Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Tuesday, March 14, 2023

MIWASMITI Page 11 to 20

 March 14, 2023     MIWASMITI 1-END     No comments   

Qwari ta zame ta zube kan gado ta fara rera 
Kuka mai tsuma ran mai sauraro 
Su Nenne dasu Ummi da mama matar baba Ahmadu mahaifiyar Amira kenan 
dasu kaka da wasu qannen Ummi cikin su ko harda innah mahaifiyar lamido on top Dan Baban lamidon yayane ga Ummi mahaifiyar su Yusuf din 
Gaba daya lallashinta sukayi 
Nenne ce ta jawota kan cinyarta tana shafa kanta 
Aysha ki bar kukan nan haka dan Allah ko so kike muma ki samu kukan kinga Ummin ki kam tunda gari ya waye kukan itama take ki daure Aysha am kowa inya yaga kin sake muma duk zamuji dama dama 2
Sheshsheqa takeyi har kamar zata shide ganin haka yasa Ummi kam juyawa ta fita tana cige lebenta da zubda qollah😭 a ido 
Cikin hatsala kaka tace 
Ke πŸ‘ˆπŸ»Aysha zakici kanki nace wlh kanki zakici (Minin  kam ha alari amin do ha doddo a accata amin) 
Mukam inda kika ganmunnan an an zaki barmu ehe 😑😏 (anon bikkoi jotta saro enmon be fotai bemon ) ku yaran zamani wai iyayenku basu isa dakuba) 
Wlh ina gaya miki matuqar dai baki gyara halin kin nan Na taurin kaiba toh wlh zakisa baqin ciki cikin rayuwarki.
 
Bayan hannuta tasa ta goge gwallar dake bin fuskarta cikin rawan murya da disashewar voice dinta tace kaka ni kuma wanne farin cikene ya regemin a rayuwata ai bani da wani sauran haske sai duhu ta dago ta kalli Nenne tace Nenne insha Allahu bazan sake saku kukaba kuyi tamin addu,a Allah ya dauki raina kowa ya huta da sauri 
Innah tace kulπŸ‘ˆπŸ» Aysha kar ki kuma irin wannan furucin Anuty Sadiya Ce ta zauna gefensu taci gaba da bata baki a haka dai suka samu ta Dan tsagaita kukan 
            
          πŸ”†πŸ”†πŸ”†
Bayan an gama daurin Auren
Sai akaci gaba da gudanar da liyafar da aka shirya
Daga nan kuma akayi sallan LA,asar 
Sannan manyan malamai suka rinqa bada tasu gudumowar a inda suka rinqa bada shawar wari ga angwayen da amaren 
Sune ba ,a tashi a walimarba sai goshin maqqariba nan kuma akayi sallah akaci abinci aka kumayo ishaa daga bisani 
Fagan ya zama Na alaramma malam Sulaiman ne ya hau ya rinqa rera karatun alqura,ani mai girma inda sautinshi mai dadin sauraro ya rinqa rasa cikin anguwar tako ina 

9:25 pm 
Yusuf Na kwance a parlon shi kadai abin duniya duk ya isheshi Amman kuma yana qoqarin nemawa kanshi da biyayenshi mafita ne kuma a tsarinshi ya samo musu ma fitan

 Adam da Ahmad kuma  suna can suna fama da abokansu da suka samu hallaruwa wajen  bikin 

Daga nesa yakejin surutunsu alamar nan part din shi suke zuwa 
Dan gajeren tsaki ya ja gamida juya kanshi ya lumshe idansa kamar maiyin bacci 
Iska ya Dan furzar cikin ransa yake cewa 
Ko waye ya gayyato min wadannan parrots din mutane bakinsu baya iya shiru nasan kuma ba aikin kowa bane sai Adam duk 
Yanxu zasuzo su matsawa rayuwata 
Ya kuma Jan tsaki dai2 lkcin suka is a tsakiyar parlon 
Mmk nayi sosai ganin wadanda suka zo din 

Su  LAmido on top ne Na ruwan kashe gobara 
Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina 

Daga daya gefen kuma Modibbo ne  angon Bilkisu meke faruwa 
Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na  jalaluddin 
Abin mmk sai ga wasu masu kama sak πŸ€”lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne  na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa  
Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin....
Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa 

Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje 😜

Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry 
Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba
 hararanshi  lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran  Dan wlh ni kam Na wuce yaro 

Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa 
Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri 
lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips πŸ˜€yoh da an barka cinye bakin zakayi ko  kamaluuu πŸ˜πŸ˜€
Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi 

Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane  sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata
 lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi 
kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba 
jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku
Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu 
Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri 
Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar   Sherri ne
Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace  yake daburcewa yai ta rawan sanyi 

Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa?

Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowaπŸ˜πŸ™ˆya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh 
Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya 
Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah 

 Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha.

Duk sukayi dry suna tafawa 
Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba koπŸ˜‰
Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam 😑
Kamal ne yace aiko
 kwa kashe kanku wataran 
Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam 
Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai 
Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku 
Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnanπŸ˜‰ 
Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry

Cikin sanyin yanayinshi yace  kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani 
kamal yace ka banu gwara ka miqe  Dan wlh mata basa son lusarin namiji😝
Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci
Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka 
 cikin hada fuska
 yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar
Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka 
Kamal yace Abun ya motso  kenan 
Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku filiπŸ˜œπŸ˜€πŸ˜€πŸ˜‰haka dai sukayi ta yiwa juna  Tsiya 

Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege


GIDAJEN AMARE

Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwaπŸ˜πŸ˜˜πŸ‘πŸ»
 
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
Mi,WASMITI page
3⃣6⃣to4⃣0⃣ 
Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
 
        Gidan Adam 
A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu 
Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa 
Daki kam ya hadu iya haduwa 
Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi 
Ya isa gareta 
Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo 
 
Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau 

Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji  ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau 
Yace  
Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu 
Shiru dai tayi
Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi
Kinji ko meerah ?
Kai ta gyada alamar eh 
Hannuta ya jaa ya kaita bakin  qofar toilet 
Yace shiga kiyi alwala 
Toh tacemai gamida shigewa ciki 
Shima alwalan yaje yayi a gefenshi 
Yana shiga 
Ya sameta a zaune 
Darduwa ya shimfi da musu 
Sukayi nafila raka,a 2 
Bayan yayita jero musu addu,oi 
Suka shafa 
Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude
Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba  haka dai sukaci sukasha

11:15 pm  Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin 
Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi 
A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta 
Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan
Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta 
Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din 
Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta 
Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata 
Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri
Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba 

Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa 
Kiyi haquri meerah bazan iyaba 
Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba 
a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta

Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta 
Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi 

       Gidan Ahmad 

Tinda ya shigo gidan  ya wuce dakinshi 
Kan gado ya fada cikin 
Kunci zuciya da zafin
Rayuwa 
A hankali yake furta 
Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba 
Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata 
Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa 
Cikin murya mai rauni yace 
Am so sorry 
My Aysha 
Ki gafarceni qanwata 
Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba 
Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni 
Kadai
Da ko ba komai ban cutar da keba 
Cikin zafin rayuwa
Da tajuya mai baya 
Yake ta fadin 
Wlh da inada yadda zanyi 
In sawa biyaye Na sonki a ranshi  da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake
Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam 
Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa 
Yadda  gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina 
Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni 

Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka 
Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa
Shiyasa tunda taga  12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai
a haka ta fito parlor cak ta tsaya 
Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin  raunin murya da halin quncin rayuwa
A hankali ta qarisa baking qofar 
Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta  ya rinqa ratsa qahon zuciryata
Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai  a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa 

A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu 


Yau kwana 7 kenan da yin bikin 

Kuma lamido shi basu komaba 
Shiyasa 
Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai  
Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya

    Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi 
Tafiyar yamma zasuyi 
Shiyasa basu tfi ba har yanzu

Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida 
Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba 
Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ?

Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko 

A a ni kam bazaniba
 
Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad  dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka
Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba 
Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka ..
Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace 
Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa 
Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa 
 
Kai ya dan jinjina yace 
Toh shi kenan mutafi 
Gidan Adam suka fara zuwa 
A parlo suka samesu  Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa 
Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba 
Kai 
on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna
 ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan 

Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido 
Kenan 
Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi 
Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane
 Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana 
Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma  Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta
 Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad 

A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi 
da sauri Yusuf ya kamo hannushi.......

FAHIMTARWA 
Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan  yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh 
Manar mi wasmiti dai yana nufin 
NAYI NADAMA
Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama 
Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan 
Ina godiya da kulawarku 

KINA RAINA  UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni 

Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi 

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADANA
MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace 
Biyaye meke damunka ?
Baka da lfy ko?
Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ? 

Shiru dai baiyi mgn ba 
Cikin damuwa yace 
Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru 
Ji yadda gaba daya ka rame 
Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya 
Dan ka boye yadda ka sauyane ? 

Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki 
Yace 
Ni wlh matsala ta da kai  kenan  saurin 
rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin 
Tabbayoyi 
Toh wacce tabbaya daya nasan 
Zan amsa maka 
Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada  cikin son gane me Ahmad din ke son  boyewa musu
Dry yayi cikin qarfin hali yace 
Bani da wata matsala ni kam

Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata? 
Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido 
Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a  woje 
Yusuf ne ya kirashe biyaye 
Na,am ya amsa masa 
Yace juyo ka kalleni 
Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan 
Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala 
Cikin sauri yayi gasa da kanshi 
Dan yasan muddin ya bar idon Yusuf cikin nasa toh zai gano halin da yake ciki 
Dan su tun suna yara sukan laqanci halin da Dan uwansu yake ta cikin qwayar idan juna koda ko ya boye a fuskarsa

Part dinshi ya nufa riqe da hannun  lamido 

Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro 
Wlh tsoro nakeji 
Adam kalli yadda Ahmad ya dawo 
Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su  Bappa Yaya
Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso 
Itace burin ranshi 
Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita 
Adam meyasa 
Suke son 
Sabautamin rayur Dan uwana
Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi 
Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi
Amman ina abin yaqi 
Da qarfi ya riqe hannu Adam yace 
Biyaye ni 
Banajin kaina banajin Aysha 
Dan uwana nakeji 
Adam ni 
Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool 
Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad
Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu 
Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki 
Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne  
Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi 
Cikin rawan murya Adam 
Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy
Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa 
Cikin murmushi takaici yace 
Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira
Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace 
Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi 

Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito 
Har yazo baking qofar fita 
Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk 
Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin 
Tuhuma yace 
Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ? 
Shiru yayi 
Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi 

Cikin inda inda ya kama cewa A.a 
Ai dama
Damafa 
Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky 
Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji
Dadiba Yusuf
Ka fiye bincike da qididdigar mutane 
Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa 
Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi ya zargu da jinnan da ya gani 
Har zasu fita Adam yace bamufa ga qauwar tamuba 

Ras Ahmad yaji gabansa ya fadi har sai da ya fafe qirjinshi danshi har ga Allah mantawa yakeyi da wata a cikin gidan 
Lkci daya kuma yaji kunya ta rufeshi ko ba komai Maryam bata cenceci haka daga gareshiba Dan ba laifinta bane

Muryar tane ta katseshi da tunanin da yakeyi 

Cikin Dan sakin fuska tace laa ya Adam Hamma Yusuf ya lamido sannuku da zuwa 
Da sauri ta nufi kitchen tana bari Na kawo muku abinci Yaya
Ta fada tana kallon fuskarAhmad din shi kuwa da sauri ya kauda ganinshi daga gareta Dan kunyarta yaji sosa
Yusuf ne yace a a Alhamdulillah mun gaisheku wucewa masallaci zamuyi

Cikin Dan tsoro tace  
Ayyah Hamma Yusuf da sauri haka 
Ko ruwan Baku shaba 
Toh mubar sallan kenan ya fada fuska a daure 😑
A ranshi kuma yace ba gashi ba har sun fara tsare mutane da raini 

Cikin sanyin murya tace A,a
Toh Ku gaida su Ummi 
Harara ya kuma watsa mata yace suwayen yan Aiken naki mu zaki aika 
Kai ta girgiza gudun kar ta kuma mgn ya zama laifi
A ranta tace shi kenan Aysha am ke kam kin kade zama da wannan masifeffen 
Tare suka fita 
Ahmad Na bayan su 
Har yazo baking qofar sai ya kuma komawa yazo dab da ita ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta cikin rauni da 
sanyin murya yace 
Maryama kiyi haquri ki gafarceni 
Rau rau tayi da ido alamar kuka da sauri ya zaunar da ita kan kujera yace ki yafemin ba nufina kenan Na cuxguna miki ba kimin afuwa yake yar uwata 
Cikin sanyin murya tace 
Ni baka min komaiba ya Ahmad kuma ko ka minima Na yafe 

Cikin farin ciki ya subbaci goshinta ya 
fita yana cewa rabbi ya miki albarka 
Amin tace cikin jin dadin addu,arshi gareta

3:30 pm su inna sukayi sallama da su Ummi suka kama hanyar Yola sun tafi suna kewan juna 


Yau saura kwana 2 Yusuf ya bar  Nigeria

Da yamma su Abba da baba bello Na zaune a harabar gidan nasu Yusuf ne yashi cikin nitsuwa ya isa gunsu 
Cikin biyeyya yace sannuku da hutawa baba 
Abba yanxu naje hospital baka can anata nemenka kawai suna ganina suka tsareni 
Baba bello yace a to kace yau ka Sha aiki kenan 
ehh wlh baba har C,S nayiwa wata mata 

Ayyah me aka cire 
?
Da namiji  

Masha Allah rabbi ya raya

 amin yace 
Ya Dan kalli baba bello yace baba 
Yanxu zan wuce mambila Dan Na kwana biyu bamu hadu da Bappa Yaya ba 
toh yayi kyau ka gai dasu yaushe zaka dawo ?insha Allahu  Gobe  zan dawo 
Abba yace (Allah yare jam wartira on jam)
Allah ya kaika lafya ya dawo da ku lfy 

Ameen ya rabbi yace gamida miqewa ya je ya sallami su Ummi ya kama hanyarshi shi kadai πŸš—

 Gembu Mambilah 

Garfe 6 dai2 ya isa farfajiyar gidan ba kowa sai  Dan hirarsu da yake juyowa daga cikin parlon baki ya Dan table gaida cewa badu da aiki sai surutu cikin gajiyar  hanya 
Ya bude Qofar kenan ita kuma tazo da Dan gudu gudun ta kawai sai ji yayi ta fada cikin girjinshi a take yaji jinin jikin shi ya dauke  duk yaji tsikar jikishi Na tashi qoqolwar shi tayi dip duk network dinshi ya dauke 
Cikin qarfin halin ya sunkuyar da kanshi Dan ganin wacce  wannan 
dai dai ya tabbatar ko bai ga wayeba yasan macece Dan yaji suka guda biyu a qirjinsa alamun qirjin macece ya have da NASA 
Ido ya zaro woje Dan mmk da ganin....

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA 
MI,WASMITI page 
4⃣4⃣to4⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yarinyar da ya tsana kamar yadda ya tsani abinda zai cutar da biyayenshi 
Da sauri cikin jin haushin ta ya yarfa mata mari 
Cikin jin zafi da sauri cikin raxana ta dago 
 Sosai ta qara tsorita ganin fuskar da bata qaunar gani da sauri ta juya dafe da fuska 
Cikin zafi nama ya miqo hannu zai cabkota ya dirka mata Na jaki 
Sadiq dake gaban ta 
Yace kin banu 
Aysha kauce 
Da sauri ta ruga 
A guje bata tsaya ko inaba sai cikin dakin innayi kan gadon mai rumfanta ta dale tana mai kukan takaici 

A parlor kuma zama yayi bai kula kowa ba sai faman murtuqe fuska yake da huci 
Bappa Yaya ne ya Dan kalleshi da kyau a ransa yake mmkin halin irin Na Yusuf shi har abada ba,a gane far in cikinsa da baking cikinsa ko yaushe fuska ba walwalah 
Cikin kula yace 
Kai Dudabe  meke damunka kaketa huci 
Anyi din 
Toh yau kuma da bala,i kazo kenan?

Ehh da  bala,i nazo 
yanxu kai kuma kana da bakin mgn ne 
Bala,I da fitina ya wuce wanda ka janyo mana
An janyo din nace an janyo ko 
Aikin kawai Dan kaga ina binka ina sonka 
Shine kake son ka samin hawan jini

Ka sawa kanka dai 
Innace ta kalleshi cikin tsokana tace ayagi sarkin fada ka iso har ka fara daga shiga 
Da dukan matarka kayi slm 
Sannan ka sauqo kan Bappa an da kuma kanwa zaka kuma hawa

Kanki zan hau nai ta surface miki bala,i matuqar kika qara kiran waccar yar yarinyar kuma muna fuka a matsayin matata

Innayi ce tace toh dibino gwara muyi axumin mgn in ba so muke a hanamu baccin dare da sababiba 


Oho dai can ta matse muku ya fada gami da daga kafada 
Bappa Yaya ne yace 
Toh tashi mu tfi 
Masallahci Dudabe am 
Bazan je da kaiba haka kawai kai ta wani kirana 'Dudabe 
Nacema bana so Amman taurin kai da son ka konamin rai ya hana ka bari 😑

A haka dai sukaje sukayi sallah 
Basu dawoba sai da sukayi insha
A parlor suke ta Dan hira yanxu ya Dan sauqo 
Cikin kula ya kalli kakan nashi 
Yace Bappa Yaya jibi in Allah ya kaimu zan koma wurin karatuna 
Dan an nememu kwanannan 
Cikin Dan jin sanyi yace 
Ayyah dudabe zaka tafi kuma sai mai Nisan kwana 
Ko zaka dawo ka samemu ko kuma shike nan an rabu 
Duk da halin irin Na Yusuf yana qaunar kakannishi sosai a ranshi yana sonsu fiye da zaton mutum
Cikin qarfin hali yace ba komai kakana zan dawo Na samemu lfy 
Innayi tace hmm Yusuf am ai dolene watara kam ka dawo ka samu bamu kan doron qasa 😱
hannun ta ya kama ya hada Dana inna yace insha Allah ba komai 

Suna cikin hiran Bappa Yaya ya miqawa Yusuf din phone dinshi yace hingo kamo min babanku 
Da sauri ya kalleshi cikin tuhuma yace 
Me zaka cemai 
Kafasan ni bansan gulma 
Dan basu San jibi zan komaba Na kuwa sanka da barin zance yanxu zaka shafa musu zancen
Cikin mmk da Al,ajab yake kallonshi 
A ranshi yake cewa wato so yake ya zulle ya bar matar shi a nan toh lallaiko yaro shirinka yayi nitsa 
A daqile yace 
Ina mgn kayi banza dani 
A Dan fir ya dawo daga nunanin da ya tfi 
Dry yayi irin ta yaro man kaza kenan 
A fili kuma cewa yayi toh Na FASA kiranma ba shike nanba?
 ehh gwara kam 
Ya fadi tare da miqewa ya nufi dakin innayi yana innayi zo kiban tea 
Toh tace gamida bin bayan shi 

Suna shiga ya hau kan mairumfanta ya kishin qida yana kallon rumfar gadon da yasha kolliya a ranshi yake cewa tabbas wannan gado yayi  a rayuwarta kuma insha Allah sai Na shigarda gadonnan cikin tarihin rayuwa
Haka kawai shi kam yake son gadon kakar tasa  haka kawai yake jin nishadi in ya hau gadon  da farin ciki 

Innayi CE ta katsemai πŸ€”da yakeyi tana toh ga shayin ko a kan gadon zakasha ne?

A a zan sauqo mana Amman ajiyeshi ya Dan huce 
Toh tace gami da dire cup din a qasa 

Itako Aysha tunda ta shigo ta.kwanta kan gadon
tana kukan marinta da yayi a.haka bacci ya saceta 
Baccinta take cikin jin dadin gadon 
Shiko Sam bai lura da ita a kan gadonba
Shiyasa yayi kwanciyarsa

Can cikin bacci ta Dan fara juyi a hankali ta daqo hannuta daya cikin sanyin baccin ta dire hannun kan qirjinshi 
Lkci daya kuma ta mirgino da qafarta ta daura kan ququnshi cikin sekon 10  duk ta kanainayeshi 

Cikin firgita ya bude idan shi da sauri ya tashi ya zauna har jikin shi Na bari 
Cikin takaicin gani wacece ya 
Daga hannushi sai da ya dubu kan fuskarta ya watsa mata maruka har 3  ajere cikin kidima da firgici ta saki kuka mai qarfin gami da bin bayan shi ta diro daga kan gadon 
Cikin kuka dataje baking qofar ta juyo ta kalleshi cikin tsana tace mugu azzalumi Allah ya isana wlh bazan yafe maka ba ko qabarinka naci da wuta
 
😳😑ya zaro mata cikin zafin nama ya diro daga kan gadon yana fadin ke πŸ‘‰πŸ»ni kike zagi ?
Ehh din an zageka azzalumi 
Aiko cikin zalumcin ya nufi kanta Dan yana iya babbalata in ya kamata ganin yadda ya nufuta kamar wani ma yunwacin zaki yasa ta arta a guje πŸƒπŸ»‍♀cikin 
Zafin nama ya rufamata baya

 bata tsaya ko inaba sai cikin dakin Bappa Yaya 
Da sauri ya riqota yana ke Ayshatu lfy kuwa ke da waye
Ita dai ihu take da.iya qarfinta tana 
Hamma Yusuf ne Bappa Yaya wlh ka tare shi ka Sani baida imani  zai kasheni 
Toh me kika masa 
Wlh.ni ban masa komaiba shine ya sameni INA baccina kawai yakama dirkata
Shi dai Yusuf huci kawai yake Yayea qoqarin fixgota 
Cikin tsawa kakan nasu ya jawata ya turata bayanshi yace je kiyi zamanki kai kuma ficemin a daki ko yanxunnan Na kira ubanka nace kazo dukana 

πŸ˜‘πŸ‘‰πŸ»baki ya ciza gamida kada kai yace wlh zaki shiga hannu Na kuma zaki gane kurenki yayi woje yanata huci

Bayan fitashi ne ya miqowa Aysha woya yace kamo min bello 
Karba tayi ta ki rasa sai da ya daga sannnan ta miqa mai ta shige toilet 

bayan sun gaisa
Cikin rada rada yace kai bello kasan Dudabe nata shirin tfy jibi jibinnan ko 
Ehh yace mai Na Sani Amman shi yana tsamman ban saniba Adam ya zo ya gayamin 
Toh batun matarsa fa ?
Ehh ai tare zasu tfi ko baya so Dan yanxu haka Na gama mata shirin tafiyarta kab
Dry yayi cikin jin dadi yace yauwa Allah ya muku albarka daku da zuryarku baki daya
Amin ya rabbi ya fada cikin jin dadi
 
Sannan yace toh ka kirashi gobe da safe kace ya taho da ita Dan in Nina fada bazai yardaba 
Toh shi kenan Bappa 
A haka sukayi SLM ya kashe woya yana dryar cin nasara 

Da safe bayan ya gama shirinsa ya shigo ya ya rinqa binsu innayi ko wace har dakinta yana basu kudi da yi musu slm yana ce musu Allah ya sadamu da alkhairi
Duk sai yaji ba dadi
 
A farfajiyar gidan yaga Sadiq ya bude but din motarshi yana zuba kaya 
Ga Aysha kuma a bayan Bappa Yaya tana kuka 
Cikin tsoro take cewa wlh zai dakeni ni bazan tafi da shiba 
Cikin mmk da take baki yace ke da Allah can ki rufe mana baki nima motata ba ta daukar mahaukata bane 
Kai Sadiq 
Rufemin mota Wanda ya kawoki yazo ya maidake ai ni ba bawan kubane 
Cikin isa Bappa Yaya yace toh ai bani nace Ku tafi taraba ubankune ya fada kuma tunda kace kai kafi qarfi bari Na gaya mishi
Miqawa Sadiq woyar yayi yana maza kamomin bello 
karba yayi ya kirashi bugu daya ya daga ko slmarsa bai amsaba yace toh bello ga isheshshen Dan naku yace bazai taho da itaba 
Dry ya danyi Dan yasan anacan ana shan rgima tsakaninmu Yusuf da mutanen gidan baki daya.
 katse kiran yayi ya kira Yusuf din 
Bugu daya ya daga cikin takaici Dan yasan mgnar da zai mai 
Toh kawai yace 
Ya fito cikin motar woyar Na kunneshi daga dukkan alamu mgn yake mishi har yanxu 
Da garfi ya fizgo hannuta da ita da jakar tata gaba daya ya cillasu a gaban motar gamida maida marfin gib ya rufe cikin fushi ya shiga ma zaunin   direba ya figi motar da qarfin duk abinnan da yake baba bello Na jadda da mai Yusuf karfa kasa yarinyar nan kuka

 cikin takaicin ansashi daukar ta a dole yace 
Ni ba ruwan Na da itafa baba,,,,,,,, cikin mota ko a zuciye ya dago,,,,,,,,

Ina gaida dukkan ma karanta novel dinnan inai mana fatan alkhairi


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA 
MI,WASMITI page 4⃣6⃣to4⃣8⃣Na
Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Jakarta ya danna mata kan cinyarta cikin mugunta
Daga nan bai sake kallon ko gefen da taken ba 
Titi ya zubawa ido 
Yanata sharara gudu
Kafin 9:11 Am 
Sun isa 

Kashe gari 
Tun da safe 
Aysha ke kuka wuy wuy da hawaye da suka kasa tsayuwa 
Saka makon bayanin da Abba ya mata Na tafiyarta tare da Hamma Yusuf din 
Kuka take sosai tana pita parlorn Abban nata kitchen ta nufa 
Ummi dake qoqarin hada musu breakfast  ta fito da sauri gami da kama hannuta cikin tausaya mata da cikar takaici 
Dan Sam Ummi bata son abin da zai taba mata autar  tannan 
Daki ta wuce da ita kan gado ta zauna gamida jawota 
Cikin kuka ita kuma ta zame ta zuba guiwowinta a kasa ta kifa kanta kan cinyar umminta cikin tsananin kuka tace 
Shi kenan Ummi nikam Na shiga ukuna Ummina
 cikin Neman alfarma tacigaba da cewa Dan Allah Ummi Ku gafarceni Na tuba kumin afuwa dan son Annabinmu Dan Allah kar kubari ace tare zamu tafi da Hamma Yusuf wlh tsoronshi nakeji Ummi zai kashe miki nifa
Haka tai ta kuka tana surutai 
Ummi ta dago fuskarta tace kalleni nan Aysha 
Na miki alqawari 
Indai Na isa 
Da Hamma ku
To insha Allah bazai cutar da keba 
Kisa ido kigani ni nasan iya koki da dokokin da zan bashi a kanki 
Haka dai tai ta bata baki da kontar matada hankali
Dama tuni an qarisa mata shirinta

Ahmad kuma da Adam tun da sukayi sallan asuba suka taho gida Dan yiwa biyayensu rakiya zuwa airport 
Suna tare a farfajiyar yar gidan bayan an gama dura jakukkunansu a but 

Cikin nitsuwa 
Yusuf yaje gaban baba bello ya Dan duqa gamida cire hular kansa cikin sanyin murya 

yace toh baba zan tafi fatan Allah ya qaddara saduwarmu kan alkhairi ya Dan yi shiru kadan ya Dan kuma dago kanshi cikin rawan murya yace Ku gafarceni baba in akwai abin da Na muku cikin rashin Sani 

A hankali baba bello ya dafa kanshi cikin son Dan Dan uwanbnashi yace baka mana komai ba Yusuf Allah ya maka albarka Yusuf mu iyayenku
 xuqatanmu baza su iya yin fushi da kuba duk da kaso ka boye min tafiyar Amman ya zama dole nasan duk woni motsinaka shiyasa tun jiya Na sanar da kai munSan da batun tafiyar taka Dan kar da safe ka shirya ka tafi ba tare da ka nemi afuwar iyayenka da sanya albarkan suba 
Allah yayima albarka 
Hannun shi ya Sara kan hannu baba bello da ke cikin sumar kanshi yace 
Amin ya rabbi

A hankali ya taka yaje 
Gaba mahaifinshi 
Cikin biyeyya ya duqa gaban shi ya dago ya kalli ma haifin nashi yace 
Abba ka gafarceni ka San yamin albarka ko zan samu sauqi cikin rayuwata 
Ya kuma Dan duqar da kanshi Yagi gaba da cewa yau zan tafi ina mana fatan saduwa cikin alkhairi

Kai Abban ya jinjina yace ba komai Yusuf Allah ya muku albarka baki dayanku da kai da yan uwanka INA maka fatan alkhairi cikin karatun ka 
Amin yace cikin jin dadi
Haka yaje gaban Nenne ita ta samai albarka 
A gaban Ummi ya tsaya   cikin mmk ganin tana riqe da hannun Aysha ita kuma sai kuka take fuskarnan duk tayi jazur da ita 
Ba tare da ya qara kallon inda Ayshan takeba yace toh Ummi ni kam zan tafi sai kuma Allah ya gaddara saduwarmu 
Toh Allah ya kaiku lfy ya kuma  dawo daku lfy 
Amin yace cikin rashin gane me zancen Ummi yake nufi Allah ya kaimu lfy to shi da waye kenan 
Cikin ransa kuma yace toh me ruwanka kai da zaka bar musu qasar 
Cikin Dan sassarfa ya qarisa gun Adam rungume juna sukayi cikin qaunar juna 
Adam ya Dan kai bakinshi dai2  kunneshi cikin sanyin jiki yace 
Zamuyi missing dinka biyaye 
A hankali yace insha Allah kamar yau zan dawo muci gaba da rayuwar mu mu 3 dinmu 
Har yanxu suna ruqqume da juna cikin jadda dawa Yusuf ya Dan bubbugi bayan Adam yace 
Adam nabar amanar Ahmad dinmu a hannuka Dan Allah ka kukan mana dashi ka Samar mai farinciki insha Allah nima inna isa zan aiwatar da aikin ummra zan roqi mahaliccinmu da ya cikawa Dan uwanmu farin cikinsa 
Cikin qarfin hali Adam yace Na karbi wannan amanar 
A haka ya sakeshi tare suka nufi gun da Ahmad din yake tsaye yana jingine da jikin mota Anuty Sadiya Na gefebshi wanda yanxu kenan isowarta

Ya
Isa gaban shi kenan Abba ya iso riqe da hannu Aysha cikin muryar umurni ya kamo hannu Yusuf din ya damqa mai annum Aysha cikin nasa ya hada ya rumtsesu 
Cikin mmk ya dago ya zubawa Abba Ido cikin Ido sukayi 
Cikin kaduwa ya bude baki zaiyi mgn 
Da sauri Abba ya dakatar dashi dacewa 
Bana son jin komai daga gareka Yusuf a yanxu haka umurni nake baka kai tsaye ka kama hannun matarka tare zaku tafi wannan umurnine kuma kab mun gama yanke wannan hukuncin 

Cikin razani da kidima ya maida dubanshi kan baba bello da alamun tabbaya 
Kai ya jinjina mai cikin alamun yes umurnine
 Ummi ya kuma kallah cikin daure fuska tamai nuni da amanace 

Cikin tsananin bugawar qirji ya maida dubanshi ga Ahmad dake gaban shi da ya zama tamkar an dasashi 
Girjinshi ke duka 3 3 a take zufa ta fara keti mai tabbas yasan da tfyar Yusuf Amman baiyi tunanin za a hadashi da Aysha ba 
Cikin sauri ya dawo kanshi ya kalli fuskar Aysha Ido cikin Ido sukayi cikin wata iriyar narkekkiyar murya ta saki kuka mai tsuma xuciyar mai sauraro
Kuka take tana wayyo ya Ahmad dina shike nan kun rabani da ya Ahmad dina 
Cikin azama ta fizge hannuta daga cikin hannu Yusuf din da ya zama tamkar ruwan ya cinyeshi 
Da qarfin ta fada qirjin  Ahmad din ta Sa hannuta ta qaqumishi ta mannashi da qirjinta tamkar zasu chige cikin juna 
Gaba daya shiki kam ya zama tamkar takarda jinshi yake a tsakiya shi ba sama ba shi ba qasaba tabbas badan a jingine yake da jikin motoba da tuni sun kai qasa
Bugun zuciyarsa kuwa tamkar zata balla girjinsa ta fito woje qoqol warsa ko gaba daya ta cushe mai ji yake kamar zai zauce 
Allah sarki Ahmad damo sarkin haquri 
A hakan yayi murmushin qarfin hali yasa hannushi ya dagota cikin ciccijewar voice yace Aysha ai tafi ya ba mutuwa bace koba  Dade ko banjima zaki damo ki samemu 
Kuma muma zamuna kawo muku ziyara 
Ita dai kuka take harkamar zata shide 
Hannuta ya kamo ya miqawa Yusuf cikin qarfin hali da juriya yayi Dan murmushi yace 
Biyaye ko zaka iya riqe wannan amanar da zan baka cikin takun jarumta ya matso gareshi yace 
Yusuf bazan taba gane kana so naba sai ka tayani son abinda nakeso fiye da kaina
Dry ya danyi kuma cikin dacin rayuwa yace INA nufin Aysha kuma INA nufin so Na Dan uwanta ka
Cikin mmk Yusuf ya zuba mai I do shi tunda suke da Ahmad bai taba kiran shi da woni sunan da ya wuce biyayeba Amman yau ya kirashi da yusuf kenan yana nufin amanar dai yake bashi da gsk

Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna 
Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka 
Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am
Da sauri cikin razani😱 Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin  firgici ya rinqa ja da baya  yana fadin a a 
A a kam 
Ahmad zamu rayuwa tare kuma 
Zamu mutum tare 

Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana 
Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi 
Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka

Baba bello da Adam ne  kadai suka yi masu  rekeyi 
Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi 

    Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?
Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ?  Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali 

Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai 
Inai mana barka da jumma,a


Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku 


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
MI,WASMITI.. page 4⃣9⃣to5⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara 
Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba 
Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare 
Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa
 Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa 

Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita 
Maryam sosai 
Misalin 
Garfe 8:30 Pm 
Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi  
Dan tunda gari ya waye batasa  komai a bakinta ba 

Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi 
Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata 
Ta fito ta nufu qofar dakinshi 
 A hankali ta zame a baking qofar 

Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi 
Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un 
Cikin muryar kuka sosai kamar yaro 
Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin
Woyyo Allah 
Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance 
Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina 
Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki 

Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa 
Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa
 
Ya Allah ka jibanci lamuranna 

Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata 

Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana 
Astaqafirillah  Astaqafirilah 
Haka yayi ta Nana tawa  har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi
Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta  ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya  
Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai 
Ya Allah ka gafar tamin kura  kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana 
Yana cikin haka
Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya 

Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha 
Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi


Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali
Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai 
Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta 
Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya
Take ta kwada mai kira tana 
Ya Ahmad
Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na

kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar

Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta 

Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar 
Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta 
Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude 
Yana budewa yaji ta

 konce a qasa  tanata kuka mai qona zuciya 

Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata 
Yana fadin 
Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke
 ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki

Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi 
Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata 
Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya  yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki 
Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum 
Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan 
Shiyasa cikin 
Hikima 
Ya tallabo 
Fuskarta 
Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani 
A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni 

Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata 
Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta 
A hankali yaji jikinshi
Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa 
Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata 
Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa

A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi 

Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon 
Zama tayi a gefen kanshi tana 
Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti 
Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi 
cikin 
Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji
Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollah😭
A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata  salo kala kala

A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi 
Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad  din ase abin zai canza ya dawo gareta 
Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena

Bayan sun gama dawowa haiyacinsu 
Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi

 shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili 
Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci 

Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan
Cikin mutuwar jiki ya konta 
Zuciyarsa Na bugawa 
 a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai

Da gwarin guywa ya nufi dakinta tun da tazo gidan bai taba shi gaba sai yau  
Sosai yayi mmkin ganin ta konce hawayen Na bin fuskarta da sauri ya qarasa gunta cikin Dan kula ya tallabota ya daurata kan cinyarsa 
Maryama ni nasaki kuka ko ki gafar ceni kar kijamin Allah ya isa 
Kai ta rinqa juyawa tana zubda qollah😭 cikin sanyin murya tace ya Ahmad ba kamin komai ba kuma ko kamin ma Na yafe 
Toh meyasa saki 
Kuka 
Kaine ya Ahmad
Da sauri yace kuma kince ban mki komai ba
Ehh bani kake yiwaba 
Toh me NAYI gayamin yake yar wuta Na baki haquri

Cikin kuka tace ya Ahmad meyasa bazaka Sa haquri a rankaba ya Ahmad ka ruqwumi qaddara mana ka dena azabtar da zuciyarka da ta maso yanka da halin da kake ciki

Cikin cije lebe yace maryama ba yin kaina bane bani da yadda zanyi 

Cikin kula tace ayyah ya Ahmad duk da nasan ba sona kakeyiba Amman zan roqeka alfarma ka daina rufe qofar ka gareni
Da sauri ya katseta da cewa waya CE miki ban sonki kin tabajin inda Dan uwa yaqi yar uwarsa 
Cikin kukan tace 
Ya za ayi in yarda kana sona
Cikin qarfin hali da qoqarin ganin ya fatan ta mata yace zo zonannki gani 
Bakinshi ya hade dannata ya rinqa tsotsar harshenta sai da yaji tayi nuqui ya zare bakinshi ya dan nunata yace 
Maryama zabin Allah kece zabin da Allah ya min kuma bazanngi zabin mahaliccina ba cikin Dan jin sanyi tayi ajiyar hrt tace I love U so much my dear Broz 
Me 2 
Yace mata gamida fita ya nufi dakinsa
Kai tsaye toilet ya nufa Dan amai yakeji mai bala,in zafi yake jin yana  tuqarsa daga qahon zuciyarshi 
Sosai yaketa kakari ga wani zazzabi mai zafi da ya rufeshi a take 

Cikin tsinkewar zuciya da frigata da tsantsar azaba ya zubawa a man da yake kwara wan ido 😳

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
MI, WASMITI page5⃣1⃣to5⃣3⃣
Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Jini ne guda2 baqiqqirin dashi aman 
yayi sosai
Cikin wahala da dimuwa ya koma cikin dakin kan gadon shi ya fada 
Cikin maida numfashi a hawale cikin tausa yawa kanshi yake qoqe qollahr😭da ta cicciko mai ido 
A ranshi yake tunanin wannan karo Na biyu kenan yana aman jininnan ran da Maryam ta tare da yau kuma

Cikin tunanin da azabar da yakejin baccin wahala ya saceshi Dan wannan lkcin ya kasance kamar shine dare a gareshi daran kuma yakan zame mai tamkar rana da wuta a cikin zuciyarsa 

Tin daga wannan rana Maryam take shigewa rayuwar Ahmad sosai Dan qoqarin qanin ta debe mai kewa ta Dan kawar mai da matsalolinshi 
Ba laifi kuma iya dai dai gorgodo ya sake 
Yana boye damu warshi Dan ganin Maryama manshi Na shiga ciki. Damu sosai
Sai dai banan gizo 
ke saqanba
Ase a hankali ciwon zuciya ya gama raraka qarkuwar jikin Ahmad

Wata rana da aman ya sashi a agaba
Dole ya shirya cikin sirri yaje hospital gojin forko da akayi aka gano zuciyar Sa ta samu mugun raunin dr Jabir ne ya kalleshi cikin kula da tausa yawa yace Ahmad  dole sai anma dashen zuciya

Kai ya sunkuyar cikin siyayar da qollah😭 ya Dan kuma daqowa yace Dan Allah doctor ina Neman alfarmanka plx wannan mgn ta zama sirri tsakani Na da kai karka gayawa Abba Na 
Cikin mmk Dr yace 
Ahmad me kake nufi zaka boye musu abinda ke damunka ne shin sai ciwon ya kasheka ne kakeson su Sani 
Ko nufinka bazaka nemi mgni ba 
Na gayama dole ayi dashen zuciya kuma mu anan ba,ayi dole zamu fidda kai India ne Dan acan muke da qorarrun likitocin zuciya

Zan nemi mgn Dr kuma zan fidda kaina India a bincikeni in takama ajene ma Na tabbatar zaka tsaya min a mddin Abba Na 
Toh meya baka son shi din ya Sani ?

Sabida zai cutu nikuma ban son abinda zai cutarmin dashi 
In yaji shima zai iya kamuwa da ciwon Na tabbatar Abba zaisamu matsala matuqar yaji cutar dake jikina kaima da kanka kasan rayuwara ta azgara ai shiyasa 
  nafi son sai nasamu sauqi
Ko kuma sabanin n hakan 
 inyaso a gaya mai daga baya  
 
Cikin sanyin jiki Dr yace haba dai Ahmad aishi cuta ba mutuwa bane zafin ciwo bai kawo qarshen numfashi 
Haka dai yai ta kontar mai da hankali
Cikin wota 2 suka kammala shirye shiryen tfyar cikin sirri ba Tate da kowa ya saniba 

Kullum Yusuf sai ya kira Ahmad da Adam dama wannan Al,adarsu kenan ko basa tare sai sun Kirayi juna da safe Dan jin lfyar juna da dare suyi sai da safe

Sosai Ahmad ke qarfin halinsa kan baya son kowa ya gane ciwon dake tare dashi   
Lkta da dama in yaje gida yakan zauna yasa Nenne shi a gaba yana tuna wanne irin hali zata shiga ran da babu shi sautari in yaji haka yakan fita kawai ya komai part dinsu da a yanxu ya zama nasu Usman yai ta kuka

Wata rana da yamma yana zaune a parlon shida Maryam Na konce a gefebshi tayi pillow da cinyarsa 
A hankali cikin hikima ya tura hannushi cikin rigarta cikin tafiyar tsutsa y sauqe hannun akan qirjinta 
Ya rinqa shafawa 

A hankali ta lumshe idanta  gamida sauqe gajiyar hrt 
Kanshi ya Dan ronqofo saitin kunnetan yace maryama tawa  shin tsaka Nina da ke waye rego ya fada yana shafa mararta 
A Dan kunyace tace 
Ya.Ahmad me mukayi na raqunta
Biki ya Dan ciza yace yoh har yanxu ban samu Na baki rain on Magaji naba INA tsorofa kar bazan samu mai min addu,a ba 

Da sauri ta tashi ta zauna kan cinyarsa tana fuskantarshi tace nacema bansan iri zancen   nan naka ko 
Toh nayi shiru
Masoyiyata maryama 
Cikin jin dadi ta sanqalo wuyarsa ta hada bakinsu wuri daya ta rinqa bashi keutar kis masu zafi 
Cikin bugatuwa yace Maryam mutafi daki 
A kuyance tace 
Kai ya Ahmad me zamuyi a daki kuma

Bakinshi ya kai saitin 
Kunneta yace  farauta zamiyi Na farauto baby's
A kunyace tayi cikin daki
cikin fatan Allah yasa ta samu ciki a yau dinnan ko zai samu mgji Dan yau saura 1 week su tafi shi da Dr  
Bayan komai ya LFA sun dawo hayya cinsu yana shafamararta yana Allah ka  inqatamin  

A hankali woyarsa ta fara suwa da sauri ya daga ganin Abba Na a rubuce a fuskar woyar
Toh ganin zuwa Abba yamxuma kuwa
Sauri sauri yayi wonka ya nufi gida 


Cikin sanyi sanyi yayi  slm gami da shiga parlon abban

Baya ya zauna gefenshi kadan daga qasa kan carpet 
A hankali yace abba barka da gida 
Barkadai 
Ahmad
Abba gani 
Cikin wani irin yanayi Abba ya dauki duk takardun binciken lfyar Ahmad din ya ajiye mai a gaban shi

Cikin mmk ya daqo kanshi ya zubawa abban Ido 

Shi kuwa Abba komawa yayi ya zauna gamida dafe qirjinshi cikin cijewar voice yace Ahmad me wanna Ahmad ase a duniyan zaka iya boye min wata matsala taka 
Cikin salqewar qarshe yace 
Tun yaushe kake tare da wannan mugun ciwon ni dai Ahmad ka boye mun cutar dake jikinka

Cikin zubar qollah😭 ya kontar da kanshi kan cinyar Abba ya rinqa zubda qollah😭 cikin jin zafi azuciyarshi ya kalli abban yace Abba toh ya zamuyi ya rigada rayuwa ta zo qarshe dole 
Kunasona INA sonku dole mutuwa zata rabamu zan tafi Na bar Yusuf da Adam cikin kadaicina Abba zakayi rashina dole da nasan wannan ciwon bazai barniba 
Ina tausa yawa nennena ko ya zatayi ran da taga gawata a miwe a gabanta
Nan kuka yaci qarfin su su duka biyu aka rasamai bawa woni haquri a cikin su 
Can dai Abba ya rinqa shafa kanshi cikin kontar da hankali yace Ahmad cuta bata kawo mutuwa ba mmk yanzu wanda ke da lfy ya mace Allah ya barmana kai din 
Tun randa kukayi mgn da Dr jabeer bai bariya qara koda kwana dayaba  har gida yazo ya  gayamin matsalar taka kuma duk shirin tafiyar nan da akeyi dani akeyinta tare zamu tafi insha Allahu zamu dawo cikin nasara

Ka kontarda hankalinka 
Haka dai sukayi mgnarsu su biyu suka rufe 

Yakarbi takardu ya tafi dasu 
Part din Nenne shi ya nufa yayi SLM bata parlon Dan haka kai tsaye ya wuce cikin bedroom
Tana konce gefen gado cikin fara ta amsa slmar gami da nuna mai gefen ta a hankali yazo ya durqusa a gabanta ya manna kanshi kan cikin ta 
Razana sosai Nenne tayi Dan wani irin sanyi da taji cikin cikin ta irin  sanyi da taji a kwana kin da mahaifinta zai rasu hannuta ta Dora a kanshi hannu har bari yake tace Ahmad baka da lfy ne meke faruwa da Kaine ya kai Dana

 cikin qarfin hali yace ba komai 
Shiru sukayi Na Dan wani lkci can dai ta dago kanta ta leqa fuskar dan nata 

Cikin razani da mmk ta taso zaune  πŸ˜³πŸ™‰πŸ˜±πŸ˜°

Ku biyoni a sannudai yanxu zamu fara ninqaya cikin lbrin 

A gsky INA Alfa hari daku Tabital Fulaku group ban manta da  kuba novels group 
Dan gyaran kanmu INA jin dadinku😍😘😍😘

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
MI WASMITI page5⃣4⃣to5⃣5⃣ Na  Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Cikin mmk tace kai Ahmad yanxu muna mgna yanxu kuma kayi bacci a take 

Murmushi ya danyi gamida miqewa yace wlh baccin yaci qarfinane shiyasa Nenne am 
Toh koma gidan ka kayi baccin ka 

Toh yace gamida yi mata slm ya fita ya tafi 

Yau Monday kuma yaune da yamma su Ahmad da Abba zasu tafi 
Tin safe Maryam take Dan harhada  damai kayanshi adan ma daidaiciyar jakarsaπŸŽ’ 
Ta Dan bude zip din bayan jakar kenan da nufin zata samai turarenshi a ciki taji takardu a ciki 
A hankali ta jawosu Dan gyara shirin zamansu 
Cikin mmk da zare ido ta nufi 
 parlon
Da sauri ta qarisa gun shi cikin tuhuma 
Tace ya Ahmad
Me wannan me nake gani ya Ahmad ciwon zuciya ase dama abinda zai kaika India kenan 
Sai hawaye da yake bin fuskarta cikin kukan tce ya Ahmad meyasa kayi shiru 
A hankali ya daqo 
Cikin sanyin jiki yace 
Toh maryama in Na gaya miki ma mai muka iya bawai Na boye miki Dan wani abu bane 
Kawai dai banson kowa ya sanine Dan gudun kar a gayawa Nenne Na 
Cikin muryar kuka tayi dakinta 
Da sauri ya bita 
Tana shiga ta rufe qofar kan gado ta fada ta rinqa kuka mai zafi cikin firgici

A bakin kofa ya tsaya yana kiranta cikin salon lallashi da waqa waqa ina kikene masoyiya ta
Na duba gabas ban gankiba Na Duba yamma ban gankiba naje a arewa banga ya tamkarkiba 😜😝
naga yammata kala kala  bbanga kamarkiba maryama tawa pito kixo gareni 
Cikin kuka da Dan gudu gudu ta zo ta bude qofar 
hannu ya bude mata cikin goge qollah😭 ta fada cikin girjinshi 
Ajiyar hrt yayi gamida meda hannushi ya matseta cikin jikin shi yana sauqe numfashi

 cikin raunin muryar tace ya Ahmad tare zamu tafi ko ?
Ido ya lumshe gamida dagota yana kallonta a hankali ya rinqa shafa fuskarta hannushi daya kuma Na kan qirjinta yana Dan canza salon zance a hankali ya rada mata kiyi haquri ba Dadewa zamuyiba kuma kinga tare da Abba zamuje
Cikin zuba mata ido ya manna bakinshi da nata ya rinqa tsotsar lips dinta saida yaji gaba daya ta sake 
Tana ta qoqarin kaisu qasa 
Cikin qarfin hali
Ya Dan zame bakinshi daga nata ya jata suka koma daki kan gado suka zube cikin dabur cewar murya da buqatuwa yace 
Maryama Na roqeki kar ki gayawa Nenne batun ciwona kinjiko kimin alfarmannan yake matata 
Cikin sanyin jiki tace nayi alqawari bazan fadawa kowaba 
Cikin ji. Dadi ya jawota cikin jikishi daga nan kuma suka shiga fagen yaqi suka rinqa kaiwa arna hari suna kashesu😜😝

A ranar jirginsu ✈ya daga  sun isa lfy har an fara binceken lfyar Ahmad din..

Gasar saudiya πŸ•‹
Cikin birin madinatul 
Munauwarah

Yau kusan 3 weeks kenan da dawowar Yusuf da 
Ciggam dinshi injishi da fada daga zuwa Nigeria Hutu aka manna mai ita 

Duk sawon kwana kinnan Tun randa sukazo bata qara Sa Yusuf a idantaba 
Tinda suka isa cikin gidan ta zauna a parlon cikin gajiya da yunwa
 
Tunda ya shiga part dinshi bata sake yin motsinshiba 
Har aka kira sallan maqqariba 
Sosai takejin kiran sallan da akeyi daga cikin masallancin Madina Dan gidansu ba nisa da masallacin zakaji duk abinda akeyi radau 
Hatta hasken fitulun masalacin ana gani ras 
Cikin tsoro da jin Dan jimamin gidan 
Ta nufi cikin dakin komai nanan ras dakin tsaf anyi mai gyara sai qamshi yakeyi 
Lkci daya kuma tunanin gida ya fado mata sai kuka 
Cikin kuka take fadin shike nan haka zan rayu ni kadai duk an rabani da yan uwana ba uwa ba uba ba yayu ba qanne kuka sosai ya kofcemata duk da zuwa yanxu hawayen ta ya fara qafewa 
Cikin kukan taje tayi alwala tazo ta gabatar da sllahn maqqariba bata tashi a wurin ba har aka kira isha 
Sallan kawai tayi ta kuma ci gaba da Kukanta 
Haka ta zauna ba ci ba  Sha sai tunani da tsoro da firgici da suka isheta 

Koda qari ya waye bata fito ko parlon ba haka ta wuni cikin tsoro da kadaici 
Haka ta wuni ba abinda ke daga ta kan carpet din sllahnan nata sai alwala 
Haka ta rayu tsawon kwana 3 in banda ruwan da takesha ba abinda takeci 
Duk tagala bata hatta jikinta in ta tashi tsaye sai taji tana bari kamar zata fadi ga Dan banzan yunwa da jiri da takeji  
Dole ganin tana qoqarin rasa ranta  a rana 4 ta fito parlon cikin tafiyar gala baita ta nufi wani Dan steep Wanda daga dukkan alamu kitchen ne 
A hankali cikin jin yunwa ta zubawa kitchen din I do komai Na buqatar rayuwa akwai can 
Gefe ta hango firij da sauri ta qarisa gun cikin tasan hannu ta bude Da sauri ta rinqa ballot inabin ciki masu sanyi ta rinqa ci sai da taji haqwaranta sun mace da sanyi a  hankali ta rinqa sauqe ajiyar zuciya

A wurin ta zame ta  konta Dan jin cikinta Na murdawa konciya tayi cikin sheshsheqar kuka tana fadin ko mutuwa zanyi ba ruwan Hamma Yusuf mugu azzalumi ya ajiyeni a gida kamar karya ni kadai 
 Cikin qunci tace  da ya Ahmad da sai  gata ya isheni 
 Can kuma ta rinqa sake numfashi bacci mai dadi ya kwasheta a gun 
 Itace bata farkaba sai kiran sallah da ya tada ita 
Cikin Dan jin qarfin ta dabi inabin da tufa ta fito takaishi dakinta ta dawo parlon ta Debi kayanta ta shigar
Dakinta 
 
Tun daga ranan haka take rayuwarta sai tayi kwana 3 ana 
4 ta fito ta danci fruits tun yana mata dadi har ya dena mata dadin sai dai taci kawai Dan kar yunwa ta kashe ta
Tuni kuma yuwwar ta shiga jikin ta duk ta Dan jeme Kuma ga rashin qarfin ko wonka tayi sai tayita haki 

shiko Yusuf zuwa yanxu yana ma man tawa da wata halitta a cikin gidan duk da kullum yayi woya da mutananen gida sai  sun tabbayeshi ita 
Haka zai ta musu kone kone ko yace yana cikin makaranta ko gani yanxu Na fita gida ko kuma wlh INA cikin masallaci 
In ance woyartafa sai yace ai ita tace bata buqatar woyar tawama ta ishemu 
Haka dai rayuwa tayi ta juyawa

Ranar wata jumma,a tun da safe 
Yusuf yayi wonka cikin shiga ta alfarma irin shigar larabawan Riga da wondone masu taushi bugun pakistan   yayi rasa ya fito cikin haiba  ya Dan kifa yar pulannar da suke sawa gashinshi mai laushi da bakinan sai sheqi yakeyi 
Ya fesaturare mai qamshi gaba daya ya debi qamshi fa sheqi ya fito cin nitsuwa ya nufi masallahci Dan wannan dabi,ar shi kenan duk ran jumma,a  
a masallacin yake wuni

Ita kuma Aysha tun safiyar ta tashi da wani irin ciwon mara mai tsananin Wanda ko motsi mai qarfin tayi sai taji kamar marar zata balle ga azabebben ciwon kai da zazzabi mai zafi 
Cikin jikinta takejin sanyi Na ratsa hanjin ta 
Haka tayi ta rawar sanyi cikin kuka 
Haka ta wuni cikin azaba ko sallah bata samu ta tashi ta tayiba

Qarfe 3:00 pm Na Nigeria Wanda yayi dai dai da 5:00 pm Na saudiya
A hankali woyar yusuf ta fara suwa kamar bazai dagaba sai ya kuma daga yaga Ummi CE ke kiran shi 
Cikin sauri sauri ya fita cikin harabar masallacin 
Cikin mmk yake kallon sararin samaniyar hadarine baqiqqirin  ya hado ga iska mai sanyi ta fara kadawa alamar forkon damina
Gaba daya  ya zaman sararin samaniyar ta canca kala iskamai dadi keta kadawa yana sauqe nishadi cikin zucuyar duk wata halitta dake rayuwa a wurin

Suwar woyar ne ya kuma katseshi cikin duniya nishadin da ya tafi

Da sauri ya daga gami da yin sallama

 cikin biyeyya yace yi haquri Ummi bana kusane 
Hmm tace gamida cewa ka bawa Aysha woya 
Cikin Dan yin Jim yace
Ayyah Ummi ai bana gida 
Kana ina?
Kinsan yau jumna,a INA masallaci 
Cikin Dan fada fada tace kai kaga shiga hankalinka rainin wayon ya isa haka ka kama kanka
Kullum nakira ka hadani da yarinya sai kai tamin kauce kauce
Ina gayama yanxunnan nakeso ka kaimata woya 
Cikin Dan yamutsa fuska yace 
Kiyi haquri Ummi in NAYI sallar maqqariba da insha zan kai mata

Ka kaimata kawai dai yau dinnan kam  nace 

Toh yace gamida katse kiran

Bayan an idar da sallan insha ya fito ya nufi gida cikin nishadi dajin dadin iskar dake kadawa idanshi ya lumshi gami da yin ajiyar zuciya sosai yanayin ke sashi nishadi

 aduk lkcin da yaji irin yanayinnan shi kadai yasan yadda yakeji a ciki jikin shi jininshi kan carke  ruwan kanshi Na sinkewa ta yadda yake sauqar mai da Sha,wa mai qarfin da fiddashi hayyacinsa
Cikin tsotsar lips dinshi da Dan rawar sanyi ya qarisa gidan......
 
Fatan alkhairi a gareku masoyana INA jin dadin irin😍😘 kulawar da kuke bani 

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

MI WASMITI page 5⃣6⃣to5⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Cikin takun mishkilanci ya qarisa cikin parlon 
Ido ya Dan wore gami da qarewa parlon kallo 
Cikin Dan mmk 
Yace kamar ba 
Wani bani Adam dake 
Rayuwa a ciki parlon 
Baki ya kuma tabewa gamida Dan buda hannu da Dan daga ka fada alamar ko oho shi dai bai shafeshi ba
Kai tsaye 
Bakin qofar bedroom dinta
Ya nufa 

A hankali ya rinqa Dan buga qofar 
Har zuwa Dan woni lkci baiji motsinta ba 
Gashi sai wolqiya da iska dake kadawa tako INA 
Cikin fara harzuqa 
ya murda marfin qofar gamida turawa da qarfi

Tsayuwa yayi can a tsakiyar dakin 
Yana yan dube dube 
A ranshi yake cewa toh ina ta shiga 
Yarinya sai shegen kadifiri
Kofar mashigar toilet nata ya nufa 

Da sauri ya tsaya gamida qara zubawa gefen gadon ido 

Can ya hanqota a kasa konce kan carpet ta wani duqunqube sai karkarwa takeyi 

Da Dan sauri ya isa gun cikin Dan mugunta yayi murmushi gamida Sa qafarsa ya cureta 

Taba tan da yayi da qafarsa hakan yayi dai2. Haskawar wata iriyar walqiya mai tsananin haske a take kuma tsawa mai qarfin ta ratsa dukkan illahirin fadin garin 
Ruwan kuma mai qarfin kamar da bakin qoriya ya kece

Abin yayiwa Aysha yawa ga firgici zazzabi ga tsoron kadaici ga abin da take tsoro kamar mutuwarta tsawa yana firgitate fiye da zaton mai karatu 
Shiyasa cikin 
Tsananin firgita 
Ta miqe 
Da qarfi ta fada jikin Yusuf din 
Tasa hannuta bibbiyu ta qaqumo bayan shi qirjinta ta manna kan nashi qirjin cikin kidima gamida tura kanta cikin wuyan shi 

Cikin wani irin baqon yanayi Yusuf ya nemi qarfinsa da kuzarinsa ya rasa gaba day sassan jikinsa sun mace ba wani abinda ya rege a jikinsa maiyin aiki sai zuciyarsa 
Hatta numfashin Sa da jinin jikinsa sun dauke Na Dan woni lkci

So yake ya  taqarqara ya samu ya hanka data Amman ba qarfin yin hakan
Cikin yanayi da ya hade mai 
Ga yanayi Na sauqan ruwan dama yanayin da yafi komai tayar mai da Sha,awa
Ga qirjin mace da yake ji cikin NASA qirjin  
A take ya fara fita haiyacin sa  
Lkci guda ya fara rawan sanyi lips dinsa suka rinqa motsawa a hankali 
Cikin kidi memmeyar
Sha,awa
Ya kamo lips dinshi 
Na qasa ya rinqa tsotsa cikin fitar haiyaci

A hankali yaji sautin numfashinta Na sauqi kan wuyanshi 
Dumin jikinta ya rinqa ratsashi 
Kamar 
A mafarki 
Ya tuna wacece a jikinsa 

Cikin tsananin jarumta 
Ya tatara gaba 
Daya sauran qarfin shi ya hanka data kan gado
Cikin juya mata baya Dan gudun kar ta gano halin da yake ciki 
Ya fara surfa mata masifa
Can kuma ya juyo yana nunata da Dan yatsa cikin hada fuska 😑yana fadin
Waike wacce irin fiti nenniyar yarinya CE 
Shin baki da hankaline 
Dan tsabar raini zaki woni shaqoni 
Da gangan ko so kike ki kasheni ne 
Toh wlh ki bude idanki da kyau ki ga waye a gaban ki 
Ni Yusuf nake 
Ba Ahmad bane ma rainin wayonku da zakuyi ta cakudashi

Ita kam tunda taji ya hanka data ta dawo cikin haiyacinta ta kifa kanta kan guiwowinta ta rinqa sheshsheqar kuka 

A hatsale ya matso gab da ita dai lokacin da kiran Ummi ya shigo woyarsa 
Cikin nuna mata yatsa yace 
Ki rufewa mutane baki kinsa Sam ni bansan muna furci kekuma kince ke uwar muna furci CE wlh kika kuskura kikamin ba dai dai ba babbalaki zanyi ko a jikina
Nan dai ba Nigeria bane bare kina da masu goyon bayanki 
Woyar ya miqa mata gamida 
Cewa
(Da jabu leqquru do Ummi on yidi volugo be ma lutti a wanna am nafi kaku )
Ingo karbi phone dinnan Ummi ce ke son yin mgn dake saura kuma kimin muna furci 

Hannuta har rawa yakeyi ta karba gamida karawa a kunneta 
Cikin kewar juna suka kira sunan juna Na,am Ummi Aysha tace 
Sai kuma kawai ta saki kuka mai cin rai ciki kuka 
Tace Ummi 
Banda lfy Ummi zan mutuwa 
Ummi kince wa Hamma Yusuf
Ya dawo dani gida ni Na gaji 
Cikin lallashi tace kiyi haquri Aysha ki nitsu ki saurareni mana ki daina kukan .
Toh tace gamida da bayahannuta ta qoqe fuskarta da ta cika da qollah😭

Kina jina ko Aysha in dai zakinayin kukan in an kirki to ba mai kiranki Dan nima yanxu haka a boye Na kiraki Dan Bappa yaya yace kada aita kiranku Dan zaki rinqa yiwa mutane korafe korafe .

Cikin shan majina tace 
Shike nan Ummi yanxu ni kam haka Zanyi ta rayuwa ni kadai cikin uquba😭
Dan Allah Ummi ki taimaka kamin kince a dawo Dani

Cikin  jin dadin zanceta yace nima den Na huta wlh in sun yarda a satinnan zai maida musu kayansu 
Ko nima Na samu Na huta da jarabar tsiya
duk anbi an matsamin da kiraye kiraye 
Kowa sai yace min fatan dai tana lfy wato ni kam ko oho in naga dama Na muuu bai da mesuba 
Mayya kawai 
Ya fadi a fili dai2/ lkcin da ya fizgi woyar 
Cikin hikima yace Ummi 
Kinji abinda naketa fama dashi ko ni kullum cikin lallashinta 
Ko karatun ban samun inyishi yadda nake so wlh da kun yarda na maido muku da abunku in yaso in Na kammala karatun sai kuyi yadda kukace din
 
Cikin qosawa da zancen nasa tace
Kai saurara  
Toh yace 
Kana jina ko 
Ehh ya fadi  da  Dan yamutsa fuska Dan yasan kwanan   zance
Cikin umurni tace INA gayama ka kula da yarinyar nan 
Toh yace gamida cemata toh 
Ummi sai da safe
Allah ya bamu alkhairi tace mai 
Amin ya fadi tare da katse kiran

Yusuf da Ahmad yawanci suna woya kullum
 amman kwana biyunnsn  Sam ko ya kirashi Abba ke daqawa 
Yusuf yasan suna India Amman Ahmad cemai yayi sunje har kar business din sune 

    A CAN INDIA
Kuma kwana biyu kenan anata Duba lfyar Ahmad anyi nasarar gano zuciyarka ce ta stage sakamakon yawan damuwa da tunani da cushewar qoqolwa da numfashi 
an kuma dora shi kan mgni duk da cutar tamai mugun kamu ta yadda dole cikin biyu za ayi daya ko ya rayu ko a rasa shi 
Saka makon binciken da ake ta mai dinne yasa ko Yusuf ya kira dole sai Abba ke daqawa

Abin ya Sa Yusuf a tunani ga yawan mafarkin da uwan nashi da yaketa damunshi sai dai in bai konta bacci ba

     Yau alhamis 
Tun da gari ya waye Yusuf ya tashi da wani irin kasala ga tsinkewar zuciya a kai akai 
Gaba daya jikin shi ya sake shiyasa ko fita bai yiba 
Yana konce 
Kan 3 str dagashi sai Dan 3 qtr da yar farar sheet
A hankali yaji phone dinshi nata Neman a gaji a karo Na  7 kenan ta yanke bai dagaba
Duk lkcin da kiran ya shiga sai yaji wani irin tsinkewar zuciya
A karo Na  8
Ya Sa hannu cikin kasala ya daga woyar mujahedin ya gani cikin dan jin tsinkewar zuciya ya daga..........abinda mujahedin ya gaya mai shi yafi komai qara kashe 


 Ina Alfahari daku masu karatu  

By garkuwan Fulani😍😘
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

MI WASMITI page

5⃣9⃣to6⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Mutuwar jiki 
Cikin tsoro 
Ya katse kiran 

Baba bello ya kira cikin rudani 
Yace
 baba meke damun Ahmad
Baba meyasa Baku gaya min ba 
Baba ya za ayiku boye Min abin da ke damun Ahmad
Cikin mmk
Baba bello ya tsaidashi yana 
Fadin kai Yusuf ka nitsi ka tsaya 
Wai shin waye ba lfy 
Kuma waya gayama 
Ni nasan lfy lau Abban Ku ya tafi da Ahmad
Cikin tsoro yace baba boyema sukayi ko Kaine kake son boye min 
Cikin Dan rudewa yace waya gayama ?

Mujahedinne ya kirani yanxu yace min ya qansu a asibitin jinyar zuciya kuma yace yaga an shigar da Ahmad dakin aiki 
Shi yaushe yaje India ?
Shima kwanan nan yaje ya kai mahaifinshi .
Cikin 
Kon tarmai da hankali yace toh 
Bari Na bincika 
Naji 
Da sauri ya kira 
Adam bayan ya katse kiran baba bellon

Ko slmar Adam bai amsaba 
Yace Adam 
Ina Ahmad?
Cikin da Jim yace 
Yoh 
Ai basu dawoba
Tukun .
Toh me suka je yi a can ?

Dan tsaki yaja gamida jawo Amira dake konce a gefensa 
Yana shafa mararta yace kai 
Miraah kinyi yar lukutafa ji yadda kikayi nauyi 
Cikin salon motsa love ta Dan shafa nashi marar har zuwa Dan qasa 
Da qarfi ya matsota gamida sakin yar qara wash miraah zaki zauta yayanki fa 
Yusuf dake jin duk abin da sukayi ya hatsala iya hatsala 
Cikin ta kaici 
Da tsawa yace 
Kai biyaye ban son halin akuyanci fa kaji Dan iska Na kiraka zamuyi mgnar kirki ka woni tsayawa kana bunsuranci a gun yarinya qarama 
Dan iska 
Na mamajo kawai ka gayamin me Ahmad yaje yi a India

Cikin muryar Sha,awa ya lumshe ido yace Sam wlh kai banzane biyaye kai ka takura rayuwarka muma zaka takuramu 

Cikin muryar gsky da gsky yace 
Adam ko kasan Ahmad bai da lfy ne ko kasan ciwon zuciya Ahmad ke fama dashi
Cikin muryar karaya yace 
Adam ina amanar da Na baka 
Cikin zaro ido da tsoro Adam ya ture Amira ya tashi tsaye yanata fadin innalillahi wa inna ilaihi raji un 
Gaba daya jikinsa rawa yakeyi
Cikin tsoro yace 
Biyaye waya gayama ?
Cikin Dan fada yace ban saniba 

Cikin tsoro ya koma ya zauna kan kujerar 
Ahmad din ya kira 
Kiran forko bai dagaba sai ana 3 ya daga 
Cikin fargaba yace 
Biyaye 
Na,am ya amsa 
Cikin qarfin hali 
Ahmad Kaine ?
Ehh nine mana 
Da qarfi yayi ajiyar zuciya

Kamar yana ganin shi yace Ahmad ka kalleni ka gayamin meke damunka ?

Cikin qarfin hali  da qoqarin danne tarin da yake son taso mai yace 
Ni ban da matsalar komai 
Kai sai yawan tuhumar mutum ko yaushe ai shiyasa INA ganin kiran ka nake qin dagawa

Kai ya rinqa girgizawa kamar yana gaban shi yace 
Ba gsky ka fadamin ba 
Biyaye qrya kake min Na tabbaya matuqar muna Raye kuma muna halin lfy duk tsananin laifin da Na maka Na tabbaya zaka daga kirana 
Ahmad meyasa kake son boye min muguwar cutar da take tare da kai 
Gaba daya muryarsa ta rinqa carkewa 
Ahmad ciwon zuciya ko 
Ahmad an gayamin fa Sai kuma ya kasa ci gaba 
Ahmad dake konce kan gado Abba Na gefenshi 
Hannu yasa ya kamo hannu abbansu ya rinqa kuka kamar yaro
Kukan yake yana fadin Abba Yusuf yaji banda lfy
Abba meyasa batun ciwona ya isa kunnen Dan uwana 
Abba INA tsoron halin da Yusuf zai shiga 
Cikin ajiyar zuciya 
Yaci gaba 
da cewa 
Abba Na INA sonku kuma Kuna  sona Amman dole  zaku rasani 
Abba kamin alqawari zaka bawa Yusuf da Aysha da Adam ga maryama  kulawa ta mu samman da zata dauke musu quncin rashina 
Abba shima kuka yakeyi sosai
Yana zaka rayu Ahmad am  
Zafin ciwo ba shine mutuwa ba 
Cikin alamar tabbaya yace toh Abba ko Na rayuwa yanxu ai gaba dole zan mutun ko ?
Hannushi ya kama cikin kuka yace eh Ahmad mutuwa dolece Amman muna roqon Allah ya rufa mana asiri mu gaba ceku

Girgiza kai yayi cikin Roqo yace 
Dan Allah Abba Na 
Mu koma qasarmu ta aihuwa 
Abba tun yaushe aka sallan memu Amman kace sai mun qara ganin wani doctor
Abba kayi haquri ba taurin kai nayi ma ba Abba Na mukoma qasarmu Na mutum acan a gabanka  a gaban mahaifiyata a gaban baba Na
Abba kamin alqawarin muna komawa
Zaka kira Yusuf da Aysha suzo in musu kallon qarshe Abba INA son Yusuf da Adam su kasance sune masu Sani cikin makoncina
Kuka sosai abban keyi 
cikin kukan yace nama alqawari insha Allahu jibi jibinnan zamu koma kuma zan hadaka da yan uwanka

Can kusan 9:00 pm 
Yusuf ya kira Abba cikin rawan  murya yace Abba insha Allahu jibi zan taho gunku Dan Allah Abba kar kace zaka hanani zanzo naga Dan uwana 
Cikin sanyin jiki yace Yusuf bazan hanaku ganin junaba 
Amman muna jibin zamu dawo 
Kawai ka taho Nigeria mu hadu a can
Abba meyasa zaku koma ya samu sauqi ne ?
Eh Yusuf jikinfa da sauqi Amman dai  kazo tare da Aysha. 
To yace cikin cushewar tunani 

Yana katsewa
 Adam ya kira ya sheida mai yadda sukayi da Abba dan dama  suyi zasu hadu a can

🌏🌏🌏🌏🌏🌏


Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ceπŸ€™πŸ»_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* πŸ‘‰πŸ»1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaΙ—o se kuka takeyi,prince kasa...
  • MIWASMITI Page 31 to 40
    Kuka ta Kuma saki gamida kamo hannushi ta matse a tsakiyar qirjinta Dan jin wani irin suka da yake mata Ga jiri da takeji gaba daya bata gan...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam