Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Tuesday, March 14, 2023

MIWASMITI Page 21 to 30

 March 14, 2023     MIWASMITI 1-END     No comments   

KASHE GARI
Tun da safe Yusuf komai  yake cikin sikewar zuciya yakeyi komai 
a hankali ya fito cikin mutuwar jiki ya shiga mota da niyan tafiya airport Dan kammala  shirya shuryen tfyar tasu 
Cikin sanyi jiki 
Ya fito cikin motar cikin gidan ya komai cikin woni irin sanyi da yakeji a jikinsa 
Kai tsaye dakin Aysha ya shiga 

Jikin qofar ya jingina ya zuba mata ido cikin ta kaici 
Zaune take kan gado sai kuka take kamar wacce aka yiwa rasuwa 
Masifa yakeson yi mata a ranshi Amman bai da garfin haka bare kuzari 
Cikin ta kaici ya isa gaban ta 

Hannu yasa ya dago kanta 
Da sauri cikin razana ta wore idanta cikin ci gaba dakukun

Rai a jagule ya nunata da Dan yatsa
Gami da cewa 
Wlh kina ban tsoro ke ko yaushe kina cikin kuka toh insha Allahu zakici kanki banga me ake mikiba banga da me Na regeki ba 

Ido ta tsura mai cikin sake Sakin kuka
A kufule yace mayya 
Ni ki tashi ki bani passport dinki banza
mayya gobe dai insha Allahu Iwar haka kina can
Gun su Ummi kiyita masifar kukanki

Cikin sauri ta miqe jikinta har rawa yakeyi 
Beed side din dake gefen ta ta jawo miqa mai passport din tayi da sauran takar dunta gaba daya 
Cikin harara ya karba gamida tsince wadanda yake da buwata ya watsa mata sauran

Kafin azahar kab ya kammala musu shirin tafi yarsu jirginsu zai tashi shida Na safe

Suma su Abba duk sun gama shirinsu tsafa suma tashin asuba zasuyi

Yusuf kam tunda ya fita bai dawoba   sai 9:12 pm  
ya shigo kai tsaye dakinshi ya nufa shirin shi yayi cikin sanyin jiki bayan ya gama hada komai ne 
Ya Dan shiga toilet ya Dan watsa ruwan 
 Yana fitowa ya zauna a bakin gado  
Cikin jin yiwa ya shafa cikinsa yunwar yakeji kamar zata kashe shi Amman kuma bazai iya cin komai ba duk da kuwa tun shekaran jiya da dere rebonshi da cin wani abu

Cikin sanyin jiki ya daga woyarsa
Ahmad ya kira a wunin yau wannan shine kirashi  na 23 da ya kirashi Dan jin ya jikin shi 
Abba ne ya daga woyar 
cikin Dan fada fada yace haba Yusuf
Baccinma bazaka barmu muyi bane?

Cikin sanyi yace kayi haquri Abba 

ajiyar zuciya  Abban yayi gamida katse kiran
Da sauri ya kamo Ahmad dake ta tari da amai cikin azaba ya kamo hannushi yace Abba meyasa kake yiwa biyaye Na fada?
Kai ya jinjina yace 
Haba Ahmad shi Yusuf ya fiye nacin tsiya ne wlh

Cikin Tari yace Ayyah Dan uwana ya zamuyi abinda muke tsoro shi zai faru
Zama Abba yayi a gefenshi cikin dauriya ya rinqa mai nasiha kan ya daina irin zantu kannan
Murmushi kawai yayi gamida konciya 

A firgice cikin razani da rudani Yusuf ya farka daga mugun mafarkin da yayi 
Addu ya rinqa yi da Neman tsari da wannan mugun mafarkin

A hankali ya rinqa jin sautin kukan Aysha daga dakinta kuka takeyi sosai harda sheshsheqa

Da jin haushi ya nufi dakin nata

Abin mmk duk kukan nan da takeyi cikin bacci take yinshi
 
Da sauri ya qarisa gunta 
Ke  ke 
Ke ki tashi sokuwar banza kin konta bakiyi addu,a ba gashi kinzo kina ta mafarkin kina ta yiwa mutane hihu a gari 

Ko motsi bata yiba kuma bata bar kukan ba 
Da qarfi ya ware yatsun shi ya zuba mata mari a fuska

Cikin razana ta miqe gamida sakin kuka mai tsuma rai Wanda har muryar ta ta fara dashewa
Sai tirje tirje take a kan gadon tana wayyo ya Ahmad dina 
Ya Ahmad kar ka tafi ya Ahmad ka dawo 
Sosai take sabbatu da sauri yayi kanta cikin kamata Amman Ina sai zullewa take 
Tana ya Ahmad 
Cikin mmk yace menene hakan ?
Meya samu ya Ahmad 
din ? hannushi ta riqe da qarfi  tana bubuga qafa ya Ahmad ya rasu Hamma Yusuf ya Ahmad dina zai tafi ya barni  ya Ahmad dina ya mutum 
A kidime da zafin nama ya rinqa zuba mata maruka yana fadin ke ki dawo hayya cinki ki bude idanki kiSan abinda kike fada kuma ?

Ahmad yana Raye duk shedanin da ya raya miki ya mutum to yayi qarya 
Abin ya bashi mmk Dan duk da marukan da tasha Sam bata dawo hayyacin taba sai faman qaqumoshi takeyi tana kuka tana rirriqeshi 
Da qarfin take jijigashi 
shi ko gaba daya jikinshi ya mutum tsoro ya rufeshi dan shima  irin mafarkin da yayi kenan
Da qarfin ta kuma janyoshi tana wlh Hamma Yusuf an cemin ya Ahmad ya mutu
Cikin qarfin hali ya jawota jikin shi ya matseta cikin qir Jinshi 
Cikin qarfin itama ta runqumishi tana mai ci gaba da kuka 

 Bakinshi yasa dai dai kunneta ya rinqa mai maita mata innalillahi wa inna ilaihi raji un

Sosai take qara shiga jikinsa hannuta ta daura kan qirjinshi tana ta Dan bugawa 

A hankali ya farajin sanyi Na ratsashi lips dinshi suka rinqa bari
A hankali ya jawo blanket ........


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 

NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»
MI WASMITI page 6⃣1⃣to6⃣3⃣Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Blanket din ya jawo 
Ya rufe su iya qirjinshi 
Hannu shi ya Sa ya jawota jikin shi Cikin hikima ya dago kanta ya daura kan qirjinshi kanshi Na daidai saman  kanta yana shaqar kam shin kanta Cikin wani baqon yanayi ya daura hannushi daya kan Kuma tunta yana Dan shafawa 
Gaba daya jikinsa Kuma Sai rawa yakeyi
Sai wani irin sautin numfashi yake ta fesarwa 
Bugun zuciyarshi Kuma gaba daya ta angizo 
Ita kam Aysha batama San me ake cikiba 
Kukan takeyi tana ta kiran ya Ahmad din nata 
Kukan Na ratsa kunneshi a zahiri shi Yusuf ya tsani kuka a rayuwarsa 
Cikin. Sakin ajiyar hrt ya Dan tura mata yasarsa Cikin bakinta da niyar danne harshenta ta bar kukan 
Amman wani yanayi da yaji tana yi da yatsar tasa yasa shi jin jijiyoyin jikin shi tamkar ana binsu ana tsistinkasu ne 
Yatsar ta kama Cikin qoqarin yin baci ta rinqa tsotsar yasar tashi tana lasarsa a haka bacci ya kwasheta 
Shi kam Yusuf rawan sanyi yake sosai gaba daya jikin shi Sai Bari yake ya kame Dan lips dinshi yana hucewa a kai tsotsor lips dinshi din yake sosai yana mai damqe mararsa gaba daya idanunshi sunyi wuqi wuqi
Sai fam matse cinyarsa yakeyi 
Cikin 
Wahalan ya rinqa zaro yatsar 
Ita Kuma Sai faman tsotsar yatsar take 
A haka suka Dan dauki tsawon lkci 
Sai can ya Dan samu bugun ziciyarsa ta fargar dashi da qarfin ya zare yatsar tashi
Dakinshi ya nufa 
Yana jan tsaki 
A ranshi yake cewa ba ga irin ta ba 
A wani hadaka da yarinyar qarama ta zamarwa mutum damuwa ta wani maqalemin yatsa 
Tana ta tsotsa kamar wata sabuwar mayya 
Hannushi ya Sa ya Dan shafi kanshi gamida shafar hamtsar wondonshi 
Tsaki ya kuma ja 
Aikin ban za yace Cikin quluwa ya nufi toilet dinshi yana fadin 
Ji sokuwar yarinya tasa gaba daya Na jiqe

πŸ˜πŸ˜‰ lol su Yusuf anji harshe me taushi nanma harshen kadai akaji tukunπŸ˜πŸ™ˆπŸ˜‚

     NIGERIA
Qarfe 3 daidai Su Yusuf suka dira a tsakiyar gidan su 
Abubakar da ya dauko su yana riqe da jakar yayanshi 
Ita Kuma Aysha tana maqele da hannushi a haka suka isa parlon 
Gidan a cike yake 
Cikin tab zuriyarsu su Dr Umar Ardo ma sunzo 
Suna shi ga parlon Aysha ta saki hannu ya Abubakar din nata cikin kukan  ta fada kan umminta Sai kuma ta saki kuka  su Amira da maryam kam sai murna suke yi suna ruggume da ita usman ne ya harareta ke da allah can ke bakya girma da kuka  kaka ta kalleta cikin yatsina baki tace barta dai mutum kullum kuka kamar wanda aka hada da baqin cikin rayuwa  cikin kukan tace eh ni ba ruwana da ku dama ai kekam kaka nasan matsayi na a gunki ta dan juyo ta kalli Nenne  a hankali tace Nenne INA ya Ahmad ?

Suna hanya Aysha suma sun iso tintini Adam ya tafi dauko su ne da yake su a Yola suka sauqa 
 
Yusuf kam zama yayi can gefen su bayan gaida su Ummi da yayi bai Kuma mgn ba kaka ta kalleshi a yamutsa tace (wairego Na wailego )

Shi dai bai kula taba Sai table baki da yayi a ranshi yace ai nasan so kike nayi mgn ki samu abin fadi 
Mutum bakinsa bai iya shiru 
Ehh din yaji tace eh din ba zanyi shirunba 
Cikin Dan mmk ya kalleta yace kekuma ke da waye ?
Da kai mana ta bashi amsa 
Niko me namiki ?
Ai nasan abinda kake fada a ranka
Toh kin koma Allan musuru kenan?
Oho koma dai me zakace ka fada.

Zaiyi mgn kenan su Abba sukayi slm suka shigo

Gaba daya parlon suka miqe Cikin tsananin mmk da kaduwa ganin yadda Ahmad din ya rame gaba daya ya can za
Sai wani fari da kyau da ya qara yi 
Adam ne ke dafe dashi suna tafiya a hankali hannushi daya Na kan qirjinshi 
Abba da baba bello Kuma Na biye dasu a baya 
 
Cikin sauri da razana Yusuf ya nufi gunsu yana zuwa Ahmad din ya bude mai hannu haka Adam din su duka 3 suka ruqqumi juna  
A hankali Ahmad ya rinqa ayin ajiyar zuciya yana wani irin wahalellen numfashi 
Yusuf ne ya  tallabo fuskar Ahmad Cikin rawan murya yace biyaye 
Meyasa meyasa zaka boyewa zuciyata halin da taka zuciyar ta ke ciki hannushi ya kamo suka taka a hankali Adam Na riqe dashi ta gefen shima Yusuf yana riqe dashi ta daya gefen gaban Abba suka je suka zauna 
Da sauri Nenne tazo kusa da Dan NATA ta zauna Cikin tsoro tace Ahmad meyasa ka boye min abin da ke damuna Wai kana gudun kar hankalina yatashine Ahmad?
Kai ya geda.mata alamar ehh
Cikin tausayin Dan nata tace toh in banda abinka Ahmad
 wane tashin hankali ne ya wuce wannan ga yadda ka dawo 
Cikin qarfin hali ya Dan ja quiwarsa ya qarisa gun Nenne tashi a hankali ya daura kanshi kan cinyarta gami da Sa hannushi ya riqo NATA
Cikin murmushin qarfin hali yace Nenne ke dai ki kasance mai min addu ,a har ranar da zaki zo ki taddani 

Dum zuciyar Yusuf ta buga jin irin furucin da biyayenshi ke furtawa 
Itako Nenne bata fahimci komai ba 
Sai shafa kanshi ta rin qayi tana insha Allahu zan rinqa maka addu Kuma dama kullum Cikin yimaka ita muke 

Maryam ce ta dauko abincin da suka shir ya musu ta rinqa jerawa a gaban su 
A hankali ta matso kusa da Ahmad din 
Cikin sanyi tace ya Ahmad ya jikin 
Hannushi yasa ya jawo nata kanta ya daura kan qirjinshi 
Yace maryama tawa kinga Allah ya nufa alqawarin da Na miki ya cika ko 
Cikin jin kunya tace ehh ya Ahmad
Amman yazu dai tashi kaci abinci

Yusuf ne ya matso kusa dashi shi ya zuba mai abinci ya matsoshi Sai faman tura mai abincin yake kamar yaro qara mi 
Da gyara ya danci loma 4 
Sai kuma ya fara nishi yana ture hannu Yusuf
Yace ya isheni haka banafa iya cin abinci ko kadan
 biyaye Amman kaga yau da ka bani abinci da hannuka Cikin  qaunar Dan uwan taka gashi naci

Aysha dake maqale a hannu ya Abubakar ta Sa hannuta 2 ta sanqalo nashi ta daura hannuta kan damtsen hannushi 
Cikin mmk da qaunar zuciya ta fashe da kuka 
Gaba daya hankalinsu ya koma kanta
Cikin 
Harara Yusuf ya buga mata tsawa yace 
Wlh ko ki rufe mana baki ko nazo Na takamiki wuya
Banza kawai mai kama da mayya 
Dan iskanci ki tasamu a gaba kina ihu
Munafuk...
Bai qarisa zancen nashiba yayi shiru gamida sunkuyar da kai Dan jin furucin Ahmad
Cikin zuba mai ido da alamun tuhuma
Yace 
Biyaye amanar kenan ?
Hannu ya miqa mata Cikin lallashi yace autan Ummi zo nan ki gayamin waya tabaki 
Cikin kukan ta fada kan girjin shi Sai da yayi wani irin ajiyar hrt
Cikin kukan 
Tace ya Ahmad tunda ka dawo baka kula ni ba 
Ka tabbayi kowa ni baka tabba yeni ba 
A hankali ya ronqofo kan kunneta Cikin Rada  
Yace ai 
Ke Aysha matuqar INA Raye a duniya toh INA tare dake ba sai Na tabbayi woni ba
 Amman kuma 
A yanxu lkci ya qarato mana
Rabuwar Na gaba towa 
Da sauri ta daqo Cikin mmk ta zuba mai ido 
Cikin alamun eh gsky nake fada miki 
Yace gatar da nakeso ki min bayan rabuwar itace addu,a 
Cikin sanyi ya kuma kalli Yusuf yace biyaye 
Haka mukayi da kai 
Meyasa ka kasa cika min burina 
Meyasa kake yiwa Aysha tsawa har yau baka bar hantararta ba 
Cikin sanyin jiki yace 
Ahmad yanxu wannan ba shine matsala ta ba 

Ni kuwa itace matsalata
Hannushi ya riqo Cikin kula ya kalli Abba yace Abba meyasa kuka dawo? bayan jikin Ahmad har yanxu na ciwo?

Cikin nitsuwa Abban yace Yusuf Ahmad dinne ya matsa da Sai mun dawo
Gida
Toh a satinnan zamu koma ya fada yana mai kallon Ahmad din 
Kai ya geda mai Cikin cewa toh Allah ya kaimu lkcin  
Amin suka amsa baki dayansu

Baba bello ne ya miqe gami   da cewa toh duk Ku fito mu tafi masallacin maqqariba tayi

A hankali Cikin hikima Ahmad ya rinqa qoqarin tashi Amman INA abin yaki 
Cikin sauri Adam ya kamo shi ya miqar dashi 
Fuskar Yusuf ko fal tsoro ya kalleshi Cikin tabbaya yace bakama iya tashi da kanka ne biyaye Sai in an dagaka?.
Dry yayi wace tafi wuta ciwo a ranshi yace a ni kam INA tashi wlh kai matsalar ka kenan Sa ido
Kai ya jinjina Dan gani quru quru Ahmad ke nunawa shi lfyarsa lau 
Daki 
Nenne suka shiga 
Cikin davara ya kalli Yusuf yace kai turomin maryama kaima jekayi taka al walar
A a muje dai in samaka ruwan
Kai ya Dan juya  yace nave zan iya Malam turomin matata ita nakeson gani kafa San INA hannu kusan wata 3 fa ban jitaba bata jiniba gwara kai taka matar tana katararka

Kallon shi yayi a gyatsine yace toh

 Ayu uwar jaraba bari Na turoma ita ni ban nemi dogon zanceba ka dai tuna a dakin Nenne kake .
Eh ai nasani anan din nakeso Na sama mata jika da zai zame mata madadina kai Kuma ka samu abin gani a matsayina 
Cikin mmk irin mgn ganun Ahmad Yusuf din  ya juyo yana kallonshi  
Ya bude baki Zaiyi mgn kenan 
Maryam ta shigo 
Cikin farin ciki Ahmad din yace yauwa maryama tawa zo nan zo yayanki yaji dumin jikinki
Cikin qaunar mijin nata ta fada qirjinshi 
Hannu bibbiyu yasa ya ruggu mota yana sauqe numfashi 
Ita kam Maryam tama manta da wani Hamma Yusuf a wurin
Shiyasa Cikin shogoba ta maqalo wuyanshi gami da furta mai 
I miss u so much my dear broz
Cikin tau saya musu yace 
Allah ko?
 ehh mana ta fadi gamida narkewa a jikin shi 

Cikin Dan murmushi yace toh daqo daqo kanki ki gani ......
  
Yusuf kam dake tsaye yana kallon su ganin halin da Ahmad din ke ciki😳 yasa shi fita Cikin sauri har yana qoqarin faruwa....

Kuyi haquri masu karatu 
INA jin qorafe qirafenku kan batun Ahmad  Dan Allah kukam kiyi haquri kawai Ku biyoni a hankali zakuga Yadda abin yake 

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA 
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI WASMITI. page
6⃣4⃣to6⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Ganin da sauri Ahmad ya hada bakinshi da Na Maryam yana mata wani irin kidi memmen kiss 
Yasa Yusuf ficewa 
Da sauri
A ranshi yake cewa kome su Ahmad sukeji a jikin yara qanan nan ne 
Oho musu

A daki kuwa tabbas Ahmad yayi missing din maryama haka  Kuma ya nuna mata hakan a aikace 
Sosai yake ta kissing dinta tako ina 
Itama biye mai tayi 
Gaba daya sun mance da cewa a dakin 
Nenne suke
Cikin buqa tuwa Ahmad yaja hannuta suka fada kan gadon 
Wasa yakeyi da  iya son ransa 
Cikin zaquwa ya fara qoqarin zuge zip dinta 
Da sauri tace ya Ahmad a dakin Nenne fa 
Na Sani maryama Na San a inda nake 
Kiyi haquri yau kawai daga yanxu fashike nan
Gaba daya ya birkice mata ala dole ya samu ya biya buqatar Sa 
Bayan komai ya lafa ne ya daddafe ya shiga toilet wonkan tsarki yayi yayi yishi Kuma suffatul kamal so hade da alwalarsa ya fito

Tin da ya watsa ruwan a jikin shi yaji woni irin sanyi ya ziyarceshi gaba daya jikin shi Kuma yaji kamar an rufe shi da danyen fata 
A take jikin shi ya fara rawan sanyi 

Yana fita rigarsa ya dauka yana zurawa a jikin shi gaba daya jikin shi rawa yakeyi

A Dan firgice Maryam ta matsoshi tana fadin ya Ahmad sanyi kake jine ? ko zazzabi ne ke damunka? 
Kai ya rinqa juyawa Cikin cijewar voice yace shim fidamin darduma 
Zanyi sallah a gida bazan i iya iya iya zuwa masallacin ba gaba daya muryar shi Sai fizga takeyi 
Da sauri ta shimfi da mai 
Yana tada kabbara 
Cikin ikon rabbi duk ya nemi sanyin ya rasa 
Ganin ya daina rawar yasa itama tafada toilet din tayi nata wonka 

Shi Kuma Ahmad yana idar da sallan gaba daya 
Yaji jikin shi ya sake 
A hankali ya rinqa jin suqar zuciyarsa Na tsananta
Lkci daya zazzabi mai qarfin ya rufe shi ga tari 
Yana Cikin haka Maryam ta fito 
Da sauri ta nufi gunshi 
Dai 2 lkcin da ta isa a dai dai lkcin ya fara wani irin amai jinine yake amayarwa guda guda 

😳😩😭😱 da qarfin ta riqoshi Cikin ki dimewa ta rinqa kiran shi ya Ahmad ka tashi tashi mu tafi asibitin Nenne Nenne kuzo wayyo Allah Na ya Ahmad
Gaba daya ta rude Cikin tsoron 
Taji yana kiranta da qarfin 
Cikin fizgar mgn
Yace 
Maryama je ki kiramin Nenne Na da Yusuf da Adam kiyi sauri kice Abba Na da baba bello su zo 

Cikin tsoron da kidima tafita a guje babban parlon ta nufa 
Gaba daya suna zaune shi gowarsu kenan 
Tana zuwa hannu Abba taje ta kamo Cikin 
Kasa mgn Sai nuna mai hanyar dakin Nenne take 
Cikin firgita Yusuf yace Maryam INA biyaye Na 
Ba mgn Sai komawa tayi ta kamo hannu Yusuf din tana ja 
Da qer tasamu ta iya bude baki tace 
Hamma Yusuf
Ya Ahmad zai zai
Bai tsaya ya qarisa jin zancen ta ba ya nufi dakin a guje 
Gaba daya suma suka rufa mai baya

Yana shiga ya hanqoshi konce Cikin galabaita 
Yana ganin Yusuf din ya miqa mai hannushi yana mgn da qar yace biyaye Na zo zo gareni zo inji dumin jikinka Na qarshe 
Da sauri ya qarisa gunshi tallaboshi yayi ya ruqqumeshi a girjinshi Cikin kidima yace 
Baba bello mu tafi hospital
Ya yunquro zai tashi dashi 
Kenan 
Yayi mgn da Dan qarfin yace biyaye barni barni a gida barni Na cika a dakin mahaifiyata a gaban idanta 
Hannu ya miqawa Adam
Wanda tuni yaketa sharar qollah😭
Riqe hannun juna sukayi Cikin tsananin firgita 
Shi Kuma Yusuf ruqqumeshi yayi da qarfin kamar mai tsoron kar a kwaceshi kai kawai yake juyawa yana 
A a a a ba inda zaka
Tafi biyaye muna tare 
Aysha ko riqe da hannushi daya Sai kuka take kamar ranta zai fita 

Cikin qarfin hali yace 
Abba Ku gafarceni ya kuma kallon Nenne da ta fara zama mai daqushewar tunani yace Nenne da sauri ta matsoshi 
Yace shin ba INA gaya miki cewar Allah da ya bakini ya fiki sona ba Nenne ya nake ga alamar kareya a idonki  da qarfin ta riqo hannushi tace Na yarda Ahmad Na San Wanda ya bani kai ya fini sonka .
Toh Nenne inko hakane addu,arku kawai nakeso 
Dan Allah kar ki bin da kuka
Ina ita kam a NEnne  tuni ta fashe da kuka 
A hankali ya juya kanshi gun baba belle mahaifinshi kenan Cikin murmushin qarfin hali yace
Baba Na zan tafi Na barka
Ga Nenne Na ka kulanmin da ita

  hannushi ya kuma riwewa
Baba ka gafarceni idan Na taba yima wani laifin 
Cikin qarfin hali baba belli ya daga kanshi yace Ahmad baka min komai ba Kuma koda kamin Na yafe maka duniya da lahira 
Ahmad Allah ya bada Sa,an tafiya

Cikin sanyi yakira Abba 
Abba Na kuka kake min ? Ya tabba yeshi 
Kai Abban ya jinjina Cikin kuka tsosai yace a a Ahmad kaina nake yiwa kuka Ahmad kaina nake kokawa

Da qer ya daga hannushi ya goge qollah😭 da ke bin fuskar Abban yanan murmushi 
Cikin sanyi yace Abba Dan Allah INA da tabbayoyin  da zan muku 
A yau dinnan Ku daure Ku bani amsar su
Kai ya geda yace INA jinka Ahmad tabba yeni matuqar Na sani to zan gaya maka

Cikin gajiyar hrt yace Abba meyasa kuka hanani Auren Aysha?

Meyasa kukace Aure ya haramta  a tsakanin mu?

Abba meyasa kuka hadata da Yusuf bayan shi uwa daya uba daya suke da ita ?

Kuma yaushe aka daura Auren Aysha da Yusuf?

A hankali ya kamo hannushi yace wadannan  sune tabbayo yin ka ?

Ehh Abba 

Cikin sanyi yace toh Ahmad zan amsa makasu kamar yadda ka buqata
 
Da forko dai Aysha yatace amman ba ta cikina ba cikin gsky da gsky ya nuna Dr Umar Ardo yace wannan shine mahaifin Aysha ma haifiyarta Kuma itace qanwata khadeeja wacce ta rasu 
Da sauri Adam yace Abba me kake cewa? 
Eh abinda dai kaji Na fada 
ya bashi amsa 
Cikin dimuwa yace kenan Aysha qanwa tace uwa daya uba daya
Ehh sosai ma kuwa
Nan ya fara basu amsoshin tabba yartasu

Kamar yadda kuka Sani khadeeja qanwa tace uwa daya uba daya dama a cikin mu mu  6 ne maza 4 mata 2 a gurin maHaifi yarmu mu  3 ne bello Sai ni  Aliyu Sai Khadija 
Itama inna yayan ta  
3 Maza  2mace  1Ahmadu takwaran Ahmad kenan Sai hamisu Sai Aysha 
Khadija qanwata ita aka fara aurawa abokina Dr Umar Ardo bayan sunyi Aure Allah ya azur tasu da namiji shine Adam Sai hydar kamar yadda kuka Sani ana tare kuka girma da Adam
Daga kan hydar bata Kuma aihuwa ba kamar yadda kuka Sani khadeeja Na matuqar qaunar Yusuf a ranta shiyasa tayi alqawari duk ran da ta haifi ya mace to matar Yusuf CE ta bashi duniya da lahira
Ku 
Kuma bayan kunngama primary school dinki Sai aka sama muku makaran ta a bauchi
Inda kukaje kun Sani sai hutu ke dawo daku hutun ma Sai shekara shekara
Kuna js 1 khadeeja ta samu Cikin Aysha 
Cikin ikon rabbi ta goya cikinta lfy ta aihu lfy 
Tana aihuwa ta kira mahaifinmu tace ta aihu Kuma ta samu ya mace tace Kuma yarinyar yar nan matar Yusuf CE Na bashi duniya da lahira
Bayan awa daya da ahuwar jini ya yanke mata a take kafin minti  30 tace ga garinku
A haka mukayi kuka muka haqura bayan wata biyu aka aurawa Dr Umar Ardo goggonku Aysha tana zuwa da shekara data ta haifi Maryam 
Inda itama Kuma tace ta bawa Ahmad  ita amatsa yin mata


Dama a lkcin Kuma  da aka haifi Aysha  Nenne Ku ta aihu yaro ba rai tsaka ninsu sati  3
Shiyasa Sai ta karbi Aysha ta shayar da ita kaji  dalilin da Aure ya haramta tsaka Ninka da Aysha kunsha nono daya mahaifiyar kace ta Sha yar da ita har tsawon shekara daya da woya
6 kafin ta yayeta 
Batun daura Auren Aysha da Yusuf Kuma a lkcin kuna India a inda kuke hada digri dinki Na forko
A lkcin Aysha Nada shekara 13
Bappa Yaya yayi woni irin ciwon da ya firgita mu
Gaba data muka karaya to a nanne yake cemana batun daurin Auren Aysha da Yusuf a lkcin yasa aka daura Auren a tunanin Sa kar ya mutum bai hada Auren ba mu zo muqi cikawa khadeeja wasiyar da ta bashi

Tarin da ya sarqafe Ahmad ne ya tsaida Abba daga lbrin da yake basu
Da sauri Yusuf ya talla boshi Cikin azaba ga aman jini da yaketa kwarawa
Murya Na rawa yace 
Yusuf kaji ko kaji abin da nake gaya maka Na tabbata
Su Abba bazasu hada haram taccen aureba 
Cikin sanyi da daukewar numfashi ga wani zufa da yake ta keti mai 
Yadamqo hannu Aysha ya kamo Na Yusuf ya hada su wuri daya ya tura hannu Aysha Cikin Na Yusuf din da qer Cikin wahala da fixgar numfashi yace... ..

Gaisuwata gareki 
Hajiya Ramatu Allah ya jiqan mahaifinku da rahamaπŸ‘πŸ»


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI page 6⃣6⃣to7⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Cikin carkewar murya yace 
Biyaye
Ga amanar da zan bar maka. 
Sai kuma tari ya Dan carkeshi 
Hannushi Yusuf ya riqe da qarfi ya kai kan qirjinshi ..
Tarin yayi sosai kafin ya da lfa gaba daya jikin shi ya sake idansa duk sun fiffito kan goshinshi Sai zufa ke tsatsafo a take fuskarsa ta dauki sheqi da qelli 
A wahalce yaci 
Gba da cewa 
Ban saniba Yusuf ko zaka iya karbar amanata ?ban saniba ko zaka iya riqemin amanar tawa ?
Ban saniba ko zaka iya Sa farin ciki a rayuwar Aysha ?

Yusuf kam tamkar icce ya zama a wurin ya kasa koda qifta idan shi Sai zuciyarshi dake bugawa 
Da qollah😭 da ke bin fuskarsa  
A hankali ya daqo hannushi ya shere hawayen dake bin fuskar Yusuf din ya kamo hannu Aysha ya jawota
 kanta ya daura dai2 kan qahon zuciyarshi
Cikin rawan murya yace 
Aysha kiji bugun zuciyata da zanyi Na qarshe a duniya
Ki ji lkcin da sonki a matsayin matar Aure zai bar jikina kiji lkcin da numfashi zai rabu da gangar jikina 
A yau zaki gsknta cewar kece bugun zuciyata
Kanta ta daura kan qirjinshi ta Saki kuka mai ban tausayi 
Tana ya Ahmad bazaka mutuba numfashi ka bazai bar gaggar jikin ka ba 
Toh ya zanyi dole zan tafi Na barku 
Hannushi ya daqo ya kalli inda Maryam ke 
Durkushe Sai 
Kuka take jikinta duk bari yakeyi 
Cikin qarfin hali da kawaici da haquri da jarumta irin Na Ahmad
Ya miqa mata hannu Cikin sautin qarfamata zuciya yace 
Maryama zo Maryama zo Maryama zo masoyi yata
 cikin kuka ta tsura mai ido tana kallon yadda yake fizgo numfashi Amman wai a hakan yake qoqarin sata farinciki 
Hannu ta Sa ta kamo nasa 
Cikin sakin wani irin numfashi ya jawota ya daura kanta kan daya gefen qirjinshi 
A hankali yace 
Maryama tawa kin zamani Na zamake 
Komai zanyi in babuke bazan ji dadiba 
Maryama kontar da kanki a  jikina inji dumin jikinki Na qarshe Maryama matso gareni ki ga fitar raina a take Sai ga wani irin tari mai qarfin ya turkeshi numfashin ya fara fizqa in ya shaqa baya fitarwa da qarfin yasa hannu daya ya qara damqe hannu Yusuf da Aysha da ya hada wuri daya 
Ya Sa daya hannu Kuma ya damqi hannu Adam Wanda tuni yake kuka kamar mace

Kuka 😭😭😭😭😱sosai Maryam da Aysha keyi Nenne ko miqewa tayi Cikin dimuwa kamar wacce hankali ya bar jikinta zata fita 
Da qarfin Cikin tarin yace Nenne kiyi haquri zaki rabu dani Nenne ki kalli Rabi,u a madadina 

Baba bello ne ya matsoshi Cikin qarfin hali da jarumta irin ta maza Sai kai yake juyawa yana cije lebe 
Yace Ahmad Na yafema duniya da lahira ubangiji ya maka raya Allah ya sadaka da Mala ikun rahama
Ahmadu Cikin cijewar voice ya rinqa maimaita mai LA ila haillah muhammadura sulillah s a w 

Cikin  sanyi ya karbi Kalmar shahadar da maifinshi ke mai 
Abba da yake ruqqume dashi kanshi a kan cinyarsa 
Da qarfin ya ruqqumeshi gami da rumtse idanshi 
Yana fadin innalillahi wa ibailaihi raji um
A hankali Yusuf yaji hannun Ahmad ya saki nashi 
Cikin zaro ido ya kalli fuskar 
Ido Cikin ido 
Sukayi 
Murmushi Ahmad din yayi Cikin sanyi yace 
Biyaye ga amanar Aysha 
Sai kuma ya daura da Kalmar Shahada 
Idanshi suka koma suka kafe murmushin da yayi yana kan fuskarsa

Dr Umar ardo ne ya rinqa mai mata kullu nafsin za ikatul maut

Nenne dake gefe cikin gigita tace shike nan Ahmad kaima kabi yan uwanka Ahmad Na rabu da kai Sai kuma ta saki wani irin kuka mai ban tausayi 
Gaba daya dakin ya rude 
Hatta Abba kuka yake sosai ringume da gawar Ahmad din 
Adam kam 
Tuni ya fada kan Yusuf Cikin riqe hannushi 
Yana 
Shike nan Yusuf Ahmad ya tafi ya barmu Yusuf mun rasa Ahmad
Sh kenan yanxu dagani Sai kai Yusuf Ahmad ya tafi ya barmu 

Maryam kam da Aysha qaqqame qawar sukayi Cikin firgici da rudani 
Suke kuka kamar ransu zai fita 

Baba bello ne da Dr Umar ardo sune suka samu Dan qarfin jikin miqewa baba bello kam Nenne ya kamo ya ruggume Cikin rawar murya yace haba ruqayyatu kar kibi Ahmad da kuka mana shin baki ga Rahamar da Allah ya mishi ba cikawafa yayi da kalmar shahada 
Allah sarki Nenne Sai fafawa tayi jikin mijinta ta rinqa kuka mai ban tausayi

Cikin kuka Abubakar ya riqo hannu marya da Aysha da nufin ya jasu su fita 
Da qarfin Maryam ta fada qirjin shi Cikin n kuka tace ya Abubakar da gaske ya Ahmad ya rasu Na rasa ya Ahmad
Kai ya rinqa juya mata yana zubda qollah😭ya jata suka fita 
Ummi CE ta matso Cikin kuka tasa hannu ta rufe mai idanshi
Su Usman da Rabi,u kam da abdul dama tuni suka koma parlon kuka suke kamar yara 
Ummi CE ta miqe gami da kamo hannu Aysha da nufi su fita 
Tana janta Sai gani tayi tayi yuu
 Sai fadawa kan Yusuf tayi a sume
cikin firgita Ummi ta rinqa kiranta tana jijjiga ta Amman ina 
Goggo Aysha CE tayi tunanin debo ruwan ana Dan shafa mata a fuska Amman INA ko matsi bata yiba 

😱😫dimuwa. Da firgici da tsoro mai matuqar tsananin su suka sauqa kan rayuwar Yusuf inda ya zama tamkar mai Ciwon mantuwa 
Lallai kuka ma Rahama ne 
Shi kam Yusuf yau yake buqatar kuka a rayuwarsa Kuma a yau kuka ya mai tsada 
Zuciyarshi ta kasa tuno komai qoqol warsa Kuma gaba daya ta tsaya bata aiki kanshi da jikin shi duk jinsu a juye sukeπŸ™ƒ 
Ido kawai Yusuf ke binsu dashi Sai hannushi da yasa ya damqi hannu Ahmad din 
Su Ummi yake klo Cikin zare idon fuskar Aysha yabi da idonshi Cikin yanayin rashin sanin abin da akeyi

Hydar ne ya zo ya ciccibi Aysha yayi dakin Ummi da ita kamar gawa 

Yusuf kam yana zaune a gun riqe da hannun gawar  
Dr Umar ya ja Abba ska fita tare 
Fuskar Ahmad din ya zubawa ido Sai ya juya ya kalli Adam dake durqushe a gefen shi yana ta kuka 
A haka har zuwa tsawon wani lkci 

           Allahu Akbar 
Lbrin rasuwar Ahmad
Ta kasance tam kar sauqan aradune a zuqatan yan uwa da abokan arziqi 
Lbrin ya zama tamkar sauqan qanqarane  ne a jikin mutane 

Kafin wani lkci gida ya cika tab da yan uwa da maqota da abokansu 

Baba Ahmadu ne da Dr Umar 
Suka shigo 
Daukar gawar Dan 
Aje ayiwa gawar wonka ayi mata sutura a kaita makoncin ta

Cikin tsoro baba Ahmadu ya daqo yana kallon yadda dr Umar ke ta yin qoqarin cire hannu Ahmad Cikin Na Yusuf Amman .......


Allah sarki rayuwa Dan Adam Dan mutuwa  nima kaina Aysha Ali Garkuwa rasuwar Ahmad ta zame min fami a zuciya ta ta famimin rasuwar yan uwana shiyasa wlh bazan iya ci gaba da  typing ba har Sai zuwa gobe 😭😭😭

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI page 7⃣1⃣to7⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Amman gsky Baku kyautamin ba masu karatu ya kamata ace tsakaninmu Marubuta da ma karanta a ringa yiwa juna uzuri 
Daga jin   Ahmad ya rasu Sai wasu suka rinqa qananan maganganu wasu harda kirana a woya Wai meyasa zan kashe Ahmad ai wanna NAYI rashin imani Haba masu karatu kukam kuyi Haquri maNa Ku Biyoni A  hankali  ai zakuga yadda zan tsara mana abin masu bina ta prvt chart kowa da irin qorafin da yake min
Dan Allah mu rinqa yiwa juna uzuri
Wasu harda cewa ai gwara  akashe Yusuf😫
Ina Baku haquri wasu nace Na sasu kuka sosai  karku damu zakuyi dry a gaba fiye da yadda kukayi dry a baya zaku Sha nishadi fiye da zatonku
Ku dai Ku hira Yusuf ya shigo hannuπŸ˜πŸ˜˜πŸŒπŸ™ˆπŸ˜



Jan hannu Yusuf din yakeyi yana qoqarin rabewa a na Ahmad din shiku ma Yusuf Sai damage hannu da yayi yana mai zuba musu ido 
Kamar zaucecce a hankali Dr Umar ya zauna kusa dashi Cikin tausasa zuciyarshi yace 
Yusuf saki hannu Ahmad
Kaji sakeshi a yanxu ba wani gata ko 
Alfarma da zamuyi mishi sama da mu kaishi Cikin qabarinshi 
Baiyi mgn ba bai Kuma sakiba Sai zuciyarsa da ta rinqa bugawa da qarfin qarfi 

Hannu nashi ya jawo ya dawowa kan qawar yasa yatsunshi ya rinqa bude tafin hannu da Yusuf do ya damqe 
Shi kam Yusuf kallon shi kawai yakeyi 
So ya yake yaji shi shima a mace ko zaiji wani a bu a ranshi ji yake dama haukacewa yayi 
A hankali zuciyarsa ta fara tuno mai abinda kalaman baba Umar ke nufi a take Kuma Sai jikin shi ya rinqa karkarwa 
A haka suka samu suka dauke gawar 
Cikin kuka Adam yabi bayansu 
Shi kam Yusuf a wurin ya zauna kamar dasashi akayi 

Acan Kuma akayiwa gawar duk abin da ya kamata kafin ma gari ya waye anyi komai an gama 

Washe gari da safe wannan lbrin ya iski Anuty Sadiya 
Duk da mijinta ta ya ji dashi akayi komai Amman ya rasa ta INA zai fara kawo mata wannan zance 
Sai da safen yace ta shirya suje gida 
Su gaidasu 
A mota ta kalli mijinta Cikin sanyi tace Abban Yumin.
Na,am ya amsa mata Cikin sanyi 
Sai kuma tayi shiru gamida dafe qirjinta 
Hannushi yasa ya kamo nata yace 
Kin kirani kin Kuma yi shiru 
Kai ta daqo ta kalleshi Cikin rawar murya da alamar kuka zatayi 
Tace Abban Yumin
Zuciyata Na tsinkewa tsoro nakeji ban San meyasa ba tun jiya nakejin faduwar gaba 
A hankali ya jawota ya manna ta a jikin shi cikin fargaba yace ki rinqa addu,a ki Kuma kasance mai yarda da gaddara 
Dai dai nan yayi parking a farfajiyar gidan nasu 
A hankali ta zame jikinta ta fito 
Cikin tsoro da firgita ta bude idanta da kyau ganin gaba daya harabar gidan a cike yake da mutane a take qafarta ta fara rawa Cikin tsoro ta juyo gareshi tana Abban Yumin me ya faru me kake boye min 
Hannushi ta riqe tana jijji gawa da qarfi tana ka fada min INA Abba ban ganshi anan ba 
Allah sarki
 ita Sam bata kai tunanin ta kan qaninta ta rasa ba 
Rabi,u dake gefe ne yayi saurin isowa gareta durqushe wa yayi a gaban ta Cikin kuka yace Anuty Sadiya ya Ahmad ya tafi ya Ahmad ya tafi ya barmu 
Ido ta zaro Cikin tsoro Sai kuma tayi Cikin gida kai tsaye dakin Nenne ta nufa 
Can ta hango Ummi da sauri taje gaban ta ta fada Cikin kuka tace Ummi 
Me nakeji Ummi meya samu Dan uwana wayyo Allah wayyo Dan uwana wayyo Nenne Na wayyo cikina Ummi shike nan Na rasa Dan uwa 
Adam ne ya kamo hannuta Cikin kuka yace Anuty Sadiya mun rasa Ahmad Anuty Sadiya Ahmad ya tafi ya barmu 
Gaba daya suka ruda parlon kakace ta tashi itama Cikin kuka ta kamo hannu Sadiya 
Da Adam tayi Cikin daki dasu 
 
Suna shiga Sadiya ta hango Yusuf Wanda tun jiyan bai tashi a wurin ba sai sallan asuba da ya tashi yayi da taimakon hydar
Tana hoggo shi ga Nenne a gefenshi 
Tana riqe da hannushi tana fadin 
Haba Yusuf kayi mgn mana Yusuf katashi kaje qun baqin da sukazo yi maka gaisuwa 
Haba Yusuf fushi kakeyi da yin ubangiji ne 
Shin ase bazaka rungumi qaddara ba 
Yusufa mufa musul Maine 
Shi kam Yusuf ido ya zubawa Anuty Sadiya
Ita Kuma gabanshi tazo ta durqusa ta kamo hannushi ta kifa kanta kan cinyarsa ta saki wani kuka mai ban tausayi 
Tana kuka tana fadin Yusuf ya zamuyi Allah shi yabamu Ahmad Kuma shi ya dauke shi 
Dama kullum haka Ahmad ke gayamin ai Wanda ya Baku ni yaga fiku sona Anuty Sadiya ki dena damuwa da halin da nake ciki ase Ahmad duk maganganu da yakejin wasiyace

A hankali ya daura nashi kan kan kafadarta 
Yasa hannushi ya riqe nata Sai ya kuma kura mata ido 
Yana jujjuya kai 
A hankali tace Yusuf kayi min mgn ma ko zanji sanyi a raina dama kullum Ahmad cemin yake ko ya mutum kar Na damu gaka ga Adam da Abubakar duk abin da nake so zaku min 
Kai ta juya cikin kuka tace Ummi INA Abba Ummi a wane hali Abba yake ?

Cikin duseshewar murya tace Sadiya 
Abba tun a Daren jiya ya tafi Abuja shida Hydar Kuma yau dinnan zasu wuce  India
A Dan tsorace tace Ummi Abba ne ba lfy ko ehh Sadiya abbanku baya Cikin hayya cin sa 
Hawan jinisa ne ya tashi
Sai hawayen ke bin fuskar ta 

Adam ne ya kalleta Cikin sanyi yace anty sadiya ko zakizo kije dakin Ummi ki zauna da su Maryam da Aysha da Amira suna can Sai kuka sukayi ba mai lallashin wani
Cikin sanyin jiki ta nufi dakin Ummin 

Ayyah Maryam da aysha suna zaune tun jiya da Aysha ta farfado suke ta kuka abin tausayi Aysha abin ya hadu mata jiya tasan ba ummi
bace mahaifiyar ta kuma a jiya ta rasa ya Ahmad dinta Kuma a jiya tasan mahaifiyata ta rasu a lkcin aihuwarta 
 Ganin Sadiya yasa ta fada jikinta tai ta wani sabon kuka
Ta ruggumi meta nan sukayi ta kukansu 
Da dyar dai suka samu suka tsagaita 
Da kukan 

Rayuwar gidan ya canja musu gidan ya koma tamkar ba kowa Sai masu zuwa gaisu da zaran bakin suntafi kuma to shike nan gidan yayi shiru
Rayuwar Yusuf ta sauya ta koma abin tausayi baya mgn da kowa komai za acemai da kai ko ido yake bada amasa duk masifar Na ta Yusuf da bala,I da mishkilanci yanxu babu su 
Ya koma abin tausayi Baya iya mgn 5 lafiyeyyu 
Komai ya rigada ya gama sauyawa 
Aysha kam ko yaushe Sai ta shiga toilet tayi ta kukanta Sai fuska ta kumbura Maryam Kuma yanxu bata iya kukan ya rigada zuciyata ta bushe 



Yau ne akayi sadakan  7  gaba daya baqi sun waste su Bappa Yaya ne kadai suka rege basu tafi ba 

Yau kwana 10 da rasuwar Kuma yaune su Bappa Yaya ya zasu koma 
Shiyasa da safe ya Tara zuriyar tasa
Bayan ya gama musu nasiha 
Ya kalli Yusuf da Adam yace 
Dudabe 
Na,am ya amsa cikin
sanyi 
Ido ya zuba mai cikin tausayawa yace 
Yanxu me kakeyi a qasarnan ?
 Kai ya sunkuyar gami da cije lips enshi yace me zanyi Kuma a qasarnan bani da abin da zanyi 
Toh ka shirya kaida matarka Ku koma kaje kaci gaba da kara tunka
 Aysha dake takure a jikin Nenne Cikin kuka tace Dan Allah Bappa Yaya Ku barni ni bana son komawa can 
To me zaki zauna kiyi a nandin ?

Ni dai banson komawa canne 
Ta bashi amsa Cikin kuka
Shi dai Yusuf shiru yayi Dan yanxu qoqolwarsa bata fiye gane me ake yiba 

Haka kuwa akayi randa akayi kwana 15 da rasuwar a ranar baba bello ya kamma lawa su Yusuf shirin tafiyar su 
A Kuma ranar ✈ jirginsu zai tashi

A hankali suke fitowa daga parlon suna zuwa harabar gidan  
Bayan su Rabi,u sun gama Sa musu kayansu a but 

Cikin sanyi Yusuf yaje ya durqusa gaban baba bello  murya Na rawa yace baba zan tafi 
Kanshi ya dafe Cikin qarfafa mai guiwa yace Allah ya kaiku lfy Yusuf
 amin yace 
Gami da miqewa yaje gaban Nenne itama ta mai addu,a 
A hankali ya qarisa gaban umminshi 
Ya durqusa guiwa bibbiyu yace Ummi zan tafi Amman bazan sake zuwa qasarnan da wuriba 

Cikin
 ajiyar hrt
Ta kamo shi ta tsaida shi 
A hankali  taja hannu Aysha ta samai Cikin nasa tace to ga amanar  da Dan uwanka ya baka
Yana Cikin qabarinshi 
mu kuwa mune masu ganin irin yadda zaka riqe amanar da ya baka a dai dai lkcin da ransa yake fita a jikin shi 

Hannu yasa ya kamo Na Ayshan ya juya Cikin Rashin sanin me zaiyi 
Ya jata 
Suka qarisa gaban Adam ya ruggume juna sukayi musabaha 
Ya kalleshi Cikin sanyi yace biyaye Allah ta sadamu kan alkhairi 
Amin yace dai 2 lkcin da suka shiga mota 

Usmanne da Rabi,u suka kaisu airport

3:37 pm jirginsu ya tashi 


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI page 7⃣4⃣to7⃣5⃣ Na Aysha s Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Allah sarki rayuwa mai juyawa 
               A
 cikin jirgi 
Yusuf ya  zauna kan kuje rarsa ta number 24 yayinda Aysha Kuma nata number 23 ne 
Nata kujerar itace kusa da window jirgin 
A hankali Yusuf yake takawa har ya isa wurin zaman nasu 
Jiki a sanyaye ya zauna 
Gamida yin taqumi da hannushi daya ya Sada kanshi qasa 
Bai tuno komai Sai ran da suka dawo India a lokcin da suka kamma la kara tunsu
A wannan jirgin suka dawo a wadannan kujerun suka zauna inda ya ke zaune anan ya zauna a wancan lkcin Na gefenshi Kuma biyayenshi ne 
A hankali ya zubawa sit din ido 
Zuciyarsa Na suya 
Sai cije lebenshi yakeyi sabida kuka yake son yi Amman kuma ya kasa samun kukan 

Yana Cikin wannan halin  
Yaji abi Na diga kan wuyanshi 
Hannushi yasa ya shafo wurin kamar ruwa yaji 
Kai ya dago ya zubawa Aysha dake tsaye a gefenshi dafe da kan kuje ranshi  
Hawaye wannan Na koran wancan 
 Kallonta yayi Cikin shawa,a 
A ranshi yake cewa 
Kinji dadi da kika samu kina kuka kina zubda qollah😭 nasan koba komai zakiji sauqi a ranki

Sanarwan da akeyi Na koma ya koma gun zamansa jirgi zai tashi shine ya dawo dashi daga tunanin da yakeyi 
Ido ya sake zuba mata
A hankali ya daqo 
Hannushi ya kamo nata 
Ya jawota
Gami da Dan Jan qafafunshi 
Dan ta samu gun wucewa
Kan sit din gefenshi ya yaja hannuta ya zaunar da ita 

Ita kam Aysha ido cike da qollah😭 ta bi fuskar shi da kallo
Lkci guda Kuma ta tuno 
Lkcin da zasu tafi wancan karon 
Da ta tsaya a kanshi haka tana kuka
Cikin masifa ya rinqa surface mata bala,I harda yarfa mata mari yana mayya kawai kin wani tasa mutane a gaba kina kuka toh kanki zakici ai tunda kikayi kuskuren yadda kika biyoni toh  wlh baqin jaki Sai ya fiki jin dadi
Cikin tsawa ya jawota ya tura  a wancan lkcin

Tana Cikin tunanin taji jishi 
Cikin wani irin voice yace 
Kija bel dinnan ki saka 
Kai ta sunkuyar Cikin zubar qollah😭
A hankali 
Jirgin ya rinqa 
Qugi da Dan diri
Cikin tafiya a hankali ya rinqa Dan tashi sama 
A hankali  Yusuf ya maida kanshi jikin sit din ya lumshe idansa jikin jin wani irin azaba a karo Na forko da yaji yana qaunar barin qasarsa ta aihuwa
A karo Na forko da yaji ya qagu ya daina shaqar iskar qasar 
 A ranshi yakeji to me y rege masa a qasar nan
Babu ya fada a bayyane 
Gami da bude idanshi da jin zafi a ransa
Ita kam Aysha ta window take yiwa qasar ta wani irin kallo da jirgin ya gama tashi sama 
Ta kifa kanta jikin window ta saki kuka mai ban tausayi 

Ido ya zuba mata gami da jinjina kai
A ranshi Kuma cewa yayi kuka ma Rahama ne bazan hanaki ba 

A haka Cikin kukan bacci ya debeta 
Yayinda shi Kuma Sai ajiyar hrt da yake tayi 
9:00 Am agogon Nigeria
Dai2 da 11:00Am saudiya

Jirginsu ✈yayi  landing Cikin birnin Madina
A hankali fasinjoji suka rinqa fita
Ido Yusuf ya rufe a sannu Kuma ya budesu
Kan fuskar amanar Ahmad dinshi 
Cikin sanyin murya yace 
Ke 
Ke tashi mun iso
Kamar a mafarki taji muryar shi 

Sai kuma taji tsoro Dan tuna wancan Zuwan nasu inda ya rinqa zuba mata mari Cikin fushi yace ko ki taso ko Na tafi Na barki 
Bira alaqaqai kawai
Banza mayya..a wancan lkcin
 
A hankali ya katse mata tunani da takeyi
Muryar shi ta kumaji 
Cikin Dan kauri yace 
Ke INA mgn kinyi shiru
A hankali ta miqe 
Tabi bayan shi 
Har inda aka ta naji motici Dan ma tafiya wani ma aikaci Na biye dasu riqe da jakarsu 
Har zuwa gun motar
Suka shiga suka tafi 

A dai dai harabar wani qaton gida mai kama da ma aikata part part sun kusa 7 

Abakin qofar su direban ya tsaya dai2 bakin qofar shiga 
Suna fita
Yaja motarsa ya tafi 
Jakar ta ya zubawa ido Cikin ranshi yasan bazata iya dagawa ba Amman kuma shima ga nashi 
Sai kuma ya kalli inda take ta tsaya Sai rawan sanyi take Dan daga dukkan alamu anyi ruwan samane ya dauke Sai walqiya akeyi da iska mai sanyi da take kadawa 
Hannu yasa ya dauki jakar tata yasa qafa ya tura mata nasa

Ya juya yayi gaba a hankali tabi bayan shi

A parlo ya ajiye mata nata ya karbi tasa ya juya yabi Cikin Dan koridon da zai Sa dashi da parlon shi
Yana shiga ya fada kan 3 str Cikin 
Yanayin shi da yafi kama da maraya 
Ido ya lumshe ba tare da yayi bacci ba zafi yakeji sasoi a rayuwarsa 
A hankali ya daqo phone dinshi Nenne ya kira 
Tana dagawa tace Yusuf kun isako ? ehh yace mata
Gamida cewa ki gaida baba Sai da safe 
Toh Allah ya bamu alkhairi tace dashi gamida katse woyar 
Shi kuwa a nashi gefen kashe phone din nashi yayi gaba daya

Ita kuwa Aysha da qyer taja jikinta ta tafi bedroom dinta 
Kan gado ta fada Cikin kuka a haka a ranan ta kwana kuka 
Shi kuwa Yusuf kukan ya nema ya rasa shiya sa ya tashi Cikin rawan jiki yaje yayi alwala yazo ya rinqa nafilfili 
Idan yayi sujjada ba abin da yakeyi Sai nemawa Dan uwan shi gafara

Washe gari da safe 
Abokan Yusuf laraba suka rinqa zuwa mai taziya da dama daga cikinsa sun San Ahmad 
Wasu sunsu Kuma insun zo kuka sukayi kamar zasu suma

Akwai wasu abo kansu su 2 Sulaiman da Bashir Wanda tare sukayi karatu a inda
Kuma suma yanxu suna Jami,atul madinan ne suna kara ilimi
Bashir Dan Katsina ne Kuma tare da matarsa sukazo 
Mai suna Zakiya
Tunda sukazo 
Sulaiman yake kuka kamar mace dan shi ya shaqu da Ahmad sosai kusan halin su iri daya 
Bashirne ya rinqa Dan bashi baki yayinda dashi ma yake ta sharar qollah😭
Shi kam Yusuf Sai cije lebe da yakeyi 
Cikin daburcewar murya yace Zakiya ki isa gun qaunar Ahmad tana ciki 
Ku gaisa 
Toh tace mai gami da miqewa
Tayi candin 
A hankali tayi SLM Cikin parlon ba kowa 
Ido ta Dan bude Cikin zubar hawaye tana kallon parlon a shirya yake tsafta ba datti ko kadan komai Na parlon farine  da jaa gashi labulayen suna sasake shiyasa Sai parlon yayi dubu kamar dare 
SLM ta kumayi gamida zuwa jikin gini ta kunna wutan tsakiyar parlon 
Ba kowa har ta juya zata fita Sai kuma taji sautin kukan a cin bedroom din 
Juyawa tayi ta shiga dakin 
Kan gado ta hangota tayi rufa da ciki Sai kuka takeyi tana 
Ayyah ya Ahmad yanxu mun rabu kenan bazan Kuma ganin ka ba
Zuwa tayi ta zauna gefen ta Cikin sanyin murya 
Da qoqarin danne nata kukan tace 
Kiyi haquri Aysha ki daina bin Dan uwanka da kuka kiyi ta masa addu ,a shi yafi buqata a gareku ba hawayen ki ba
Dagowa tayi tana kallonta Cikin rashin Sani 
Fahimtar hakan da Zakiya tayi shiyasa ta kamo hannuta
Tace 
Ni suna Zakiya ni matar abokin Yusuf ne sunan mijinta Bashir 
Muma muna qasar nan Kuma tare muke da mijina yana can gun Yusuf dinne .

Allah sarki Aysha rashin Dan uwa shiyasa a take taji zaki tamkar Maryam da Amira 
Cikin hawayen tace kinsan ya Ahmad dinako ?
Eh Na sanshi Aysha
!
Ayyah to shinefa ya rasu.
 ehh Na Sani Aysha 
Kibar kukan Dan Allah
Wlh nima zaki Sani kuka
Kai ta jinji na gami da share hawayen ta tace 
Ni ma banson yi mishi kukan kasawa nake in banyi kukan ba ji nake kamar zan mutu
Cikin tausa yawa tace ki rinqa addu,a kinji ko Aysha 
Toh tace Cikin  goge qollah😭
Haka dai Zakiya tayi ta lallashinta
Har ta samu ta jawota suka shiga kitchen
Suka danti girki mai Dan sauki 
Dan dama ba abin da babu a cikin kitchen din
Ita ta dauka ta kaiwa su Yusuf
T juya zata tafi Bashir yace in kin gama kizo mu tafi 
Toh tace Cikin sanyi Dan tanajin tausayin yadda Yusuf da Aysha zasu kasance su kadai

         A 
Parlon ta zuba abinci ta matso ayshi cin lallashi tace 
Ayyah Aysha ki matso kici abinci kinji ko 
Kai ta girgiza tace bazan iyaba bakina daci nakeji
Ta Dan sunkuyar d kai tace Aysha bakya son nazo gobe ko ?
Da sauri tace a a wlh inaso 
To kici abinci 
Ayyah Zakiya nima ina son ci bazan iya bane shi yasa
Miqewa tayi gamida yin Cikin kitchen din furts ta dauko ta kawo mata
 tace gashi ki daure kici koda inabinnan da Dan dabino ga Apple 
Karba tayi ta danci 
Sannan sukayi sallan insha

A parlon Yusuf Kuma shi da sulamai sun kasa cinnkomai shima Bashir sai dan tea ya Dan Sha

Bashir dinne ya miqe gami da kallon Yusuf
Cikin sanyi yace 
Yusuf zamu tafi Sai gobe in Allah ya kaimu insha Allah zamuzo
Amman dan Allah Yusuf ka rinqa Sa dauriya a ranka Yusuf ka rege tunani Dan Allah kar ya maka illa
Kasan kana da matsalan zuciya
Kai ya sunkuyar Cikin ceje lips dinshi da gaba daya yanxu sun kubbura sunyi jazur sabida rashin kukan da bai samu yayinba
 Sai yayi ta cizon lips din nashi
Haka dai Bashir ya rinqa bashi baki 
Sannan suka wuce parlon Aysha 

Sulaiman kam yana ganin ta Sai hawaye Dan shi yasan irin son da Ahmad yake mata 
Kuma itama tasan Sulaimanu
Durqusawa tayi a gabanshi tana zubda qollah😭 Cikin rawan murya yace 
Sannu Aysha sannu da rashi  Allah ya jiqanshi da Rahama 

Amin ya rabbi ta fada Cikin kuka shima Bashir ya gaida ta sannan suka fita suka tafi

Shi kam Yusuf parlon shi ya koma Cikin kuncin zuciya 
 Yadda ya kwana jiya hakama ya kwana yau
Washe gari da safe Bashir da Sulaiman sukazo Zakiya kuwa sai da ta tsaya tayi musu girki sannan ta taho
Daga ranan haka sukayi tayi Sai randa suka cika kwana 7 da dawowa sannan suka daina zuwa 
Su wuni Sai dai duk da haka kullum zakiya ke musu girki ta bawa Bashir ya kawo musu duk da baci sukayi ba yadda  Bashir ke kawo shi haka yake zuwa ya
 dau keshi

Sannu a hankali yau watansu daya da dawowa 
Rayuwa ta juya ta canxa 
Yusuf Dan qolisan nan gaba daya ya zama abin tausayi  banda wonka ba abinda yakeyi ko mai bai shafawa
A hankali Dan sirinrin sajenshi Na ya rinqa qaruwa yana yawa yana bajewa ga wani irin rama da yayi duk ya canxa sai dai kyau kam kamar qara mai akeyi
kullum da safe yana dawowa masallaci Sai ya leqa gun Aysha a cewarsa amanarsa CE ita
Duk da ita kam bata ganin shi

Wata ranar jummah da daddare misalin qarfe 2
Na dare Aysha dake parlo Wanda a yanxu parlon ya zama dakin kwananta Dan 
Da zaran tayi bacci a bedroom sai mafarkin ya Ahmad dinta ke bibiyarta
Shiyasa ta dawo parlon
Inda zata kwana kuka yayinda zata kwana jin sautin karatun Yusuf Kuma a parlon shi
Sai dai abin tsoro da firgici jin a yau ba sautin karatun  Yusuf din take jiba Cikin firgita ta tashi da sauri ta nufi parlon bashi..... Tsoron ta ya qaru ganin abinda Yusuf din keyi
 ta kidime ta rude ta kidime da sauri tayi kanshi..........

I love you all my frns😘😍😘
Allah ya barmu tare

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI page 7⃣6⃣to7⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Kina raina Asma,u Adam admin din zauren guzurin gobe alqiyama😘😍
 I love you all my frns😘😍


         Kuka yakeyi cikin fitar hankali kuka mai ban tausayi gaba daya ya fita hayyacinsa 
Jikinsa kab zuface ke tsatsafo mai tako ina 
Ya zaune kan sallayah runqqume da qur,ani mai girma a jikinsa ga qaton photo su su 4 Shi da Ahmad din da Adam da Abubakar 
Hannushi yasa ya dafe kanshi da hannu bibbiyu
Cikin kuka 
Da ya samu rabbi ya sauqo mai dashi a  yau 
Cikin dashewar murya yaketa nanata wayyo Allah Na 
Wayyo Allah
Ya rabbi ka bani ikon cin jarra bawar da ka jarab ceni da ita ya ubangiji kayiwa bawan ka Ahmad Rahama rabbi ka haskaka mai qabarinshi 
Kanshi ya dafe da hannushi daya gaba daya jijiyoyin kan nashi sunyi rudu rudu
Hannushi daya Kuma qirjinshi ya dafe da qarfi
Gaba daya jikin shi rawa yakeyi 
Sai zamewa yakeyi a kan carpet din 
Cikin wahala ya rinqa kiran Ahmad shi kenan mun rabu 
Ayyah biyayena 
Bani da wani masoyi kamar ka bani da mai gayamin gsky kamar ka bani da Wanda nakeji a jikina kamar ka Kaine maisani farin ciki

Tsoro sosai ta ring a ji ganin yadda ya fita hankalinsa 
Da sauri itama Cikin 
Kukan taje 
Gaban shi ta zare qura,anin a jikin shi 
A hankali ta zo gaban shi ta durqusa 
Cikin kukan 
Ta rinqa kirashi 
Hamma Yusuf kayi shiru Dan Allah ka daina kuka 
Meyasa bazaka yiwa ya Ahmad addu,a ba 
Wayyo Ummi Na ya zanyi kuka ta kamayi sosai Cikin kidiman 
Ya jawota jikin shi 
A yau yanaji bai da kowa a duniya Sai 
Ita tunda itace ke kusa dashi 
Gani yake ba Wanda zai San irin zafin da yakeji Sai ita 
Shiyasa 
Ya matseta da qarfi a jikin shi 
Kukan yakeyi kamar yaro 
Itama kukan takeyi kamar zata zauce 
Cikin kukan tace 
Wayyo Ummi Na 
Wayyo rayuwa ta mana dubu 
Wayyo Hamma Yusuf ni dai ka maida ni 
Gida 
Kanta ya manna kan qirjinshi 
Yana nima Sai dai su Ummi suzo suga gawata zuciyata zata fashe ban San ya zanyi ba 
Kanta ta daqo ta zuba mai ido lkci daya Kuma numfashin shi ya fara daukewa 

Cikin tsoro ta miqe tana tsakiyar parlon tana bubbuga qafa 
Tana kuka sosai ganin gaba daya kamar mutuwa shima zaiyi 

Gaba daya ya fara murdewa kanshi Sai juyawa yakeyi da sauri ta zauna gami da Dora kanshi kan cinyarta
Gami da sakin kuka 
Woyar ta ta laluba a wurin 
Zakiyi ta kira 
Kiran forko har ya tsinke bata dagaba Sai a nabiyu 
Kiran Na shiga 

Bashir da yanxu ya fito wonka bayan ya gama shanawa da matarsa ita Kuma yana shiga tayi 
Bacci 
Shisa har kiran ya tsinke bata   dagaba
Kiran Na qoqarin katsewa 
Bashir ya daga 
Woyar 
Cikin 
Kuka tace 
Hello zakiyi
Zakiya Hamma Yusuf ki gayawa Bashir Hamma Yusuf bai da lfy Na rasa yadda zanyi 
Da sauri 
Bashir yace 
Aysha 
Kuna INA meke damun Yusuf din 
Cikin kuka tace Bashir kazo Dan Allah kazo kawai
Toh yace gamida katse kiran

Da sauri sauri  ya zura Riga hannu kawai yasa ya daqo zakiya Cikin tsoro ta miqe tana lfy honey ?
Tashi tashi kisa kayanki Yusuf ba lfy 
A tsorace ta shirya suka fito 
Suka nufi anquwarsu Yusuf din mai suna Ibrahim Khalil Wanda Ya kasance yana Dan kusa da masallacin Annabi 
Shiyasa anquwar ba kewa darene kamar rana 

Suna shiga Aysha ta juyo Cikin zubda qollah😭 tace Bashir kalli kalli yadda yakeyi 
Da sauri bashir
Ya zauna gami da kamo shi 
Kanshi ya rinqa shafawa wani Dan farin mgni gamida zaro wata yar allura qarama ya zira mai 
A take Sai ya kuma rinqa mimmiqewa kamar Wanda ranshi zai bar jikin shi 
Sai  daddamge hannushi yakeyi
Yana juyawa 
Ganin haka yasa Aysha qara rudewa Cikin kuka ta durqusa a gaban shi tana hama Yusuf ka tashi katashi bari in kirana mana su Abba su zo su dauke mu
Phone dinta ta Kuma karba a hannun zakiya 
Baba bello ta kira 
Cikin 
Mmkin wake Neman shi a Daren nan
Da sauri yayi pikin ganin Aysha CE 
Cikin kuka tamai bayanin a bindake faruwa
Sosai yaji zuciyarsa ya tsinke  A ranshi yace ya Allah ka rufa mana asiri 
Allah ka hanamu sake ganin wani duhun a wannan rayuwar
A fili Kuma
Da sauri yace 
Yanxu ina Bashir din 
Gashi nan ta fada gami da miqa mai phone din 

A tsorace yace hello Bashir waimeke faruwa ne 
Ina Yusuf dinne
A hankali yace 
Baba ga shi yana konce yanxu ya Dan samu ya fara lafawa Na kuma yimai alluran banci yanxu ya samu yana Dan lfwa
Toh Wai Bashir meke damunshi ne ?
Wlh baba Yusuf damuwa CE ta mai yawa ga kadaci Yusuf yana buqatar kulawa baba wlh rayuwar Yusuf Na Cikin hadari gwara a dauki mataki tun wuri kasan Dama yana da hrt problem
 Cikin firgita da baya nan Bashir din
Yace  
Insha Allahu bashir a satinnan zan shirya mana zamu taho zamuzo mu ga halin da yake ciki
Toh bba Allah ya kawoku lfy 
Amin ya amsa gamida cewa ka bashi duk kulawar da ta kamata
Ba komai baba insha Allahu zai samu sauqi 
Allah yasa yace gami da katse kiran

A hankali ya fara nitsuwa Cikin sanyi ya fara lumshe idon shi 
Bacci mai qarfi ya debeshi
Lkci daya ya fara sauqe numfashi mai nauyi 
Cikin ajiyar zuciya Aysha ta matso gefenshi tana gyara mai konciyar tasa 
Zama tayi a gefen tana Dan mai kallon tausayi
Bashir Kuma shima gefen ya koma gamida rungume matarsa 
A haka bacci ya debesu 
Ita kam Aysha gani take tana rufe idanta zai mutum shiyasa ta zauna Sai zubda qollah😭 da takeyi

Sune basu tashiba Sai 5:00 Am
A hankali Yusuf ya fara bude idanshi Cikin dan sauran mayen allurar baccin 
Ido ya qura mata 
Yayinda qollah😭 ke bin fuskarta
A hankali ya tashi ya zauna
Ya jingina da jikin 1 str

A dan
Firgici ta miqe tana 
Bashir ya tashi tashi ka gani 
Da sauri shima ya miqe gefenshi ya zauna 
Cikin sanyin murya yace 
Yusuf ya jikin dai ?
Kai ya jinjina gamida Dan motsa lips dinshi yace da sauqi bash
Masha Allah
To Aysha kinga Dan uwanka ya miqe Sai hankali ya konta a daina kuka
Ita dai Sai hawayen ta kalleshi tace ai baba yace zai zo a satin nan Kuma tare zai koma damu
Ido ya qura mata Cikin mmk yace waya gayawa baba banda lfy?
 bashir ne yace yo wannan ai kasan mai fada 
Zakiya ta kalli mijinta cikin kulawa tace ai gwara da ta fada nimafa jiya naji tsoro sosai
Juyawa yayi ya zuba mata ido 
A hankali ya sauqe idanshi kan qirjinta 
Rigar bacci CE a jikinta mai taushi Sai dai doguwace har qasa 
Amman gaba daya ta koma ta manne a jikinta
Ido ya sake lumshwa ganin girjin nata yayi wani cur a tsaye 
Lkci daya idanshi ya fara worewa suna Dan yin jaa 
Kanshi ya sunkuyar Cikin kamo lips dinshi na qasa ya fara tsotsa a hankali 

Bashir ne ya Dan kalleshi a fakaice 
Baki ya taba a ranshi yace kaji Dan banza mai idon ganin mata mutum kamar maye
A fili Kuma miqewa yayi gamida kamo hannu zakiya yace 
Toh mu kam zamu wuce gida Sai anjima Zan zo Na qarisa ma allurar taka 
Kai ya geda mai alamar toh 
Bayan sun fitane ya Dan sunkuyar da kanshi Cikin sanyi yace 
Kinyi sallan ne ? 

Kai ta girgi zamai Cikin zubda qollah😭
Kallonta ya kuma yi Cikin rauni yace toh tashi kije kiyi sallan 
Bata dai tashi ba shima Kuma ya kasa tashi Dan baijin qarfi sosai
A karo Na forko ya Sa hannushi ya damage mararsa lips dinshi yake son ciza ko zasu bar barin da suka farayi Amman ina a take gaba daya tsikar  jijinshi ya fra tashi 
Sanyin jarabar tasa ya fara ka dashi 
Har haworansa Na dukan juna kat kat
Cikin qarfin hali ya miqe ya fada toilet
Ruwan ya sakarwa kansa Cikin  ajiyar hrt ya rinqa murza jikinsa da samulu 
Sai da ya watsa ruwa sannan yayi alwala ya fiti 
Yana fita ya samu bata parlon sallah yayi Cikin 
Kushu,I ya rinqa jero addu,oin nemawa Dan uwanshi gafara
Bayan ya idar da sallan ne ya zame kan carpet din ya konta
Idanshi a rufe 
Yaji ta shigo dakin 
Gaban shi tazo ta durqusa 
Cikin sanyin murya tace  Hamma Yusuf ya jikin baiyi mgn ba bai Kuma bude idanshi ba 
Phone dinta ta miqa mai 
Tana fadin gashi baba nason mgn da kai Kuma yace layukanka basayi


Tsaki yaja da qarfi gamida bude idanshi da tashi zaune 
Hannushi yasa ya fizgota da qarfi har Sai da ta fada jikin shi cikin sauri Kuma ya tureta
Cikin masifa ya daqo hannushi zai yarfa mata mari 
Sai kuma ya tsaya da sauri saka makon abinda  yaji take fur tawa 

By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI page 8⃣1⃣to8⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Wayyo Allah Na 
Da sauri yasa tafin hannushi mai laushi 
Ya rufe bakinta 
Ido ta zazzaro Cikin qoqarin kauda kanta
Tana baya baya 
Cikin mishkilanci 
Ya rinqa daga qafarsa yana takawa a hankali yana qara matsota ita Kuma tana qara yin baya2 
Har saida taji ta jikin 
Garu

Ido ya tsura mata Cikin hada fuska 
Ya dago hannushi ya kamo kunneta ya matse 
Da qarfi 
Da qarfi tayi qara Amman sautin bai fitoba sabida tafin hannushi da yasa ya to she bakin nata
Qara matse kunne yayi
Cikin yanayin gargadi 
Yace 
Kin San Allah ki kiyaye ni 
In kuwa ba hakaba wlh zan babbalaki
Kaji yarinya da rainin wayo wato har kin samu damar murgudamin baki ko😏 toh wlh Allah ki rufawa kanki asiri in ba hakaba kuwa
Hmmm ya fada gamida jinjina kanshi alamun zaki daku 😑
Sake matse kunne yayi yana kinji ko bakijiba?
Kai ta gyeda alamun taji 
Qara matsota yayi 
Gami da manna girjinshi a jikin nata 
Sake nauyin shi yayi kan qirjinta 
Gami da matseta ya hadata da jikin ganin idon ta  rumtse Cikin wahala jin yadda ya hadata da gini 
Hannu bibbiyu tasa kan qirjinshi tana Dan tureshi
Kanshi ya sunkuyar Cikin boye halin da ya fara shiga
Lips dinshi ya kamo ya matse da Dan qarfi Cikin dauriya
Yace kina jina ko?
Uhum ta fada Cikin Neman iska Dan gaba daya ya matseta
Qafarshi ya daga gamida taka nata qafan Cikin mugunta
Yaci gaba da cewa 
Wlh karki ga 
Su baba sunzo 
Kice zaki kasa min 
Rashin 
Kunya 
Kin sanni sarai 
Wlh ko sunanan dakaki zan 
Barema ai kin Sani sarai 
Tafiya zasuyi su barki 
Tare dani
Ita dai Sai zaro 
Ido 😳
Take hannushi ya daga 
Daga kan bakinta yace 
Muna fuka 
Da manyan idan nunki a wurin Na rashin kunya
Ita dai numfashi ta rinqa sauqe a hankali
Ta sunkuya ta dauke  robar madarar 
Har takai 
Bakin qofar 
Yace ke
Tsayawa tayi ba tare da ta juyoba
Cikin tsurawa gugunta 
Ido yace 
In Kuma kika yarda kikamin halin munafurci 
Kinsan abinda zai biyo baya
Kinjini kam ko 
Ehh tace 
Cikin  jin haushi
Toh me kika tsaya yi anan maza kauce daga nan
Da sassarfa ta fice 
Tana Allah ya isana mugu kawai


10:00 pm 
Suna parlo gaba dayansu suna ta hira 
Yusuf Na zaune gefen baba suna ta dan hirarsu
Usman Kuma yana zaune tsananin Sadiya da Aysha suna ta hira yana nunawa Aysha pictures din Maryam da Amira da dai sauran  mutanen gida 
Cikin mmk ta kalli Usman tace kai
Ya Usman 
Ga yadda Maryam ta qara fari yanxufa ta kaini fari Sai dai Kuma ta rame
 Sadiya CE ta dan kalleta Cikin Dan jin bacci tace 
Aysha
 Maryam ai dole ta rame Cikin  yana wahal da ita sosai
Kai ta daqo cikin rashin fahimta
Tace Anuty Sadiya wake da ciki?
Da Dan fara tace yoh 
Cikin abin tsoro ne naga kin wani zazzaro ido 
Yusuf dake gefen Sai a yanxu ya Dan kalli inda suke Cikin murtuqe fuska ya harareta da salon ai ita kam Sai zaro idan ta iya
Baki ta tura Cikin maida kanta gun Nenne 
Tace 
Nenne Wai da gsk Maryam Nada ciki 
Fuska dauke da murmushi tace 
Ehh Aysha da gsk Maryam Nada ciki ?
Cikin fara,a ta koma jikin Usman tace yes
Muma mun kusa mu zama iyaye wayyo Allah Na wayaga Maryam da baby 
Da sauri ta Kuma tashi taje 
Gaban baba bello 
Cikin farin ciki tace 
Baba 
Tare zamu koma ko kaga kar ayi suna
Bana can 
Dan kasan dole ni zanje Na rauni da ko yar ya Ahmad
Usman ne ya kalleta Cikin mmk yace da Allah can a reni muje biki ni mijiba baya fada
Bafa cemiki akayi ta aihu ba 
Cikinda gaba daya watanshi 2  da  sati 3 
Mutum Sai shegen son yawo
Ehdin ANSo yawon 
Ai ba kai Na tabbaya ba ehe 
Gun baba takuma maida dubanta Cikin Neman alfarma 
Tace Dan Allah baba kar a hanani 
Zuwa 
Kai ya geda gamida kallonta Cikin 
Tuno Dan nashi 
Yace 
Insha Allahu zakije Aysha 
Amman Sai Maryam din ta aihu kinga kafin satin suna 
Sai kuje
Kai ya juya gun Yusuf
Dake sauqe numshi a hankali Dan furucin Aysha ya famomai ciwon rashin da uwan shi
Yusuf
Baba ya kirashi 
Cikin bada umurni 
Yace Yusuf in Allah ya sauqi Maryam lfy
To ka tabbatar Aysha taje
Kai ya jinjina Cikin jin daci 
Murya Na rawa yace 
Baba in ban jeba wa zaije 
Baba 
A yanxu Dan Ahmad ai baida wani uba da ya wuceni
Baba wannan ai dama nauyi nane Na jibanci dukkan lamuran rayuwar wannan
Da 
Baba me zance da ubangijina 
Ya dauke min Ahmad Sai ya kuma amsar addur Ahmad da yayi aloka cin da baifi  awa 2. Baya bar duniya
A wannan rana ya roki Allah ya bashi da da zai zama madadin shi a gareni a wancan lkcin INA daukan zance Ahmad a matsayin  wasa ase dgske Zai tafi ya barni 
Sai kuma muryarsa ta carke 
Yai shiru yanata cijjije lebe
Aysha kam tun i Sai hawayen 
Cikin kuka tace baba har Sai ta aihu kafin inje?
Ehh Sai ta aihu kafin kije a nan din ma Sai inki min alqawari
Zaki daina yiwa Dan uwanka 
Kuka ki Kuma yi qoqarin
Sa Dan uwanshi Yusuf y daina damuwa 
Den Na tabbaya koda Ahmad Na makoncinsa toh zanyi alfahari daku
Cikin share hawayen tace Na bari baba bazan sakeba inason ya Ahmad yai alfahari dani

Cikin jin dad yace Aha haka nakeson ji 
Allah ya muku albarka baki dayanku
Amin suka amsa gaba dayansu
 Haka sukayi ta hira
Har zuwa 
1:00 Am
Baba ne ya mike Cikin tattara phone dinshi yace toh ni kam zan chiga Sai da safe
Shima Yusuf miqewa yayi Cikin kallon Usman yace kai tashi muje mu shiga
Baba ne ya juyo ya kalleshi Cikin Dan jin bacci yace a a Yusuf
Usman yazo tare zamu kwana
Kai ya Dan daqo yace to baba muje mu kwana tare kawai mana
A a yace kai dai jeka kawai kai Usman tashi mu tafi
Wannan dakin ya ishemu ya nuna dakin daya da yake gefen dakin Aysha wanda da toiler a ciki yace ku kuma Sai Ku shiga nan din ya nuna dakin aysha

Toh su Nenne sukace gamida shigewa dakin Ayshan
Itama tana biye dasu a baya riqe da laptop din Usman Dan tace a dole zai bar mata har Sai in sunzo komawa

Shi kam yusuf a parlon shi ya yada zongo 
Kan 3 str ya zauna Cikin Dan jin bacci a yau ya danji sanyi a ransa Dan ko ba komai yan uwan shi sun Dan debe mai kewa duk da shi ba hiran yakeyi ba yana dai jinsu kawai


A dakin Aysha kuwa 
Suna shiga 
Anuty Sadiya ta fada toilet ruwa ta dan watsa a gaggauce 
Tana fitowa tace
Aysha ga ruwan dumi Na hada miki maza jeki danyi 
Wonka
Cikin jin dadi tace yauwa Anuty Na Allah ya bar manake 
Amin tace Cikin dry 
Ke dama Aysha son ruwane dake kamar kifi Amman kuma tsoron ruwan sama Kuma kike
Kome yasane oho
Tana shiga toilet din gamida cewa wlh Anuty ni tsoron tsawa da walqiya da iska nakeji shiyasa Amman in badon suba  inason yanayin damuna
Dry tayi gamida konci tana to maza jekiyi ki fito

Tana fitowa humra tamurza mai balain qamshi gashinta ta Dan saki Dan in ta tubkeshi zai hanata jin dadin konciya 
rigar bacci ta
Ta zira a jikinta mai Dan siririn hannu iya kan gugunta ya tsaya
Sai Dan wondonshi Dan madaidaici 
Shi Kuma iya kacinsa
Guywarta

 Kan gado ta nufa tana fadin Anuty kinyi bacci ne? 
A a idona  2inaga yadda kike ta wani shan qamshine 
Kai Anuty Wai gamshi 
Eh mana tace Cikin CE mata to Sai da safe
Ki jamana qofar
Toh tace Cikin rashin gano zancen
Qofar ta jawo gamida dawowa zata konta a tsakiyarsu
Da sauri Sadiya ta mike Cikin mmk tace ke Aysha me haka  a INA zaki konta maza tashi ki tafi gun mijinki
😳ido ta zaro Cikin kaduwa tace kai Anuty Dan Allah me haka nifa gsky Ku daina wani cemai mijina
Ni ba ruwan dashi Kuma ban zuwa dakinshi nake yiba bare ma wannan mugun banje inda yake bama  yana cin zalinah bare Kuma ace INA zuwa inda yake
Tashi tayi ta zauna Cikin kamo hannuta parlo ta fito da ita Cikin hada fuska tace maza tafi gun mijinki 
Aysha ase anamki kallon mai wayo ase babu Sam 
Auto indai irin wannan zaman kukeyi tofa dole kuita zama Cikin kunci haka Kuma bazaku taba man tawa da Ahmad ba in Kuma kunyi haka to Baku kyauta masaba

Ita dai Sai tura baki take tana 
Ni wlh baruwa bat dashi 
Fuska a hade tajawo hannuta Sai da ta kaita bakin qofar ta tura ta bude qofar
Hannu tasa ta tura bayanta tayi ciki 
ita Kuma ta juya ta koma tayi konciyarta

Shi kuwa jin an bude qofarne ya  sashi ya dago kanshi da sauri Dan ganin mai shigowar....

Barka da jumma,ah 
Masu karatu inafa jiran barka da jumma,arπŸ˜€πŸ˜πŸ˜˜


By  garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡
MI,WASMITI page 7⃣8⃣to8⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

A hankali ya sauqe hannushi 
Ido ya tsurawa fuskarta 
Mmk yake 
Yadda ta wani 
Rumtse idan nata gamida qaqqame jikinta 
Dan qara min bakinta 
Ya kuma zubawa ido 
Cikin sautin tsoro
Take fadin wayyo
Allah Na wayyo ya Ahmad
Zai dakani 
Jin sunan Biyayenshi da ta kira ya sauqe mai sanyin  jiki 
A hankali ya Sada kanshi qasa fuska a daure 
Yace toh
Menene me Kuma akayi miki kike ta ihu 
Ni wlh kinsan banson ife ifenki Na banza nan Dan Allah 
Ki barni inji da abinda ke damuna

Ido ta Dan bude a hankali 
Da sauri ta Kuma kawar da kanta ganin yadda ya qura mata ido fuskar nan a murtuqe
Phone dinta ta miqa mai 
Tare da cewa 
Anuty Sadiya CE take son yin mgn da kai 

Shiru tajishi bai karba bai Kuma mgn ba 
Sake juyowa tayi 
Tana kallon shi 
Hannu ya miqa kamar mai karban phone din Sai kuma kawai taji ya kama kunneta 
Ya Dan matse 
Da Dan qarfi ta saki qara
Cikin Dan fada fada yace 
Ke Wai wacce iriyar sokuwace 
Ke baki San abinda kikeyiba 
Waya CE miki banda lfy da zaki rinqa bazani a duniya ban da lfy ki kira wannan ki kira wancan 
Kina tace musu ban da lft
Sam ke  hankalinki baya jikin ki
Ji yadda kike tafiya 
Ko tsari babu ya fada yana mai qoqarin kauda  idanshi daga kan qirjinta
Gami da miqewa yana can da Allah tafi can da  shirmenki 

Jiki a sanyaye ta miqe tana fita tana qunquni 
Mugu kawai azzalumi danma kaga INA jin tausayin ka ne shiyasa ka 
 mutuma in kaga dama 
Da sauri yace ke me kikace ?
Baki ta Dan turo tace a ni cewa nayi 
Allah ya baka lfy 

OK insa zaton ai
Qunquni kikeyi min 
A haka ta fita 
Ta tafi 

Da rana
Bashir ya qara dawowa ya dubashi gami da bashi
Magunguna 

Shi kuwa Yusuf tun daga wannan  ranar
Ya kamu da ciwon kai 
Dare nayi 
Bacci zai qaura cemai ciwon kai mai tsananin zai rufe shi 
Da zazzabi haka zai ta fama ga tsananin tunanin Dan uwan shi

            A 
Nigeria kuwa 
Tun randa Aysha ta kira baba bello ta shei da mai halin da Yusuf ke ciki .
Gari Na wayewa
Ya karbi 
Passport din Nenne
Da Na Sadiya 
Dana Usman ya hada da nashi 
Yayi ta musu shirin tafiya a cikin satin komai 
Ya kammala

Ran da zasu tafi 
Nenne ta maida maryama gun Ummi Dan kula da ita 
Gashi tana fama da laulayin ciki 
Allah sarki duniya 
Randa Ahmad zai rasu a ranan rabbi ya albarka cesu da samun Cikin
Maryam kam takanyi kuka sosai gaba daya ta jeme Sai Dan fari da hancinta da ya qara fitowa
                 
          Su Nenne sun 
Insa lfy 
Randa suka iso murna a gun Aysha kam ba,a mgn 
Dan basu gaya musu sun tasoba 
Kawai 
 Da yamma tana zaune 
A parlo
Yayinda Yusuf ke Cikin daki
 Yana konce ne Amman hankali shi baya jikin shi
Konce yake yayi rigingine idanshi a lumshe 
Hawayen ne ke ta bin gefen fuskarsa 
Ba abinda yake tunawa Sai rayuwarsu ta baya 
Kamar mafarki ya rinqa maimaita shi kenan yanxu 
Ahmad ba kai a doron qasa yanxu bazan kuma ganin kaba 
Bazan Kuma jinka ba 
Yanxu dagani Sai Adam 
A take ya rinqa jin daci Na tokareshi a maqoshi
Yana Cikin wannan 
Halin yaji 
Ihun Aysha dake parlo 
Tsalle takeyi kamar qaramar yarinyar tana maqale da Sadiya
Jin tana ya Usman ase Dana kaima zaka zo 
Ayyah inasu ya Rabi,u 

Da Dan mmk
A fuskarsa ya fito jiki a sanyaye 
Yana 
Shiga parlon yaga baba bello a zaune kan 1 str Nenne da Sadiya suna kan 3 str Aysha Kuma Na maqale dasu a tsakiyansu 
 Usman Kuma Na shigo da kayansu 
Da sauri yaje gaban 
Baba Cikin Dan jin dadin gani su 
Ya zauna a gefenshi Cikin sanyi murya yace baba 
Dama yau zakuzo 
Ni ban saniba.

Ehh ya CE gamida daura
Hannusha a kanshi 
Cikin qashinshi ya tura yatsunshi 
Daya hannushi Kuma fuskar shi ya shafa gamida shafa har kan sajenshi 
Ido 
Ya zuba mai Cikin kulawa 
Yace 
Haba Yusuf
Wannan  wacce iriyar rayuwa kakeyi 
Ne Yusuf kaga yadda ka maida kanka 
Fa  
Kanshi ya kontar kan cinyarsa 
Gami da rumtse idanshi 
Murya Na rawa  
Yace
Baba ya zanyi 
Ya zanyi ne 
Baba bazan iya manta Ahmad ba 
Baba mutuwar Ahmad bazata wuce  A rainaba
Nenne dake gefen tuni ita ma ta fara zubda qollah😭
Aysha CE ta fada kan cinyarta gamida sakin wani 
Irin kuka mai cin rai
Sadiya CE ta dagota 
Cikin zuba mata ido 
Tace Aysha 
Kuka zai dawo da Ahmad ne 
A a tace Cikin kuka 
Toh kukan zai mana mgnin zafin rashin shi da muke cikine a a tace  Cikin share qollah😭
Murmushi tayi mai zafi tace toh mu daina yiwa Ahmad kuka muyi mishi addu,a
Ba gata ko so da zamu nuna mishi Sai addu,a
Usman dake gefen Yusuf yace wannan gsky ne Anuty a man kinga fa yadda 
Hamma Yusuf ya maida kanshi
Baba bello ne ya miqe gamida cewa 
Yusuf maza tashi mu tafi muje a gyara maka gashin kankan nan da fuskar nan taka 
Jiki ba qarfi ya kalli baba yace baba Bari a yi muku 
Othern abinci
Sadiyace tai maza tace 
A a Aysha zata tashi zamu shiga kitchen zamuyi duk abin da ya kamata 
Toh shike nan ma kajiko

Suna fita basu tsaya ko inaba Sai wurin gyaran kai
Shi kam Yusuf ido kawai ya wore yana kallon yadda ake ta gyara mai kai badon yana soba  
Dan shi komi yafi son yayiwa kanshi 
Gyaran akayi mai sosai 
Gashin nan Sai sheqi yakeyi dama gashi da yawa da sulbi tamkar valarabe 
Sajennan yayi luv a sufkarsa 
Gashin girarsa da suke kusan a hadewa
Suma sunyi ras sun qara qawata fuskar tashi
Lkci daya yayi rasa haibarsa ta fito gonin Sha ,awa
Daga nan suka wuce masallacin 

Aysha kam yau tana Cikin gata 
Girkinma 
Usman ne da a Sadiya sukayi 
Itako tana jikin Nennen ta 

Sai faman cin inabi takeyi tana ta zuba surutun ta da rakadinta
 daya bayan daya take ta tabbatar kowa 

Bayan sun gama girkinne 
Sadiya ta shigo itama suka zauna sukaci gaba da hirarsu 

Usman Kuma ya dage Wai zai hada musu kunnun aya
Yanata kiciniyar tace marka den ayar ne 
Su 
Yusuf suka shigo 
Bayan sunyi sallan insha
Cikin mmk Yusuf ya kalleshi a gyetsine yace toh Usman abin naka Kuma har ka kai nanne
Kana namiji ka wani zage Wai girji kakeyi 
   Dry ya danyi yace kai hamm Yusuf nifa ba girki nakeyi ba kunun aya nake hada mana

Kai da Allah tafi can kai dai dabi,ar  mata duk ka iya ya fada tare da zama kusa da Baba belloN

Sadiya CE tace yoh to ba dole muyi girkiba tunda matar gidan bata 
Ma San ta yadda zatayi wani abinba 
Dan gani NAYI gas dinkun nan ko sau daya tema ba ayi Amfani da shiba

Baki ya tabe Cikin gyatsina fuska yace 
Wannan me taiya in banda kuka da ihu 
Dan tsabar iskanci 
Girkinma Wai bazata yiba sai dai zakiya ke aiko mata
Baki ta Dan tura Cikin fakaice idansu ta watsa mai hara da murguda mai baki😏

Ido ya Dan zaro mata Cikin tsawa yace 
ke waye kikeyiwa hararaπŸ™„
Oho tace mai ai ni ba da kai nakeba ehe😏
Ya gane sarai yasan shi tayiwa hakan 
Shiyasa Cikin 
Dabara ya miqe 
Gamida juyowa ya kalleta 
Yace zo ki dauko 
Madara ki kawo wa baba
 baki ta tura 
Cikin shigoba tace 
Toh 
Ba ga Yaya Usman ba ya dauko mana ..

Tab lallaima yarinya kin rainani toh Dan nazo gidanku Sai aka cemiki ni Dan aikenku ne
Cewar Usman kema ya fada yana gyara koncinyarsa kan 2 str 
Nenne CE tace ke Aysha ai wannan aikin kine mu kam baqin ne ai 
Tashi ki dauko

Toh tace gamida miqewa ta nufi kitchen
Tana tafiya tana leqa fuskar Yusuf din 
Dan tasan dai tayi mai abin da ya tsana shiyasa da sauri sauri ta dauko madarar 
Tana uhm gwara nayi sauri 
 ( ta Lamido kallube do wara tawa am hado)
Kar sarki mugayen Nana yazo ya sameni anan

juyowa tayi da sauqi Dan fita kitchen fin
Gim taji ta fada jikin mutum har saida robar ta  fadi
Da sauri ta daqo 
Ido ta zaro Cikin tsoro murya Na Dan rawa tace ....

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI.page 
8⃣4⃣to8⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Idanshi ya qara budewa 
A take yaji  yarrr gaba daya gashin jikinsa Na tashi
Kanshi ya kawar da sauri 

Ita Kuma tsayuwa tayi jingine da qofar
 
Phone dinshi ya jawo 
Yana Dan daddan nawa Amman Sam hankalisa baya jikin shi
Tsawon wani lkci bai Kuma kallontaba bai Kuma yi mata mgn ba
Itako tana tsaye a haka har bacci ya fara fizgarta
Sai tayi
Yuu kamar zata fadi Sai ta Kuma miqewa 
Shiko 
Yusuf bai qaunar ya sake daqo idanshi ya qara ganin abinda
Zai zame mai fitina ya hanashi bacci
Kai ya mayar jikin 
Kujerar gami da lumshe idanshi
Tsaki yaja
Tare da miqewa ya nufi daki 
Koncita 
Yake sonyi.
Amman ya kasa samun nitsuwa
Tuni ya Dan
Fara tsotsan 
Lips dinshi
Yana Dan tsurawa garu ido

Itako Aysha yana tashi ta dawo kan.3 str tai konci yarta

A haka tai baccin ta 
Cikin konciyar hankali

Shi kam Yusuf acewarsa yayi baqin gani garin gane ganensa ya tado da azabebbiyar Sha,awarsa gashi 
Tbs dinshi sun qare 
Haka ya kwana Cikin 
Matsi


Tun daga ranar Aysha a parlon shi take shi kuma yana cikin dakinshi 
In gari ya waye ko zasu Dan zauna a parlon Aysha ayi ta Dan hira duk da ma shi Sai ido kawai yake binsu dashi ita kuwa harara ke 
Hada su
A haka har sukayi 
Kwana 8 

Yau jumma 
Dabi,ar Yusuf tun da safe ya shirya Dan tafi masallacin da wuri
Yasa Usman ma ya shirya 
Dan shi kam baba tun da yaje sallan asuba bai dawo ba yana can

8:00 Am
Yusuf ya fito cikin shigar larabawan
Yayi ras dashi gonin 
Sha,awa ga yar qibarsa ta fara 
Dawowa Dan yanxu yana Dan samun konciyar hankali
Dan yanxu Aysha bata ife ifentan nan Kuma ko zatayima shi baruwanshi sannan yana samun kula ta gefen abinci ga baba da yake ta yawan shige mai Dan debe mai kewar Dan uwan shi

Fuskarsa cike. Da haiba 
Yayi luu da idan nushi Cikin shafa sajenshi 
Ya kalli Usman yace kai tashifa mu tafi lkci Na tafiya

Sadiya dake gefe ta kalleshi a fakaice tace
Ha Yusuf
Toh batun zuwa 
Hilton dinfa 
Kadai San ban gama sayeyya taba 
Kuma gashi gobe zamu wuce 
Makka
Gashi duk mun shirya kai muke jira

Kai ya jinjina Cikin gyatsina fuska yace
Haba dai Anuty ni gsky kin San ban fiye son yaeon nanba Kuma ma haka kawai Sa kuyita duruwa Cikin garadai Wai zakuyi tsaraba
Toh 
Yusuf ai dolece sayan wani abin 
Kai ya juya yace toh gsky yau dai frayed ne
Kuma ni banson  banje masallacin da wuriba
Toh kaje mana in ka dawo Sai muje 
Da yafi kam ya fadi Cikin ransa kuwa cewa yyin in kin ganniba
Har zai fita 
Aysha tace wlh Anuty Sadiya inya tafi yanxu Sai dere.

Allah ko tace tare da zura hijabinta 
Tana toh wlh kawai ka tsaya mu tafi tare in yaso Sai mu dawo da wuri
Kai ya juyo Cikin watsa mata harara yana kada kai

Gaba daya su Anuty Sadiya kam an nitse Cikin Hilton
Sai debo koya suke kamar ba gobe 
Aysha kam qananan kaya tayi ta jida da dogayen riguna masu Shep
Ga su da taushi da sulbi

Shi kuwa Yusuf gefe dayaya koma ya zauna ma aikatan ciki da suka saba Sai hira suke tayi
Cikin larabci
Har zuwa Dan wani lkci
Ya kira Usman yace kcefa su fito Dan wlh xan tafi Na barsu

A gaggauce suka gama hada kayan 
Usman yayi gaba da wani itama Anuty Sadiya ta dibi wosu
Aysha  ko  bakos guda biyu 
Cike da kaya
ta dauko ruggume dasu a qirjinta tazo ta wuce ta gaban shi inda yake tsaye yana biyan kudin kayan nasu
Kanshi ya kawar Cikin jin hau shin sun bata mai lkci
Tana fita yana binta a baya
Su Usman kuwa tuni sun fita suna Cikin mota 

A hankali take tafiya kanta a qasa
Dai2 lkcin wani 
Bature ya fito Cikin motarsa
Da woni karensa qato mai jikin kura 
Karen yana 
Fitowa kai tsaye gun Aysha ya nufa
Ita Sam bata luraba 
Sai kawai ganin abin da take tsoro kamar mutuwarta tayi a gabanta
Cikin tsoro da razani da firgici
Ta watsa kayan dake hannuta
Ta cillara ihu mai ban tsoro idanta ta rumtse gamida ware hannuta
Duka biyu
Gaba daya jikin Sai bari yake 
Shi mai karen dry ma ta Mashi shi Karen Wai hakan gaisuwa ne ihun da takeyi Kuma shi a gunshi wasane
Gaba daya hankali mutane ya komo kanta ihun takeyi a firgice
Yusuf dake binta a baya da fari
Cewa yayi da kyau
Karen ya yayyagu sheki dai ba son yawoba
Sai kuma yaga gaba daya ta firgice ihu take da iya qarfin ta ta tsaya a wurin Kuma kamar wacce aka dasa 
A take ya tuna wata rana da irin haka ya faru
Ahmad har kamar zaiyi kuka saida ya kai qaran masu Karen 
Kamar a kunneshi yaji ana rada mai amanar Dan uwanka nefa
Cikin sauri ya tsinci kanshi da qarasawa
Gunta
 Qirjinshi ya manna a bayan ta
Tare da bude hanna yenshi ya zagayota dasu ya matseta a jikin shi
Itama jin mutum a jikinta yasa da sauri ta sauqe hanna yenta da ta bude
Ta daura kan nashi 
Ta qaqqameshi
Tanata goga jikinta a nashin
A hankali ya Dan sunkuyo 
Ya manna wuyanshi Cikin tsakanin nata wuyan da kafadarta
Gemunshi Na kan kafadarta
Bakinshi ya saka dai2 kunneta
Cikin rada rada da sanyin jiki
Yace
Ke da Allah kina Tara mana jama,a 
Ke baki iya addu,a bane Sai ihu
Kinitsu ko nace ki bude idanki 
Karene fa ba kuraba
A hankali ta bude idan
Kai ta sunkuyar Sai kuma ta Kuma qaqqameshi Dan ganin Karen Na shinshina qafarta
Qara matseta yayi a jikin shi gami da dan daga ta ya tsalla kar da ita daga gaban Karen
Yasa qafa ya ture Karen
Da sauri mai Karen ya matso yana bawa Yusuf din haquri
Ba tare da ya kalleshi ba yaceba komai
Aysha kam quluwa tayi sosai
Abu Na Neman kasheta Amman Wai shi cewa ma yakeyi ba komai
Baki ta tura Cikin zubda qollah😭 ta qarisa gun motar shiga tayi ta zauna tana ta kubbura baki
Usman kam dry
Yakeyi
Sosai harda riqe ciki
Yana ke zo zo kinga yadda kika rinqa zunduma ihu har kina watsa musu tattabarun su
Phone dinshi ya miqawa anty Sadiya yana Anuty ki gani duk motsin da tayi Na dauketa 
Dan inason inje in nunawa su Rabi,u kai nama fasa yau dinan zan tura musu ta
WhatsApp
Anuty Sadiya kam dry takeson  amman ta sani tanayi
Zata kama kuka shiyasa tayi shiru Sai murmushi
Kaway
  kyau sukayi sosai a pictures din 
Yadda sukayi abin tamkar masoya ga wani kyau da sukayi kamar larabawa
Bayansu ga tattabarun da sukayi musu rumfa
Yana isa  kuwa ya shiga mota ya ja suka tafi
A cikin mota ko Sai tsaki yake tayi
Yana faman danna mata harara

Suna isa gida
Usman ya kalleshi Cikin girmamawa yace Hamma Yusuf ai ba sai mun shigaba kawai mu juya mu tafi masallacin ko
Bai kulashiba Sai wani dogon tsaki da yaja 
Gami da fita
Kai tsaye dakinshi ya nufa
Yana shiga
Ya fara zare kayan jikinsa
Toilet ya shiga Cikin jin haushi yayi wonka tare da alwala ya fito ya sake wani sabon shirin
Kai ya rinqa jinjinawa a fili kuwa Sai Jan  tsaki yakeyi 
Yana fadin wannan yarinyar Sai kace mayya ga shegen naci da iya maqalewa a jikin mutane 
Munafuka fitinenniya bata San irin fitinar da take Sa  mutun a cikiba
Amman Bari zanyi mg ninta
A haka ya fito ya nufi masallacin shi da Usman
Sune basu dawoba Sai bayan insha
Suna dawowa suka samu suna ta hada kayansu
Ita kam Aysha Sai faman zubda qollah😭 take tana ayyah yanxu gobe i war haka bakwanan 
Ni kam ma Na gata kaina tunda aka kwasoni aka kawoni
Nan
Ayyan Nenne Dan Allah kice baba ya barmu mu tafi tare
Cikin lallashi Nenne tace toh ki tabbayi mijinki mana in dai ya barki to shike nan Sai mu tafi taren

Baki ta tura Cikin fushi tace
Wlh ni ni ban da wani mai hanani kawai dai bakwa son na koma ne
Toh bisu mana Dan Allah tashi ki tafi yanzuma 
Jeki kije kfi ruwa tafiya
Wato kinga zasu tafi zaki dawo da iskan cinki Na ife ifen nanko
Toh wlh ki kiyeni
Banza kawai sokuwa

Aiko haka ta faru Dan tun jiya taqi cin abinci sannan yau Kuma ta fara kuka
Haka ta kwana kuka da safe ma da kukan ta tashi
Taqi cin komai
Har
Zuwa yanxu da suke 
Gun da motocin su baba zasu debesu su tafi Cikin makka Kuma daga can zasu dawo 
Nageria
Sosai baba yayiwa Yusuf fada da nasiha kan ya riqe amanar Dan uwanshi  sannan yasan shi Aure ba wasaba 

Hakama Nenne tai tamai nasiha
Sadiya Kuma dama tunda sukazo take ta faman nusar da Ayshan 
  
9:30 Am 
Moticin suka gama shirin su
Su Nenne duk suka rinqa miqawa Aysha hannu suna musabaha ta Sai mun hadu Kuma
A hankali Sadiya ta rugumota Cikin sanyin jiki da rawar murya tace 
Aysha Sai wata rana fatan Allah ya hadamu kan alkhairi
Dan Allah Aysha am Ku daina yiwa Ahmad kuka
Kinji ko ?
 Lkci daya Kuma 
Kukan da take dannewa ne ya kufce mata
Itama Aysha Sai kukan takeyi 
Da gyara ta saketa suka shiga mota 
Gun Usman ta Kuma komawa
Fa dawa tayi jikin shi tana
Kuka tana ayyah ya Usman Sai kuma yaushe ne 
Kukan kunji dadi zaku koma Cikin danginku gatanku ni kuwa bani da kowa a nan Sai Allah na
Shima Usman sosai yaji kewar  qanwarshi abokiyar fadanshi Dan da yake kamar ita ke binshi shiyasa ta rai nashi
Cikin lallashi yace haba dai Aysha kina da kowa mana tunda ga Hamma Yusuf kiyi haquri wataran
Zakizo
A haka ya saketa ya shiga mota suka tafi suna daga musu hannu

Allah sarki Aysha a wurin ta tsuguna gami da sakin kuka
Cikin kewar yan uwanta
Shi kam Yusuf komawa yayi gefen yana kallonta Cikin jin hau shin kukan 
Yace 
ki tashi mu tafi ko kuwa na koro miki karnuka
Da sauri ta tashi Cikin tsoro ta shiga mota suka tafi 
Kafin su isa gida kuwa tayi bacci Sai ajiyar zuciya take sauqewa
Bayan yayi parking ne ya juyo ya zuba mata ido...

Gaisheku manyan matan Fasaha Writers
Halima Auwal gaisuwata mai tarin yawa a gareki😍😘


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI WASMITI page 8⃣6⃣to8⃣8⃣Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡



Ina alfahari daku iyayena Allah ya biyaku da mafificiyar sakayya😍😘


Ido ya tsura mata Cikin fidda numfashi a hankali hankali
Ko qefta idon ya kasa 
Kai ya dan Kuma juyawa Cikin sauqe qwayar idansa kan
Qirjinta rigace da wondo a jikinta sun matuqar amsarta Sai Dan hula da ta tattara gashin ta ta tura ciki
Sai yadin laffaya mai matuqar kyau ta yane jikinta a cikinsa 
Baccin da takeyi yasa ta Dan zame daga jingu nuwan da tayi  ta Dan konto ta kanshi hular kanta ta zame ta fada kan cinyarsa
Hannuta daya ta daura kan cinyarsa
Daya Kuma ta daura kan kafadarshi
Ta Dan motsa gamida Dan qara konciya a kanshi 
Motsin da tadanyin ne ya taimaka wa laffayar wurin worworewa ta bar jikinta
Shi kam Yusuf
Gaba daya ya jishi Cikin wani irin yanayi 
So yake ya dauke idanshi daga kan ta Amman ya kasa a hankali lips dinshi Na sama ya Dan rebe da Na qasan 
Harshe yasa ya Dan  lashi lips dinshi Na qasan
Da qarfi yayi wani irin ajiyar hrt
A lkcin da ta qara kontowa kan cinyarsa
Gaba daya yaji tsikar jikin shi ya mimmiqe qwayar idanunshi suka fara budewa da kyau
A karo Na for a rayuwarsa da ya tsurawa qirjin mace ido
Yadda kanta ya danyi kan cinyarsa Sai ya bawa qirjinta damar daqowa sama
A take yaji jikin shi ya fara kerma
Kai ya mayar jikin sit din yana fesa numfashi
A ranshi yake cewa
Toh me hakan me abin gani a jikin wannan rikitecci yar shi yanxu matsala larsa 1 yana tada ita ya tabbata da kuka zata tashi duk ta hanashi bacci 
Tsaki ya Dan ja gamida daqo kanshi Cikin samo mafita 
A hankali ya daqo hannuta Na kan qafadarshi ya hada da daya hannu da ya tafi Neman tsokana kusa da  hajia🍌
Ya Dan dago kanta ya hada ya Dan jingina ta da jikin sit din da take zaune
Fita yayi 
Ya za gaya gunta 
Kanshi ya zura Cikin motar gami da ruggumota Cikin jikin shi
Kamar yarinya
Da bayan shi ya koma ya rufe murfin motar
A haka ya isa qofar shiga part dinsu
Qara ruqqumota yayi 
Da hannu daya daya hannu Kuma ya bude qofar ya shiga da ita
Kan 3str ya nufa da ita Cikin sanda 
Ya kontar da ita gamida Dan tattato gashin ta ya mayar matashi baya
Duk yanayin abin ne Cikin gudun kar ta tashi 
Dagowa yayi
Cikin ajiyar hrt da
Cilla mata harara yana
Aikin banza 
Jifa gaba daya yadda aka hadani da matsala
Yarinya Sai kukan tsiya
Tsaki ya kuma ja gamida tabe baki ya juya ya 
Nufi 
Part dinshi
Kai tsaye 
Toilet ya shige ruwa ya watsa a jikin shi 
Yana fita ya sanya kayan baccin shi
Rigace da wondo wondon har qasa Sai rigar iya qugunsa
Daga samanta Kuma zip ne kalan fari da Dan ratsin
Yellow
A jikin shi
Turare ya feshe jikin shi dashi
Jikin window ya qarisa Cikin shaqar iskar da ta fara kadawa mai sanyi labulayen ya sassake gamida kashe wutan dakin
Kan gado ya nufa Cikin ajiyar hrt ya konta ya jawo blanket ya rufe kanshi 
A hankali ya rumtse idanshi a take photon fuskarta ta fadomai
Da sauri ya bude idanshi Dan 
Jin ihun da ta saki daga parlon 

Tsaki yaja gamida cewa sheke nan kuma mayya ta tashi ba zatayi baccin ba bazata barni nayiba
 Komawa yayi ya kontar da kanshi da nufin shareta
Sai kuma yaji Sai qara surutai 
Take qara ta saki da qarfi
Tana wayyo Allah Na kare wayyo ya Ahmad ka taimakeni
Sosai take surutan da qarfi
Kiran Ahmad da take ya tuni mai da amanarsa 
Shiyasa da sauri
Ya miqe Cikin 
Yanayin shike nan ai Na kade

A parlon konce take kan kujerar Sai faman riqe hannu kujerar take tana kuka tana qoqarin faduwa
Da sauri ya kamota Cikin fada fada yace 
Wlh ke sokuwace ke kullum baza kiyi addu,a ba in zaki Konta kizo kiyi ta yiwa mutane ihu a gari  
Ita kam batama San yanayi ba sai faman shigemai jiki takeyi
Tana qaqumoshi
Yana tureta tana qara maqaleshi Cikin tsoron mafarkin da takeyi Dan har yanxu ganin Karen yana binta takeyi
A fusace yasa hannushi ya rufe bakin nata
Jin haka ita Kuma tasa hannu bibbiyu ta tura Cikin rigarsa 
Yarrr yaji tsikar jikin shi gaba daya ta miqe
Idanshi ya rumtse da qarfi gamida 
Tallabota ya hadata da qirjinshi 
Dakinshi ya nufa da ita kai tsaye kan gado ya kontar da ita
Ya daqo da niyar janye jiki shi daga NATA tai wani irin ruqqumoshi
Da bude bakinta da qarfi ta sakemai qara Cikin kunneshi
Sosai yaji qaran ya ratsashi ta Kuma bude baki zata Kuma cillara wani qaran
Da sauri
Cikin rashin sanin halin da yake ciki ya manna bakinshi kan nata 
Harshenta da ta daqo zatayi kukan ya cabke a kidime
Hannushi ya Sa Cikin rawan jiki ya qara manna qirjinta da nashi 
Gaba daya yaji jijiyoyin jikin shi sun tsaya cak jinin shi ya tsinke bugun zuciyarshi ta tsananta harbawa a take zuciyarshi ta rinqa harbawa tana watsa saqonni a jikin shi zuwa qoqal warshi
Lkci daya jikinshi ya fara Bari kamar mai rawan sanyi
Lips dinshi suka fara qoqarin aikin su da suka saba Sai 
Wani irin sauti yake sauqewa hannushi bibbiyu yasa ya tallabo kanta ya qara mannawa da bakinsa Cikin wani irin salo da fitan hankali 
Ya rinqa tsotsar harshen ta
Gaba daya ya manta waye shi ya manta a wacce duniyar yake ya manta da waye yake rayuwa ya rasa tunanin shi baki daya
Sosai yake sarrafa bakinshi Cikin nata
Ita kuwa 
Tunda ya kame harsheta 
Ta fara dawowa Cikin hayyacinta
Hannuta tasa ta rinqa tutttureshi
Amman ina  Yusuf baima San tanayiba gaba daya ta tsorita dashi ba abinda yafi bata tsoronma irin yadda taji gaba daya jijinshi rawa yakeyi da garfi ta samu ta zaRo harsheta daga tsotsar da yake mata 
Da saurinshi yasa hannushi yana kamata yana qara matseta Cikin 
Kuka da tsoro ta rinqa tureshi
Tana Dan bugunshi 
Tare da cewa 
Bana so wlh bana so ka barni mugu kawai wayyo Ummi Na 

Shi kam Yusuf kai ya rinqa juyawa yana ta danna ajiyar zuciya gamida matsota jikin shi da sauri ya samu ya
Laso 
Pink slip dinta masu matuqar taushi tsotsar su yake yana ta susucewa
Ita kuwa Aysha dukunshi takeyi sosai
Tana mugu kawai azzalumi 
Jin haka ne ya Sa ya zare bakinshi daga Nata gami da matsota ya daura cinyarsa daya kan mazaunanta hannushi Kuma ya qara rufe bakinta dashi
Ba tare da yayi mgn ba tayi tayi ta motso ta kasa 
Sai zare ido takeyi
Tana sauqe numfashi
Shi kuwa da qarfi qarfi yake sauqe ajiyar hrt
A haka bacci mai nauyi ya kwasheta

Shi kam Yusuf rayuwa yayi a iya wannan lkcin Cikin azaba ba abin da yake buqatar irin ya samu mai debemar kewa ko zai samu ya kauda ruwan fitinar dake cinsa
A wani gefen xuciyar Sa Kuma haushin kanshi da kanshi yakeji  a wani banqaren Kuma kunya mai tsananin ya rufeshi
Cikin Jan tsaki ya zare jikinshi daga Nata
Gaba daya haushin kanshi yakeji
Toilet ya fada ya sakewa kanshi ruwan sanyi 
Wai ko zai samu hajia ta koma ta kama kanta 
Da qer ya samu ya fara nitsuwa 
Dole yayi wonkan sarki
Yana fita ya kimtsa 

3:25 Am ya fito 
Masallacin ya tafi Cikin 
Jin takaice da kanshi yakewa kanshi fada toh me kayi hakan Yusuf
Ya za,ayi ka kasa konturol din Sha,awarka
Me  ajikin yarinyar nan mitsss yaja dogon tsaki
Dai 2 lkcin da ya shiga Cikin masallacin
Nafila yayi raka 2 ya dauki qur,ani ya fara karatu
Koda yana Cikin karatun Sai abin yake tunowa 
Cikin takaici 
Ya rinqa addu,ar
 
Allah ka bani ikon kauda kaina kan wannan yarinyar  rabbi ka hanani jin kunya Allah ka sauqaqamin yawan buqatar da nake ciki
A haka yaita addu a har akazo akayi sallan asuba
Qur ani ya kuma dauka yaci gaba da karatu
Har zuwa 12:20 pm 
Har dai akazo akayi azahar
Yana son komawa gida bai San da wanne yanayi zai shigaba
Haka ya zauna har akayi LA asar
 sannan 
Ya kama hanyan gidan
Cikin murtuqe fuska wai shi karma taga qofa ta rai nashi

Lol 😝

Ita kuwa 
Tunda baccin ya dauke ta bata farka ba sai 6 dai dai
Da sauri ta miqe gamida fira daga kan gadon
Cikin mmk ta Kuma wore idanta ta zubawa dakin ido
A fili
 tace me ya kawo ni nan kuma
Nan take Kuma ta tuno su Nenne sun tafi
Ahankali ta sunkuyar ta kalli jikinta Riga dai da wondo sunanan Sai dai ba laffayan ba hula
A hankali ta fara tuno mafarkin da tayi Na karnuka Na binta
Kai takuma dagawa Cikin kallon dakin a fili tace toh kenan zuwana dakin nan Kuma ya akayishi ko dai abin da Na gani a mafarkin da gsk ne
Kai a a ta bawa kanta amsa  Hamma Yusuf dinne zai wani abin a a dama dai ya Ahmad ne
A haka dai ta bar abin a matsayin mafarkin
Tana idar da sallan asuban ta Dan Sa yar qaramar Riga Wanda iya ka cinta guiwa kalar read da hulanta sabida Dan yanayin zafin garin gashinta ta mayar ta baya 
Tana gamawa
Yunwa Kuma tace assalamu alaikum
Sosai takejin yuwar harda jiri jiri takeji
 Cikin ta kaici ta kira Sadiya amman Kuma layin bai shiga
Parlo ta dawo ta zauna bayan ta Duba Cikin kitchen din ba wani Abu deffefe

Zama tayi kan kujera tana riqe da jikinta hawayen Na bin fuskarta
A hankali take fadin wayyo Allah Na yunwa nakeji wayyo Ummi Na
Haka fa ta zauna har zuwa yanzun duk ta jeme
A haka ya shigo ya sameta tana ta kuka

Fuska ya qara hadewa😑gamida
Watsa mata harara
Ya ja tsaki ya wuce parlon shi
Ganin haka yasa takaici ya kuma cikata
Tashi tayi ta bishi  tana kuka
Da sauri ya juyo ya kalleta Cikin tsawa 
Yace me hakan zaki wani rinqa bina a baya kinata kuka
Me akayi miki
Qara matsoshi tayi Cikin
Yanayin ta Na shigo bar da ta sabayiwa Ahmad dasu Adam 
Tace yunwa nakeji
Ido ya Dan bude Cikin mmk
 yace toh yau kuma sabon salon iskanci ne 
Me kike nufi kenan 
Ni xan miki girkinne?
Ita dai Sai kuka takeyi tana qara matsoshi sabida jiri takeyi
Cikin kuka tace wlh yunwa nakeji  Hamma Yusuf yau kwana 3 banci abinci ba  
Tsaki yaja gamida shigewa Cikin dakin yana fadin Sai kuma akace kizo kiyi tamin kuka
Binshi tayi a baya duk inda yaje Sai ta matso gefenshi tana kuka
Tana dire dire 
Sosai ya hatsalo da qarfi ya juyo Cikin zafin nama
Ya matso dab da ita ido ya tsura mata gami da qara matsota........πŸ™ˆ

Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ceπŸ€™πŸ»_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* πŸ‘‰πŸ»1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaΙ—o se kuka takeyi,prince kasa...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part Γ‰—in nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai Γ†™amshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam