Hausa novels 2023

  • Home
  • Ciwon Idanuna
    • Internet
    • Market
    • Stock
  • Agola
    • Dvd
    • Games
    • Software
      • Office
  • Mijin Biza
    • Child Category 1
      • Sub Child Category 1
      • Sub Child Category 2
      • Sub Child Category 3
    • Child Category 2
    • Child Category 3
    • Child Category 4
  • Kwarata
  • Health
    • Childcare
    • Doctors
  • Inda Ranka

Monday, March 13, 2023

UMURNIN IYAYE Page 31 to 40

 March 13, 2023     UMURNIN IYAYE 1-END     No comments   

Suka gama gyara wajan suka dawo gida lokacin karfe bakwai yayi dayake idan suka je can aka gama bridal-shower acan zasu kwana se suyi slomba party washe gari sesu dawo tunda ya kama ran sati kenan za'ayi daurin aure

Bayan sun dawo Ameerah ta ciro kayan data sayo ma Ameenah na bridal-shower din ta bata 
Ihu kawai tayi ta rungumeta dan rigan ya hadu rigan is red gaban iya kneels dinta ne while bayan yana jan kasa hannun is armless

Tace just i imagine ta sake rungumeta bt wait na meye
Safieyarh tace na bridal-shower ne yau zamuyi
Amma shine baku gayan min bah

Ix jst a wedding gift fatye tace 
Tace Awwwwn thank you guyx this the best thing that happened to me tun ranan da aka fara bikin

Bayan sun gama shiryawa Hakeem ne ya kaisu tayi masifan kyau dan ita red yana masifan haskata

Suna isa gidan sukaji tashin waka dan har dj ya iso
Dayake sun bar ummitarh ne a gidan 
Waje yayi kyau ba'a magana ga frndx dinta wanda bata taba tunanin zata sake ganinsu bah duk sunxo se ihu takeyi 

Haka akayi aka gama anyi rawa ba wasa sannan anci snacks ayi kuma selfies
 wanda zasu tafi sun tafi while wanda zasu kwana duk an shiga daki se shirme akeyi


_Washe gari_
Daman da tayi sallan asuba bata hau kan gaso bah akan dadduman ta sake wantawa 
ae kuwa safieyarh da Ameerah suka tashi a hankali aka shiga toilet suka debu ruwa a bucket a hankali suka zo gunta suka kwara mata ruwan nan da tayi wani ihu dukka yan dakin seda suka tashi dan sun furgita Ummitarh da fatye kuwa waje sukayi a guje
Ta mike ta bisu da takalmi sunta mata dariya

Da sassafe Mami ta aiko akazo aka debe su suka koma gidan 

Misalin karfe 10 Adeel ne ke zaune kawai shi besan meke damunshi bah kawai yana zaune ya dafe kanshi wani ciwo yake mai
Daddy ne yayi knocking door dinshi ya mike ya bude mai ya shigo
Ya gaidashi ya amsa sannan ya mika mai kayan da yayi mai ordering ya amsa yamai godiya fuskanshi babu yabo ba fassala

Daddy ya lura da haka dan haka seya sama wuri kusa dashi ya zauna ya dafashi yace ya dai lafiya
Adeel yayi murmushin karfin hali yace lafiya Daddy

Idande akwai matsala ka gayan min 
Yace babu komai
Toh shikenan ya mike ya ringa sa mai Albarka sannan yace mai ya kamata ya shirya yanxin 

Yace toh ya mike shi kuma Daddy ya fita 

Ya kalla mirror dinshi dake manne a bango kawai seya daga hannun ya laushe mirror ji kake _tusss_ ya tarwatse  
Zuciyanshi wani tafasa yakeyi ya kasa gane dalili dan haka ya kunnan kira'a kawai yahau kan gado 
Ko minti goma ba'ayi ba ya dauke da bacci me dadi wanda ya dade beyi irinshi bah 
Hankali kwance be tashi ba se wurin 12 shima Mami taji shirun yayi yawa ne shiyasa ta bishi tana shiga ta tarar dashi yana kwance ta mugun jin tausayinshi taga yayi wani mugun rama 

Ta tada shi yana tashi ya mike ya zauna tace Adeel zan tambayeka wani abu kuma inason ka fadan min gaskiya 
Toh Mimi inajinki

Ka fadan min gaskiya idan bakason auren nan jifa yadda ka rame ka gayan min idan kanaso idan kuma bakaso a fasa duk ka gama lalacewa haka kawai
Yace Mami ba haka bane banda lafiyane jiya da zazzabi na kwana kuma kuda banson auren dole na yarda tunda biyayya zanyi maku kuma yanxin idan nace banso ae be kamata a fasa ba tunda an rigada an tara mutane is already too late

Mami tana kallonshi duk tausayinshi ya rufeshi yadda yake maganan nan bema karasa ba ta mike ta fita tana hawaye
Shi kuma kallonta kawai yayi 
Sannan ya kalla agogo ya mike ya shiga toilet dan yayi wanka


                       πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

Ameenah ce daga ita se towel ta fito daga wanka tasa Safieyarh a gaba tana rokanta dan taje ta amso mata cake dinta 

Ke you are disturbing me ina tunanin prince charming dina
Ameenah tace habah my cute little in-law dan Allah kije tki amso min mana zan amsan maki mota kije dashi

Am still not going meyasa ke bazaki bah and kinsan wani abu yau babu tym din wani celebrating birthday ki

Ji tayi kawai gabanta yayi wani mugun fadi meyasa kikace haka

Safieyarh ta mike zaune tace yau idan an gana daurin aure za'ayi yinin biki sannan ayi dinner ana gamawa kuma a kaiki gidanki sede idan keda mijinki zakiyi celebrating

Tace why not after all his my husband so Dan Allah kije ki amso min 
Haka ta ringa lallamata hadda guntun hawayenta sannan ta yarda tace zata 
Ameenah ta ruki Auntie Aysha ta ara mata key din motanta 
Tace amma fa kuyi sauri dan daddy Meemah yana hanyan banson yaga ana min yawo da mota

Ta amsa key din sannan ta shirya ta fita tana zuwa gun motan seta hango Hakeem ae se jikinta ya fara rawa tana kukarin sa key din amma ta kasa 

Shi kuma daya ganta seya tsaya yana kallonta a zuciyanshi kuma cewa yakeyi Allah ka bani daman gayan mata feelings dina ko yayane

Tayi tayi tasa key din ta kasa seya karaso yace may i help 
Ko kallonshi batayi bah tace No thanks 
Seya kai hannunshi gun key din yana son ya amsa key din seya shafa mata hannun by mistake

A tare suka cire hannun da sauri dan se yayi kaman sun taba abu me shocking
Ya durkusa ya dauko key din ya bude motan sannan yaja kofan motan yace mata bismillah 

Ta kasa ko motsawa ne jinta se rawa yakeyi daya gane hakan seya ja hannunta yakaita dayan sit din ya bude mata ta shiga ba musu 
Seya zagaya ya shiga ya tada motan suka fita daga layin yace ina zaki 

Ji tayi kawai hawaye ya fara zubu mata babu dalili muryanta na rawa tace _lawiza cake store_
Ya juyo da sauri ya kalleta yaga tana hawaye seya yi packing ya kalleta
 yace _dan Allah ki dena kuka am so sorry for ignoring you wlh i have my reasons i didnt do it to hurt you_ a hankali yake magana

Tace ban damo da rayuwanka bah Auntie Aysha tace nayi sauri so plx take me to _lawiza cake store_ or get out so dat i can drive myself ita bata ma san sanda ta fada haka bah

Hakeem yace safieyarh i really am so sryyy wlh i missed you so mch-

Why do you keep saying you are sryy w- 
Bata karasa bah yayi sauri ya kasteta da cewa
_Because i love you_

Tayi sauri ta dago idonta ta kalleshi
Shi kuma yayi shiru can seya cigaba 
_Yes i luv you ban taba sanin ina sonki ba se ranan da naga kina chatting da saurayinki jamal i have never knew i had feelings for se a ranan a ranan ne naji wani abu da ban taba jinshi bah you are d first girl i have ever falling in luv with_ kafin ya karasa maganan da yakeyi tayi sauri ta bude kofan motan seta shiga titi
A guje ya fito ya bi bayanta yana kiran sunanta
 kawai seta tara keke napep ta shige kafin ya karaso tace ma me napep din dan Allah malam tafi ba musu ya tada napep din suka fara tafiya 
 tana ta kuka a cikin napep din batasan dalilin dayasa ta fita daga miotan bah kuma itama tasan tanada feelings akanshi 

Da sauri ya kuma cikin motan ya fara binso suna isa gida yaga ta fito daga napep din tayi cikin gida a guje
Shima ya fito da sauri amma seda ya tsaya ya biya mutumin kudinshi ko changin be tsaya amsa ba ya bi bayanta

Tana shiga ta tarar dasu Ameenah suna zaune a parlo suna hira a guje ta shige dakin tasa key dan tasan yana binta 
Da sauri suma suka tashi suka bi bayanta dan sunga tana kuka 
Ameenah tace Safieyarh meyafaru bude kofan ki gayan min kinji se kawai sukaga Hakeem shima ya shigo yace ina safieyarh

Ameerah tace wai meya faru ne 
Tana ina plz 
Tana cikin daki meya faru da ita 
Seda yayi ajiyan zuciya sannan ya fadan masu abunda ya faru 
Fatye ta tuntsure da dariya duk suka ringa masu dariya 
Abun ya kular dashi yace toh me haka kun tambayeni abu na gayan maku kuma kuna min dariya mtsewwwww seya fita 
Haka suka ringa dariya

Ita kuwa safieeyarh phone dinta ta dauka tayi dialing number Adeel seta shiga closet din dakin

Ta gefan Adeel kowa ya fito daga wanka yasa tv a gaba kawai yana kalla amma a kashe tv yake kawai tunanin duniya yake se phone dinshi tayi ringing beyi niyan dauka bah 

Seda ya kusan katewa sannan ya dauka wayan yana ganin _baby sis_ seya daga 
Yace baby- be karasa ba yajita tana kuka
A rude yace meyafaru 

Tace yaya Adeel 
Na'am meya faru 
Yaya Hakeem ne seta kara rushewa da kuka

Yace baby sis kiyi hakuri gayan min abunda ya faru
Yaya Hakeem ne wai yana sona 
Kawai seya fashe da dariya, dariyan daya dade beyi irinta bah
Seta kara karfin kukan 

Yace yahakuri ki dena kuka gayan min abunda yace maki 
haka ta kwashe duk abunda ya faru ta gayan

Yace toh ke do you have feelings for him 
Tayi shiru batayi magana bah
Yace trust me and tell me
A hankali tace _probably_

Yayi murmuahi yace toh meyasa kika fita daga motan
Ta sake wani kukan tace i don't know

Toh ya isa haka haka ya ringa kwantar mata da hankali har tayi shiru ta dena kuka sannan ta kashe wayan yana mata dariya ita kuma tana kashe call din ta fito daga dakin


Ita kuma Ameenah tayita rokan ummitarh ta amso mata cake din ta mike taje ta amso mata

data dawo sukaga cake din ya hadu ba'a magana


                          πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[20:48, 2/4/2017] Tyetyelorh-❣: Adeel ne a closet dinshi yasa kayan da daddy ya kawo mashi farar shadda ne yana wani sheki yana cikin combing gashinshi Mommy ta shigo da turare a hannuta ta kalleshi tace ango kasha amshi yayi mata murmushi kawai 
Ta dauka holanshi tasa mai yayi masifan kyau fararen kayan nan ya haskashi yasa black shoes mommy ta fesa mai turaren se wani kyali yakeyi 
Can se Zaid da fai'z suka shigo dakin suka durkusa suka gaida Mommy ta amsa da fara'a sosai sannan ta fita 
Suka shiga mai tsiya ango kasha amshi kaga kyan da kayi kowa 

Phone dinshi yayi ringing yana dubawa Daddy ne da sauri ya daga yace mai su fito su tun dazin suna gun daurin auren dayake a _sultan bello_ za'a dauka 
Yace toh gamunan

Suka fito dukkansu suka shiga wata farar _ford_ fai'z ne ke driving shi kuma Zaid yana dayan sit din dan haka Adeel ne kadai a baya suka kama hanya

Hakeem kowa da kyar Mami ta lallameshi yaje gun daurin auren dan ya gayan mata duk abunda ya faru
Ta ringa kwantar mai da hankali sannan ya shirya cikin blue shadda ta haskashi sosai shida Ahmed suka tafi gun daurin auren


πŸ“Έ
_ TYETYELORH_
[19:16, 2/10/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

_WRITTEN BY:_
                          _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                     _AMEENATOU_


                           πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

9⃣5⃣ ↗ 1⃣0⃣0⃣

Suna zuwa gun masallacin motoci ne dayawa hakan ya tabbatar masu da cewa an kusan farawa dan haka suka sama gu a ciki sukayi packing 
Fa'iz na gama packing sega Abbah yazo da sauri yace yawwa kozo muje jiranku akeyi

Haka suka fito daga cikin motan nan ango yasha shadda se wani tafiyan kasaita yakeyi se kirari ake mai 
Suna shiga aka gabatar da waliyan kowa sannan aka daura auren *ADEEL MUSA DA AMEENAH SIRAJ*

Akan sadaki dubu dari da hamsin lakadan ba ajalan ba
Aka ringa gaisawa dashi ana dauka hotona se ganin frnds dinshi yakeyi hadda wanda sukayi primary school se huging juna aketa faman yi
Hakeem yazo suka gaisa dashi 
Adeel yayi mai murmushi
Yace yanxin akwai auren sister na akanka take care of her if not am gonna kick your ass 
Sukayi dariya gaba dayansu

Adeel yayi murmushi yace and you take good care of safieyarh too ka kula da ita sosai cux she belongs to you
Ya shafa gashin kanshi sannan sukayi huging juna kowa ya kama gabanshi 
Haka aka watse daga gun daurin auren aka wuce hotel dan acan za'ayi walima

Anyi walima lafiya anci ansha sannan an dauka hotuna kala kala

Ana daura aure Hakeem ya dauka phone dinshi ya kira Ameenah
Ita kuma ta gama shiryawa kenan da atanfan da Mami ta aeko mata dashi tasha dauri tana zaune da phone dinta a hannu
Kawai seta ga call din Hakeem ya shigo da zumudi ta gada 
"Happy birthday baby sis"
Awwwn thanks bro 

Kinsan wani abu
Tace aa 

"Toh yanxin nan aka daura auren"
Kawai saken wayan tayi seya tarwatsa se kawai ta fashe da wani kuka 

Su Ameerah dake zaune can nesa da ita a guje suka taso dan sunga tana waya
"Meyafaru? Waye rasu?"
Ko kulasu batayi ba ta cigaba da rera kukanta seda tayi me isarta sannan taja hancinta tace"yanxin yaya Hakeem ya kirani wai an daura aure"

Seta sake sakin wani kuka
Duk suka kalleta wani haushi ya kamasu gabadaya kowa ya mike ya bar wurin
Ummitarh ce kawai ta tsaya tata bata baki harde ta kwantar da hankalinta 

Shi kowa Hakeem da yaji call din yayi ending sharewa yayi kawai taresa murmushin mugunta yace birthday gift dinki kenan dan yasan se tayi kuka

Yan daurin aure da sukazo kowa ya kama gabanshi akan se anjima idan sunxo dinner haka aka watse daga ango se abokanshi guda biyu suka rage

_3 hours later_
Sannan an dade da fara yinin biki duk suna zaune dan an kirasu sunje cikin gidan an danyi rawan shantu se suka dawo gidan da suke zama 
Can sega Auntie Aysha ta shigo duk suka gaidata dan yau kwata kwata bata zauna ba tanacan tana dawainiya da mijinta 

"Ameenah kizo inji Abbah"
Ji tayi kawai gabanta yayi wani mummunan fadi jiki a sanyaye ta mike ta dauka veil dinta tabi bayan Auntie

Suna zuwa parlon Abbah suka shiga dan ba'a bar baki sun shiga bah
Da sallama ta shiga ta lulluba fuskanta da veil din kanta a kasa ta shiga 
Ita kuma Auntie seta juya
Abbah ne da Daddy kawai a cikin parlo
Ta shiga ta durkusa ta gaidasu amma bata bari sun hada ido bah

Abbah ne ya fara magana 
"Mamana mun kiraki nan ne dan muyi maki nasiha akan aure, aure de ba abun wasa bane ki daraja mijinki ki mai biyayya yi nayi bari na bari dan Aljannaki tana karkashin kafanshi kuma inason kiyi koyi da Mamin ku banson a kawo kara banaso" 
Haka ya ringa mata wa'azi me ratsa jiki se hawaye takeyi kanta a kasa yana gamawa daddy shima ya amsa haka suka ringa bata shawara daga karshe Abbah yace ungo

Ya mika mata wani abu se a lokacin ta dago da jajayen idonta ta amsa data kalla abun seta kara ware idonta ta tabbatar da abunda idonta ya gane mata

Se tayi ihu ta fada jikin Abbah tana murna 
Drivers linces dinta ne yayi mata 
"OMG thank you so mch"
Se murna takeyi
Duk suna mata dariya Abbah yace"amma kinsan a gaban sirikinki kike koh"
Se a lokacin itama ta tuna a hankali ta zame ta kuma ta zauna tana murmushin jin dadi

Daddy yace ya haka yarinya tana jin dadinta ka barata mana yace toh nima ga nawa birthday\wedding gift a hankali ta dago se taga key din mota kawai seta kwabe veil dindata lullube fuskanta dashi 
Ta rungume Daddy tana ihu tace "this d bst birthday ever"

Abbah ya fara salati yana tafa hannunshi biyu yana mamaki
Yace Allah ya kawo mu zamani 
Daddy yayi murmushi yace bamusan shishigi fah yata tashi muje kiga motan har gida na kawo maki
ae a guje ta mike ta fita ta barsu a baya tanata faman ihu ta daga keys din a hannun se tsalle take


Toh daman Abbah da Daddy sun kira Adeel yazo gidan suna fadan mai ya mike be bata lokaci bah ya shirya ya tafi toh daya shigo gidan ne dayake Auntie da Mami suna bakin parlo Abbah da mutane toh seya tsaya yana gaidasu Mami ta ringa sa mai albarka 

Yana mikewa ya kama hanyan shiga parlo kenan seya ji ihu ya tabbata Ameenah ce dan ya gane muryanta seya matsa gefe yana jiranta ta fito 
ae kowa dukda matsawan da yayi itama ta kwanan dayake zatabi garin tsalle se kafanta ya lankwashe tayi ihu zata fadi 
Shi kuma dayaga haka seya nade hannunshi gu daya yana murmushin mugunta dan jiranta ta fadi se ya tuna su Mami suna bayanshi dan haka se yayi sauri ya tarota seta fado a kafadanshi idonta a damke tana ihu dan wani zafi kafan keyi 

Ta bude idon a hankali se suka hada ido tayi sauri ta kawar da kanta gefe ta kwace kanta se ta sake wani ihu ya sake tarota dan kafan kaman tayi targade ne dan wani azaba yake mata

Abbah ne suka fito da sauri suka karaso gunta suma tambayan meyafaru su Mami ma sukazo 
Mami tace wai mutum yana girma amma besan yana girma ba ae ga irinta nan 

Auntie kowa cewa tayi wai ba fada aka mata bah amma ta fito a guje kaman mahaukaciya koh dan kukan nan ma babu ae ko bazakiyi kuka ba kamata yayi keyi kaman kinayi kaman inda nayi 

Kowa ya juyo ya kalleta hadda me ciwo se tayi sauri ta rike baki 

Mami ta kalleta tace kaman yadda kikayi da mamaki 
Daman karya kikeyi ranan mama ta karasa bacci dan inda taga kina kuka 
Ta dake tace wlh kukan yaki zuwane a lokacin 

Ameenah seta fashe da kuka dan kafan wani radadi yake mata kaman ana shafa mata wuta

Daddy ne yace zaunar da ita kaja mata babu ko musu ya sama dan karaman kujera kusa da su ya zaunar da ita
Yana rike kafan seta sake sakin wani ihu yayi sauri ya saketa 

Mami tace me dalilin wai tun farko kika fito kina ihu
Ta daga keys din tace Mami daddy ne ya sayan min a brand new car muryanta yana rawa kuma Abbah yayi min drivers-
Bata karasa ba ta sake sakin wani ihu saboda Adeel daya ja mata kafan yayi wani wawan murmushi 

Ta kalleshi seta dakan mai kafada da hannu tace mugu kawai
Ya mike yace you are wlcm

A lokacin ne ya gaida su Abbah sannan kai a kasa yace gani.
Abbah yace yawwa tashi mu shiga daga ciki 
Haka ya kike yabi bayansu 

Ameenah kowa harara ta aika masu amma se taji kafan yayi daidai amma dukda hakan akwai dan zafi kadan ta mike ta wuce gun motan tana dingeshi Auntie tabi bayanta Mami kowa juyawa tayi ta kuma ciki


                            πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[20:30, 2/10/2017] Tyetyelorh-❣: Tana zuwa tsakar gida ae kowa seta hango motam an lullubeshi da sauri ta karasa ta janye rigan tayi wani ihu saboda kalan motan da ta gani 
"OMG my best colour"

Motan red ne wurin glass ne da tires kawai black koma RANG ROVER 2015 
Tayi huging dinshi tana murna itama Auntie ta tayata shirme ae hadda pics suka ringa yi da sauri ta fita ta shiga gidan da suke zama ta shiga a guje 
Suka tambayeta meya faru tace Daddy ya sayan mata mota a guje suma suka mike safieyarh tana gaba sana shiga a tare suka sake ihu 
Ta kira Hakeem shima kaman mace seda yayi ihu
Ameenah dan murna hadda hawaye takeyi

                        ****

Adeel kowa sashi a gaba akayi anata mashi wa'azi Daddy yace yarinyan nan amana ce a wurinka na baka amana banson koh ihu kayi mata abunda yasa bamu kiraku tare ba saboda banson taji na hanaka mata ihu ita koma tayita rashin ji dan nasan halinta sannan koma banson ka bata mata rai banso kasata kuka dan wlh idan kasata kuka ban yafe bah
Da sauri Adeel ya dago da mamaki

Abbah kuma rike baki yayi yace A'uzubillah Alhaji be kamata kace haka bah
Barni kawai haka ya ringa mai fada sannan daga baya suka sallameshi jiki a sanyaye ya mike ya fita
A zuciyanshi kowa mamaki yakeyi yace yanxin akan wannan yarinyan se Daddy yace be yafe minbah hakade ya ringa magan zuci harya bar gidan


_Da misalin karfe 8_

Anata shirye shiryen dinner frndx din amarya ansa kayan nan da Mami ta sayo masu while Amarya ansha wani fitted gown ya fito da shape dinta sosai tayi kyau ba'a magana

Zaid ne ya kira Ameerah a phone yace mata gasu nan a waje da ango tace toh
Shi seda ya samo number ta dan yarinyan akwai natsuwa tana burgeshi

Gabadayansu suka fito ta raka Ameenah gun Motan ta shiga sannan ta juya itama ta shiga motan Ahmed suka kama hanya dukkansu

A cikin motan amarya da ango kuwa se fada akeyi shi kuwa zaid se dariya yake masu
 
Ana isa ba'a wani dade bah suka shiga aka fara program se 10 aka gama kowa ya dawo gida suna shiga gida akan gado suka baje 

Daya baya ta mike ta shiga ta sake wanka sannan ta fito tasa brithday dress dinta yayi mata kyau sosai a jiki ta dauko black lipstick aka shafa akayi linging ido da black eye pencil ta koma kaman vampire ta dauko camera su sunata kallon ikon Allah ne kawai 
Ta kallesu tace bazaku shirya ba muyi hotona 
Haka dan dole suka shirya suma ta dauko cake din aka ringa daukan hotona anata shirme ta dauko kwalban _Capel_ guda biyu a frige Non alcholic suka cire karfen ji kake puss y bude suka ringa ihu cikin daren nan aka sa waka se video akeyi ana posting aka ci cake kaman hauka daga bayade duk suka gaji aka baje akan gado bacciya daukesu lokacin 11 da yan kai ko changa kaya basuyi bah


Adeel shima yayi shirin kwanciya se kawai wayanshi yayi ringing yana dubawa yaga Daddy dan haka da sauri ya daga yace mai yazo yanxin nan ya dauka matanshi su tafi
Da mamaki yace Daddy yanxin fa 11 
Kade zo muna gidansu za'a san yadda za'ayi 
Rai a bace yace toh sannan ya mike ya shirya cikin blue sadda ya feshe jikinshi da turare sannan ya dauka akwatunshi ya dauka keys dinshi ya fita yanata kunkuni shi daya
Ya kulle dakinshi tare da dauka abun amfanin shi 

Su koma can sun baje Ameenah harta fara bacci se sukaji ana knockin kofansu a tsorace dukkansu suka mike sukace waye babu amsa harsau uku amma ba'a amsa bah 

Sukayi sauri suka tada Ameenah a tsorace itama ta mike fatye ta sake tambayan waye amma shiru dan haka itada safieyarh se suka fashe da kuka sukace yan fashi ne anzo sace amarya

Ae nan da nan Amarya ta fara jin futsari cikinta seya kada 
Ameerah ce da Ummitarh masu dauriya a cikinsu suka dauko kwalban _Capel_ dinda suka sha su biyu sukayi gun kofan Ameerah ta bude key din a hakali ta jawo kofan se sukayi ihu a tare saukayi waje a tare 
Hakeem shima seya yayi ihun yayi baya 
Ameerah ta ajiye kwalban tace daman kaine kaki magana wlh yau da kanka ya rushe 
Ya kallesu yace lafiyanaku wannan kwalliyan fa 

Ya kalla Ameenah kaman mayya duk a tsorace take ya kwashe da dariya yace toh Abbah, Mami,Daddy da Mommy duk sun kiranki sunce ki shirya yanxin zaki tafi 

A guje tayi toilet tayi fitsri tukun ta sama natsuwa tace ina zani yace gidan mijinki mana
Dukkansu saka kalla juna ta fashe da kuka tace ba inda zani wlh 

Hakeem ya juya dan ya gayan masu sakonta su sukama sukayi kanata suna bakata hakuri akan ta tashi ta tafi taki 
Kawai se sukaga su Abbah sun shigo 

Abbah yace maman tashi kinji 
Ta sake sakin wani kukan tace Abbah da daddaren nan baka tsoran yan fashi su tare mu 
Mami tazo kusa da ita taja hannunta suka shiga daki tace
"Ameenah dan Allah kibi UMARNIN IYAYENKI ki shirya ku tafi da mijinki"

Mami a cikin daren nan zamu kama hanyan Abuja

Aa yanxin hotel zaku kama a garin nan da sassafe kawai seku tafi 
Ta ringa bata hakuri harta yarda karamin awati Mami ta sama ta deban mata kayanta a ciki dan duka sauran kayan nata suna can Abujan sannan itama tana kuka ta dauko wayanta da tab dinda Auntie ta bata na birthday da kuma laptop dinta da chargers din tasa a cikn wani katon handbag dinta 
Mami ta bata wan katon veil ta yafa tace base ta cire wannan kayan jikinta bah sannan tana rike da hannunta suka fito se kuka takeyi

Frndx dinta ma kuka sukeyi suma cus abun yaxo masu unexpected
Suna fitowa Adeel shima ya iso dan haka aka sa kayanta a trunk din motan sannan handbag dinta a sit din baya hannunta na rike dana Mami 
Ta bude mata motan amma taki shiga haka ta rungume Mami yana wani kuka abun tausayi taki sakinta 

Mami me kayaran xuciya nan da nan hawaye ya cika a idonta se tayi sauri ta kwace jikinta ta koma gida hawaye na zuba a idonta 
Ameenah ta tafi a guje zata bita Hakeem yayi sauri ya rikota ta rungumeshi tana kuka abun tausayi ya gayan mata waji abu a kunne seya ja hannunta ya sata a cikin motan 
Dukka gun kallonta suke abun tausayi Abbah gaba daya ya gama jin tausayinta ji yake kaman ya komar da ita 

Hakeem shima gidan ya koma dakinshi ya tafi streaght ya kwanta kawai

Tana cikin mota frndz dinta se daga mata hannu sukeyi suna kuka
Adeel ya shiga motan suka tafi kowa yana daga masu hannun

Daman Abbah ya gayan mai su kama hotel ne gobe da sassafe se su tafi Abujan dan haka seya taho da kayanshi a akwati dukda beso 

Ya kalleta kanta a kasa se kuka takeyi se yaji tausayinta



[truncated by WhatsApp]
[19:11, 2/15/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

_WRITTEN BY:_
                      _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                     _AMEENATOU_


                            πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

1⃣0⃣0⃣ ↗ 1⃣0⃣5⃣

Ta cigaba da kukanta ita abunda ke sata kuka shine wai kaman ba yar gata bah za'a kaita gidan mijinta babu kowa daga ita se shi
Seta sake fashewa da kuka
Shi kuma Adeel ta gefe yake kallonta babu daman yayi mata magana

A haka har suka isa Hotel din ya shiga yayi packing ya fita shi kadai ya shiga ciki dan yayi masu booking daki guda biyu ya barta ita daya a cikin motan
Yana shiga gun receptionist suka gaisa sannan yayi mata magana yanason daki biyu

"Am so srry sir but daki daya kawai ya rage babu kowa"
Ya dafe kanshi sannan ya kalla agogan hannunshi yaga 12 hartayi babu yadda ya iya dan haka ya biya kudin ya amsa key din sannan ya fita

Yana zuwa gun motan trunk din ya bude ya ciro kayansu ya kalleta ta waje har yanxin kanta a kasa tana kuka dan haka seya je ya ajeye kayan nasu a dakin ya dawo ya bude sit dinda take still bata dago bah dan haka seya kama hannunta a hankali a lokacin ne ta dago ta kalleshi 

Be kalla fuskanta bah ya jawo hannun nata ya fito da ita daga motan haka ta fito ba musu
Yana fito da ita ya kulle motan kana suka shiga ciki hannunshi yana rike da nata.

Su safieyarh kowa sun kasa kwantawa se kuka sukeyi daga bayade Ameerah ta dauka phone dinta ta kira number Auntie Aysha dan tasan ita kadai ce zata magance masu wannan abun
Auntie Ayshevtayi nisa a bacci tana makale da mijinta kaman mafarki se taji phone dinta yana ringing ta bude ido taga yana hanske akan side drawer dan haka seta dauka taga Ameerah

Se gabanta ya fadi Allah sa lafiya tace sannan ta daga"Hello"

Cikin kuka tace "Hello Auntie kinsan meyafaru"
Subhanallah meyafaru meyasa kike kuka
Auntie wai a cikin daren nan se Abbah suka sa Ameenah da Adeel a gaba wai se sun tafi

Ta mike zaune tace yanxin suna ina sun tafi Abujan ne a cikin daren nan
Aa tun dazin suks tafi sunce wai dole se sun kama hotel a kaduna sannan da sassafe su kama hanyan Abujan ta gama tana kuka

Ya isa haka ae kinsan abunda baze taba yuwuwa kenan bah yanxin zan kira number Adeel zan gayan mai karsu tafi da wuri da safe duk zamu tafi hotel din yadda aka saba yima Amarya haka zamuyi ma Ameenah idan a cikinku akwai ne number daya daga cikin abokanshi ku kirasu tare zamu tafi dasu kai amarya kana ku gayan ma Hakeem gobe da safe karfe 8am

A lokacin ne Ameerah ta saukar da wani wawan ajiyan zuciya sannan tace toh shikenan ni inada number zaid zan kirashi da safen
Yawwa toh yanxin ku kwantar da hankalinku kuma karku gayan ma su Mami goben kawai kuyi masu sallama akan zaku tafi gida

To Auntie mungode kana sukayi sallama ta kashe wayan
Ta bama su safieyarh labarin abunda zasuyi a haka duk hankalinsu ya kwanta sannan kowa ya samu ya kwanta

Adeel kowa suna shiga dakin bakin gado ya nuna mata ta zauna har yanxin bata dago bah se wayanshi ya fara ringing yana dubawa yaga Auntie Aysha
Da mamaki ya daga yayi sallama kana ya gaidata

Bayan ta amsa take cemai goben karku tafi zamuzo hotel din dan tare zamu tafi Abujan
Yace toh ba komai
Sannan ta tambayeshi wane hotel ne ya gayan mata kana sukayi sallama

Ya maida wayan aljihu tareda kallon Ameenah ko motsawa batayi bah
Ki kwanta mana
Ba musu ta juya ta kwanta tareda juya mai baya shi kuma ya cire rigan jikinshi dagashi se vest da wandon shaddan nashi ya kashe wutan 

Da taji ya kashe wutan koma taji shiru se gabanta ya fara fadi dan gabadaya ta aza gadon ze hau
Shi kuma couch din dakin ya hau ya kwanta yayi addu'a ya tufa 

Ita kuma tafi minti goma da kwanciya amma se juyi takeyi ta kasa bacci
Shima idonshi biyu dan yana jinta

Ta sauko daga kan gadon a hankali dan tana son ta dauko phone dinta ne daga jakanta ta shiga tayi alwala se lalube lalube takeyi amma bata tabo bah dan batama san inda ya ajiye bah

Ta mike dan ta kunna wuta se ware hannunta takeyi can seta tabo hannun couch din da Adeel ke kwance akai 
Seta shafa ta tabbatar da karshen couch din kenan seta sake ta tafi da karfinta zata kunna wutan
Se ji tayi kafanta ya bugu da couch din seta fada kan Adeel tayi sauri ta rike bakinta

Ashe shima idonshi biyu yanajin duk abunda takeyi
Se taji numfashi a fuskanta hakan ya tabbatar mata da tana gun fuskanahi ne a hankali ta mike ta cigaba da ta wulla wullan hannunta a iska

Shi kuma dayaji ta mike seya saki wata murmushi
Seta kai hannunta gun couch din dan ta aza ta wuce tana shafawa setayi saurin cire hannunta se kuma tayi murmushi dan cikinshi ta shafa 
Da sauri ta matsa jefe ta taji babu couch din a gun dan haka seta mikar da hannunta dan ta kunna wuta ae kowa ta tabo se haske ya mamaye dakin Adeel ta fara kalla se kuma ta dauke kanta ta fara waige waigen inda zataga handbag dinta can seta hangosu gefan fridge

Shi Adeel yana cikin murmushin shi se ji yayi ta tabo mashi packs kawai waji zirrrrr yaji a lokaci daya 

Ta kama hanyan gun fridge din da sauri ta bude seta hango _Nutella_ a ciki da sauri ta ciro tace thank god ta kalla saman fridge din taga spoon ta dauka shima ta kulle fridge din ta mike a bakin gadon da zauna ta bude ta ringa ci kaman tuwo
Idonshi ya bude guda daya a hankali dan yaga me takeyi yana kallonta seya girgiza kai ya juya mata baya

Taci taci seda tayi rabin choculate din nan sannan ta mike ta maida cikin fridge din ta kalla cikinta daga tumbi be fito bah setayi ajiyan zuciya ta bude handbag dinta ta ciro tablet dinta da phone sannan ta bude akwatin ta ciro night wear dinta riga da wando ta kulleshima kana ta mike ta ajiye tablet din da phone din bakin gado ta wuce toilet ta changa kayan tasa night wear dinta ta dauro da awala ta fito da rigan dake jikinta a hannunta ta ajiye akan akwatin ta yafa veil dinda ke jikinta da ta sama sallaya ta fara salloli ta ringa nafila
Ya juyo ya kalleta se yaji ta burgeshi daman duk haukan yarinyan nan tana sallah 
Shima seya mike dan yafi hour a wance ya kasa bacci ya shiga toilet yayi alwala ya hango sallaya ya dauka ya shinfida shima dan gaba da ita ya ringa sallah shima din

Tana ganinshi ya shiga toilet se gabanta ya fadi daman idonshi biyu seta fara tunani kala kala dan haka ta sallame sallaln ta kabbara wani

Se wuraren 3 ta gama sallah shi kuma yanatayi dan shi yanason ya hada hadda asubah ne
Ta mike ta cire veil din ta haye gado tareda kunna wayanta tanata danna danne daga bayade tayi addu'a ta kwanta wani bacci me hauyi ya dauketa
Shi kuma seda akayi asubah yayi nashi kana ya kashe wuta shima ya kwanta a couch shima nan take bacci yayi awun gaba dashi 

Basu suka tashi bah se 10 shima Ameenah ce ta fara tashi tayi sallah sannan ta ja akwatinta zuwa toilet tayi wanka a ciki ta shafa mai sannan ta saka duguwan riga baka kana ta fito ta shafa powder da lipstick ta fesa turare ta kuma kan gado seta daga kai ta kalla Adeel fuskanshi yana kallo ta 
Kawai kallonshi takeyi tana tunani barkate wanda ita kanta bazatace ga abunda take tunani bah 
Can seta ja tsaki "mstewww"
Ta kwanta tareda rufe idonta

Toh tsakinda ya tada Adeel kenan ya bude manyan idonshi a hankali tareda lashe lips dinshi ya mike yayi mike tareda salati ya mike ya shiga toilet yayi wanka ya fito dagashi se towel da kuma kayanda ya cire a hannunshi ya ajiye akan couch din a dauko akwatinshi ya ciro wata bakar kaftan da wandonta ya ajiye seya shafa mai yana cikin combing gashin shi ita kuma ta juyo dan daman ba bacci takeyi bah 

Shi kuma tsammaninshi bacci takeyi shiyasa be saka kayanshi bah a toilet din
Tana ganinshi seta kwalla ihu tareda sa hannun a ido ta rufe idonta dasu

Hannunshi yana kan gashinshi ya juyo da sauri yace meyafaru!!!
You!
Me what
Seta mike da sauri still hannunta na fuskanta ta kama hanyan fita daga dakin gabadaya 

Yace ina zaki 
Bata kulashi bah ta cigaba da tafiya ta tsaya dan ta bude door din dan anyi locking dinshi da key 
Shi kuma yayi sauri yakai hannunshi ya danne kofan inda kota bude key din bazata iya jan kofan bah

Ta juyo ta kalleshi se idonta suka sauka a packs din shi dan idan kanason kaga weak point dinta toh packs ne
Tayi sauri da dauke kanta tace whats wrong with you

Noh whats wrong with 
Ta nunashi tace this bakajin kunya babu kaya a jikinka
Ya daga jira daya ya fara matsowa kusa da ita meyasa zan ji kunya after all ke matata ce 
Tareda cigaba da matsowa 

God you are so annoying ta juya 
Yayi murmushi ya deba kayanshi ya shiga toilet seda ya shirya tsaf ya fito
Ta kalleshi tace much better
Ya girgiza kai yace yarinta yana damunki

Ta rike kugunta tace excuse me shekara na 18 for your information
Yace "so"
Na wuce a cemin yarinta dan am no more a teenager

Kanki akeji ya dauka akwatinshi ya kama hanyan fita
Tace tsaya i always get d last word

Ya tsaya tareda hura iska a bakinshi alaman ya gaji da surutu
Tace kanka akeji ta wuce kan gado
Ya kalleta yace shikenan??
Ta shareshi yace Allah kiyaye a zuciyanshi ya fada dan yasan idan ya furta zasu fara wani sabon conversation din ne shi kuma be cika son surutu bah

Ya shafa gashinshi ya dauka akwatin ya fita     


                               πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

Gefansu safieyarh kowa da safe da suka tashi kowa yayi wanka suka shirya kayansu kana sukaje sukayi sallama dasu Mami
Mami ta debu manya manyan jakan kuna taba kowa nashi ta kalla safieyarh tace kema yau zaki koma gida

Se jikinta ya fara rawa eh........da......man......
Se Ummitarh tayi sauri tace eh gidan mu zamu tafi yanxin
Ohk Allah sarki toh mun gode sosai Allah maku albarka Allah sa kuma wata me zuwa muzo naku
Duk sukayi murmushi tareda cewa Ameen a hankali
Suka fito

Ameerah ta ciro wayanta ta kira Zaid ta fadan mai duk abunda ake ciki yace toh babu matsala zan kira frndz dinmu take kaduna yanxin su fito tamai godiya ta gayan mai sunan hotel din sukayi sallama kana tayi dialing number Auntie tace gasu nan sun fito
Tace toh shikenan Hakeem fah 
Ohh barin kirashi

Bayan ta kashe seta tuna ashe batada numbershi ta kalla safieyarh
"Safieyarh kira mana Hakeem ya fito mu tafi"

Ta kalleta tace _hell noh_
Meyasa ke bazaki kirashi bah
Saboda banda Airtime
Haka suka ringayi harta yarda ta kirashi
Tasa a speaker ringing daya ya daga "Hello safieyarh"
Gamu a bakin gate ka dan fito
Toh kawai yace ya mike ya fito.
Yazo ya samesu
Ameerah ce tamai bayanin komai kana ta mika mai keys din motan Ameenah tace mai dashi zasu tafi


                            πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[20:32, 2/15/2017] Tyetyelorh-❣: Ya amsa tareda ciro phone dinshi ya kira Ahmed yace yazo yanxin zasu tafi Abuja

Ya shiga cikin gidan ya ciro motan a hankali inda za'a a jibah dan bema kunna bah yana gamawa fitowa dashi sega Zaid sun iso su biyu ne kowa yana cikin nashi motan dan haka aka raba Ameerah ta shiga na zaid Ummitarh na fai'z sega shima Ahmde ya iso fatye ta shiga nashi Hakeem ya fito ya ringa rokan safieyarh ta shiga cikin nashi dakyar ta yarda ta shiga dukkansu suka kama hanyan gidan Auntie 
Suna isa itama suna fitowa da mota ita da mijinta da Meemah basu bata lokaci bah suka kama hanyan hotel din.

Yana gama kai kaya cikin mota ya dauka telephone yayi ordering breakfast dinshi ya tambaya Ameenah me zataci tana zaune a kasa a bakin gado tana chagin wayanta tajishi amma tayi banza dashi

Shi kuma seya dauka trow pillo ya wulla mata ae ko cikin sa'a ya sameta a hannu
Tace awwch tareda juyowa "what was dat for"??
Na maki magana amma kinyi banza dani 
Ohh i thought waka kakeyi bazanci komai bah

Be kulata bah ta cigaba da ordering abincinshi yana gamawa yayi hanging up befi 15mins bah segashi an kawo
Ta daga kai ta kalle parantin da aka sa abincin a ciki kaman na mutum uku

Tace duk wannan a cikinka 
Ko daga kai beyiba yace magana kikeyi
Ta shareshi ta cigaba da abunta

Yana cikin ci wayanshi tayi ringing ya daga ya gaidata ta tambayeshi room number kafin ya gayan mata 
Ameenah tazo wucewa zata dauka ruwa a fridge tasha seta suntuma sandwitch guda daya yayi sauri ya kamo hannunta tareda cewa 101
Tayi ihu sukayi sallama da Auntie
Ya kashe call din se tayi sauri ta ajiye mai
Ya saketa da cewa ba kince bazaki ci bah ya cigaba da cin a binshi 
Bata daddara bah ta sake suntuman wani ta tafi a guje
Ya kalleta yana cewa mutum kaman pencil bata kulashi bah ta dauka sauran _nutella_ din jiya ta kara gugawa a jikin sandwitch din ta zauna tana ci 
Ita ba yunwa takeji bah kawai tsokana dan ta rigada ta saba da Hakeem

_10mins later_
Bayan ya gama ya kira aka dauka plate din sukaji knocking
Ameenah tana can ta koma gun wayanta dake chagi 
Adeel ya bude kofan sega su Auntie da su Ameerah sun shigo kaman a mafarki Ameenah ta kallesu dan bata taba tsammain su bane a guje ta mike ta rungumesu se kuma ta fashe da kuka.........


                             πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

[truncated by WhatsApp]
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹


_WRITTEN BY:_
                          _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                    _AMEENATOU_


                               πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

1⃣0⃣5⃣ ↗ 1⃣1⃣0⃣

Auntie tayi murmushi" me kuma na kukan tareda da dagota"
Batayi magana bah ta cigaba da kukanta 

Ta kalla Adeel wanda tunda ya bude masu kofan yake tsaye yana kallon Ameenah kaman ba ita bace wanda ta gama mai fashin sandwitch bah "su zaid suna jiranka fah"
Beyi magana bah ya fita da sauri danshi he does'nt feel confortable ace yaga mata dayawa a waje shine kadai namiji

Yana fita sega safieyarh tana hawowa tareda kallon phone dinta ta dago tana ganinshi seta rungumeshi shima ya riketa yana murmushi
"Am really gonna miss big bro"
"Mee too baby sis"
Sun dan dade a hakan daga baya ya dagota dan yaji kaman alaman tana kuka ya share mata hawaye yace is okey zan ringa zuwa ganinki kuma ba kin sama Admission a Abujan bah seki zauna damu

Da sauri tace tahb bazan iya bah ni dama nasan a Abujan zaku zauna da tun farko banyi applying can bah
"Ohhh really haka kikace koh toh shikenan" ya saketa ze wuce
Tayi sauri ta rikeshi tace am just kidding and Daddy ma bazasu yarda bah kaima kasan am really gonna miss you yanzin ni kadai a gida su Mommy zasu sake takura min kullum ina gida koma gashi babu kowa ta gama magana tana kyakyafta ido kaman wata baby.

Yayi murmushi yace ni kuma yanxin zan huta da surutun ki zan ringa sabon bacci sosai ya saketa ya wuce yana murmushi
Ta kalle bayanshi kaman zatayi hawaye da karfi tace toh nima wasa nake maka yanxin gidan ma zefi dadi tunda ni kadai ce.
Taga be kulata ba ya cigaba da tafiya seta buga kafanta ta kama hanyan dakin tana tafiya irin na shagwaba

Dariya yayi mata a lobby ya tarar dasu zaid, hakeem se fai'z suna ya karasa gunsu yana murmushi duk ya rungumesu kana ya karasa gun Daddy Meemah ya mika mai hannu suka gaisa ya dauka Meemah tanata mai iyayi.

A can daki kuma suna can da Ameenah ta barke masu se kuka takeyi tace 
"Auntie wai kaman ba yar gata bah ace gidan miji zanzo daga ni seshi ko wanda basuda da gata dangi na rakosu amma wai seni. Ni nama gane su Abbah basu sona shiyasa suka kosa na tafi" seta sake sakin wani kukan

Safieyarh ce tace ku kalla wani convoy da aka yi ma wata amarya kai yar gatace wannan amaryan duk mercedex nefa duk sukazo dansu kalla
Ameenah ta sake sakin wani kuka
Duk suka kwashe mata da dariya daman tsokanata sukeyi babu wani convoy

"Toh ya isa tsokananki sukeyi kema ae kinsan abunda baze taba yuwuwa ba kenan yanxin tunda su basu kaiki bah mune zamu kaiki yadda akeyi ma yar gata haka zamuyi maki"

Da sauri Ameenah ta rungume Auntie tace i love you guyx so mch
And we love you too 
Yanxin ina kayanku suke 
Tace Adeel yasa a mota 
Yawwa dauko veil dinki mu kama hanya haka akayi duk suka fito daga dakin a lobby suka same su dan haka se Adeel yayi sallama da receiptionist din duk suka fito tare  

Suna fita ta hango motanta a guje taje ta rungumeshi
Adeel ya girgiza kai yace Allah sa wani ya girma duk sukayi dariya
Ta kalleshi ta murguda mai baki tace ina ruwanka dani

Ya daga hannunshi irin ba ruwana
Kowa ya fara shiga motah ita Ameenah tace lallai a cikin motanta zata dan haka ta zauna a baya Hakeem yana driving safieyarh tana zaune a dayan gefan
Auntie koma yadda sukazo haka suka shiga
Zaid shida Adeel a motan 
Ameerah ita kuma tana driving motan fai'z se Ummitarh tana zaune a dayan gefan
Shi fai'z ya shiga motan Adeel
Motan Ahmed koma shida fatye ne a ciki haka suka hada convoy suka kama hanya anata fira 
Da motoci shida suka tafi duk bakake na Ameenah ne kawai red dan haka natane a tsakiya

Can se phone din Hakeem yayi ringing yana dubawa yaga Mami ganbanshi ya fadi Dumm!!
Ya wulla ma Ameenah phone din yace nikam bazan daga bah dan nasan maganan motanki zatayi bata ganshi a gin bah koma bansan me zance mata bah 
Zata daga wayan kanan Safieyarh tayi sauri ta amsa tace idan kika daga zasu gane muna tare haka ya kare ringing din harya katse

Se tayi sauri ta sa wayan a Airplane mode dan karta kashe aji switched off
Sunata tafiya dayake Ameerah itace na biyu se su Adeel suna ga[truncated by WhatsApp]
[17:19, 2/17/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹


_WRITTEN BY:_
                          _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                    _AMEENATOU_


                               πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

                           *110*

Auntie tayi murmushi" me kuma na kukan tareda da dagota"
Batayi magana bah ta cigaba da kukanta 

Ta kalla Adeel wanda tunda ya bude masu kofan yake tsaye yana kallon Ameenah kaman ba ita bace wanda ta gama mai fashin sandwitch bah "su zaid suna jiranka fah"
Beyi magana bah ya fita da sauri danshi he does'nt feel confortable ace yaga mata dayawa a waje shine kadai namiji

Yana fita sega safieyarh tana hawowa tareda kallon phone dinta ta dago tana ganinshi seta rungumeshi shima ya riketa yana murmushi
"Am really gonna miss big bro"
"Mee too baby sis"
Sun dan dade a hakan daga baya ya dagota dan yaji kaman alaman tana kuka ya share mata hawaye yace is okey zan ringa zuwa ganinki kuma ba kin sama Admission a Abujan bah seki zauna damu

Da sauri tace tahb bazan iya bah ni dama nasan a Abujan zaku zauna da tun farko banyi applying can bah
"Ohhh really haka kikace koh toh shikenan" ya saketa ze wuce
Tayi sauri ta rikeshi tace am just kidding and Daddy ma bazasu yarda bah kaima kasan am really gonna miss you yanzin ni kadai a gida su Mommy zasu sake takura min kullum ina gida koma gashi babu kowa ta gama magana tana kyakyafta ido kaman wata baby.

Yayi murmushi yace ni kuma yanxin zan huta da surutun ki zan ringa sabon bacci sosai ya saketa ya wuce yana murmushi
Ta kalle bayanshi kaman zatayi hawaye da karfi tace toh nima wasa nake maka yanxin gidan ma zefi dadi tunda ni kadai ce.
Taga be kulata ba ya cigaba da tafiya seta buga kafanta ta kama hanyan dakin tana tafiya irin na shagwaba

Dariya yayi mata a lobby ya tarar dasu zaid, hakeem se fai'z suna ya karasa gunsu yana murmushi duk ya rungumesu kana ya karasa gun Daddy Meemah ya mika mai hannu suka gaisa ya dauka Meemah tanata mai iyayi.

A can daki kuma suna can da Ameenah ta barke masu se kuka takeyi tace 
"Auntie wai kaman ba yar gata bah ace gidan miji zanzo daga ni seshi ko wanda basuda da gata dangi na rakosu amma wai seni. Ni nama gane su Abbah basu sona shiyasa suka kosa na tafi" seta sake sakin wani kukan

Safieyarh ce tace ku kalla wani convoy da aka yi ma wata amarya kai yar gatace wannan amaryan duk mercedex nefa duk sukazo dansu kalla
Ameenah ta sake sakin wani kuka
Duk suka kwashe mata da dariya daman tsokanata sukeyi babu wani convoy

"Toh ya isa tsokananki sukeyi kema ae kinsan abunda baze taba yuwuwa ba kenan yanxin tunda su basu kaiki bah mune zamu kaiki yadda akeyi ma yar gata haka zamuyi maki"

Da sauri Ameenah ta rungume Auntie tace i love you guyx so mch
And we love you too 
Yanxin ina kayanku suke 
Tace Adeel yasa a mota 
Yawwa dauko veil dinki mu kama hanya haka akayi duk suka fito daga dakin a lobby suka same su dan haka se Adeel yayi sallama da receiptionist din duk suka fito tare  

Suna fita ta hango motanta a guje taje ta rungumeshi
Adeel ya girgiza kai yace Allah sa wani ya girma duk sukayi dariya
Ta kalleshi ta murguda mai baki tace ina ruwanka dani

Ya daga hannunshi irin ba ruwana
Kowa ya fara shiga motah ita Ameenah tace lallai a cikin motanta zata dan haka ta zauna a baya Hakeem yana driving safieyarh tana zaune a dayan gefan
Auntie koma yadda sukazo haka suka shiga
Zaid shida Adeel a motan 
Ameerah ita kuma tana driving motan fai'z se Ummitarh tana zaune a dayan gefan
Shi fai'z ya shiga motan Adeel
Motan Ahmed koma shida fatye ne a ciki haka suka hada convoy suka kama hanya anata fira 
Da motoci shida suka tafi duk bakake na Ameenah ne kawai red dan haka natane a tsakiya

Can se phone din Hakeem yayi ringing yana dubawa yaga Mami ganbanshi ya fadi Dumm!!
Ya wulla ma Ameenah phone din yace nikam bazan daga bah dan nasan maganan motanki zatayi bata ganshi a gin bah koma bansan me zance mata bah 
Zata daga wayan kanan Safieyarh tayi sauri ta amsa tace idan kika daga zasu gane muna tare haka ya kare ringing din harya katse

Se tayi sauri ta sa wayan a Airplane mode dan karta kashe aji switched off
Sunata tafiya dayake Ameerah itace na biyu se su Ahmed suna gaba Adeel suna bayanta se motan Ameenah da Hakeem ke driving 

Ameerah tana driving suna hira da Ummitarh lokacin sun shiga Abujah ita Ameerah bata taba driving me tsayi haka bah 
Can kawai se ji tayi motan ya kwace a hannunta dan tsorata da tayi se ta sake tasa hannu a kunne tana salati 
Wanda ke bayanta koma da sukaga abunda ke faruwa se suka tsayar da motan su da sauri 
Ummitarh tayi sauri ta rike ta tsayar da motan dan itama duk ta tsorata ta rike Ameerah tana tambayanta meyafaru
Seta fara kuka ta kasa magana dan ita abunda ya bata tsoro shine batada sit belt toh ta aza zata fita ta gaban ne

Ta rungumeta tana dan bubbuga mata baya 
Dayake motansu Adeel ne a baya sukayi sauri suka fito sukayo gun motansu Zaid ne yayi sauri ya bude kofanta ya kamo hannunta ya fito da ita 

Su Ahmed dake gaba suma suka tsaya 
Kowa ya fito yana tambayan meyafaru ta kasa magana se ajiyan zucuya takeyi Ummitarh ce ta fadan masu abunda ya faru Daddy Meemah ne yace Adeel ya amsa motan ita kuma ta koma motan Zaid haka akayi Ameenah itama ta kuma gunta dan yanxin she needs a frnd

Haka aka cigaba da tafiya Ummitarh da Adeel suna dan hira amma ba sosai bah dan an tara marasa hayaniya ne 
Amma dukda hakan ta gane yanada saukin kai

Ameenah ta tambayeta meyafaru muryanta a hankali tace itama wlh batasani abunde data sani shine bata taba driving nisa ba se yau 
Itada zaid suka ringa kwantar mata da hankali harta sake sunata hira

Hakeem kowa an sama opputurnity ya samu sun gana da Safieyarh sunta hira yake tambayanta jamal take cemai sunyi fada.


_2 hours later_
Suka isa gidan lokacin 3 da yan mintuna
Tun daga nesa suna hango gidan kowa ya bude baki dan gidan ya tsaro iya tsarowa dan Adeel ne ya zana gidan saboda abunda ya karanta kenan amma yafisa kallo a gaba

Ameenah itama tasan gidan ya hadu
Duk suka tsayar da motan shi ya fito yaje bakin gate din dan voice dinshi kawai ya sani yace _open sesame_
Se gate ya budu da kanshi ya koma cikin motan shine ya fara shiga 

Gabadaynsu kallonshi kawai sukeyi kowa ya zama bakauye
Suma duk suka shiga da nasu motan duk motoci shida duk sunshiga dan gidan akwai fili koma is not stairs

Duk aka kwasa jiki aka shiga a parlo aka zauna Auntie koma ta wuce da Ameenah dakinta amma kafin su shiga gidan ta sata tayi addu'a kana ta shiga da kafan dama

Adeel ya debo kayansu ya ajiye a gefe guda a parlo hadda handbag dinta
Daddy Meemah kowa ya debu kayan da sukazo dashi Ameerah tana tayashi kololi ne babban ciki soyayyan miya ne da Auntie tayima Ameenah yasa naman shanu suka kai store

Sauran koma abincin da ta taho masu dashi ne dan tasan zasuyi yamma
Ameenah tana ganin dakinta wani dadi taji hadda hawaye ji take kaman ta kurma ihu dan dakin ya hadu yafi nata na gida haduwa 
 
_After some minutes_

Aka yi serving kowa aka fara cin abinci Auntie ta deban ma mijinta ta kaimai kana ta deban ma Ameenah takai mata daki dan ita kadaice a dakin tana zaune da wayanta a hannu

Ameenah tace ta koshi ita bazata ci bah 
Ta kalleta tace me kikayi breakfast dashi 
Seda ta danyi tunani tace sandwitch
Guda nawa 
Ta nuna mata alaman daya da hannunta

Toh tashi kici abincin nan tun kafin na bata maki rai
Da karfi da yaji taci abincin nan seda tayi rabin plate din Auntie ta barta
Kana ta ciro wasu kaya a jakanta ta mika mata tace taje tayi wanka tazo ta saka su
Kayan atanfane super
Tace Auntie dan Allah nasa wani mana banda atanfah wlh idan na saka ji nake kaman ana sukana

Hakade zaki sasu 
Badan taso ba taje tayi wanka ta bata mai ta shafa kana ta shirya Auntie tayi mata kwalliya ta daura mata dan kwalin 
Tayi masifan kyau

Auntie ta fita dan ta fadan masu su shirya yanzin zasu koma
Kowa ya mike
Kawayenta suka shiga dan suyi mata sallama
Suna kallonta kowa ya bude baki fatye tace wlh atanfa yana maki kyau amma bakison sawa

Ta daure fuska 
Sukace toh mude zamu tafi a rije miji hannu biyu
Ta fara wiki wiki da ido alaman zatayi kuka
Ameerah da safieyarh suka fita a guje dan sunsan yanzin zata sasu kuka

Aekowa fashewa tayi da kuka wai dan Allah karsu tafi suma se suka fara 
Auntie ta shigo tagansu rungume da juna dakyar ta samu suka fito suka barta tanata kuka

Suna fita parllo sukayi sallama da Adeel ya fiti ya rakusa tareda yima Auntie godiya tace babu komai
Sune suka fara tafiya dan yamma ta farayi 
Hakeem ne ya shiga dakin Ameenah tanata kuka ya lallamata tayi shiru ya bata key din motanta kana ya fito shima idonshi cike da kalla besan zeyi kewar baby sis dinshi ba se yau danshi kulum kafin ya kwanta seya tsokaneta idan kuma bata gidan ze shiga dakinta yayi mata mugunta koya bata mata waji abu kuya satan mata laptop koh headphone

Sukayi sallama da Adeel suka rungume juna ya rakashi gun motan Ahmed ya shiga su hudu ne a motan Ahmed,Fatye se Hakeem da safieyarh ya daga masu hannu suma suka tafi ya kyaftama safierh ido ta galla mai harar dan har yanzin tana ciki dashi yayi murmushi

Fai'z da Ummitarh suma suka tafi
Zaid ya fito ya rungumeshi yace take it easy on her
Yadan buga mai kafada yayi dariya ya shiga motan
Ameerah itama ta fito sukayi sallama kana suma suka tafi
Ya kulle gate din ya dawo ciki a parlo yaga kayansu dan haka ya deba nashi ya kai daki ya deba nata itama ze kaimata yaji alaman tana kuka seya tsaya bakin kofan yafi 5mins daga baya ya shiga


                           πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[20:37, 2/17/2017] Tyetyelorh-❣: A hankali ya murda handle din kofan ya shiga yayi sallama 
Bata amsa ba se cigaba da kukan da tayi 
Ya shiga da kayan a hannushi ya ajiye akwatin a bakin closet dinta kana ya ajiye handbag dinta akan gadonta 
Harya juya ze fita seya juyo ya kalleta ya karasa gunta ya dan dade a tsaye ya rasa mezeyi can kawai seya kamo hannunta ta mike suka fito daga dakin se sukayi waje direct shi janta kawai yakeyi ita kuma tana binshi kaman akuya 

Gun motanshi ya je ya bude mata yace shiga fuska daure ba muso ta shiga ta zauna ya kulle ya zagaya dayan gefan ya shiga yasa ma motan key kana suka fito 

Se kuma tayi shiru tana kallon ikon Allah shi kuma dayaga tayi shiru se yace "harkin gama kukan"
Ta galla mai wata harara 
Shima ya rama kaman kasa ya shigan ma baby ido haka yakeyi abunda ya bata dariya kenan 
Tayi murmushi ta cigaba da kallon window
Sunata tafiya se suka tsaya a gun wani gashi ya tsaya yace a basu guda biyu 
Ta kalleshi kai kadai zaka ci biyu tana yamutse fuska ya shareta ita kuma abunda ta tsana kenan tayi ma mutum magana ayi banza da ita se tayi tsaki

Yace aradu kika sake min tsaki sena maki abunda baki taba tsammani bah ya cigaba da driving dinshi
Tayi tsitt dan ta tuna sanda suke cikin mota zasuje gun indian Night

A bakin wani bakery suka tsaya ya fita shi kadai yashiga can tana zaune tana kallon nails dinta seya dawo d ledoji biyu a hannunshi ya bude baya ya saka suka juya suka koma gida 
Yana packing ta fito ko tayashi debo kayan batayi bah ta shige ciki

Shi kuma ya debo ledojin dining a ajiyeye ya shiga daki dan yayi sallah dan lokacin ana kiran isha'i
Ita kuma har tayi alwala tana shifida dadduma zatayi sallah se phone dinta taji yana ringing ita tama manta da zamanshi ta fara dubawa seta jiyoshi a cikin handbag dinta dake kan gado tana daukowa ta duba se taga Mami dan haka seta maida ciki tayi sallah ta dan ota gabadaya tana fishi dasu dukka tana gama magrib tayi isha'i kana tayi shafa'i da wutiri kana ta nannade dadduman ta wulla shi kan kujeran mirror ta fada kan gado tareda jayo jakanta ta ciro phone din dan tinda aka fara biki bata kara wani social media bah dan haka ta kunnaa data ta hau instagram dan tafi damuwa dashi akan whatsapp 
Ta dade can ta ajiye ta mike ta kunna tv se taji cikinta ya fara kara sega Adeel ya shigo da phone a hannunshi wai Mami nasan magana da ita 
Ta nuke wuya tace bazata amsa bah yayi yayi da ita amma taki amsa yace ma Mami taki amsa 

Tayi murmushi tace toh kyaleta haryanzin bata huce bane sukayi sallama
Ya kalleta meyasa baki amsa bah
Ta kalleshi ina ruwanka ya kamota yace ki kara cemin ina ruwana ki gani se tayi shiru yana saketa tace ugannin mugaye kawai ta fita a guje

Yace ae da kin bari kina kusa dani
Tana jinshi ta shareshi ta kunna tv ta zauna da remote a hannunta
 Ya fito yana bakin dining yace zo kici abinci

Ta shareshi itama zata rama 
Yace "Yo"
Ta daga kai ta kalleshi da gira daya a sama 
Yace zo muci abinci
Ba muso ta mike taje gun tana zuwa bude ledan ta farayi daga kajin da suka siya se wasu snacks da kuma fresh milk kwalba biyu

Fuska ta yamutse ta kalleshi seta dauka donut ta juya ya dawo da ita yace dauko min plate ta fara kalan gidan 
Ya gane seya nuna mata 
Ta shiga kitchen din ba'a magana ya hadu iya haduwa ta zaro plate daya takai mai yace naki fah 
Tace na kushi wannan ya isheni
Ae ku me zakice se kinci
Tace seriously bancin kazan waje se home made and banshan milk
Dats your business yace 

Seta kama hanyan kitchen din tace then why do you ask ta shige da sauri 
Tana bude fridge setaga fruits ne kala kala a ciki dasu aya,kwakwa,dabino,Apple,grape,banana,pinapple,water melon,cucumber dade sauransu

Tayi murmushi dan tasan aikin Auntie ne wannan dan one week dinda tayi a gidanta ta koya mata abubuwa daban daban da friut

Ta sama bowl ta debo aya da kwakwa se dabino ta ajiye a xink ta wanke kana ta dauka blander ta daurayeshi shima seta juyesu a ciki ta hada tayi balanding dinshi kana ta tace shi ta zuba a glass cup sannan ta juye raguwan a cikin jug ta saka ice na cube a ciki ta fito tana sha 

Wannan hadin yana gyara mace sosai yana kara ni'ima dan kayan itace yafi amfani akan kayan matan da akeyi su sunada side effects dayawa

Tana shiga parlon yana zaune shi se ci yakeyi ta girgiza kai ta shiga daki ta ajiye akan side drawer kana ta shiga closet dinta tayi smiling ta dauka bom short ta saka da vest sannan ta dauka wani riga kaman jallabiya yake amma shi net ne gabadayan shi and bekai kasa bah ya daura kawai akai ta dauka laptop dinta ta hada chagi dan tanason tayi snding hotonan da suka ringa yi da biki da kuma ranan birthday ta.

Shi kuma yana gamawa ya dauka fresh milk din gida biyu da raguwan kazan yakai fridge snacks din koma ya barsu a wurin ya shiga daki.



[truncated by WhatsApp]
[01:52, 2/22/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹


_WRITTEN BY:_
                      _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                     _AMEENATOU_


_Kuyi hakuri na rashin jina yanxin kullum saboda wasu dalilai ne amma yanxin ga two pages for every novel ya zama hudu kenan kuma nayisu da tsayi nasan kuna hakuri ku cigaba plxxx insha Allah idan abu yayi dede zaku ringa jina kullun_
_Ku cigaba da bina i love you all so mch_❣

_This page is for you guyx members of tyetyelorh novelx i love you guyx so mch_❣

                          πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

 *111*

Suna isa suka ajiye Hakeem da safieyarh suka wuce 
Bema shiga ciki ba ya ciro motanshi ya kai safieyarh gida yana dawowa yayi packing ya shigo cikin gidan yana waka hadda rawa se yaci karo da Mami tana zaune a parlo ta nade hannunta ta hada giran sama dana kasa 
Yana ganin haka ya juya a wayince ya cigaba da wakanshi

Tace come back!!
Da karfi
Seda ya tsorata dan be taba jin ta daga murya haka bah
Ya dawo ta nuna mai kujera tareda cewa 
sit!!
Ba musu ya zauna dan yasan yayi lefi 
Can kafin tayi magana yayi sauri yace Mami wlh ba laifina bane Auntie ce tace muzo mukaita shine Ameerah ta bani key din motan Ameenah mu tafi mata dashi

Seta mike da sauri ta leka window aekowa bataga motan Ameenah bah ta dawo ta zauna tace interesting keep going
Haka ya kwashe komai ya gayan mata hadda inda Ameerah ta kusan accident be bar komai bah 
Ita dan ta kirashi yaki daukane kuma yayi dare abuda be taba yibah shiyasa ta kirashi ya zauna amma ya gayan mata komai

Murmushi kawai tayi ta mike tace dinner ka yana kan dinning 
Ya mike da sauri ya rike hannunta yace Mami are you not mad
Nop kawai tace ta wuce dakinta toh a lokacin ne ta kira Ameenah taki dagawa harta kira Adeel

Shi kowa Hakeem tsalle yayi kaman karamin yaro yaje ya fara cin abinci
Ita Mami haka taso itama taga ankaita da yan uwanta da kawayenta amma dan taga sun yanke wannan ne shiyasa tayi shiru kawai amma setaji dadin abunda Auntie tayi 
Abbah yana dawowa bega motan Ameenah bah dan ya fita da wuri ne yau ya tambaya Mami tace Ameenah tace Hakeem ya kaimata harya kai ya dawo ta zuba mai karya
Haka ya yarda ta kawo mai abinci yaci 

_Washe gari_

Ameenah ce ke kwance se faman juyi takeyi da alaman baccin yana mata dadi dan tunda aka fara biki bata somu tayi irin wannan baccin bah
Se wuraren karfe 10am ta tashi dan ta tashi da asubah tayi sallah

Tana tashi tayi mika tayi salati tareda addu'an tashi daga bacci seta sauko daga kan gadon ta tafi toilet tayi brush tayi wanka ta fito daga toilet hannu daya ta dafa towel dinda ke jikinta dayan hannun koma tana shafa fuskanta dan tana jin dadin shafa fatanta dan wani laushi da yake dashi saboda haka idonta a kulle yake

Shi kuma Adeel daya tashi yayi wanka ya dade da fitowa yayi warming snacks ya hada tea harze fara sha kenan seya tuna da abunda Mommy tace mai "dan Allah ku ringa cin abinci tare yana kawo shakuwa kuma ita batasan cin abincin dan haka ka ringa sata a gaba"

Dan haka seya mike yayi knocking yaji shiru seyz murda kofan a hankali ya leka 
Toh a lokacin ne take fitowa bata ganshi bah shi koma cinyanta ya fara kalla zankala zankala kawai shi kallonta yakeyi
Ita koma tana cire hannunta ta bude ido taga mutum a bakin kofa yana kallonta tayi ihu ta kara rike towel din seta koma toilet din a guje 

Shi koma ihun da tayi ne ya dawo dashi duniyan daya tafi na yan mintina yayi sauri ya juya tareda jawo kofan ya fita 
Ya zauna akan kujeran dinning amma seya kasa cin komai ita kawai yake gani

Data shiga toilet kuka ta fara kusan mintuna 5 seta mike ta wanke fuska ta fito a guje tasa key a kofan seta fada gado tana tunanin "wai yanxin yaga jikina " se sake sake takeyi a xuciyanta daga bayade ta mike ta shirya cikin wani atamfa dan Auntie tace mata ta ringa sa atamfa harsetayi sati daya seta fara shirin da takeso

Gown ce taga sama zuwa kirginta a matse yake raguwan koma an sakeshi ya wani bude ta daura dankwalinta ta feshe jikinta da turare ta kalla mirror setayi murmushi ta kyafta ma kanta ido ta dauka waya ta ringa mirror pic dan style din ya fito daga baya ta fito daga dakin a hankali dan taji alaman ya shiga daki dan cikinta se wani kugi yake mata

Tana fitowa taje gun dining taga abunda yayi warming ta dauka guda daya ta wuce kitchen ta ciro jug dinda tasa ta leba a glass cup ta ciro cucumber guda biyu ta kama hanyan daki segashi ya fito daga dakin yana kallonta ya dauke kai 

Ita ko kallonshi batayi bah dan gabanta se fadi yakeyi ta kara sauri zata shiga dakin kenan yayi sauri yashawo gabanta seta tsaya dan tsokana seya kai hannunshi ya dauka cup din dan akan plate ta ajiye yakai bakinshi ya kurba seya wuce dashi a hannunshi ya hau kan kujera 
Kawai kallonshi takeyi "lallai ma wannan dan rainin wayo ne" ta fada a xuciyanta ta wuce dakinta ta ajiye plate din a kan side-drawer ta fito ta ganshi a zaune yana sha yana wani lumshe ido bata kulashi ba ta wuce kitchen 
Shi kuma murmushi yayi ya aza ta barshi ne

ta ciro raguwan wanda ya rage ta zuba cup ta ajiye a gefe ta yanka water-melon tayi blanding dinshi ta juye a cup shima ta fito parlo kawai se tayi kanshi dayake yana zaune ne kujeran yana kallon tv toh ya juya mata baya 
Kawai ta dauka cup din blanded water-melon ta juye mai akai kuma ga kayan jikinshi fari tana gama juyewa ta tafi dakinta a guje da dayan cup din a hannunta tasama kofan key tana dariya

Shi kuma kofin hannunshi ya ajiye a gefe ya mike da sauri kafin ya juya ta gudu ya kalla jikinshi yayi murmushi kawai yana mata planing mugunta ya wuce dakinshi seda ya kalla kanshi a mirro ya wuce toilet ya sake wanka ya wanke gashinshi dan daga sama ta zuba kana ya fito ya sake wani shirin wannan karon kaftan ne yasa ya kwanta yana tunani kala kala"lallai yarinyan nan ta rainani am gonna teach her a lesson"
Harde bacci ya daukeshi harseda yaji ana kiran azahar ya fita yayi sallah dan basuda nisa da masallaci saboda haka ana kiran sallah kaman akanka ake kira 

Yana gama sallah daya dawo ya dauka motanshi ya tafi wani resturant yayi masu take-away su biyu seya ya dawo gida har yanxin bata fito ba murmushi kawai yayi yaci nashi a jiye mata nata ya wuce daki.

Ameenah kowa tana shiga daki tasa key seda ta gama dariyanta dan tayi missing tsokana seta kunna tv dakin tana kallon E! tana cin abinda take kira abinci
Tana gamawa ta ajiye cup din ta hau kan gado ta kwanta tana kallo can aka kira sallah ta mike taje tayi ta dawo ta sake hayewa gadon se bacci yayi gaba da ita

Se wuraran uku ta tashi tayi salati ta kalla agogo taga lokaci seta bude fridge din dakin shi babu wani abun arziki a ciki balle tace bazata sake fitowa daga dakin ba choculate ne kala-kala se drinks da ruwa tayi tsaki tareda dauka ruwan ta kurba can aka kira la'asar tayi ta dauka choculate taci ta shiga closet dinta seta hango akwatin aurenta a sama ba'ama budesu ba ta fito ta dauka kujeran mirronta ta hau ta sauko dasu dukka seta baje a kasa tanata budewa tana murmushi dan kayan ciki sun mata kyau sosai
Kayan kwalliya kowa ba'a magana gasu yan kunne ta bude na inner-wears ta duba size din dede nata seta yamutsa fuska can setace nasan wannan aikin safieyarh ce ita zata gayan masu size din daga baya ta maidasu ta fito lokacin cikinta yana mata wani irin kugi da yana bakadan abu me hauyi ta rasa yadda zatayi wuraran 5 ta yanke shawaran ta fito

Shi koma yana zaune a parlo yana kallon kwallo seyaji fitowanta yayi murmushin mugunta wanda yasa dimple dinshi fitowa

Tana fitowa ya juya ya kalleta yace ga lunch dinki can amma kaman yayi sanyi se kiyi warming dinshi
Ta kalleshi da mamaki da kuma rashin yarda ta je bakin table din ta bude take-away din setaga manya manyan nama ga kuma abinci me lafiya se kuma jikinta yayi sanyi ta juyo ta kalleshi tace na koshi na sani ko ka kamin maganin bera a ciki naci na mutu 

Ba tareda ya juyo ba yace ae da nayi niyan kasheki da ijiya kawai zan samo na daure wuyanki harse kin dena nunfashi
A naji still de bazan ci bah ta wuce kitchen

Kanki akeji yace ya cigaba da kallonshi
Ta shiga kitchen ta ringa dubawa babu wani abinci kawai setaga wani kofa ta bude store ne seta shiga



                         πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[23:29, 2/22/2017] Tyetyelorh-❣: Tana shiga abinci ne kala kala se taga wani kula tana budewa se taga suyayan miya tayi murmushi dan Auntie ta gayan mata ta kawo mata miya ta dauka bowl ta leba kadan dede cikinta da yankan nama guda biyu tadan kara suyawa ta dawo store din ta dauka maccroni leda daya ta bude ta daura ruwa ta zuba maccroni din dede cikinta ta kulle seta deba kwanukan da sukayi datti ta wanke tana gamawa ta juye abincinta ta dauka fork tayi blanding cucumber tasa a glass cup ta fito 

Adeel yana daga kai ya ganta seyayi wani smiling din mugunta


Ta shige dakinta bata kulle kofa bah seta ajiye akan side drawer ta shiga toilet
Yana jin alaman ta shiga seya mike da sauri ya shiga dakin a hankali gun plate din ya tsaya ya dauka yankan nama daya dan tsokana ya tura cikin baki ya sake dauke dayan ya fita da sauri ya kuma inda yake zaune ya wani dake shi cikinshi a cike yake dan kawai ya bata haushi

Tana fitowa se taje gun tv dakin ta kunna ta dauka remote din ta dawo ta zauna kan gadon takai hannunta ta dauka plate seta kalla taga babu nama a ranta tace kude ban saka bane kuma ga sedan nama ta kalla parlon ta inda take zaune ta hango Adeel yana zaune da remote inda ta barshi seta ajiye plate din ta fito daga dakin aguje tana ihu 

Shi kuma seya nuna irin shima ya tsorata ya mike yace meyafaru kike wannan ihun kaman karamar yarinya

Tace wlh akwai ghost a dakin nan na ajiye abinci na da nama amma yanxin babu naman 
Ya kuma ya zauna yace halan aljanunki suka satan maki
Ta rike karamin west dinta tace ni banda aljanu 
Be sake magana ya cigaba da kallonshi

Tace kallo ma kakeyi 
Toh me kikeso nayi so kike naje na amso maki gunsu
Tace why not

Toh yace seya mike ya kama hanyan dakin itama tana binshi a baya yana shiga ita kuma seta tsaya bakin kofan
gun abincin yaje ya dauka cup din cucumber ya kwankwada ya ajiye raguwan a gun ya juyo ya fito 
Tanata binshi da kallo dan taga abunda zeyi seya shiga dakinshi ya turo kofa hadda sa key

A guje ta bishi tana buga kofan wai ita akwai ghost a dakinta
Ya shareta harta gaji ta koma parlo ta zauna tana kallon tv daga baya ta mike ta tsaya bakin kofan dakin tayita addu'a duk wanda ya shigo mata kai hadda na shiga gida dana shiga toilet seda tayi tana gamawa ta shiga a hankali ta tura kofan

 abincin da bataci ba kenan harta kwanta drink kawai tasha ta kwanta 

_Washe gari_

Da karfe takwas ta tashi ko wanka batayi bah ta fito daga ita se night wear zuwa cinya ta daura black rope shima kadan ya wuce kneels dinta ta fito da plate din abincin da tayi ta ajiye a kitchen 
Akan fridge taga wani bread ta dauka ta ciro kwai guda shida ta daura guda uku akan wuta ta fasa uku ta soyasu ta ciro cucumber ta yanka sirara ta ajiyeshi shima ta dauko gwan gwani daya na saiden ta bude ta juyeshi a cikin karamin bowl ta sama spoon ta farfasashi ta dauko dafafen kwai ta zubashi shima a cikin bowl ta farfasashi shima din ta hada da _bama_ ta kwabasu kana ta debu bread din ta ajiyeshi akan plate ta guga ketchup ta daura daura soyayan kwai akai ta daura wani bread din ta dauko dafafan kwai ta shafa a jiki ta sake kullewa dawani bread kana ta saka sausage ta kulle ta yankashi ta gefe ta ajiye a gefe 

Ta dauka wani bread ta guga saiden ta kulle ta saka ketchup tasa soyayan kwai ta sake kullewa ta saka cucumber da carbage ta kulle tasa bama shima ta yanka ta ajiye ta maida dukka kayan da tayi anfani dasu

Ta dauka sandwitch din ta ajiye akan dining ta hada tea ita da bata shan madara gashi yau ta labta madara a cikin tea yayi kauri sosai ta fara sha ta deba yankan sandwitch din guda biyu ta kulle raguwan biyu ta fara ci sega Adeel ya fito a shirye ko daga kai batayi bah ta cigaba da cin abincin ta 

Shi kuma yana kallonta dan ya fito da guntun yunwanshi shima 

Ya dauka tea-cup ya zauna akan dining din shima ya hada tea seya mike ya kuma cikin parlon ya zauna 
Ko kallonshi batayi bah yaga bata kulashi ba seya dawo ya bude plate din dayaga a kulle se yaga sandwich din kawai ya suntuma yayi parlo dashi dan karfin hali
"A hankali tace ae daman nakane ole kawai"

Ya zauna ya gama ci ya kura da ruwa ya dawo da plate din ya kalleta yace "mutum da iyayi wai da beshan madara-"
Kafin ya karasa seta mike aguje tayi toilet ta ringa kwarara amai kaman kayan cikinta zasu fita 

Shi kuma dariyan mugunta yayi ya wuce se kuma ya dawo yabi bayanta yana shiga toilet din ya ganta har yanxin bata dena bah ta durkusa a bakin toilet sit seyi takeyi har reborm dinta ya cire

Se kuma ta bashi tausayi danshi yanada zuciya me saurin karaya dan haka ya je gunta ya durkusa ya kama mata gashi ya tara gu daya harta gama ta ciro abun ruwan toilet din ya amsa yana sa mata ahannun while ita kuma tana kuskure bakinta dashi 
Tana gamawa ta mike ta kalleshi shima ya kalleta seya danna abun ruwan se'a fuskanta tayi ihu tayi baya seya ajiye ya fita

Tace bangode ba me halin mugaye kawai
Ya shareta ya fita
Sandwitch dinda bata karasa ci ba kenan tun ranan bata kara marmarin sake shan madara bah dan ta saba duk sanda tasha se tayi amai seyasa ta cireshi a list dinta

_Two week later_ 

Rayuwansu de se kara tafiya yake ita ta gaji da zama gu daya 
Tana parlo tana waya da Mami dansun shirya se shagwaba take mata wai haryanxin ba wanda yazo duba lafiyanta 
Haka ta ringa bata hakuri daga baya sukayi sallama
Seta fara downloading film a wayanta dan duk _Wesnesday_ take downloadin sabon episodes na films dinda takebi _Teen wolf_ da _The flash_ 
Tana gamawa ta ciro memory card din ta sa a flash ta hada da tv ta fara kalla
Adeel ya dawo dan yaje masallaci yana shigowa harze wuce daki se yaga tana kallo tana murmushi dan haka se ya dawo ya zauna shima a two seater 
Bata kulashi bah ta cigaba da kallo se kawai ya mike ya dauka remote din tv ya maida gun kwallo 
Kawai ta daga kai ta kalleshi seta dauka wayanta tana chatting shi kuma abun ya bashi haushi yana kallo amma hankalinshi yana kanta

Kawai se aka sa wani lokacin da ake final tsakanin UNITED STATE da MAXICO 
Yana cikin players din yana representing UNITED STATE 
Se kallo akeyi se Ameenah ta dago ta ga Adeel yana cikin players din seta fara kalla dukda ba ganewa takeyi bah tanata kallo United state sanci 2-1 
Can seta mike ta dauko ruwa ta dawo tana shan ruwan tana kallo lokacin ball din yana gun Adeel ze buga kenan kawai a cikin players din Mexico sega wani yazo a guje ya buga kafan Adeel se gashi a kasa 

Ameenah kawai seta kware dan tana shan ruwan kenan taga abun zatayi dariya seta kware dukda hakan tana tari tana dariya 
Kawai seya mike ya barta agun 

Ta ringa dariya harta godema Allah
Aka zo aka dauka Adeel aka wuce dashi shi kuma wancan aka bashi red card
Ta sake fashewa da dariya inda aka sashi akan abun daukan wanda sukaji ciwo ya wani kwanta seta sake sakin dariya
Da abun ya isheshi seya dawo ya fuzga remote a hannunta ya maida mata inda take kallo da ya zauna 
Seta gintse dariyanta da kyar ta cigaba da kallon se satan kallonshi takeyi da hannun a baki

Ya kalleta yace wlh zan fasa maki baki
Ta daure fuska tace sekace nice na karya maka kafa ta sake sakin wani dariya ta cire flash din tayi shigewanta daki

Ta sake kular dashi daman yana ciki da ita data watsa mai abu a jiki.....
Tana shiga ta hada da system dinta tayi kallonta hankali kwance
[truncated by WhatsApp]
[19:46, 2/25/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

_WRITTEN BY:_
                      _TYETYELORH_

_EDITED BY:_
                    _AMEENATOU_

                         
_dix page is for you *Abubakar Abdullahi gabiya kawo* May your soul rest in perfect peace Allah ya jikanka Allah kai haske kabarinka Allah ba iyalinka hakurin rashinka we are all gonna miss you most expecially *DITV* we are gonna miss your funny stuff Allah sa ka huta_
_Ameen_
             
                             πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

*112*

_Washe gari_

Tun 7am ta tashi amma tana kan gado se juye juye takeyi dan maranta ke mata wani azaban ciwo se wani nishin azaba takeyi abun tausayi
Adeel tun 9am ya fito a shirye dayaga be ganta a parlo ba seya hada tea yasha 
Wuraren 11 ya mike ze shiga daki yana latsa waya se yaji nunfashi sama sama dan haka seya natse ya kasa kunnashi ya tabbatar da abunda yaji dan haka se yayi dakin Ameenah da sauri
Ya tarar da ita se fama juyi takeyi kana gado da hannunta akan maranta ya karasa da sauri ya dagota yana tambayanta meke damunta ta kasa mai magana nuna mai maranta kawai takeyi hawaye na rubuwa daga idonta 

Yana dagata yace bari muje hospital
Tace noh ze dena da kanshi tana magana da kyar kaje kawai

Yayi yayi ya kaita hospital amma taki yarda dan haka ya saketa ya kama hanyan fitowa 
Ita kuma ta mike tsaye da kyar tana rike da maranta zata shiga toilet kawai ji kake dumm ta zube a kasa kaman mattaciya
A guje ya dawo ya kinki meta yayi waje da ita se kuma ya dawo ya dauka keys dinshi ya sake fita yana sata a mota se ya kara dawowa cikin dakin da sauri ya shiga closet dinta ya duba bega hijab ba dan daga ita se bum short da vist 
kawai seya jawo wani jallabiya baka ya fito koh kulle gidan beyiba ya fuzga mota se hospital suna isa emergency akayi da ita shi kuma yana lobby se zirga zirga yakeyi
Can se yayi tsaki ya zauna yace meyasa na dama kaina akan wannan yarinyan se kuma ya sake mikewa ya ciro wayanshi seya fasa ya maida aljihu

Sega doctor ya fito ya mikama Adeel hannu suka gaisa yace kai mijinta ne??
Dan iskanci irin na Adeel se cewa yayi a'a ni elder brother tane whats wrong with her??

Nothing important da zan sama ne inyi magana da mijinta 
Ya dake yace tou ae batayi aure bah
Yayi shiru can yace toh muje office 
Haka suka tafi office dinshi shi yana gaba while Adeel na biye dashi a baya

Suna shiga ya nuna mai wuri ya zauna se ya fara magana 
"Ba wani abu ke damunta bah kawai period dinta ne yazo"
Se Adeel ya yamutse fuska yace idan de akan wannan ne ka rike kayanka ya mike

Doctor ya dawo dashi yace "shawara zan baku tunda kace kai yayanta ne ayi mata aure dan idanba aure aka mata ba duk month haka za'a ringa fama da ita and ever month zena worst ne"

Tou kawai yace ya mike ya shiga dakin da yaga an kaita ya bude kofa a hankali ya ganta akan gado she's still unconsious ya jawo kujera ya zauna a bakin gadon da phone dinshi yana danna-danne har kusan 30mins se ta bude ido a hankali tayi mika tareda salati

Yana jinta amma bema dago bah 
Ta mike zaune ji tayi kanta yayi mata nayi tana dafe da kan setaga ana kara mata ruwa tayi tsaki dan ta tsana ta ganta a hospital amma duk wata setayi wannan suman 
Ta fuzga alluran dake hannunta ta mike tsaye
a lokacin ne ya dago ya kalleta da mamaki harta mike ta kama hanyan fita se wani wawan jiri ya sake dibanta zata fadi kenan ya rekota ya ajiyeta a kan gadon

Ta amshe jikinta seta dafe kanta dan wani juyawa yakeyi
"Halan kanki ya fara tabuwa ne"
Seya kalla cinyanta ya mike ya dauko mata abayan daya dauko mata ya wulla mata

Wani wawan harara ta galla mai batayi magana bah tasaka 
Sega doctor ya shigo ya kalleta yace ya akayi aka cire karin ruwan
Tace doc plx kayi discharging dina na tafi gida

Toh ki bari ruwan ya kara first se muyi discharging dinki dan bazaku kwana bah
Haka ta kuma aka maida mata ruwan seda ya kare doctor yayi discharging nata  
Suna shiga mota tace wait taya nazo hospital dinnan daukoni kayi

 Yace "God forbid ni zan daukeki janki na ringayi harseda mukazo gun mota 
Ita kuma smiling tayi kawai
 Suka tsaya a _Zufeey bakery_ suka saya snacks da drinks suka kama hanyan gida
Suna isa ta fito seta kasa bude kofan se cewa takeyi open sasame amma yake budewa ta kalla Adeel setayi guntun tsaki 

Yana zuwa yace open sasaeme kawai seya bude 
Tace wlh ban yarda bah nima se anyi registering voice dina dan nima ae gidana ne 
Yace toh tsaya kiyi da kanki ya wuce ya barta ana

Ta bi bayanshi tace nifa ban yard-
Bata kai aya bah seji tayi amai yazo mata a guje ta shiga dakinta ta shiga toilet ta ringa amai 
Adeel ya juya yaga bata bayanshi seya wuce dakinshi

Tana gamawa ta dawo daki ta zauna se wani zazzabi ya riketa lokacin wuraren karfe daya ta lallaba tayi wanka ta fito tasa riga wando ta kashe Ac dakin ta shiga bargo amma se karkarwan sanyi takeyi kaman tana cikin kankara dakyar ta mike ta kunna warmer dakin ta kuma kan gado still tana jin sanyi amma ya rago dakyar bacci ya dauketa tana bacci tana wani nishi kana ganinta kasan ba baccin gin dadi bane 

Adeel yana zaune a daki har wuraran karfe biyu seya fito ya a zauna parlo ya dade amma beji motsinta ba kuma yaga ba'a taba snacks dinda ya ajiye bah dan haka seyayi tunanin koh jikinta ne dan haka seya mike yayi knocking kofanta a hankali amma shiru dan haka seya murda ya bude ya ganta akan gado ta nannade cikin bargo jikinta se rawa yakeyi ga wani nishi da takeyi 

Da sauri ya karasa gunta yaga idonta a kulle alaman bacci takeyi ya taba tamperature ta jikinta zafi sosai kawai ya tsaya yana kallonta kode na tasheta ne ya tambaya kanshi

Kawai seya shiga toilet dinta ya debo ruwan zafi a karamin roba da karamin towel ya fito dashi se ya dauko kujeran mirror ta ya ajiye a bakin gado ya zauna akai ya shiga tsuma towel din cikin ruwan rabin ya matse kana ya daura mata akan goshi

Seda taja wani nishi yayi sauri ya cire se kuma ya maida haka ya ringa yi mata yanata sawa a goshinta har yaga ta dena rawan sanyi seya tsaya yana kallon lips dinta yanata kalla kawai se yakai hannunshi kai dan ya duba ko tasa lipstick ne dan pink din yayi yawa 
Ya kalla hannun babu komai seya sake maidawa dan laushin yayi mai dadi 
Seyaji tayi motsi yayi sauri ya cire hannun

Ya mike yaje ya zubar da ruwan ya dawo kan kujeran ya zauna ya dan dade a zaune seya daura kanshi jikin gado se bacci ya daukeshi.

_30 mins later_

Ta bude idonta ahankali seta kulle ta sake budewa setaga alaman mutun a kusa da ita ta sake kullewa da sauri ta bude ta murza idonta ta tabbatar mutun ne seta mike a hankali ta leka fuskan taga Adeel kawai ta tsaya tana kallon fuskanshi tace ba lefi fah ta kai kallonta zuwa lips dinshi se ta kai hannunta kai ta shafa kadan laushi tayi smiling ta kuma ta kwanta dan jikinta ya warware se bacci ya sake daukanta haka suka ringa bacci kaman ana gasan bacci seda aka kira sallan la'asar kaman akansu 

Adeel ya fara tashi ya bude idonshi seya fara karo da fuskanta seji yayi yana sha'awan ya taba lips dinta again 
No second thougt yakai bakinshi gun nata yayi pecking lips dinta kawai yayi murmushi ya mike ta maida kujeran junshi dan karta gane ya zauna a gun besan ta ganshi bah ya fita yana tunanin wannan shine frist peck dinshi a duniya


                     πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
[20:53, 2/25/2017] Tyetyelorh-❣: Yana fita dakinshi ya shiga yayi alwala kana ya tafi masallaci

Ita kowa se kiran sallah na biyu ta tashi tana tashi bata ganshi agun bah kawai batasan dalili ba seta shafa lips dinta ta girgiza kai ta shiga toilet ta gyara jikinta seta fito ta shiga kitchen se taga snacks dinda suka sayo ta dauka donut manya guda biyu tasa tayi warming dinsu ta fito ta zauna a parlo ta kunna tv tana cin donut din tana gama ci seji tayi still tana jin yunwa ta mike ta shiga store dan ta sama abunda zata dafa kawai seta debo shinkafa ta dauka ta gyara kwakwa ta hada coconut rice seta debo soyayan miya ta kara soyawa ta juye a kular ta kawo dining ta deba aya,kwakwa da dabino tayi blanding tasa ice a ciki ta juye a jug ta ajiye akan dining da cups dinshi

Ji tayi kawai she wants to pay him back for taking care of her dukda batasan abunda ya mata bah daya dumama mata jiki
Ta deba nata abincin ta zauna tana ci ta dade rabanda taci abinci me hauyi haka ta deba madaran data hada a cup ta ajiye a jefanta 

Can segashi ya dawo ya shigo ya ganta tana cin abinci harze wuce seyace ya jikinki
Da sauki kawai tace 

Yace Allah kara sauki a hankali ze shiga daki kenan tace ga launch fah daman yanaji da guntun yunwanshi yace Noh nakushi
Wait ke kikayi abincin

Ta daga kanta alaman yh
Toh meyasa kika hada dani
Tayi murmushi tace kawai 
Seya fara tafiya tayi sauri tace thank you 
Gabanshi ya fadi yace for what??

For taking care of me 
Ya daga kanshi kawai ya gudu daki a zuciyanshi yace Allah sa batasan abunda na mata bah

Tana gama ci takai plate din kitchen taji cikinta ya cika damm 
Seta dawo ta cigaba da kallonta 
Shi kuma yana daki cikinshi har wani kara yakeyi dan yunwa daga bayade ya yanke hukuncin ya fito yaci ya mike ya fito daga dakin yazo ya dauka cup ya deba abunda ta hada yazo ya zauna a parlon shima yana sha
Ta kalleshi seta dauke kai
Kawai se wayanshi ya fara ringing yana dubawa se yaga Dddyshi ya daga da sallama ya gaidashi 
Daddy yace ya iyali
Lafiya klwa yasu Mommy da safieyarh duk lafiyansu lau

Ina Ameenah take
Gatanan in bata ne 
A bata mu gaisa 
Toh yace ya mikama Ameenah wayan
Ta amsa dan taji yana cewa Daddy
Sallama ta farayi kana ta gaidashi 

Ya amsa yace kuna lafiya 
Lafiya kalw Daddy yasu safieyarh
Lafiya suke suna gaidake
Ina amsawa
Ba wani matsala koh Mamana
Tayi murmushi tacs babu

Be maki mugunta ??
Da sauri tace yanayi min Daddy
Se Adeel yayi sauri ya juyo 
Tayi dariya tace baya min 
Suka ringa hira ita kuma se shirme take mai tanata dariya daga baya sukayi sallama ta mikama Adeel 

Adeel yace Daddy daman inason na kiraka muyi wata magana dakai 
Toh ina jinka
Jiya ne manager na ya kirani wai in two weeks time inada wani game zanyi representing UNITED STATE

Ae Ameenah bata san sanda tayi ihu bah seta tushe bakinta tana dariya
Ya juyo yayi mata wani irin kallo

Toh shi kenan Allah yakaimu amma da iyalinka zaka koh 
A toh bansani ba tukun nan 

Ban gane baka sani bah da ita zaka 
Toh daddy makaranta fa na saman mata addmission fa nxt week zata fara zuwa 

Seta karayin wani ihun tana tsalle
Yayi sauri ya mike ya tafi daki
Daddy yace toh shikenan Allah bada sa'a sukayi sallama ya dawo parlo kafin yayi magana tace dagaske ka saman min addmission 
Yace Nop dan kar naje dake ne kuma a gidan nan zan barki kide ghost

Ta murguda mai baki tace i don't believe in ghosts so babu wani abu waishi ghost a duniya
Lips dinta kawai yake kalla 

Toh shikenan we shall see

Ta matso kusa dashi tace bt plxx ban sama bah da gaske 
Yup kawai yace ya mike ta mike tana magana a hankali 
Ya dawo ya rikota yace what do you say 

Tayi shiru 
Wlh idan baki gayan min ba koh Mmmmm
Da sauri tace wlh nima bansan me nace bah kawai magana nakeyi

Ya saketa ta wuce daki tana zuwa bakin kofan tace me halin mugaye kawai ta shige da sauri tareda sa keyy
Shi kuma abinci ya je ya deba ya zauna yana ci 

Laptop dinta ta dauko ta hada video chat Ameerah,fatye,Ummitarh da safieyarh sunata hira can fatye tace ya jiki tace wlh da sauki
Tsaya ya akayi kikasan banida lafiya

Duk suka kwashe da dariya 
Safieyarh tace ae duk Amarya batada lafiya balle ke ji yadda kika kara haske ji boobs dinki ta kare kirjinta tana dariya tace batason iskanci fah ta mike ta dauko jacket tasa

Ameerah tace ina kika baro mijin naki da daddaren nan
Yana dakin-
Bata karasa bah setaji ana knocking kofanta ta mike da laptop din a hannunta

Ameerah tace toh ya gaji da jiranki yazo amsan hakkinshi
Tayi mata dakuwa tareda ta bude kofan 
Ya bude baki zeyi magana seyaji muryan mutane a laptop din dan haka seya amsa daga hannunta tana ja yana ja 
Daga karshe ta sake mai yana juyo dashi yaga fuskokinsu su hudu
A tare duk suka toshe bakinsu dan suna ta mata tsiya wai sun kusan zuwa cin ragon suna safieyarh se dariya take masu

Duk suka gaidashi yayi murmushi ya amsa ya wuce da laptop din parlo tana binshi wai ya bata kayanta amma ya shareta 
Ya zauna ya kalla safieyarh ta harareshi yayi murmushi yace meya faru kike harara na 
Tace bansani bah
Yayi dariya yace am still not missing you 
Tace who cares
Haka suka fara hira da kawayanta 
Ameenah tanata kallonshi dan abun ya bata mamaki kaman ba Adeel din dabah ga miskilancin tsiya ga kuma girman kai

Yana basu labarin Ameenah bata iya girki bah wai ta dafa nama be dahu bah 
Ta matso tace yausha ka taba cin naman dana dafa 

Ranan da kikayi maccroni mana
Ta rike baki tace daman kaine ghost dinda ka sace min nama
Murmushi kawai yayi
Ta basu labarin tayi abinci ya sace mata nama suka ringa masu dariya 
Ummitarh tace you guyx are so cute

Ta amshe laptop dinta zata shiga daki ya sake kwacewa yace kuje ku kwanta dare yayi ya kashe ya wuce da latop din dakinshi aguje ta bishi[truncated by WhatsApp]
[22:56, 2/28/2017] Tyetyelorh-❣: πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ _UMARNIN IYAYE_πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹


_WRITTEN BY_
       
                      _TYETYELORH_

_In dedication to my newest crush_ *ILY*πŸ’‹

                          πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

*113*

Yana shiga yasa key dan haka ta juya tana kunkuni ta shiga dakinta 

Haka rayuwansu ta cigaba da tafiya yau suyi fada gobe suyi magana
Se wata rana tana kwance a dakinta tana kallon tv amma ba kallo takeyi bah dan a kashe yake 
Adeel ne ya shigo dan ya bata laptop dinta saboda ya gama binciken da ze mata yana ganinta haka a zuciyanshi yace today is my day seya fita dakinshi ya tafi ya dauko snake din ruba Hakeem ne ya bashi wedding gift ya fito yana wani murmushi me kara fito mai da kyanshi ga kuma wani dimple dinshi nan 

Ya shigo dakin still tana kwance inda ya barta a hankali ya karasa gunta ya ajiye snake din a gun kafanta se yayi sauri ya fita.
Tana yin juyi setaji alaman abu ta duba kawai taga maciciji seta dauke nunfashinta ta kasa motsi kwata-kwata dan ta taba ji yadda akace idan maciji yahau jikin mutum tou kar a motsa dan motsin ne zesa ya sareka

Idonta ta damke haryanxin taki nunfashi se wani wawan rawa da jikikinta keyi tunaninta daya taya snake ya shigo mata daki kawai seta bude idon a hankali ta kalla snake din ta sake kalla kawai se tayi tsaki tayi wulli dashi ya fita daga dakin ta mike ta fito daga dakin dan ta gane snake dinta ne wanda ta taba franking yaya Hakeem dashi
Dakin Adeel ta nufa se kuma ta ganshi a parlo dan haka seta yo kanshi kana ganin fuskanta kasan yana tattare da masifa 
Ta rike karamin west dinta ta tsaya a gabanshi shi kowa ko dagowa beyi bah
Kawai kuma seta juya ta koma dakinta ta yafa karamin veil dinta ta dauka phone dinta ta fito ta kama hanyan fita tayitayi ta bude kofan amma ta kasa se open sasame take cewa koma gashi bataga remote dinda aka ajiyeshi a gefe bah seta dawo parlon tace mai dan bude min kofa 

Kaman baxe dago ba yace where too??
Tace am tired,
Kullum ina waje daya i recently gain 2ponds inason naje strolling ne tunfa dana zo gidan nan so biyu kawai na taba fita kuma dakai ne
Ta gama maganan tana murtike fuska

Ya mike yace toh muje tare
Hell noh,no way kawai in kama fita dakai tahb
Toh shikenan bazan bude bah
And anyway ni na daukeki ne kaman safieyarh sister na wanda na bah five full years

And ni kuma na daukeka kaman yaya Hakeem ne wanda dukda ya ban 5yrs i won't take sh*t frm him ta juya 
Ae ko da sauri ya kafkota yace say sh*t one more time

Tayi shiru batayi magana bah ta fuzga hannunta tayi gaba shima ya biyota ya bude kofan ta fara masifa 
"Ni wlh ban yarda bah yanzin kace zakayi tafiya and kofan bemasan ni bah haka zanta zama harse ka dawo ina cikin gida yanxin idan na mutu fah"
Idan na dawo sena ja dead body ki na fitar dashi kawai

Suka ringa fada har suka fita bakin gate ta kalleshi tace toh ka kuma mana
Yayi banza da ita 
Tace "you know, i hate this ka ringa banza da mutum da gangan wlh idan wata rana ka kaini bango sena maka abunda bazaka taba mantawa dani bah"

Ya kalleta yace wait a haka ma zaki fita toh kuma kisa babban abu 
Ta kalla jikinta tace Are you kidding me ba inda zan koma seta fara tafiya
Ya bita da sauri ya jawo hannunta yana janta suna komawa yace ko kisa babban abu ko kuma kiyi zamanki a gida 
Tanata kukarin jan hannunta amma ta kasa dan rikon da yayi mata harseda suka shiga cikin gidan ya saketa ta kalla gun rikon har yayi pink ta daga kai ta kalleshi kawai se hawaye ya fara diga daga idonta seta shiga cikin gidan aguje

Ya tsaya yana kallonta harta shige se shima ya shiga
Tana shiga dakinta ko kulla kofan batayi bah ta fada kan gado ta fashe da kuka 
Kukan da idan aka sa mata wuka a wiya akace ta gaya dalilin kuka bazata iya gaya bah 

yana shigowa yaji tana kuka harze wuce se kuka yaji baze iya barinta bah ya shiga dakin a bakin gado ya zauna 
Har yanxin bata bar kukan ba dukda ta ganshi shi kuma beyi mata magana bah
Can bayan ta gaji da kukan still beyi mata magana bah ta dago idonta wanda harsunyi jajir ta kalleshi tace "So?"

So,what?? Ya maimaita
Seta sake sakin wani kukan ya dagota hannunshi yana rike da fuskanata yace gayan min meke damin ki

"Ni am seriously tired of staying in one place wlh nagaji 
Tana magana lips dinta kawai yake kalla
Ta cigaba yau how many weeks kenan da zuwa gidan nan amma ko motana ban taba fita dashi bah kuma na fa sama admission a garin nan amma koh-
Abunda bata kasa ba kenan yasa bakinshi cikin nata

A lokaci daya seta dauke shima haka wani duniya suka shiga ita kuma ji take like thousands butterflies in her stomach
 bayan kaman three mins setayi sauyi ta tureshi batama iya kallonshi bah ta mike a guje ta shiga toilet tasa key 
Shi kuwa wani shock ne ya kamashi he cn't belive he jst kissed her yayi kusan 20 mins a zaune ya kasa motsi se kuma ya mike jiki a sanyaye ya jawo mata kofa ya wuce dakinshi
Tana jin ya fita seta sake wani ajiyan zuciya ta sama gu ta zauna ta fara tambayan kanta tambayoyi dayawa se kuma tace meyasa na tsaya zeyi tunanin ko yayi min dadi ne seta shafa lips din tayi murmushi tace he's not a bad kisser after-all
Amma meyasa yayi kissing dina wani zuciya tace maybe he has falling for you
Seta mike tace noh-way se ta fita tasa key a kofan dakin da baje kan gado tana kallon cilin din dakin babu lefi his lips are so soft tayi murmushi ta sake shafawa seta mike ta hada phone dinta da speaker dakin tasa waka kawai tana zaune tana bin wakan

Yana can kwance a dakinshi yanata tunanin abunda ya faru seyaji kida ya saurara sosai ya tabbata daga dakinta ne seya mike yace toh meyasa zan damu kaina ita batama dauka da wani abu bah ya fito kitchen ya shiga dan ya nema abunda zesa a cikinshi ya duba be sama komai bah shi kuma ba iya girki yayi bah seya fito yaje yayi knocking dakinta tana jinshi amma ta shareshi yayi2 ya gaji seya hakura yaje ya hada tea ya sha.


Wuraren karfe biyar itama lokacin cikinta ya fara kara haka ta fito a hankali tana wani leke leke kaman barauniya dan batasan haduwansu ta kalla parlo baya nan seta ja kofan a hankali ta kama hanyan kitchen ta shiga ta hada masu dinner ta ajiye mashi nashi a dining ta deba nata ta kuma daki bata sake fitowa ba harta kwanta.

_Two days later_

Har yau wasan buya akeyi tsakaninsu idan taji motsinshi bazata taba fitowa ba harsetaji ya tafi masallaci dan shine kawai wajan zuwanshi shi ba abokai gareshi ba a garin

Tun rana da abun ya faru tsakaninsu basu sake haduwa bah kaman ba gida daya suke bah shima de besan haduwansu
Tana kwance akan couch a parlo amma ba kallo takeyi ba tana karanta wani Novel ne _What to expect when you are expecting_ zata bude next page kenan se gashi ya fito daga daki batasan meyaaa ba se jikinta ya fara rawa ta cigaba da kallan littafin amma hankalinta be kai ya sama gu ya zauna acan gefe seyace "gashi"

Ta dauke kai kaman batasan yazo gunba seya mike ya buga mata papers din a kafanta ta mike zaune da sauri a ajiye mata akan hannun kujera ya mike ya kuma daki

Da kaman bazata taba su bah se kuma ta dauka ta bude admission latter ne ta sama ihu kawai ta ringa yi tayi wulli da novel dinda take karantawa yaushe rabanda taji irin wannan dadin tun randa Daddy ya bata mota
Motan da bata taba shiga ba har yau ta gama tsalle tsallata daga baya ta dauka waya ta kira Mami ta gayan mata ta sama admission ta tayata murna sukayita hira duk ta gama addabanta akan yaushe zatazo gida ita ta gaji da zama a Abuja 
Mami tace ae be kamata ki fita ba yanxin haryanxin ke Amaryace Mami tayita mata wa'azi ajan rike miji ta sa mata arbarka daga baya sukayi sallama ta kashe wayan seta kway2 yadda Mami tace "Har yanxin ke Amaryace" ta cigaba da karatunta


Yau one month dai-dai da daurin aurensu ta tayar da tsiya wai ita wlh seta fita a motanta koma seyayi registiring voice dinta dan ta kusan fara zuwa school idan ta dawo baya nan fah

Ya kalleta alaman ta dameshi yace ke wai dan Allah bazaki iya 10mins bah ba tareda kinyi magana bah

Kayimin abunda nakeso kaga idan zanyi maka magana ka aza an damu da a maka magana ne kaman wani star
Ya matso dab da ita yace me kikace 
Da zatayi repeating ne seta tuna abunda yayi mata tace bance komai ba nide kawai kamin registering 

Yace better ya wuce gun kofan inda asalina gun yake
A hankali tace mutum babba dashi amma yanada dimple se kuma ta biyoshi
Tana tsaye tana kallonshi ya danna wasu digits yace tayi magana tayi kana ya sake danna wani ya kalleta yace shikenan koh dan zaki bugar min da kai

Ba shikenan ba zanje yawo 
Yawo ya maimaita gidan wa??
Ohho nima ban sani bah fita zanyi na huta da kallon ungly face dinka a hankali ta karasa 
Ashe yajita yayi wani mahaukacin dariya wanda bata taba ganin yayi irinshi bah yace and you are stock with it
Ungly face dinda mata ke hauka akanshi 

Ta yamutsa fuska amma batayi magana bah

Kuma tare zamu fita
Zatayi magana kenan yayi saurin cewa idan kikayi musu zakiyi 2-0 
Ba yadda ta iya dan tsakani da Allah ta gaji da zama gu daya dan haka ta shiga dakinta ta dauko keys din da wallet dinta dan licence da creadit card dinta suna ciki ta yafa babban gyale ta fito
Batama jirashi ya fito bah ta fita waje ta yaye rigan da akasa ma motan se tayi murmushi ta shiga tasa sit belt wani dadi takeji ta kunna motan se gashi ya bude ya shigo suka fito daga gidan tafiya kawai takeyi dan batasan inda ta dusa bah

Share this

WhatsApp
Email ThisBlogThis!Share to TwitterShare to Facebook
Newer Post Older Post Home

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts

  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 11 to 20
    Tunda aka bud'e mana muka fito hadimansa sukayo caa akan mu, kowanne k'ok'arin nuna farincikin sa yake ga Galadima.     Casuke A...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 31 to 40
    Na dad'e ina barci kafin Na tashi, nayi mamakin ganina ni kad'ai, bansan time d'in da Galadima ya ficeba, sakkowa nayi daga gado...
  • RAINA KAMA Book 1 Page 1 to 10
    RAINA KAMA......!!♦_*                _{Kaga gayya}_          *_Bilyn Abdull ceπŸ€™πŸ»_* *_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!._* πŸ‘‰πŸ»1⃣      *Matsanan ...
  • RAINA KAMA BOOK 2 Page 21 to 30
    Yanda ya rik'e hannun yasani fad'in “please yalla6ai akwai zafi fa”.         Sassauta rik'on yayi, ya sauke ajiyar zuciya, murya...
  • BARIKI AUREN SOJA Page 51 to 60
    Motocine guda shida aka ajiye musu sababbi dal suna sheki ta tsakiyar tasha Adon balloon kana gani Kasan motar AMARYA ce ta fito tareda su ...
  • KASUWANCI NA Page 61 to 70
    Ameer kasa jurewa yayi gaba daya jikinsa ya fara rawa,tunawa Meenat tayi ba Muharraminta bane sai ta dan matsa kamar zata fada kasa ta wayan...
  • KASUWANCI NA Page 31 to 40
       A kunyace na Zauna a daya daga cikin kujerun palon nima sannan nace Ina yini kazo lfy,cike da fara'a ya amsa lafiya Alhmdllh Madam, d...
  • UMURNIN IYAYE Page 51 to 60
    Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi  Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shim...
  • UMMU AYMANA Part 6
      *UMMU AYMANA PART 6* Suna isa Asibitin likitoci suka rufu akanta,wanda da taimakon Allah bata jimaba ta farfaΙ—o se kuka takeyi,prince kasa...
  • MACIJINE SHI Page 31 to 40
    _________________Kai tsaye part Γ‰—in nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai Γ†™amshi ke tashi,dakin fattu suka...

Categories

  • 'YA'YA DA KUDI 1-END (8)
  • 'YA'YA MATA 1-END (9)
  • 'YAR BOKO 1-END (6)
  • 'YAR FULANI 1-END (14)
  • 'YAR GIDAN TSOHUWA 1-END (6)
  • 'YAR JAMI'A (9)
  • 'YAR MAFIYA 1-END (6)
  • 'YAR TALAKAWA 1-END (7)
  • AGOLA 1-END (17)
  • AKIDATA BOOK 2 Page 45 -End (11)
  • ANAL 1-END (12)
  • ANTIN YARA 1-END (6)
  • AUREN JARI 1-END (9)
  • BAKAR MACE 1-END (3)
  • BARIKI AUREN SOJA 1-End (8)
  • BINTU 1-END (7)
  • CIN AMANA KO FANSA 1-END (10)
  • CIWON IDANUNA 1-END (7)
  • CIWON IDANUNA AUDIO (2)
  • DAGA TAIMAKO 1-END (5)
  • DAKON SO 1-END (4)
  • DAMA TA BIYU 1-END (13)
  • DR BOBBY 1-END (11)
  • DUBU CIKAR MAI CARBI 1-END (7)
  • FULANI 1-END (11)
  • GURBIN IDO 1-END (1)
  • HADIN ALLAH 1-END (8)
  • HIBBAH 1-END (4)
  • INA ZAN GANSHI 1-END (7)
  • INAYA 1-END (9)
  • JIDDARTIL KHAIR 1-End (1)
  • JIHADI 1-END (10)
  • JUWAIRIYYA 1-END (7)
  • JUYAYI PAGE 1-END (6)
  • KASUWANCI NA Page 1-End (1)
  • MACIJINE SHI 1-END (1)
  • MAH NOOR 1-END (5)
  • MAIMOON 1-END (10)
  • MAKARANTAR KWANA 1-END (5)
  • MAKAUNIYAR KADDARA 1-END (10)
  • MATAR ALI 1-END (10)
  • MIWASMITI 1-END (8)
  • MOTAR KWADAYI 1-END (4)
  • NAMIJI BAYA KADAN 1-END (16)
  • NI AYS NAKE SO 1-END (16)
  • RAINA KAMA 1-END (1)
  • RAYUWATA 1-END (6)
  • SHIMFIDAR MIJINA 1-END (3)
  • SONE AJALINA 1-END (5)
  • SURBAJO 1-END (14)
  • TUDUN DAFAWA 1-END (4)
  • TUZURU 1-END (6)
  • UMAR KO FARUUQ 1-END (5)
  • UMMU AYMANA 1-END (8)
  • UMURNIN IYAYE 1-END (7)
  • WAMINAL HOOB 1-END (9)
  • YAN MATAN ZAMANI 1-END (6)
  • ZAYN MALIK 1-END (10)
  • ZUCIYA KOWA DA IRIN TASA 1 (10)
  • ZUMA SAI DA WUTA PAGE 1-END (7)

Social Plugin

  • facebook
  • twitter
  • instagram
  • youtube

Hausa novels 2023

Search This Blog

Powered by Blogger.

Blog Archive

  • July 2023 (7)
  • June 2023 (65)
  • April 2023 (33)
  • March 2023 (132)
  • January 2020 (10)
  • December 2017 (62)
  • November 2017 (33)
  • October 2017 (38)
  • September 2017 (39)
  • August 2017 (75)

Report Abuse

Total Pageviews

Copyright © 2023 To Hausa novels 2023 | Powered By WwW.aysnovel.com.ng
Design By Aysha Adam | Theme By WwW.aysnovel.com.ng | Distributed By Aysha Adam