin Baba Uwaisu, nan ma suka dasa hira kamar ba gobe kafin ya wuce gidan su Abul ya wuce kai tsaye dakin Abul ya haura gadon yayi kwanciyar shi, haka kawai yake son ya kwanta a dakin Abul.
Yana kwanciya ko minti biyar bai yi ba Abul ya fito daga ban daki daga shi sai halin shi domin bai zata wani zai shigo dakin shi ba, dan haka ya fito. Bude idanun Zayn yayi yaga mutum kamar doya a gaban shi, kuma abinda ya kara haifar da haka, ba haske a dakin sai duhu, shi kan shi Zayn yana bukatar kebentaccen wuri ne mara haske. Shima kuma Abul bai san za a shigo dakin shi ba.
"Dan Ubanka indai ba dan luwadi ka zama ba sai ka koma ban daki ka dauro towel "
Wallahi tsabar tashin hankali da yadda maganar tazo ba zata. Da gudu ya juya garin ya koma dakin ta bugu da kasa, tsaki zan yayi ya juyar da kan shi yayi yana jin dariya tana niman kwace mishi.
Dakyar ya tashi ya koma ban daki ya daura towel da tare da saka gajeren wandon shi ya fito yana cewa.
"Dan iska mara mutunci, Allah ya isa ba zan yafe ba, kuma dan Ubanka ka fita min a daki" jan bargo yayi yana kara nanukewa abin shi.
Bai wani jima ba, barci ya dauke shi.
Nufar wurin AC Abul yayi ya kunna Ac sannan ya dawo ya lullube shi, ya koma bakin gadon ya cire mishi takalmin shi. Sannan ya cigaba da shirin shi domin zai tafi Zaria ne, bayan ya gama ne ya fita ya amso turaren wuta ya saka a dakin, sannan ya rubuta mishi yar note.
*Nanu kana da damuwa ko? Kayi hakuri naso na tsaya naji matsalar ka. Amma ina son na duba Kaka jikin ta ya motsa please idan ka tashi akwai sakinah zata maka girki don Allah Nanu ka cire damuwar da yake ranka Allah yana tare da*
Hararan Zayn yayi sannan ya ajiye mishi takardan inda zai gani, sannan ya fita.
*
Jiya ta fara shiga clinic baki daya wunin da tayi a cikin asibitin yasa ta jin kamar yau kar ta shiga, ga wani irin ciwon jiki da take ji, idanun ta ne ya sauka akan jakar da tun dawowar ta a Dubai bata bude ba, kasancewar tana da wasu wadatattun pants É—in, yasa bata wani dauki damuwa akan sai ta bude ba, barci take ji amma Idanun ta yana kan jakar, a hankali ta mike sannan ta nufi wurin kayan ta dauki jakar tana kallon shi, sanye take da haf vest, ash colour. Sai wandon jikin ta legis ne yayi mata kyau blue, gashi ya kama ta cass.
"Toh me zan gani a cikin jakar?"
Kawai ta cire shi a hankali ta dawo bakin gadon ta, domin taji wannan jakar da nauyi ba kamar nata da iya pants ne da bra.
Zama tayi tana me bude jakar, a hankali take budewa tana jin kamshin ba irin nata bane, har ta dai bude.
Kayan ciki ta fara budewa takardun ne da wasu abubuwan masu muhimmanci, kafin ta ga kasar jakar wani kit ne me masifar kyau, dauka tayi ta bude.
"Wow" ta furta abin ya zamo mata ba zata.
"Amma ko?" Rufe bakin ta tayi tana zare idanu.
"Tabbas zai zo niman kayan shi." Da sauri ta rufe kome ta ajiye domin wallahi ba zata iya jarabar Zayn ba, bata gan shi ba, amma gabanta ya fadi ya kai sau bakwai. Dafe kirjin tayi sabida tsabar tsoron shi tun bata gan shi ba, tasan tabbas zai iya mata rashin Mutunci matukar yasan ta bude, idanun ta ne ya cika da kwalla.
"Toh amma ai na zata kaya ne? Wallahi ban bude maka kayan ka ba dan na maka bincike kawai na zata kaya na ne" ta shiga fada tana jin kwalla a idanun ta.
Wayar ta ne yayi kara, da sauri ta dauka.
"Hello Aunty Rahamatullah! Ok gani nan"
Tayi maza ya rufe jakar sannan ta nufi cikin wardrob din ta, ta cusa a shi a cikin inda babu wanda zai iya gani ya bude. Sannan ta saka abaya.
Yadda ta nad'e kan ta da gashin ta, ta dan leka madubi, sannan ta saka gyara gashin kanta bayan ta dauko wani karamin hula ta saka, ta fita da sauri a kasa suka hadu da Maman su Tayo Mama Iyabo.
"Ina kwana Mama? Kin zo lafiya?"
"Lafiya lau Titilopemi, zaki tafi asibitin?"
"Eh kirana akayi" ta dauki key mota a kan table, ko kallon inda Baban ta yake bata yi ba, ta fita da gudu.
"Me ya sa Titih ta sauya haka?"
"Sabida nace sai ta auri Imaden shine take fushi"
"Allah ya kyauta amma baka son ka son rai a cikin al'amarin ba?"
"Iyabo babu son rai dan baban gida ne"
"Ba babban gida bane matsalar tattali da kulawa take bukata, wanda zai sota ya girmama sha'anin ta, abinda ya kai haka take bukata wanda zai dauki kulawar shi kan ta, ba wanda zai maida ita baiwa ba...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* -Â Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
8/14/22, 07:18 - Maman K: Chapter-45
"Hajiya kyakyawar gaske kike ce? Kai Masha Allah, Zayn abokin Arziki ya samu macen nunawa Sa'a"
Inji Abul yana kunshe dariyar shi.
Gyara zama Uncle Bashir yayi sannan ya tattaro duk nutsuwan shi ya ce mata.
"Hajiya Zayn yana da aiki me muhimmanci, an mishi magana ya ce babu inda zai tafi sai kin sami lafiya, Hajiya idan har yanayin jikin ki dama dama ne, don Allah ki bari ya tafi kin ji" kallon shi tayi kafin ta ce mishi.
"Auta abubuwa suna kunno kai, tsoron Zainu kar yayi nisa wasu abubuwan su sake rikicewa yasa nake jin babu dad'i "
Mikewa tayi tana faÉ—in.
"Allah ya tsare ya kiyayye hanya, ya tafi"
"A'a Hajiya tunda baki so ai sai ya zauna." Uncle Bashir ya fada ran shi s matuƙar b'acce domin ya fara hango son kai a al'amarin Hajiya dan haka ya tashi shima ya bar part dinta.
"Hajiya ba kaunar Zayn kike ba, domin dai ga cigaba yazo mishi kina dakilewa, duk cikin jikokin ki babu me kashe shi donin ke sai Zayn Hajiya ga Zayn nan yayi ta zama kar ya tafi ko ina kinji "
Ya tashi shima ya bar gidan, dan takaici ya kama shi, koda ta shiga dakin ta shiru tayi tana kallon window din ta, dan gani take basu san waye Zayn ba, basu san me ake shirin yi a rayuwar shi ba, tun daga lokacin da Abidah ta ce ba zata iya ba, ta fahimci ta kowani fuska za a iya farautar rayuwar shi, duk wani me Imani yasan waye Zayn toh mafi alkhairi ya kare rayuwar shi.
Ta jima zaune kafin ta kwanta.
Tun daga kwanakin abubuwa suna sauya, shi kokarin shi jikin Hajiya yayi sauki ya tafi amma kamar wanda ake sake hura mata ciwon.
Kiri-kiri Uncle Bashir ya dauki fushi sosai domin ya gano Hajiya kawai tana haka ne dan kar Zayn yayi nisa da ita dan haka ya zuba mata ido, haka aka cinye sati biyu, babu wani canji. Aka mishi magana ya kuma rokon sati Uku, haka suka kara mishi.
Anan ne Baban shi ya mata magana ya ce mata.
"Hajiya kin saka kowa yana min kallon mara son cigaban ƙasa, ya za ayi ace Zayn zai tafi aiki amma ki hana shi? Fisabilillahi hajiya duk yaran gidan nan babu wanda kika hana shi cigaba kamar Zayn, gaskiya kiyi ikon ki akan mu shi kan ki bar shi yayi na shi rayuwar ko uwar shi bata da iko da shi kamar yadda kike da iko da shi don Allah kiyi hakuri ya tafi aikin shi "
"Toh ya tafi na hana shi ne? Da zaku saka ni a gaba magana sai kace na hana shi tafiya sai ya tafi Allah ya bashi sa'ar tafiya. Ubangiji ya albarkaci abinda zai yi da kuma inda zai je bayan nan kuma me ya rage? Allah ya bashi lafiya da nisan kwana "
Daga haka ta juya abinta, ta shiga share kwalla, karshe rarrashin ta suka shiga yi, dakyar suka shawo kanta suka samu ta amince, Zayn bai sani ba,.yana can yana niman asibitin da za a kai ta jinya, dole sai dai su kaita Germany.
Haka ya gama shirya kome ta internet, ya shiga falon ta ya samu iyayen shi a zaune zama yayi a gefen ta ya ce mata.
"Matar karfe na gama shirya miki tafiya ganin likita a Germany, kin gani zaku tafi da Uncle Bashir da Abul, sai Aunty Rukayyah dole zata yaye Annur domin zama jinya. Shima Abul katse mishi uzurin shi nayi domin yana.."
"Me yasa ka katse mishi uzurin shi?" Baban shi ya tambaye shi.
"Duk duniya bani da wanda na yarda ya zauna kusa da ahalina sama da Abul, shine zai zauna da ita kamar ni, ka fahimta?" Sannan ya ce.
"Naso ace da dani za a je amma nasan ba zaku wuce sati Uku ba Insha Allah dan ganin likita ne kawai"
"Ina zaka?"
D'ago kai yayi ya zuba mata ido, a hankali ya riko hannunta, yana matsa yatsun hannunta.
"Zan tafi aikin da na faro ne ban karasa ba"
"Allah ya maka jagora, ka zama mai yawwan taimakawa wanda ya nime taimako a gare ka."
"Toh Insha Allah Hajiya"
"Yaushe zaka tafi?"
"Sai naga tafiyar ku" ya fada mata.
Wayar shi ce tayi kara, ya É—auka.
"Nagode dan Ubanka idan ka gama ka dawo tafiyar ku ranar Monday ne"
Wani uwar Ash'aria Abul ya lailayo ya maka mishi.
"Nagode jikan barbusa bamagujen asali" ya katse wayar.
"Uncle Bashir, muna da kyakkyawan alaka da hukumar sojar Germany, sun bada gida da zaku zauna na tsawon kwanakin da zata gama ganin likita, gashi nan na tura sakon kome akan ka kana isa kasar zasu zo su dauke ku a airport. Sannan wannan shine katina da aka bani shekaru biyu da suke wuce. Kome na ciki kudin da zaku kashe da sauran su." Ya mika mishi katin da kome da duk wani abinda zasu bukata. Sannan ya ce.
"Hajiya na gama miki jibi Monday zaku tafi "
Murmushi tayi tana faÉ—in.
"Allah ya hana ka kuka lokacin da aka so kayi kuka, Allah ya baka macen da zata zame maka garkuwa a rayuwar ka."
"Amin Ya Allah "
Daga ranar baya zama kullum yana can yana zirga-zirga, haka ana gobe zasu tafi ya samu iyayen Abul, shi kan Baban Abul yana matuƙar alfahari da abotar Zayn da Abul, haka itama uwar Abul din domin tasan Zayn ba zai tab'a wulakanta mata D'a ba, karshe yarda yasa ya dauki kome ya bashi.
Ya roke su idan suna bukatar wani abu su mishi magana zai turo musu sojoji biyu su zauna domin taimaka musu da wasu abubuwan.
"A'a Zayn kasan ina da yara a shaguna na, Abul dan boko ne yanzu ne naga har yana shiga harkan kasuwanci na, amma ya rantse da boko, fatana ka cigaba da saka shi a hanya akan bibiyar mata "
"Abba insha Allah zai daina, kuma ma yanzu ai Abul ya rage ganin yan mata su burge shi, ku cigaba da addu'a, ni kuma zan cigaba da taya shi kyamar abin"
"Allah ya muku albarka, ya batun aure" shafa kai yayi yana faÉ—in.
"INSHA ALLAH, muna kan hanya."
"Allah ya yarda"
"Amin Ya Allah "
Daga haka yayi musu sallama, sannan ya bar gidan.
Ranar kwana zaune suka yi da hajiya, inda tayi ta mishi nasiha, har ta kawo wani bangare na zina, tayi mishi nasiha kamar me, sai wurin daya saura ya sata ta kwanta, washi gari wurin goma suka wuce Lagos domin har da rakiyar shi, yana tare da ita sai wurin karfe biyar na yamma jirgin su ya tashi, suna barin ƙasar ya juya a hankali ya dauki bakin madubin shi na pume ya saka a idanun shi. Sannan daga nan bai wani dogon tafyya ba, motar sojojin har biyu suka zo daukar shi, sannan suka wuce da shi Edo etiki.
Basu iska garin sai dare wurin karfe biyu na dare, a cikin barrack suka sauka aka wuce da shi gidan da aka bashi.
Yana shiga sallah da yake kan shi ya sauke sannan ya kwanta, dan ko abincin da aka kawo mishi bai ci, sai dai ya gaji dole ya kwanta..
*
Yau ma kasa rike kan shi yayi, yana rike da ita ya rasa yadda zai yi da kan shi, baki daya yarinyar ta gama gano kan shi, dan haka yana sake wani abu me shegen dadi, ya farka daga mugun mafarkin da yaƙe ya ware idanun shi, hannun shi ya kai kan wandon shi, kunyar kan shi ya kama shi. Tsaki yayi ya nufi ban daki yayi wanka bai san me zai yi da yarinyar nan ba taddabi rayuwar shi,.wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya,.ya nufi masalacin da yake barrack.
Bayan ya idar da sallah aka bashi mutane hudu.
Samuel, Tobi, Faruq. Sai Obi. Su hudu nan aka hada su nan suka bi shi har gida sannan ya tambaye su.
"Kun san labari akan Imaden?"
Mikewa Samuel yayi sannan ya ce.
"Sir gashi nan wannan shine hoton shi " ya fitar da wayar shi kurawa hoton idanu yayi yana mamakin yadda aka yi bai gane shi ba.
"Yana tare da yar attajiran dan kasuwan nan me kamfanonin sarrafa maganunguna, karshe dai a cikin wannan watar za ayi baikon su, bayan an yi bikin festival na Voodoo."
"Ina jin ku! Waye ya san shige da ficen shi"
Tobi ya tashi yana faÉ—in.
"Sir akwai gidan shine yake new town, yana yawan zuwa da wannan yarinyar sunan ta Aina'u, kuma kawar Yarinyar da zai aura ne. Yana da mota BMW, yana yawan hawan motar ."
Shiru yayi yana nazarin maganar Abul.
"Idan baka shiga rayuwar ta ba, ba zaka gane kome akan ta, dan haka ka daina yanke mata hukuncin cikin fushi."
"Kenan yana niman auren daya kuma yana fita da daya?" Ya tsinci kan shi da tambayar su.
Faruq ya mike yana dariya.
"Ai ba wani abu bane, sannan ita wacce zai aura sabida nasabar gidan su zai aura domin idan ya auri yarinyar mulkin da za a bashi zai samu da karfin auren yarinyar, sannan zai zama duniya bata mishi kallon me laifi, Alhaji Abdul Ganiyu Ademola Ades, ba iya magani yake sarrafawa ba, hatta har kan siyasar jahar nan yana taka rawa, idan ya bada yar shi babu wanda zai fahimci ainihin abinda yake faruwa, sannan shima sabida ya matsu ya aurar da ita bai damu da waye Surukin shi ba, akwai wasu abubuwan da suka gabata akan Yarinyar shi imaden , wallahi kamar ya samu jaka haka yake dukar ta."
"Shige da ficen shi fa? Ina yake zuwa me yake yi?"
Mikewa Obi yayi sannan ya ce mishi.
"Yana aiki da babban jami'in garin nan," yadda suka mishi bayanin kome dan haka ya sake shiri tare da diban wasu sojoji ba tare da cewa kome ba, ya basu special duty.
Sannan suka bazama cikin gari niman karin bayani akan Imaden.
Kwanan shi biyar Abul ya kira shi, sun sha hira ya tambaye shi ya Hajiya, ya bata suka yi magana, sannan suka yi sallama, haka suka yi ta aiki ba dare ba rana.
Satin shi daya a garin aka kira shi, suka gaya mishi inda suke. Mashin din da aka ba shi wanda yake acaba da ita ya hau.
--
AÂ asibitin da take aiki, yau kwana huÉ—u kenan Aunty Rahamatullah ta mata nasiha sakamakon kamata tana kallon Porn video, shine kunya ya kamata, dama imaden da Aina'u suke tura mata sai ta roke su da su daina turo mata, shine fa Imaden ya ji haushi Aina'u ta turo shi, yazo asibitin yayi ta marin ta, a gaban abokan aikin ta. Duk wanda yayi yunkurin magana sai ya kira sunan shi da matsayin shi, sannan ya ce mishi.
"Abincin da kake ci ne kake bukatar ya kare toh zaka iya shigawa ƙaruwar nan, ko bata nuna muku wayar ta bane"
Kowa ya gama razana da irin dukan da yake mata.
Masu bibiyar shi sun gan shi ya shiga basu san meke faruwa ba sai da suka biyo bayan shi, shine Faruq ya kira Zayn ya gaya mishi,
Face cap ya saka, sai black jacket, da Black facemask. Yana shiga cikin ward din da yake dukar ta, gashi irin mahaukacin dukar nan yake mata, idan ya make ta sai ta fadi ya bita ya take ta, sannan ya d'ago ta ya had'a fuskar ta da bango. Yana shiga daukar mayafinta yayi ya nad'e hannun shi, yana shiga ya shake mishi wuyar shi tare da jan mayafin sosai ya tukare shi, komawa tayi zata zube, bai tab'a fahimtar yana da zafin nama haka ba, dai gashi lokaci guda ya tare ta, ta zube a hannun shi. Fuskar ta ya kwantar da jini, hancin ta da bakin ta ya fashe sosai. A hankali ta bude idanunta hawaye na zuba, dauke idanun shi yayi daga kanta. Sannan ya kalli Rahamatullah, haka.kawai yaji a ran shi ya yarda da ita da idanu ya mata magana, da sauri ta karaso ta karɓe ta. Yana mika mata ya juya yana kallon Imaden da bai gama dawowa daga duniyar tokaren da ya sha.
Kwalar rigar shi Zayn ya kama, ya fara jan shi har waje, yana zuwa wurin mashin din shi, a hankali ya fincike kacar mashin din ya daura a hannun shi sannan ya fara zane shi da kacar, dama yana cike da shi, dukar kawo wuka yayi Nishi, har ya daina numfashi, sannan ya koma gefe ya d'ago kan shi ya ce mishi.
"Matukar ka cigaba da cin zarafin ta a cikin mutane, sai na wulakanta kamar yadda ake wulakanta kare, idanuna yana kan ka"
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* -Â Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾ðŸ‘‡ðŸ¾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
8/14/22, 07:18 - Maman K: Chapter -44
*🤔Nace ba kune kuke min typing din Zayn Malik da har da cigiyar shi? Tsabar samun wuri gawa da gatsine 😒😠Toh wallahi a shafa min lafiya ko kuma wallahi na dakatar da posting a grp din da kuke daukar min shi kuma yawo da shiðŸ˜ðŸ˜’ da alamu kun koyi mugun hali daga Autar Hajiya toh mugun abu ya bi dare*
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜˜
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
  Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
"Amma kina ganin akwai wanda zai iya kulawa da ita bayan dangin shi da kowa ya gama amsar ta a matsayin suruka, kin ga ki je kan abinda ya kawo ki"
"Kawai nazo duba su ne kuma na same su lafiya, zan tafi kamar yadda ka watsar da rayuwar mu da yaran haka ka watsar da rayuwar Titilopemi, daga kai har uwar ta baku da imani da tausayi."
Daga haka ta mike tana cewa.
"Idan har irin wannan rayuwar zata yi tabbas zata mutu da Kuruciyar ta"
Tana gama fadar haka, ta mike ta bar gidan, dama Yaranta tazo dubawa kuma tana ganin su ta mishi magana akan rayuwar yar shi.
*
A asibitin kuwa mahaukaciya aka kawo daure, da mayafin ta sai zabura take kamar zata arta a guje sai ta koma ta zauna, wasu irin magana take da wasu irin yare wanda ba zaka iya fahimtar abinda take ba. Shine Aunty Rahamatullah ta kira ta.
Shiru tayi tana kallon mahaukaciyar, zuciyar ta yana wani irin bugawa sai magana take tana kara zabura.
"Aunty Rahamatullah baku mata alluran barci barci bane?"
"Anyi wallahi biyu aka maka amma kin ga idanun ta kamar wacce bata san anyi mata ba."
"Me yasa baku daure ta ba?"
Ta kuma tambayar ta tana kallon matar.
"Duka take fa" Aunty Rahamatullah ta fada dan tsorace.
Ja da baya tayi tana cewa wata Nurse me suna Bimbo.
"Maza ki kawo min abinci Aunty Rahamatullah bata dari biyar"
Saka hannu tayi a cikin aljuhun rigar ta, ta cire dubu daya tabawa nurse din, sannan ta juya ta fita.
"Aunty Rahamatullah haukatar kamar ba natural hauka bace!"
"Eh toh gata nan me yasa kika ce a kawo mata abinci?"
"Zaki gani"
Can kuwa aka kawo abincin, bude takeaway din tayi, sauran mahaukatan da suke dakin suka taso, amma ban da matar.
"Duk mahaukaci wanda haukar shi bata wani abu a kasar shi yana jin kamshin abinci zai taso Amma ban ita, Dr A'isha yanzun na fahimci maganar ki me zaki mata" inji Aunty Rahamatullah.
"Mu fara gwada na asibitin tuku nan"
Dakyar aka samu aka shaka mata wani hoda, shima tayi barci amma surutun da take har a barcin.
Tunda aka kawo mahaukaciyar nan titih ta tattara nutsuwar ta da kulawarta akan mahaukaciyar sabida ita ta maida hankali da shiga clinic, wanda aikin farko ta ce ba zata iya ba, sai gashi tana bawa sauran marasa lafiya lokacin ta har da matar. Shigar ta clinic yasa ta rage damuwar da yake damun ta, sai ma yawan zirga-zirgan da take ya hana ta sakat amma kuma ta dan nutsu kuma samun Aunty Rahamatullah yasa ta mai da hankali akan addini da ibadar ta, sai dai haka kawai wani lokaci tana yawan jin bukatar kasancewa da namiji, wanda haka ya haifar mata da yawan ciwon mara, ganin haka yasa tana dawowa daga aiki zata rufe kofar dakin ta, ta kunna porn video, tana yi tana matse kafar ta,ko kuma ta dauko olive oil ta zuba a gaban ta, tana wasa da shi har sai ta samu nutsuwa, haka ya fara dawo mata ne sakamakon hiran batsar da Imaden yake mata, idan bai mata ba toh Insha Allah Aina'u tana kiranta ta ce mata tayi zata yi, ko ta turo mata video wanda tana ce mata bude zata bude.
A hankali ta fara janye jikin ta da Aunty Rahamatullah, wanda da ba haka bane kuma, kawai lokaci guda ta juya mata kawai gaisuwa ne, ko zama suyi hira kamar da bata yarda su yi, sai kula da marasa lafiya kawai ta saka a gaba.
**
Kusan baki daya wasu yanayi ya sauya a cikin gidan su Zayn yawan rashin lafiyan Hajiya wanda ya. Haifar mishi da rashin kuzari.
Shigowar shi kenan yana jin maganar da likita yake masu.
"Jinin ta ya haura fa! Ku kula da damuwar ta mana, idan kuka sake ta faÉ—i zai iya haifar mata da shanyewar barin jikin ta don Allah ku kula"
Kamata yayi ace ya tafi aikin shi amma baki daya ciwon Hajiya yasaka ko tafiya ya kasa.
"Insha Allah Dr"
Amsar takardun yayi yana kallon maganin sannan ya bude drower din dakin ya fara ciro ya fara magana.
"Gasu nan, bata sha ban san inda matsalar take ba, masu kula da ita ne basu bata maganin ko ita ne bata son maganin , wancan satin jikin bai kai haka laushi ba amma don Allah Hajiya ki duba ki ga yadda kika koma sai idanu?" Yayi maganar kamar zai fashe da kuka.
"Kayi hakuri Zainu zan sha idan ka bani" babu musu ya had'a mata tea tare da sugar din ta na masu ciwon sugar, ya zauna a bakin gadon yana bata tana sha.
Yaki kallon ta, domin haka kawai yake jin kuka, haka yayi ta bata har sai da ta koshi ta ce mishi.
"Bani maganin toh" mika mata yayi tana sha tana kallon shi.
*Baka tafi bane?"
"Ina zan tafi baki da lafiya?"
Kallon dakin tayi taga Babu Alhaji AbdulMalik Zain Malami Babu Uwaisu Zain Malami, ga Zayn ga Autar ta. A hankali ta ce mishi.
"Dawo nan ka zauna na kwanta a jikin ka"
"Toh"
Ya koma gefen ta ya zauna tare da rike ta, ta kwanta a jikin shi tana sauke ajiyar zuciya.
Dama Addah ta dawo gida wai zaman jinya amma baki daya suna can shashin Hajiya Umaima.
Har dare Zayn da Uncle Bashir suna tare da ita, sai da tayi barci ya bar dakin ta ya haura sama. Tunda ya shiga falon shi ya zauna a restchair, yana yar lilata, yayi shiru kwanakin ban Hajiya tana kallon shi da yawa, yasan tun Kuruciyar shi take kallon shi amma na yanzu yayi yawa, lumshe idanu shi yayi,. A hankali barci yayi gaba da shi.
**
4:53am...
Ba zai iya tantance wani irin yanayi yake ciki ba, amma tabbas mahaukaciyar yarinyar nan tana tare da shi abinda take mishi bai tab'a fuskantar haka ba, baki daya ta gama hautsina mishi lissafin, sai da ya kai matakin da ba zai iya jurewa ba,ya ji kiran " Asalatuuuuuuu!"
Yayi daidai da sake ruwan dadi a wandon shi (🙈🙊) wani irin kunya ce ta kama shi, lallai zai zabgawa Titih rashin mutunci wallahi sai ta tambaye ta me yasa ta biyo shi mafarkin shi ai ba yi bane duk karuwancin ta sai ta hake mishi a mafarkin shi ma! Dan haka da haushin ta shiga ban daki yayi wanka, yana tsaki ya shirya cikin jallabiya fari kal, sannan ya saka 3qrts ya nufi masalacin da yake jikin gidan su, sai da yayi nafilla niman tsari tsakanin kurwan shi da Titih, yana zaune yana addu'oi a ran shi Allah ya shiga tsakanin shi da ita, Abul ya shigo masallacin da farin cikin shi, bayan an idar da sallah suka zauna har rana ta fito, sannan suka fito kallon Zayn yayi cikin farin ciki ya ce mishi.
"Wallahi Nanu mafarki nayi kunyi aure kai da Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades."
"Allah ya isa tsakanina da kai, kai ka dace da watsattsiya yar iska karuwa, me zan yi da ita ko mata sun kare a duniya na hakura na.mutu a tuzuru"
Sake baki Abul yayi yana kallon yadda yake magana da fada baki daya kamar wanda yace Mishi an bashi Aisha bai san dama ya tarda halin ne ya motsa, rashin mutunci yayiwa Abul a gaban iyayen su da yan unguwa ya ce mishi.
"Idan na ƙara ganin ka a cikin gidan nan sai na karya wuyar ka"
Iyayen su sake baki suka yi suna kallon su. Dake Abul ya kware a iskanci ya ce mishi.
"Na yarda shi yasa naga kana d'aga jallabiyar jikin ka sama, malam tunda kace baka so toh shikenan batun cin zarafi ya kare zan tafi na nimo auren yar Yarbawa mu sha shagalin mu" wani wawura Zayn ya kai mishi ya zille abin shi yana dariya.
Haka suma iyayen dariya suka yi domin sun san karshen fadar kenan.
Koda Zayn ya koma Hajiya kawai ya kula ya bata magani da abinci, sannan ya haura sama abin shi ya kwanta.
Ikon Allah mafarkin yana cewa ta tafi amma fir taki dan dole zata taimaka mishi har wannan matar tazo, ta taimaka musu zai fita ya farka sabida karar wayar shi ya farkar dashi daga barci.
Yana dauka ya saka a kunne.
"Get ready Edo Insha Allah"
"Sir Hajiya bata da lafiya, ba zan iya aikin cikin nutsuwa don Allah nan da sati biyu zan tafi"
"Zayn Malik"
"Sir is about family"
"Shi kenan" ya fada domin yasan yana kawo zancen family magana ya kare ko tura shi suka yi ba zai biya musu bukata ba.
Lumshe idanun shi yayi, mafarkin shi na asuba yana kara tariyo mishi daki-daki, sauke ajiyar zuciya yayi sam baya son tuna mafarkin kara lumshe idanun shi yayi sannan ya tashi ya shiga ban daki yayi brush, sannan ya sauya kaya cikin kananun kaya sun mishi kyau, sai kamshi yake zubawa. Ya sauko kasa yana kallon Hajiya da aka fito da ita falo.
"Hajiya baki ga kema kin ji dadin ba ai iskar waje ya fi ta ciki"
"Allah ya maka albarka"
Zama yayi ya dauki kofin gaban ta, ya zuba kunu domin Zayn bagidajen asali ne yana son cimmar gargajiya, ya zuba fumkasau da miyar kifi ya zauna ya ci sosai. Yana mata hira yana gamawa Uncle Bashir yana shigowa.
"Boy ina suka tura ka ne?"
"Edo" Abul da ya shigo shima yace mishi .
"Kutumar Uba,.kace zaka garin surukaina"
Tari Zayn ya fara kamar wanda aka shake shi. Sosai da Hajiya tayi ta shafa bayan shi idanun shi yayi jajjur.
"Sannu zan baka aika zan tafi Maiduguri nan da sati Daya kuma zan jima can don Allah ka ce mata ina nan zuwa da iyayena da Uncle Bashir."
Kurban kunu yayi da zafin shi ya furza a fuskar Abul, ya kuma kunsar kunun zai watsa mishi Hajiya ta rike shi, hadiyewa yayi yana kallon ta da idanun shi suka cika da kwalla.
"Hajiya" ya fada a sangarce.
"Hajiya meye nayi mishi da zai watsa min kunu a jikina?"
Uncle Bashir sai ya zama É—an kallo.
"Kayi hakuri ka goge jikin ka"
"Zainu me ya maka?" Ta tambaye shi cikin kulawa.
"Ya daina min maganar yar iskar yarinyar nan ko na karya kafar shi daga shi har ita"
"Yar iska kuma?" Ta tambaye shi tana sake baki, zai magana Uncle Bashir t ce mishi.
"Mind your tongue, she is like mother don't forget da abinda zaka fadi zai yi affect dinta"
"Hajiya bari na baki labari" nan Abul ya karkace zama ya shirya karya me kyau ya wanke Titih kamar yadda Zayn ya kirata yar iska sai ga shi Hajiya tana cewa.
"Abul kara'i? Toh ina bayan ka ai abin arziki zaka yi me za ayi da ragon maza namiji me dukar mace,ga matan Yarbawa akwai ladabi da biyayya,. Gaskiya indai da gaske ka shirya toh nice zan kai kayan auren ka har garin su oduduwa"
Domin karawa Zayn bakin ciki da sauri Abul ya kwanta a kasa yana ce mata.
"Osheeee Alaja ina farin cikin saka mana albarka da kika yi don Allah ki gayawa Abba ya gayawa Abbana" cikin fushi Zayn ya tashi yayi kwallo da kafar Abul.
"Hajiya kin ga zai karya min kafa wannan bakin cikin da kake nuna min Zayn tayi yawa Hajiya Ƙarki manta Mamar yarinyar yar garin su Babban ladanin musulunci ne, Bilal bini raba."
"Ikon Allah zama da auta yasa Dan albarka ya fara koyan hassada domin dai Nasan ba haka na bawa Auta ba, toh tun wuri ka ajiye mugun abu domin bai karbe ka ba, ya yaro irin Abul kara'i ya samo matar kece reni zaka mishi bakin ciki Insha Allah akwai jikar kawata daga kauye aka kawo ta sunan ta deluwa yarinyar kyakyawar gaske gata kamar doya, ita ce zata yi daidai da kai Zainu gata gwanin ban sha'awa"
Uncle Bashir da Abul me zasu yi ban da dariya har da rike cikin su...
(🤣😂😹 Kyakkyawar gaske gata kamar doya)
0 comments:
Post a Comment